﻿*♠ABRAH♠*


        *Na*

*AMMYN KHAIRAT*
(GOLDEN GIRL) 


*Dedicated to Teemah cutey Sokoto state*
(¯`*•.¸,¤°´✿.｡.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:｡.✿`°¤,¸.•*´¯)



тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.


"wannan page  sadaukarwa ga daukacin masoyana" masoyana Abra 

*ina maki fatan Alkairi*


*Bismillahi -rahmanir-rahim*

PAGE  27



Har dare Dr.  Shureem ya kasa  aikata komai tunda ya maida Abra gida ba abinda yake sai tunanin ta  Wai dama haka so yake lallai so bai mashi da wasa ba ga shi ya ga Alama kafin ya shawo kanta akwai aiki to yanzu ya zai yi?


Yake Tambayar kanshi. In ya tuno Abinda ya faru tsakaninsu wani ya yi dariya wani ya ji haushi murmushi ya yi yace "Jolley  ke nan za ki shiga hannu"


A can kuma bayan Dr. Shureem ya tafi sai ta shiga gida daman ba ta tafi ba, la6ewa ta yi  har sai da ta ji ta shin motarshi sannan ta yi cikin gida inda ta tarda Mom zaune tana jiran ta tace mata 
"Har ya tafi"  
"Eh ya tafi" 

"Mom kai gaskiya yana da kirki so sai  Allah yai ma shi albarka"

Mom tace" Abrah Zauna ina son magana da ke."  gaban Tane ya  fadi dan ta san maganar ba ta wuce fada ba da nasiha ta kulum da take mata  ."Da ke nake kin yi man tsaye"

Waje ta samu ta Zauna Mom tai gyaran murya tace "Wato Abra Duk abinda nake gaya maki ba xaya dake shiga  kunnanki  ko?   To shi ke nan, sai ki yi Duk abinda kika ga dama tunda ni ba ki daukar magana ta da mahimmance; abinda kika ga dama Shi kike yi; To ya yi."


"Mom dan Allah  ki yi haquri me na yi?"
"Au ba ki ma san abinda kika yi ba?" "Wallahi Mom ban sani ba; Amman please Mom sorry kin ji my Mom dita"
"Hummm Allah ke nan Sarkin wayyo, ke nan dubara ce za ki man son nai shuru, to sai na fada ni ba ni ki kai ma laifi ba. Abubuwa da kika ne ke ba ni mamaki. shi wannan yaro Dr.  Mene laifinshi da kike mashi haka? Ki bi duniya a sannu Abra mutum ba abin wulaqantawa ba ne, kuma ba ki San inda rana ke faduwa ba? "  

"To Mom ni me nai mashi?"
"Dama ya za ai ki ga abinda ki kai mashi, ni dai na dai gaya maki  bi a sannu."
"To Mom insha Allah."


"Bara na je na watsa ruwa na kwanta"
"To shi ke nan Yanzu dai jikin da dauki ko, ba abinda ke maki ciwo?"
"Ba komai Mom na warke" 
"To masha Allah"

Dakinta ta nufa komai tare kamar Tana nan, kai tsaye  toilet ta nufa  ruwa ta sakarma kanta tare da limshe shanyayin idanunta, ba komai take tunawa ba sai zamanta da Dr.   Hospital da irin farin da suke Insun  hadu tana mamakin; wannan Abu  take zuciyar ta Yarinqa wasafi mata shi da cutey lipe din shi da yanda yake mitaa bakin kamar bai son magana, sai murmushi take da ta tuna yanda yace "Kwaro ne ya cije ni buda mu gani? Ke yarinya" Abin ya sauka  du irin wannan take ta tunawa  Dr, kenan ta ci gaba da wankanta  Allah  ya sa dai ya kira yo karma  ya kira ina ruwana da kiran shi?

Abra kenan ga dunan alamu kin fada yaron so.

      Bayan ta gama wanka ta fito ta kim tsa kanta ta kwanta kan bed take barci yai gaba da ita.

                      A gurguje yau kusan kwananta ukku da rabuwa da Dr, kuma har yau bai kira ta ba ko tace bai kira Hanif ba, Shi kuma Hanif kulum bai da hira sai ta Ba'indiye.

Yau friday karshen mako kuma yau ne za ta koma school  dan  haka da wuri ta shirya domin tana dokin zuwa school din ta yi miss din school da kuma na kawata Sirinah Duk da suna waya da ita


-----------------------------------------------
Da wuri ta kammala shirin ta,  breakfast ma kusan a tsaye ta yi shi, ta dau key din motar ta tai gaba  tana  wa Mom sai  ta dawo.


Addu'a ta yi ta tada motar ta tai gaba sai baza qamshi take.  School  wajan parking din aje mota ta nufa  shi ma Lokacin yana gyara parking  din ta shi motar.


Iya haduwa motar ta hadu sai walkiya take, Abra cewa take a ranta "Waye da wannan dalleliyar mota haka." bata gama tunani ba mamallakin motar ya fito
 "Masha Allah" 
 Abra tace, in ba ta manta ba Wannan shi ne bakon malamin da suka yi wato Malam Bilal  Duk da kuwa gani daya ne ta yi mashi. Shi ma tana cikin ciwo na tabbata shi ne. Shi ma wani farin cike ne ya kama shi na ganin ta, tun Ranar da ya  gan ta  bai da aiki  sai na tunanin ta. Kullum sai ya shiga ajinsu duba ta sai ya tar da  ba ta nan.


Abra  ta yi murmushi da ya qara mata kyau tace" Good morning   sir. Ya gyara tsayowar shi yace" morning too  how p  tace fine


Oky sai yace mata What is your  name  Abrah tai dariya har sai da dumful dinta ya lotsa tace im fatima     Amman an fi  sanina  da Abrah " Abrah shi ma ya mai mai ta yace" nice name 


ni kuma Bilal  Nake  sai Abrah tace Ok Thank you  Shikuma yace your wellcom  


   vvvvvvvvvvvvvvvvvvvvvvvvv


      Malam Bilal Kyakyawa ne na bigawa a jarida dan  kowace macce na burin samu irin shi kuma gaskiya ya tafi da Abra ba kadan ba;


haka suka jero zuwa cikin school  mutane ko nace students  sai kallon su ake, masu qusqus na yi dan da dama 'yan matan  makarantar na bala'in son shi dan dai bai ba da fusaka ba.


wadanda ba su bakin ciki na gani sun Bala'In dacewa. Sirinah ce ta hango qawar ta taso da gudu ta yo wajanta suka rungumi junasu   cikin farin cike.

 Shi kuma Malam Bilal ya yi gaba don ganin tunda suka taho Dalibai ke kallon su shi ya sa bai saurara ba yai ta fiyar shi dan bai san raini  a wajan dalibansa.


Sirinah tace "Ke qawata ina kika hadu da malam bilal  har kuka jero tare sai kace  wasu masoya  kin ga yanda kuwa  kuka yi kyau  sai  gulmarku  ake,  ni fa  ina  class  aka zo  min da gulmar  ga ku can  kun jero ke da malam wasu ma cewa suke tare kuke shi ya kawo ki"


Abra tace "Kin daman da sururu sai kace wata yar jarida ko tambaya ta ma ba ki kiran ya jiki sai Tambayar abinda bai da anfani kike"


"Ayya qawata sorry please  ya jikin kin san dollena ne na Tambayi ya jikin ki"  
"Hummm ke dai kika sani."


           "Na ji ya malam bilal, wai Soyayya kuke ba labari?"
"Hummm qawata ke nan, muna Soyayya kuma har bavki sani ba.  Ni fa yau ne gani na na biyu da shi, na zo aje mota ta shi ma zai aje tashi, shi ne fa muka hadu muka gaisa,  sai muka yo  cikin school tare. 


"Amman fa gaskiya  ya hadu over, ta  ko ina  bai da  makosa." in ji  Sirinah  Abra tace "Wallahi  ni ma na yaba."


bayan sun fito break sai sirinah tace " ni ko qawata  ina  labarin Dr.  Shureem  naji  har yanzu bai man maganar shi ba to ni ina ruwa na da shi da zam. maki maganar shi yana can inda yake;


sirinah tace" haba qawata dadi na dake sauri hawa daga tambaya  wai dan inji ya kuka qare da ya mai dake gudan  hummm ki bari kawai ni Tun Ranar rabon da shi "


         Allah  sarki  inji sirinah ai da kin anshi no din shi inyi mi da ita karinqa hausawa ai naga yanada kirki  hummm baki San shi bane shiya sa  au yanada no dita aman har yanzu bai jirani na sirinah ta buga tsalle ta rungumi Abra dan Allah  qawata ke kina da no din shi ki bani


kai Amman na jidadi Abra tai Kasawo tana sunan qawata tace" ke kuwa Wannan irin murna haka mezaki  da no  din shi inna baki  tace" wallahi  qawata ba zan boye maki  ba  Tun  ranar  da  naje  ganinki  da  na hadu  da  shi  nakamu  da  matsanai ci son shi wallahi  ina son shi kulum sai na yi mafalkin shin  dan Allah  inkina  da  no  din shi  kibani  idanun ta  suka  cika  da  hawaye;


Abra  tace lallai qawata baki da hankali inbaki no din shi  kice ma shi me? " kice kina son shi  ko me San zuciyarki na son shi sai ki zubda   da na kanki  aji  ina  tunaniki  yake  inshi  yace  bai  sonki  bayan  kin fada  mashi  sai  kice ina kunyarki  take? " sirinah to ni banda no din shi sai sirinah tace dan Allah  qawata ki tai maka man Kibani in kinada ita ni dai ko cewa ya yi bai so na ba komai  zanbi dadi tunda na fitar da abinda ke cikin zuciya ta  to ban da ita sai kije ki nai ma  itama Abbah idanun ta tap da hawaye ta fiya tai class saboda sun koma haka sirinah ita ma tabi bayan ta yana sare nata hawayan


Duk kan su ransu bace yake  yake kowa da tunani da yake haka ma da aka tashi Abbah bata ko saurara ba motar ta taja sai gaba 

ranta in ya yi dubu ya bace dan me sirinah zatace tana son Dr.   wata zuciyar ta tace mata ke Abra ina ruwanki  dan  tace ta nason Dr.  ta cinda ke ba son shi kike ba

tana cikin tunani hakan sai taga mota na binti tana mata  hon dan  haka  sai  ta  tsaya  ta  gyara  parking  dinta  bakin titi  sai dama  ta tsaya  ne ta  nura  da  ashe  motar  malam  belal  ce  to  lafiya  ya  biyo  kuma  ya  tsaida  ita 

shima  fitowa  ya yi  ya yinda  ita  kecikin  mota  ta  dai bude  marfin  motar  tana  jiran shi  sallama  ya yi  mata  ta  amsa  tare  fadin  sorry  na fa  tsayar  dake  tace" aha aha ba komai  Allah  dai  yasa lafiya  yace" lafiya lau  sai alkairi "



yace"
Abrahhhhhhhhhhhh yaja  sunanta  yace" zaki yi mamaki TSai dake dana yi na komai bane ila qara tunda  wuri in mayar da  abinda  ke cikin zuciya ta dan abari ya huce  Shike kawo rabon wani inji  hausawa"

Abra tace hakane gefe daya kuma gaban Tane ke faduwa Duk ta qosa taji mike tafe da shi;

yace Wato Abrahhhhhhhhhhhh   Tun Ranar da nafara to zaki dake naji gaba daya duniya babu wadda nake so sai ke ; ina matuqar sonki kulum ina adu, a Allah  ya nuna man wannan  rana  da  Zamfada maki  irin son da nake  make  to  ban   Samu  ganiki ba  sai yau ina na Allah  godiya  da sa yau naganki  kuma na fada maki ina sonki  


da fatan zaki amshi  Soyayya ta   ita Soyayya idan KaJita ga wanda kajita  to  baka jin kirin fadinta 

da zarar  kajita  ga wanda kajita  to ka yi gaggawar  sanar  da shi  na baki  nan  da zuwa  ranar  monday  ki yi tunanai na  barki  lafiya  yajuya  ya yi  gaba  zuwa  wajan  motar  yabar  Abrah  baki  sake  tana  binshi  da  kallo  har yashi ga motar  shi  ya tada  tana ta zaune



hummmmmmm tace  tare  da  sauke  nannauyan  a jiyar  zuciya  wannan shi akecema  ana  dara ga dare  yayi  

jikinta amace ta ja mota ta yi gaba  itafa Duk kanta ya kuke ga matsalar qawarta 

ga kuma wannan ya kundi kai 


a haka tai  gida bata da wani kuzari

koda ta shiga gida d'akin  ta ta shige ta kulle


kwance ta yi tarasa meke mata dadi itafa Duk tafi jin haushi qawata



da kowa  San me zata so Dr. 

Bacce ya dauke ta da ta ta shi tai wanka tai sallah ta sako parlour kuma ta yake shawara Ranar monday  zata ba qawar ta no din Dr. 




*shin ko hakan za ta  kasance ko za ta bata number koko fadi ne ta yi, shin za ta so Malam Belal  kuma wacce irin amsa za ta ba shi? Ku biyo ni ku ji Yanzu Labari ya soma*



unga comments  dinku yafi na kulum na gode


Taku Mai son farin cikinkun 
*Golden Girl*

♠ ABRAR ♠
          NA

SHAMSIYYA MUHAMMAD KWAMMA

💔(S.M.K.)💔

AUTAR WRITES ASSOCIATION

AMMYN KHIRAT


DEDICATED TO 

💕TEEMARH CUTEY 💞

TYPEN....✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻  BYE MEE GOLDEN GERL


WANNAN PEGE SADAUKARWANE  GA

MY LOVELY FREND  
DITA    AYSHAT  ABDULLAHI IDIRIS.  INA GODIYA ALLAH 
YABAR ZUMENCE  AMEEN 

BAZAN MANTA DAKE BA ZAINAB BELLO MA KWBCIYAR  NA GODE  ALLAH YASA KADA ALKAIRI  DAKE NAKE 
ZAINAB MAMUDA 😍


ADDUAR  TASHI DAGA BACCI
ALHAMDULILAHILAZI AHAYANA BA ADIMA AMATANA WA iLAIHIL NUSHUR ALLAK KASA MUDACE
     AMMEN




PEGE   6 




BARHIM  itace unguwar da dady yanufa  ta manyan mutane wajene na guda nar da hada hadar kasuwanci 

wani guri naga yanufa  inda naga tarin  manyan motoci berjet na masu hannu da shuni 
Inda da ga gefe guda kuma nafefce da mashina  ga yan sanda da sojoje nata aikinsu

wani dan sandane naga yanuna ma dady inda zaiyi parking din motar shi  
dady naga ya fito sai naga ya nufi inda nake tunani nanne hosipital din

saboda wani katon SYMBOL dana gani an rubuta da manyan baki 

DOCTOR  SHUREEM  MUHAMMAD MAI NAIRA  GENER HOSIPITAL  
 Inna daka daga kanka sama gaban asibitin nan ma da manyan baki na rubuta  MAI NAIRA HOSIPITAL


 a cikin asibitin abin baa magana  iya tsaruwa asibitin ya tsaru  kamar a qasar waje 
Ba abinda zaifi  berge ka kamar irin room room din da kunan da aka tanada dan majinyanta

Ba abin da babu a cikinsu  kamar su gado  gado ne mai kyau da tsari  gefe guda kuma ga feerije nan anta nada 

Ga tolet da kujeru domin masu gani petiont su zauna  maganar sanyi kuwa ba a magan dan ga A.C nan da fan ka sai wanda ka keso ka kuna ga tele phone na shi ma idan marasa lpya na bukatar wani abi sai yakira

Bangon dakin liqe yake da qatur parlasema  in suna muradin kallo sai su kunna
 kai gaskya tsarin da kuna asibitin abin berge wane

dan in kana ciki sai kadau kama da kinka kake  hummm idan nace na tsaya fada maku tsirin asibitin to bata lokaci ne 


Amman kuda dau ka tsarin asibitin kamar a qasar waje kake  cike yake  da mutane ta ko ina gasunan da yawa duk fadin asibitin da girmanta mutane sun cika tah 

Mutanene ba na qasar mubane kade harda na kasashe waje sun samu halarta wannan taro musamman  ma na qasar james  kowa ya halarta

mutum biyu kade ake jira mai girma GOVERNOR  AMINU BELLO MASARI
  Governor 

Jahar KATSENA STATE  ta duko dakin kara kunya gare mu ba dai tsoro bah 🤣 take jahata kenan

Da DOCTOR  sune ake jira bayan governor  yaza da mintina kadan sai ga wasu manyan motoco su shigo masu normber daya
mai naira itace no din motocin  bayan an bude mashi yafito sai 
Sai suduka suka take mashi baya zuwa cikin asibitin

da shigar shi sai kallo ya koma sama kowa attention din shi na gare shi kowa da abinda ke ran shi

bayan kowa ya natsu anyi tsit ana jiran d.r  yazo ya gabatar da kan shi ga alumma
Dr  tane tsaye  gaban dumbin mutanan shi inda yafara da assa lamu alai kum Waraha matullahi wabarakatuhu 
bayan gai suwa irin ta addinin musulunci 

Jikake wurin yayi tsit ana sauraren muryar shi mai kama da busar sarewa  kowa sai gyada kai yake yana jindadin yanda  vioce din shi kera tsasu

Hello good afterning ever body i wish everbody welcme to my hospital my dear govrmnor an my dear friend all welcome befor i said anything tel me introduce my self my name is ductor shiram my father is mohammed mai nera i finish my dectoring in universty of germany,sence ever befor my plicy is to be ductor an i have been by now ,i promise to buld a hospital in orther to help my country and my cominity people ,with glory of god i have been don an i hope nigerian will afrisheat what i have been don in my country thank the excelance an thank all my people

Tabdi reades kunji ruwan speech sai kace baqon london ko ingila ... Nace to aiy shi mutume da da yai rayuwa james tun yana yaro 

da ganan sai matai makin governor  yazo yai na shi bayani  inda yake cewa  da za a samu masu kudi suna tai makawa  suna gina manya asibitoci da kamfanoni da ansa mucigaba ga alumma musammanma 

matasa  da matasa sun samu aikin yi an rage zaman banza da shaye shaye da sace da sace a cikin al uma 

Sannan yace mai girma governor yace suma zasu bada tasu gudumuwar su ga asibitin domin tai makawa al uma
Bayannan sai wasu manya likitoci suma su kai nasu bayani a matsayin su na wadanda zasuyi aiki a asibitin

Dagan sai AlHAJI MUHAMMAD MAI NAIRA yazo yai na shi jawabin shi inda yake nuna jindadin shi  ga bakin shi na gida da na waje murnar halatar wannan taro sanna kuma yai masu fatan alkairi da fatan Allah ya mai da kowa gidan shi lafiy....


A gajiye dad ya dawo gida gab da magari bah ruwa ka wai ya watsa yayi arwallah  sukayi masalaci shi da hanif ..


bayan sun dawo sunci abinci dare sai dad yaba kowa tsara barshi  akwati guda guda Abrah ta bude nata akwatin bata san sadda tace wwo ba saboda forvetis din tane ya siyomata 
Dogayan rigunane blue and whrite da peank da maroom  ko wace kalla ukku ukku da ta kalmen su da jika  sai wani kyt shi kuma sarqane da zubuna  ata qaice dai duk riga da ta kalmenta da jikar ta da sarqarta da zobina  

hanif da mom dukk abinda suke  ne yasiya masu suka yima da godiya da fatan Allah ya qara arziqi  

Yau sonday Abrah ce naga ni 
Sanye da dogon hijab mai hannu har qasa sai sauri take  ta sauko parlou inda ta tarda mom dad da hanif suna shirin break 
Mom ta kalle ta tace Abrar sai ina tace mom  wurin motsa jiki zani nace daman mata na zuwa gidan motsa jiki 🤔  mom tace bazaki bah wannan abu na ban mamaki ina macce ina motsa jiki to ko share share kikayi shima ai motsa jikine  

Dan haka maza kitai ki cire hijab dinnan kizo kiyi break  Abrah  cikin shagwaba ta fara buga kafafu qasa tana kuka dan Allah mom kiyi haquri kibar ni naje ba dadewa zanyi ba

Bana ce dadewa zakiba kawi dai motsa jikin ke bani so kije sai kace wata na miji  hanif yace mom dan Allah kibarta taje kinga jiya bataje ba kuma tasa ba zuwa dukk weeknd 
Shi dai dad bai ce komai ba da dai yaga da gsky Abrar kuka take ssai yace mata dear ishuru  indai gidan motsa jikine jaiki sai kin dawo kuma zan zuba maga kayan motsa jiki sai ki riqa abinki cikin gida ko Abrah da murna ta fada jikin dad tace yes dad

mom ta riqe haba🤔 to hakane abin   to Allah ya tai maka  ameen su kace Abrar  tafito da sauri motor cycle  shi ne tahau 

DADIN KOWA shi ne  inada naga tanufa dadin kowa wuri ne na ya,yan manya ban garorine daban daban ba abin da babu na morai rayuwa  bangaran motsa jiki ne ban garan maqulashe ne  ban garan lilone  kai ban garori da dama duk ina da kakeso 
Tikiti kawi zaka siya  wan motsa jikinan tatafi 
Wajan hawa ukku ne nawa na daya shi ne na maza na biyu kuma shi ne na mata na ukku kuma shine sama shi ba mai shigar sai wani lokaci zaka samu wurin bude inda da manyan biki
 An rubuta S.M.N  nace nace ko wake da shi oho

da ta shiga sai naga ta cire dogon hijbint  ashe sanye take da riga da wando  kanta kuma ba dan kwali sai ga shinta  daure da ribom  wanda ya sauka harga don bayan ta sai lilo yake 

wani abu naga ta dauka ta fara tureni da hannu tah idan ta da gashi sama kuma sai tai qasa  dashi bayan ta gama sai na ga ta taka sai naga ta ciba da aiki dagan sai takoma 

juya jikita idan ta juyanan sai ta juyana sai ta dawo kan qugunta shima inta juyannan sai ta juyanan tireni dai yanda maza keyi ita mat haka take  inka ga yadda take botso kirji da duwawu abin sai yaba ka da dariya   

dukk ta haka zufa  sai tsiyaya take da taga ma wani wuri na ga tanufa daga cikin wuri wurin cike yake da kujeru ga sanye A.C da fanka daya daga cikin kujerun na gata zauna tare da fadin washiii  sai naga wata matashiyar budurwa ta kawo mata ruwa masu sanyi da lemuka kala kala 

ata qaice dai wurin anta na dai shine domai hutawa  sanye take da kayan makaranta yana yinta kamar na marar lafiya  ra taye da school bag a kafadar ta haka ta sauko parluo  dan yin kari ruwan zafi kawai naga ta sha shima kadan ta tashi tana ta ya mutsa fuska mom tace ba dai harkinyi kariba  tace mom yau banji dadi shiya ban da yau muna da sabon malami ba da ban zuwa school dinnan mom tai shuru alamar tunani tace  

ciwon cikine ko wannan lalura Allah yayaye maki ita ace dukk in mutum zaiyi menstruation  sai yata fama da ciwo in kinsan baki iyawa kiza manki  cinda kinsan dai bai maki da kyau kar kije ki some ma mutane

Abrar tace mom kadan kadan nake jin ciwon bari dai intafi  in naji ciwon ya matsa sai na dawo mom tace to ki sha maganiki kafin kitafi

tace tou  a hankali take tukinta har ta isa  makaranta sirinah tace sister lafiya nagani wani iri Abrar tace  ciwon mara ne da ciwon ciki 

cikin tau sayawa sirinah tace Allaha yaya yai maki sister tace maeen na gode  yan mintina kadan sabon malami su ya shigo  kyakyawane ssai  

inda yafara da fada masu sunan shi mr.bilal  gsky yan matan sunya bah da kyau shin  dukk abinda ake Abra kan ta na duqe course  ciwo ya fara tsanani 

kowa hankalin shi ga raishi aman ban da ita dan kokamanni shima bata sani ba  shi kan ahi ya nura da hankalinta ba shi wurin shi

sai abin ya ba shi mamaki har ya tsaya yana kallon ta sai da sirinah ta dan tabe ta sannan  da dago kanta  ido hudu su kayi da shi duk da bata cikin natsuwa  hakan baisa ta gani kyaun malamin nasuba 

tsam ta ta shi tsaye ta dau jikkar ta tace excuseme sir. tafi ta cike da mamaki ya bita da kallo  ta birge shi ssai   sirinah tace  mashi sorry  bata da lafiya ne shi yasa 

murmushin gefan baki yayi bai ce komai bah

Allah  kade ya kai ta gida mahaukacin hon take wanda ya tada hankalin mai gadi da ma mom dake cikin gida da sauri mom tafito dan gani mike faruwa  mai gade ya bude get da gudu tashigo ko kashi motar batayi bata fito fito warta kafin ta itsa wajan mom da ke tsaye tayanke jiki ta fadi


hankali ta she mom ta nufo wajan ta duk ta rude  suna cikin haka sai ga  dady ya shigo da sauri yayo kana ya na tambayar mom lafiya nan mom ke gaya mashi 

ciwon cikin tane ya tashi  ya kira dr.  din su wayar shi ba ta shiga sai yakira abokin shi na ya shai da mashi bai gari yayi tafiya  hakalin dad ata  she yace dan Allah kazo ka dubama dear ba lafiya da yake yana rako abokin shi shiya sa yasan wada dad ke nufi sai yace ma dad wallahi ina nan sabon asibitin dr.  Shureem   

sai dai kuyi sauri kuka wotanan  akwi abinda nake shi yasa ban samu da mar zowa  dad ya dau keta yai cikin mota da ita mom ita ma tabisu  tace ma  mai gasi hanif ya dawo makarnata ya jira su yai masu Allah ya kiyayai ya kuma bata lafiya

 tace ameen 






💔(S.M.K)💔

SHAMSIYYA MUHAMMAD KWAMMA 
TYPING....... ✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻 GOLDEN GIRL

AMMYN KAIRAT

*♠ABRAR*♠
           *NA*

*SHAMSIYYA* *MUHAMMAD* *KWAMMA*
*💔(S.M.K)💔*

*AUTAR* *WRITES* *ASSOCIATION*

*AMMYN* *KAIRAT*

*DEDICATED* *TO*

*💞TEEMARH* *CUTEY*💞

*TYPENG....**✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻BYE MEE
*GOLDEN* *GERL*

*WANNAN* *PEGE* *SADAUKARWANE*
          *GA*
*MASOYANA* *ADUK*
       *INDA* *SUKE*
*INAMASU* *FATAN*
*ALKAIRI* *💃😂INA* *ALFAHARI* *DAKU*

Bisimillahir 
Adduar fita daga gida  bisimilahi tawakkaltu anallahi wala haula wala qouwata ilabilla 


*PEGE* *7*


Cikin hanzari dad ke gudu da motarshi  dreven yake hankalin shi naga yar shi mom nasha fuskarta tana cewa Allah ya baki lafiya ya yaye maki wannan lalura dad yace ameen..

Sun isa hosipital dady ya dau kota narse tanu fosu da abin dau kar marasa lafiya   room one shine dakin da akasa ta

dad ya kira likitan da yace su zo asibiti ya shaida masu sun iso yace gashinan da kati yatafo bayan ya duba ta ya shaida masu zata falka bada jimawaba sumane tayi

Yasa wata narse tasa mata drp da alurar barci suka fada masu cewar in dai ta tashi sukira telephone  su sanar ta tashi dr shureem yazo ya dubata suka fita 

Dan yan zu yana meeting  da wasu likitoci sukace to dad yace ma mom bari yaje gida in hanif ya dawo su tafo tare mom tai mashi Allah yaki yaye

Ameen yace yafita ita kuma tasa diyar ta gaba tana kallo ta shiga wani tunani na daba itama da tana gida tayi fama dawannan matsalar aman yanzu Allah yayayai mata

mintina ta 30 ta falka tare da salati a bakin ta ciwon yadan lafa idanunta  sumata jawur 

Mom ta matso kusa da ita tace sannu Abrar  ya jikin  da sauqi tace tare da komawa bacci alurar bata sake taba dad ne shida hanif suka shigo

✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻 hanif yatai wajan gadon sannu sister Allah ya baki lpy  sukace ameen  cikin da muwa dad yace ta falka   ta falka ta koma inji mom

Ni bari naje gida na hado mana abinci  A A inji dad  bari naje hotel na siyo maku  hanif tashi mutai  mom ta langwabe kai tace

tare da kashe mashi ido tace kasan bansan abicin saye  shima cikin salonsu na tsofafi yace kamawa take ai

ke dai zauna ki tsare man deae harmu dawo badan tasoba couerse ta tsani mijin ta yace abincin waje

sai karfe biyu suka dawo dauke da manya ledodi   sun tarar da momy na sallah  dan haka suma suka fita masallacin asibitin dan gaba tarda sallah  wata narse ce ta shigo tacire mata ruwan da aka samata sun qare

ta tambayayesu ta falka momy tace tun dazun dai da ta falka haryanzu dai shuru

 tace masu ba komai in dai ta falka ku kira wancan telephone  ta nuna masu da ya tsanta  tace shine  na office din dr kukira shi datata shi kafin ya tafi

Ya dubata inkuma wani abu kuke so ku danna enter coming sukace ta 

 A ta qaice dai Abrar bata falka ba sai qarfe goma na dare  su dady da hanif sun tafi gida sai momy aka bari 
 momy ta tai maka mata ta shiga tolet dan ta dan watsa ruwa

 mom ta bata doguwar riga tasa dady ya kawo masu kaya tace mata momy zanyi sallah  saboda haryanzu jini bai sauka ba wahalar kadai tai  
daga zaune tarama sallolinta  mararta ta qulle bata iya tsayuwa telephone din da  aka gwada mom na dr ta shi ta kira aman shuru ba a d au kaba

kusan sau ukku tana kira  ba amsa  sai ta danna enter coming sai gawata narse ta shigo

mom tace  dr muke nai ma na kira telephone din shi bai dauka bah sai tace goma dai dai yake tashi bai dade da tafiya bah

 qarfe bakwi na safe zaizo aman  bari na bata wani magani ta sha zata samu relief tabata magani tasha aman ciwan dai tana jinshi sai ta hada mata da na bacci 

bakwai da rabi dady ya shigo asibitin shida hanif sun tarda Abrar ta tashi aman kuma tana jin jiki
bayan su gai sa da mom sai yace ma Abrar ya jiki naki da sauki tace tare da cije lips
cikin tausayawa yace har yanzu dr bai zoba mom tace wallahi haryanzu kuma bakwai dai dai akace zai shigo aman haryanzu shuru kuma yarinyar nan najin jiki

♠♠♠♠♠♠♠♠♠♠♠♠♠♠♠♠♠♠ dady yace bari naje na kai hanif school tou Allah ya kiyaye inji  mom sirinah  ce ta kira wayar kawar tata dan jin ya jikin nata  mom ta daga wayar  

bayan sun gai sa take  cema momy ya mai jiki momy tace da sauqi suna manan asibiti  tunjiya  sirinah tace Allah sarki wanne asibiti  kuke nazo na duba ta momu tace mata sabon asibiti dr shureem tai mata kwatancan wurin  ba a jimaba sai gata

Cikin shrin tana school  su  gaisa da mom  da qarayi mata ya mai jiki tace da sauqi  ta kalli kawar tata tace sannu sister ya qarfin jikin

 Abrar ta daga mata kai  alamar da sauqi  wani arnan qamshin turarene ya bigi   hancinsu tun kafin ya shigo qamshin turaran shi ya gauraye wajan
💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕 
 nooking yayi sirinah ce ta bude mashi  lokacin momy ta shiga tolet  arazane taja da baya hartana zudda books din dake hannu ta qarar  faduwarsu ce tasa Abrar bude idanunta dake rufe
😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂
bata san sadda ta tashi zaune ba did da azabar ciwon da ta keji  yayin da sirinah keta karanto wa innahu misulaimanu cikin zuciyarta dan  atunani ta gamo tayi

Abrar na karanta ayatul kusiyun kowace atunaninta  gamo tayi kuma ita kade kiganin shi
subahanalla yace cikin zazzaqar murya shi dan gani ta zubar da books din hannuta

 jiki na rawa ta kwaahe books din ta yara 6ata ya wuce  zuwa bakin gadon  da Abrar ke zaune ido hudu sukayi da ita anan fa Abrar taqara razana ssai  ta tsorata
 da kyawanshi kuma haryan zu addua take dan atunaninta aljanine
 couerse kyawanshi yayi yawa did inda mai kyau yake to dr shureem yakai 

 kyakyawane ana cewa mutum tara yake bai cika goma ba to shidai ya cika
dogone fari irin farinna  mai kyau dan fatar shi har wani smooth take 
 ba mai jiki bane kuma bai rama yanada faffadan qirji wandda yaqarama shi kyau 
 sumar kanshi kuma mai tsawo ce ga santsi ga laushi
ta sha wani gyar mai she gen kyau tazubo gaban goshin shi anyi mata wani styl mai kyau kadan tarage ta rufe mashi idanu gata wata a tsakiyar kan shi daure daroba abin sai wanda ya gani 

yana da saje mai matuqar kyau da tsari ga dogon hancin shi did da cewa san ye yake da gilass  hakan bai hana gani  manyan kwayar idanun shi ba masu kyau da tsari

cutey lips din shi suna suna da dan tudu kadan masu kyau da tsari dai dai suke wani bai fi wani ba jajir suke kamar na jaritai sai wani shayinin suke  kamr yana shafa masu lips gilass

sanye yake da maroon din sut  kafar shi kuma saye suke da wasu cover shos masu shegen tsada 
💔💔💔💔💔💔💔💔💔💔 

farare na hannun shi kuma sanye da agogan sileve mai shegen tsada shigar tayi mashi kyau ko dan yana fari 
abin ba a magana   Abrar dai yau taga zallar kyau ko afim bata taba gani mai kyau  irin shi ba ko a novel  bata taba damu labarin iri kyakyawa kamar shi bah Tofa 🤔🤔


kashii 🤦🏻‍♀ gaskiya na gaji   typing... ✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻bye mee ammyn kairat 
golden girl
*♠ABRAR♠*
          *NA*

*SHAMSIYYA* *MUHAMMAD* *KWAMMA*

*💔(S.M.K.)💔*

*AUTAR* *WRITE'S* *ASSOCIATION*

*AMMYN* *KHAIRAT*

*DEDICATED* *TO*

*💞TEEMARH* *CUTEY💞*

*TYPENG...✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻BEY* *MEE* *GOLDEN* *GERL*

*5:00* *pm*

*31/10/2019*

*BISIMILAHI* *RAHAMANIR* *RAHIM*


*PEGE* *8*


Ko a fim  bata taba gani kyakyawa kamar shi bah hakama ko a novel bata samu labarin mai kyau irin shi bah  

Shi yasa take gani ba mutum ba ne aljani ne 
*DR.* *SHUREEM*
Kyakyawan mata shi dan shekara a shirin da ta kwas
Did abinda macce keso gana miji to shureem ya hada su
Na da kirki so sai ga kyau ta ga alkairi 

 a kwai shi da girma ma muta ne  sai dai a kwai miskilanci
 da shagwaba  ga yawan ibada  komai yaha masha Allah

shi ma na shi tunanin yake a cikin zuciyar shi anya ya taba haduwa da kyakyawa irin
wannan did da ya zaga kasa she  da ban da ban an man bai ta6a cin karo da irin taba

 Kai gaskiya Allah yayi baiwar kyau ga wannan yarinya

Idanun ta masu matuqar kyau  sun riki ta shi ba kadan ba
in dai kyau ake nai ma to jolly kyakyawa ce sunan da zuciyar shi ta sa mata kenan

Jolly yana son abubuwa da dama ga macce ciki ko harda kyau  adu,ar shi daya Allah yasa ta hada sauran abubuwan da ya dace kai a kace maka tana sonka🤔
Mom ce ta fito daga tolet  motsin tane ya dawo da su hayacin su 

💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞  
Couerse kowa ya shi ga duniyar tunani
da sauri ya juyo su kai ido hudu da mom cikin zazzaqar muryar shi yace good morning mah

ita kan ta mom ta kadu da ganin shi  kai Allah yayi halitta 
 ga muryar shi mai dadi amour  morning tace  mashi
Ko kai ne kafin ta ida sai yai sauri yace am dr shureem
♠♠♠♠♠♠♠♠♠♠♠
Cikin wata irin murya mai dadi  sirinah ce ta gai da shi sai yai kamar bai jita bah cikin zuciyar shi cewa yake sai yanzu

zaku gai she dani  ai qara ma ita wannan ina jin ma kurma ce cewa da  Abrar  
Ya jawo fayel din ta ya fara  duba wa
 Sirinah tace ma mom ni zan tafi  school did da naga kamar na makara

tare da yi ma Abrar Allah  ya qara sauqi  kai ta daga mata  mom tace to diya ta Allah ya saka da alkairi
 Suka fita ita da mom sai dr da Abrar 
💔💔💔💔💔💔💔💔💔💔💔💔💔
 Shi dai ya duqar da kan shi sai yan rubuce rubuce yake  abi da zai birge ka shi ne yanda sumar kan shi ta zubo ta rufe ma sho fuska 

ko idon shi ba'a gani  ita ko ta zura mashi ido sai kallan shi take kamar ta samu televetion  lol😝

 shi dai aikin shi ka wai yake kadan kadan sai yasa hannu yana gyara  gashin kan shi couerse ya rufe ma shi ido💖💖💖💖💖💖💖💖💖💖💖💖

ba kadan abin ya burge ta bah  Abrae ji take kamar ta sa hannu ta shafa lalausar sumar shi lol🤣 kai ita fa gani gayannan yasa ma ta nai me ciwon ta ta rasa
 tofa tunda ya duqar da kan shi bai da gobah 
cikin sarewar vioce din shi yake tambayar ta
❣❣❣❣❣❣❣❣❣❣❣

mike  da munki did da ya gani a fayel dinta
aman yana so yaji daga gare ta wanda ita bata masan yana yiba abin yaba shi mamaki da ya dago yaga ta shi ga tunani to tunani mi take oho 🤔

ya dan buga gadon kadan sai ta figit ta dawo ha yacin ta  sannan yace mike da munki  what is your problem 

haba muryar shi ta qara rikitata gani bata da niyar magan sai ya zura mata ido yana kallon ta itama shi take kallo sun dau lokaci a hakan inda Abrar tai qara da na ta idanu 

enter coming naga ya danna ba'a dau lokaci bah sai ga wata narse ta shigo cikin harshen turanci yace ta dau ko ma shi al,lurar 

diclofenac and feldin  yes sr. tace ta fita zuwa can sai gata ta hado mashi ta kawo   sai yasa ta hada mashi allura da ta hada ma shi sai ta ba shi Abrar gani ya nufo ta da tsinke sai hankalin ta ya ta shi coverse bata san allura ko wadda a kasa mata

drp dan bata cikin hayacinta ya nufe ta da ita yace gyra ai maki allura  take idanun ta suka cika da hawaye
sai sha shekar kuka take 
ana haka sai ga su mom da dady sun shigo 

♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥
ai tana gani dady ta ruga da gudu har tana ban kade shi  idanu ya zaro 😳 gani yanda duwawunta ke juyawa   ga wani qaton qugu hade da hips  doguwar riga ce jikin ta shi yasa komai ya fito 

dad yace lafiya dear ya ai kai dad kace kar yai man allura dad yace dear ki bari yai maki sai kisa samu relief ko so kike kita zama da ciwo shi ko dr abin nata birge ta yake yanda take sa kuwar ko mai nata na juya wa ga nono nuwan ta ta hada komai wanda yake so ga macce take tunanin wadda ya gani aerport ta fado ma shi ta to ko dai ita ce in bai man taba ranar sun hadu da alhaji ibirahim to kode dai ita ce

dad din tane ta je dau kowa  babu shakka ita ce  dadi sai lalabata yake ta  tsaya ai mata allura 

dr. ya zauna kan kujera yana jiran su haka dai ta tafo tace dan Allah kai man ta jijiya murmushin gefen baki yayi
 ya kama hannun ta yana duba jijiya wani lau shi yaji ga hannun ta kamar auduga 

💘💘💘💘💘💘💘💘💘💘 ita kuma jikin ta sai rawa yake shi kuma ya shiga wani yana yi haka ya soka allura  shigar ta keda wuya tafa do ma shi a jiki  Jinta ajikin shi ya haifar fa abubuwa da dama shi dai wajan shi sandar gira man shi sai halbawa take ita kuma tafa da wata duniya daban  sai wani qara lafe wa take jin dan shi a jikin ta yada tai maza ta tashi  kunya duk ta kamata

 Dad yace ke baki da hankali da ga allura sai ki fada ma shi a jiki sai kace wata yarinya  cikin shagba tace to to dady shi dai dr fita yayi yace dady ya sa mai shi office 

🧡🧡🧡🧡🧡🧡🧡🧡🧡🧡🧡🧡
bai yarda ya hada ido da kowa ba saboda idanun shi sunyi jar sabofa jara ba 
dady  ya isko shi inda dr kece ma dady

 bawa wani abu ba ne ke da mun ta mostly  maya suna fama da wanna lalura  samu sauqin su duka kuma shine in sun yi aure 
💗💗💗💗💗💗💗💗💗💗💗💗💗💗 dady ya nisa yace aure  tap a she akwi aiki saboda ko seacondry bata gama ba bayan haka sai ta yi karatun low 

shi ne gurun ta  to yanzu babu wani abinda za ai mata wanda zata rabu da wannan matsalar sai dr ta yace sai dai wannan allurar da nai mata  ita in a kai ma mutum ita yana dan samun sau kin ciwon cikin in matsar ta ta so mata sai aruqa yi mata ita

 dady yai godya ya fita abin yaba dr mamaki da su sa mar mata lafiya ta hanyar yi mata aure sai yace sai tayi wani karatu nada bah  sun fiso tai ta zama da cuta saboda wani guri na su nada ban yana cikin wanna tunanin abukan shi su ka shi go

  har suka zauna bai san sun su goba sai da suka bigi tble din sannan ya dawo haya cin shi  sai sauban yace tunani mai kake haka har muka shi go ba ka sani ba sai sudas yace yo tunani mi zaiyi fa jarbace ta shi ta ta shi baka ga saihade cunyo yake ba  sai wani lumshe idanu 
💖💖💖💖💖💖💖💖💖💖💖
su ka kalle shi suka bu ahe da dariya sauban yace gaye ka yi aure kaji ka futa da shan kwayoye sai sudais ya ce wallahi har tau sai yake ban
ina jarabar shi ta ta shi sai yai ta cikin kati fa in dare yayi 
suka qara dariya     ♥♥♥♥♥♥♥♥

  kai  gaskiya na gaji 🤦🏻‍♀ *typin.. ✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻bye* *mee* *goledn* *girl* 
ammyn kairat

*♠ABRAR♠*      *PAGE 10*


*write's* *by*

*💖YAR AUTAR* *MARUBUTA*

*💔(S.M.K.)💔*

         *😍AMMYN KHAIRAT😍*

*TYPENG.....✍🏻✍🏻✍🏻by mee golden giri  SHAMSIYYA MUHAMMAD KWMMA*


*DEDICATED to MY*

*💞TEEMARH CUTEY💞*

Wannan pege sadaukar wane ga masoyana 
*masoyan Asali kai harma da maqiyana suma na basu wannan page dan su karanta suji dadin zagina kuma ina jin dadin zagin ku gareni  na gode*
Grp Abrar  *ina godiya kware da gaske Allah ya saka maku da mafificin Alkairi 🤣*

BISIMIL*LAHIR RAHAMANI RAHIM*



*Asibiti mafi kusa ya nufa da ita domin samun tai makon gaggawa*

Da zuwan su likitoci su ka anshe ta suka bata tai mako yanda ya kamata Bayan wani lokaci su kafito inda suka shaida mashi cewa

Doguwar su mace tayi sai kuma zazza6i mai zafi da ya rufeta saka makon ruwan saman da ta sha 
*Aman zata falka nan bada jimawa bah* sun fita yasa kyakyawar yarinya gaba  yana ta kallo shi dai yarinya ta mashi kyau kuma did inda ta fito to jini larabawace kokuma muta ne misira 

Domin kyawanta ya wuce misali  ga gashi wanda shi ba'a magana shi

        Yana zaune yana ta tunaninta  sai dai yaji wata murya kamar daga sama wadda tasa yan cikin shi motsawa  jike quuuuu
Shi dai baiyi tunani murya daga gare ta bane 

Sai da yaji tace *exuseme* dan Allah waye kai kuma waya kawo ni nan  did lokaci guda ta jero mashi tambayoyen

Shi dai muhammad yasa ki baki yana kallon ta sai da taqara mai mai tawa sannan yace nina kawoki ta dan kalle shi kadan tare da zaro😳ido shi kuma sai tasbihi yake ga Allah da yayi wannan kyakyawa halita

Tace kai kuma sai tai shuru tare da dafe 🤦🏻‍♀ kai dan ta tuno abin da ya faru tace ma shi oky na gode dan Allah koka aroman phone din ka 
*yace of course* me zai hana tare da kallon 

Shi dai cikin zuciya shi sai mamakin tah yake *course* bata da girman kai Bayan ya bata waya tare da cewa in baza ki damu ba ko naje na saukeki ina tunani kama mota ta samu matsala
 
Tai shuru sai tace oky bada muwa bari dai na kira dreve sai yazo ya dau mota tare da cewa wallahi ina tsoron ruwa da tsawa  indai za ai tsawa to sai kaga na suma narasa ko miya sa abin na da muna so sai 
     
            Ko tsoro ne yai min yawa shi dai bai ce ko mai ba sai kallon ta yake tana magana kama karta bari yana jindadin zan canta

sai zuwa can yace aiku da man mata hakan kuke tsoro ya maku yawa tace bama kaman ni cinda ni harda suma tare da yi mashi murmushin ta mai kyau 

Jiyai  zuciya shi ta buga da qarfi kuma yaji kaman wani abu ya soki qahon zuciyar tashi 
murmushin ta mai matuqar dau kan hankali

Taba  shi wayan shi tare da cewa ta gode   tace na kira dreven zai je ya dauki motar

yace oky to muje ke na ajeki suka fito a gaskiya inka gan su kasan sun dace da juna kamar ma'arata shim muhammad ba baya ba wajan kyau da tsari  yabu de mata gidan gaba ta shiga shi ma ya koma gidan dreve ya shi ga tare da murza kye

yace mata ina muka nufa  nan dai ta kwatanta mashi suka tafi kowa yayi shuru cikin mota ba mai magana
zucan sai tace koka bani dreveng din na ga kama ba kasan hanya ba ga dukkan alamu kuma ba kone kai 

dariya yayi yace mata ina na miji ya za ai naba macce tuki ta tuqani kuma ina zaune  ke dai cigaba da gwa da man hanya karki da mu  cikin murya sakuwa tace mashi dan Allah kabani na tuqa na dade banyi tuqi ba shiya sama yau nafi to babu direba 

sai ga shi na hadu da matsala kan hanya  Bayan da Bayi ba da tabar shi ya tuqa ta qiya  shi yasa yaba ta tuqin cikin iyawa da qwarewa take tuqin ta hankali kwance tare da kuna

Wa'azi  baka jin komai sai qiri a tana tuqi ta nabi karatun ta Ba qaramin birge shi ta yiba wannan ya nuna cewa did inda ta fito ta fito daga gidan tarbiya an bata tarbiya yan da ya kama ta

💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕

Sai gudu take hankali kwance ga kuma sautin karatun da ya qarama su arma shi yana ratsa  zuciya su abin birgewa sai nushadi  suke da annashwa

Ban garan muhammad abin  sai mamaki yake yanda farar daya yarinya ta shiga ran shi musamman ita yi magana yan da sauti ke bugun zuciya shi da qarfi  
Shi dai ba yaro bane wannan abin da ya keji alama ce ta so 

Hummm yace tare da kallon ta a qalla sunyi kusan minti 30 suna tafiya yace mata har yanzu ba mu kawo ba  dariya taye wadda sai da wushir yatta ta Bayya na wadda bai masan da ita ba sai yanzu
Ya Allah yace  dan gani haqoranta  masu kyau jerai da su  ga zinarin  hauran makkan ta sai walqiya yake 

komai ya dau ke mashi hankali har ma bai gani ba sai yanzu  tace mashi ka gaji ko wallahi ko rabi ba muyi ba dani sa so sai  ko rabi inji shi tare da fiddo 😳idanu 

Ita abin ma nashi dariya ya bata wai yafiddo ido sai kace yaro qarami  sai dariya take tare da dukan sitiyari 

❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤ 
Baye sake cewa komai ba  sai da ta gaji tai shuru sannan yace wato ga yaro ko ina magana kina dariya Allah dariya kabani aman  *sorry plaese na tuba* 

shima dariya yaye dan yanda tayi abin ai mata dariya ne ta turo baki tace to shikenan kai ma karama daganan bawa wandda ya sake magana  suka cigaba da tafiya shi dai cikin ran shi sai mamakin nisa  irin na gidan su yake kuma yana mamakin ya akai tana macce ta fito yawo irin wannan dan yanzu suyi kusan mintuna 40 suna ta fiya


🖤🖤🖤🖤🖤🖤🖤🖤🖤🖤🖤🖤🖤🖤🖤🖤🖤🖤

kuma abin har ya fara ba shi tsoro yanda yaga suna ta wuce titina da yawa  shi dai ba abin yai magana ba a matsayin shi na na miji  dan kar ta rai na shi tace tsoro ga rai shi yayi shuru

sunyi ta fiya mai nisa  sannan yaga tana sa ma mota siginin alamun yin kwana wata kwana yaga ta shi ga wadda kwann na da titi suna shi sai yaji ba'a abin da keta shi sai qamshi fure did da sanyin A,C Mota suna jin dadda dan sayin waje mai dauke da qamshin fulawa . mai dadin shaqa
💔💔💔💔💔💔💔💔💔💔💔💔💔💔💔💔💔💔
Ba kajin komai sai kukan tsutsaye  mai ra tsa zuciya   dawisu ne kala kala ga sunan did sun bude bindin su sai qlli su ke  ga tsutaye suma masu shegen kyau sai dire dire suke kan ita tuwa ♠♠♠♠♠♠♠♠♠♠♠♠♠♠♠♠♠♠

kowane gida dauke yake da wani tan gamemen get mai kyau sai dau kar ido get din keyi  
gidan da yafi ko wanne kyau da tsari shi ta nufa get din gida shi kan shi abin kallone new desenig mai shigen kyau da tsa da  dan sai ka shekara kana kallon shi ba tare da idan ka ya gaji ba 

shi dai muhammad yaga ikon Allah shi dai cikin ran shi sai adu,a yake Allah yasa ba yar mafiya bace dan shi abin nata ya tsora ta shi ba kadan ba dan yanda yake jin sautin kukan tsutayen da ban da ban sai yake jin kama wani kuka tsun tsu na muhammad  muhammad

haka yake jin sautin  a cikin kunnu wanshi 🤣  adu,a yake ba qauqauwata har ta bude marfin mota ta fita bai masan ta fita ba saboda ya fada duniyar tunani sai dai yaji tana buga ma shi marfin mota alamar ya fito

da adu,a dau ke a bakin shi ya fito sai waige waige yake yana kallon unguwar da ta rikita mashi lissafi lallai yau ya ga unguwa masu kudi tsarin uguwa ma kade ya isa akira ta da *aljannan duniya*

💖💖💖💖💖💖💖💖💖💖💖💖💖💖💖💖💖💖


su nufi get din gida inda ba nocking  su kai ba shi dai yana biye da ita kama bindi

 abin tace shi ne gimbiya zinat sai get din ya bude  gimbiya zinat muhammad ya mai mai ta tare da jinji na kai kasu shiga cikin gidan  a hara bar gidan ba komai sai manya manyan motoci sun kai guda dari  kala kala  sai motor cycle  suma kusan dari 
gefe guda kuma wani qaton sumul full ne ciki da ruwa ga wasu fararan   tsun tasye sai ta shi suke  abin sha,awa  get na biyu shi ma nomber ce tasa  qofa ta fada da wani sauti shi ma gimbiya zinat in comeng

wasu fitulu ne na gani na fada masu kyau  sai wasu  wani abu nata feshin ruwa sai wasu fulawas ma su fitad da wuta kala kala blue da ja  
 sunyi ta fiya kadan sai gasu wata qofa mai qaton glass irin blue dinnan wanda na ciki na ganin na waje  aman na waje bai ganin na ciki ita ta buda suka shi ga 

wani mahaukacin falo ne  mai dauke da manyan kujeru   irin na sarauta sai wata qatuwa palasima   fadin tsarin falon 6ata lokaci ne daya daga cikin kujeru ta nuna mashi tare da fadin zauna ita kuma tai gaba da zaman shi kan kushin din sai yai maza ya tashi  saboda yana zama kujera ta qasha da shi ga taushi kaman audu ga
 ga tsoro cike da cikin shi dau riya ka wai yake dan yana na miji did da yana  gani yana da arziki wanda yake ganin ya wuce a kira shi da mai naira  sai dai mai daloli 
♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥
to yaga ko kwatan  na wannan gida bai kamo ba to gidan waye waye mai wannan arzkin da wannan tunani ya sake zama bisa kujera tare da adu,a 
 yana zaune sai gata da qaton tire  dauke da kayan marmari gefe guda kuma kayan sanyi ne kala kala

did wani nau in  kayan marmari babu abin da babu ciki  gaban shi ta aje mashi kan wani garmin tabel tare da fadin sannu   ina zuwa ta sake juyawa ta tafi

shi dai bai samu abin fadi ba sai jinjina kai yake wata  zuciya nace mashi shi ta shi ta fiyan ka ban yadda da yariyan nan ba  to kuma inna tafi ta ina zan fita 

yanan ko ruwa bai sha ba sai gata ita da wata dattijuwa mai kimanin shikara 60  kyakyawa ce har ma tafi yariyan kyau sai dai da yake shekaru sunja   ba a ha dasu  shiga ce ta alfarma kaya ne na sarauta jikin ta ga wata tabkekiyar sarka ta zinari sanye ga wuyan ta hanuta kuma  gwala gwale ne  da zobuna sai dau kar ido suke
 
yayin da tsawan gashin ta  ya wuc har ga duduge  hannu ta dauke da sanfa ta zinari  wani abu naga ta latsa da sanda ta sai wata kujera ta zinari ta bayya na a kanta naga ta zauna tare da hada qafa daya kan daya 


*humm masoya na dan ku na keyi in labarin na maku dadi to kuyi man yanda zan gane* 


*did masu cema ban iya rubutu bah ai kowa bada iya wa yazo duniya ba sai da yazo ya koya kuma in wani yafini nima nafi wani* 
*bance doli ka karanta ba ko ki karanta ina yi ne dan masoyana masu dauka uzuri na*

mistek babu wandda bai yin shi a rayuwa dan adam na ke ban wuce kuskure ba kuma ina ansa gyra daga kowa ne ne in dai ban da cin fuska  dan ni ban iya wulaqanci ba balle in kaman na rama sai dai na bar mutum dan Allah 
*na gode masoyana ina yin ku sosai*   typing... ✍🏻✍🏻✍🏻 Ammyn kairat

*♠ABRAR♠*      *PAGE 11*

             *NA*

*writer's by*


         *💖YAR AUTAR MARUBUTA💖*

*💔(S.M.K.)💔*


           *😍AMMYN KHAIRAT😍*

*TYPEG.....✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻by meee golden girl SHAMSIYYA MUHAMMAD KWAMMA*

         *DEDICATED TO MY*

*💞TEEMARH CUTEY GIRL💞*


Wannan pege na sadaukar 

*ga my lovely friends ina sonku*
           A dukk inda kuke 
*golden girl na yinku*
🤣 autar marubuta ba🤣

        *maqiya ko ko ince ma hassada kuma ga taku gaisuwar ban girma 👍*

Bisimillahi rahamani rahim
*da sunan Allah  mai rahama mai jin kai*
   
 Allah katai makeni ka kareni daga sharrin makiya
         *ma hassada meyagun shaidanun muta ne da aljannu*

Allah ka kare musulmai baki daya
                Ameen *thumma ameen*




Ta hada qafa daya kan daya tafi minti 30  ba tai magana ba sai shi da ya zamo daga kan kujera yace mata ina jini jinjina kai tai tare da daga mashi hannu alaman ansawa

Muhammad cikin ranshi cewa yake yau naga isa da kasaita game da sarauta ko ba afada ba yasan jinin sarauta ce duba da shigar  datayi

Zucan ta bude baki da kyal tace mashi naji abinda yafaru gimbiya taman bayani 

Karan banine da ita ban san tafita ba  ta sani sarai bata fita batarai da matakan tsaro ba
Sai tai shuru badan pahpah baya gari ba daya hukuntata

na gode  daga haka sai tai shuru shima muhammad shuru yayi 
 zuwacan 
Yace nizan wuce na gode sai anjima gimbiya tace ga shi ko ruwa ba kasha ba
Azumi nake yace da ita alhalikuma
 Ba haka bane kan shine ya kulle  oky tace da shi cikin harshen larabci tai ma sarauniyar magana sannan tai gaba yabita  
 Tare da cewa sai anjima qala bata ceba 
Sai karkada kafafu take ta bisu da kallo hade dawani irin murmushi da ban san ko na meba ne

Muhammad yafita  da tunani kala kala aranshi  sunzo wajan mota taqara yimashi godiya shima yayi mata sannan yace gashi harzan tafi banji sunanki ba ko
Da yake naji ance gimbiya ko
Ya fada yana murmushi

ita shi tai tare da cewa sunana aikaji shi ba a dadi aman dai  sunana gimbiya  zeenat gimbiya zeenat ya maimai ta

Yace zeenat suna mai dadi itama tai dariya tace kai kuma ban jina kaba sai yace saurin mekike sunana muhammad
Muhammad mai babban suna suna mai daraja mai dadi
Innai aure sunan dana nafarko  insha Allahu muhammad 
  Yace kai gaskiya naji dadi sosai da takwara da za,aiman
 Nan yabata  su kai excanjing nomber  ya shiga car din shi tare da daga mata hannu itama hannu ta daga mashi tare da murmushin ta ma kyau

Tsaye tayi tana kallon motar harta bace maganinta shima tunyana  ganin ta ta madubu har yadai na ganinta

 tafiya yake yana tunani wannan gida da dukiya dake cikin shi da kuma sarauta 
Da wannan tunani ya isa ma saukin shi 
 Ya watsa ruwa ya gaba tarda sallolin shi  sannan ya kira mata shi hajiya laurat 
 Koda ta dau ka ba gaisuwa ba komai sai cewa tai kama manta dani ko to yaushe zaka dawo  ko dan kaga ba yara tsakanin mu da muna da yara ai baka zuwa wani waje
Kai za manka sai kaga dama ka dawo 
Yana jinta sai da yabari tagama  bala,inta sannan yace yakike ya gida kowa na lafiya
 kiyi haquri kinsan hara kokin kasuwanci yanda suke 
Da naga abin da nake aida nadawo  ko  wake gareninan wanda zan tsaya wajan shi aikin fiyeman kowa

Ranki shi dade Allah yabaki haquri to naji nidai kai maza kagama ka dawo 
Aikasan matsala ta  nafiso najika ko da yaushe kusa dani yace to angama ranki shidade yanda kike so haka za,ai

to na dai gaya maka ta kashe wayar ta sai kace wani danta Allah shi kyaut ya shirya mu ameen

yasaki baki yana kallon wayar shi bata ma bari shida ya kirata ya kashe itace zata kashe mashi waya ko shekara zaiyi bata kiran shi indai bashi yakirata ba 

 Kuma da ya kirata bata bari su gama waya zata kashe shifa yana kiran tane saboda sauke hakkinta da ke kanshin hummm aman bari ya kusa yin maganinta

wai yai sauri ya dawo  kasan matsalata  maganar ta fado mashi a rai murmushi yayi ina ruwana da matsalarki 
 in dawo ki hana man saqat kuma
Bawani gamsuwa nake ba nasan matsalar bata wuce ta aciki 
 mtssssee 
gaki baki da wani testen ko mata duk haka suke 
 iata dai wannan bata iya komai ba sai fitina in za akwana saman ta bada muwa za tai bah

 kuma ko ka hauta kamar kahau wani icce bawani salo

tunanin yaga zai addabe shi ya kau dashi 
gimbiya zeenat kwance bisa makeken gadon ta sai juyi take tare da rumgumar fulo 
kadan kadan sai ta saki murmushi 
muhammad gaskiya
kana da kirki kayi sosai

to ko yaushe zai kirani  humm nasan ma bazai kira ba to kiran mi zai man daga tai mako
ta qara juya kwanci to koni zan kira shi 
ince mashi me 
 nakira mu gaisa kai gaskiya a,a   ai nazudda  aji na
bari dai muganinan da zuwa gobe 
yini daya da mukayi jina ke kamar mun shekara ban taba nushadi irin na yau ba
 da wannan tunani barci yai gaba da ita  tare da mafalkanan  muhammad

shima nashi wurin tunanin ta yake ya zama dille ya binciki ko diyar waye a garinnan zai tambayi abokan kasuwancin shi yaji
koda wanda yada baban ta
 to ai ban tambaye sunan baban ta ba 
to yakenan ita zan kira na tambayeta 
da wanna tunani barci ya dauke shi  tare da mafarkai bar katai

asubar farko yata shi yaduba jikin shi dukk ya bace   da.... Shikan shi yayi mamaki  jita da suna tare  da ya dawo gida sai da yai wanna to ya haka 

yanzu kuma mafarkinta yayi shi da ita dumu dumu...  Kash 🤦🏻‍♀ ya dafe kai 
Bayan yayi wanka ya shirya wajan qarfe 10 nasa fe yace bari ya kirata yasan yanzu ta tashi sai ya kira ta dawata no ba wadda ya bata jiya ba

tana zaune tana tunani shi da mafarkin da tai na shi  ga waya a hannunta tana ta juyawa sai tunani miya hana shi kiranta take sai taji wayar ta  na ringi
ba quwar nomber ce da kama ba zata daga ba sai kuma ta daga ta kara a kune tai shuru shima shuru yayi 
sai zuwa can yai salama tare da fadin 
sunana muhammad Ahamat

sai tai shuru zuwa can sai ta tuna da muhammad cinki muryata mai dadin saurare tace ouu 
kata shi lafiya kana magana da gimbiya zeenat *Ambasada ma'aruf kanada*
 ambasada ma'aruf kanada lalai yan zu yabar mamakinta da dukiyar su saboda duffadin kanada da kewayanta

babu inda ba asan ambasada ma'aruf kanada ba
mutum ne mai tarin dukiya da ba,a magana 
anya yarinyanan ba tafi qarfin shi ba kuma gashi jiya da ganinta Allah ya jarabe shi da matsanancin son ta 

taji shurun yayi yawa ga kiran na tafiya sai ta sake cewa hello  
sanan ya dawo tunani da yake suka sake gaisawa ya tambayeta mutan gidan tace kowa lafiya ya kakoma gida yace lafiya lau 
daman kira nai mu gaisa tace tao na gofe daganan sukayi shuru 
zuwa can tace to yanzu sai yau she yace sai wata rana sai wata rana kum iyace Eh 

batace komai ba sai zuwa can tace  gabe kenan gobe kina son ganina ne     Nan ma shurutai yace kinyi shuru   
tai dariya yace au dariya ma na baki ko  to zan rama bani lbr  sai ka zo sanna kiban lbrn tace Eh yace to shi kenan sai na zo din tace yau shekenan 

Goben ko gobe pahpah zai dawo daga london sai kazo ku gai sa yace shida bai sanni ba ni zan gabatar da kai wajan shi  a mtsayin  wa tai shuru kinyi shuru sai dai ka zo yace shikenan Allah ya kai mu tace ameen 
 sun kashe waya kowa da tunanin daya ke itako tashi tai  ta kuna waqoqin larabawa ta nabi tana rawa jinta take cikin farin ciki marar musaltuwa

shima ya jima kwance  sannan yata shi ya shirya zuwa gidan abokin shi da ke nan kanada gare shine kade zai sake samun lbrn  ahalin gidan ambasada  ma,aruf 
  Bayan ya isa gidna sun gaisa da abokin nashi alhaji khalifa sunyi break  
sai yake sanar da shi haduwar su da gimbiya zeenat da kuma har zuwan shi gida su sanna yasanar mashi yana sonta kuma aurata zai bada dadewa ba

khalifa ya nisa yace gaskiya nayi mamaki

*♠ABRAR♠*     *PAGE 12"*

             *NA*

*SHAMSIYYA MUHAMMAD KWAMMA*


*write's by*

          *💖yar autar marubuta💖* 

*💔(S.M.K.)💔*


             *😍AMMYN KHAIRAT😍*


*TYPENG.....✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻BY MEE GOLDEN GIRL*


          *DEDICATED TO MY*

*💞TEEMARH CUTEY GIRL💞*



Kalifa yanisa yace gaskiya nayi mamakin haduwaku da ita *becourse*  bata fita ita kade ba tare da drive da mata kan tsaro kusan mota dari ke bin bayan tah

Aman meybe ba,asan tafita ba muhammad yace gaskiya ne ba,asan ta fita ba haka mamata tace 

Khalifa yace  gaskiya  ina gama baban nata bai nan dan yayi tafi london sai yace Eh haka itama tafada man 

Kalifa yace kamar dai yanda kasani   gimbiya zeenat yar ga Ambasada Ma'aruf  kanada 
Da kuma *sarauniya kharima ita kuma sarauniya kharima diya" sarkin mesira ce  sarkin mesirah shima kharima ita kade Allah ya bashi yanzu haka shekarannan zai sauka anada ta sarauniya saboda KASAR MESIRA anba mata sarauta* 

Ba kamar kasa" muba da mata basu sugabanci    lokacin da za'abata sarauta lokacin Ambasada zayi sugabanci mesira in anyi zabe yace  


Nan da wata shidda masu zuwa    to kaji kadan daga cikin  abinda nasani game dasu aman did da matsayi da tarin dukiya ta Ambasada  
Yana da matuqa kirki sosai 

Mutumen mutane ne shidai in kaga fadan shi ti ka taba mashi gimbiya  yana sonta sosai 
Gimbya kuma tayi karatun ta  a mesira  can wajan kakan ta  sarki  muhammad shuraim    na manta ban fada maka sunan sarkin ba did dai baka rasa sanin sunan sarkin  mesira sarki ne mai adalci labarin shi yazaga ko ina a fadin duniya

Yace gaba da cewa gimbiya tayi karatun addini da na boko ta sauka tare da karance littafe  masu yawa   ta samu tarbiya yanda ya kamata

To aman yanzu matsala itace  yanda za kai kasa mu ganita 
Muhammad yace to  ni abin did ya zundi meni anya kana gani abinnan yana zaiyi kuwa 
Khalifa yace to shi komai kasan muqaddari ne daga Allah in Allah ya rubuta mata kace sai kaga ka aure ta

Aman yanzu matasal itace  yanda zaku hadu da ita da kuma mahaifin nata
Muhammad yace muyi waya da ita zaje  gobe tace zata hadani da mahaifin nata mu gaisa  khalifa to shikenan ai tazo gidan sauki Allah ya shige mana gaba yace ameen in haka ta kasance ina ta yaka murnan auran sarauniya kyau ta duniya 
Saboda shima Ambasada  da zai aure mahaifiya ta sai da ya shiga gasa ta duniya 
A mesira babu wadda ta kai kyaun sarauniya karima dan haka mutane su kai mata chahhh suna santa da ya,ya,n sarakuna dana masu mulki 
Da ya,yan masu kudi inda har tai kai rikice ya barke  tsakani 

Manema auranta  sai sarki muhammad shuraim sai yasa gasa ne man auren ta did wanda yaci shine yai aure ta to daga cikin manema auran hadda Ambasada Ma'aruf 
Shine wanda Allah yaba sa'a cinye gasar

To Allah yasa kai ma kar susa maka gasar dan dai ma shi Ambasada  bai bata da mar tara samari ba dan tunda ta dawo daga mesira karatu ba fita take ba inta fita sai da dalili kuma ita da matakan tsaro

Dan kai ma sai nace  *gamo da katar kayi* sunan littafi na mai zuwa insha Allah 

na haduwa da ita  muhammad yace hakane abokina Allah dai ya shige man gaba dan ni gsky na kamu sosai 
khalifa yace ameen karka da mu abokina  insha Allahu zaka sameta 
 
Daganan sukaci gaba da tautaunawa akan harakokin kasuwancin su  aman rabi hankalin muhammad naga gimbiya zeenat  har sai da khalifa yanura da hakan


aman baice mashi komai ba saboda yasan did wanda yakamu da son macce kamar gimbiya dolle ne   sai hakan ta kasance da shi 
ko shi ya dade yana sonta tu wani gani daya taba yi mata 
airport ta dawo daga mesira yakamu da matsanai cin sonta


tun daga rana kullum cikin begenta yake bai kuma sake gani taba haryau sai yau da babban amini shi yazo mashi da zancan ta kuma 
gsky ya taya shi murna matuqa domin yanzu ne zai san yayi aure  kuma ya auri macce wadda ake kira macce ta nuna masa,a ba kamar laurat ba 

da haka dai suyi sallam  tare da fadin sai gobe inza su gidan Ambasada    

  najeria  hajiya laurat ce gaban wani malam i ya duba mata me ya zauna da mijin ta kanada ya dade haka bai taba tafiya da ya dade irin haka ba kuma jikinta na gaya mata ba lafiya saboda kwata kwata  yanzu ya dai na kiranta abin ya bata mamaki wandda kulum sai yakira ta safe da yamma haka ma dada dare amab yanzu shuru kuma ta kira shi yaqi dauka 

lalai jikin ta yana gaya mata ba lafiya bah
boka ya dube ta yace gaskiya mijinki aure zayi nan bada jimawa ba kuma ya kamu da matsanaicin sonta 
aure hajiya laurat ta bugi kirji tare da wata mugurwa ashar mijin nawane zaiyi aure malam hummm boka ya koma malam 
yace ko shakka babu wannan butu haka yake 
to yanzu wacece zai aura   
boka yace to wannan dai ke ban sani ba aman dai abinda kasa ta nuna man 

aure ne zaiyi kuma aure ma har anyi shi an gama ba makawa sai yayi wannan aure

zufa sai zuboma tatake ta ko ina ta cire dan kwalinta tana ta fita da shi ga kai ba gashi anyi kitso did tsagar kitson ta hade ko ganin ta ba,ai nace anya matannan ba qazama bace🤔

boka yanzu ba wani abida zai hana aurannan  nifa ina tsoran tazo ta haifa mashi ya,ya ni ban haihu ba ta cinye gado na tashi tutur babu

 shekara da shekaru muna zaune wata ta zo taco dukiya ga baza 
ya kake ganin za,ai boka yace to shawar daya shine kibari sai yayi auren sai mu dau mataki dan abinda kasa ta nuna aure ba fashi 
  Da kukanta ta baro wajan boka ita muhammad zai ma haka wacce shegiya ce zai auro mata

lallai kuwacece sai tayi nadamar auran mata miji   sai ta qwammace mutuwatta da auran mijin ta 
dan muhammad dan ita kade akayi shi kajifa 🤔 mai karatu

 hummmm  kuma gidan ta tamkar maqabarta ne   did wadda ta shirya mutuwa to ta auri muhammad dan tata nadi makaman yaqin yaqar did wata mai kasada shigammata hannci da qudundune

 ranta did inda yake face yake ahaka tayini karin haushi kuma sai kiran shi take bai daga bah  nace yau hajiya laurat ce da kiran miji
waya gaya maki barni gabas take

 gidan su gimbiya yaune Ambasada zai dawo daga kanda wani gida ne na kusa da su she gidan yan aiki ne barjet da kuyangu  gasunan ba,adadi  gefe guda kuma masu gadi ne da drivove  ga escort nan suma yawansu yawuce musali sanye suke da kaya kala guda  wato sut ne masu tsar gaske   
kuyangu ma yansu koraye ne masu dinki mai kyau da tsari 

haka ma yan aikid da masu girki suma kayan su masu kyau kowa kalar kayansu daban da ban sai hayaniya suke kowa ba haraka gaban shi

masu girki nayi kichin biyu na gani guda kuyangu ne a ciki wasu dadtije ne sai yar mata guda biyu sune ke girki dayan kuma yan aikine

ke girki cikin wasu manya tukane sun kai su gama masu girkin 
*saruniya karim anci ado da kwaliya sai kace yarinya yar kimani shekaru 30  aman shekarunta 60 a duniya*
hakimce  bisa kujerata ta mulki sai yau naga wata kuyanga guda daya kusa da ita tana bata appel a baki 
 dan isa da mulki sai ta dade kafin ta hade na bakin taa

gimbiya zeenat yau  saruta akeji dan kayanta na yau kaya ne na sarakai shigace tayi ta ya,yan sarakai doguwar riga ce amta ado da gwalagwale

sai waqiya ta ke  kalar riga yallow ce sai kwaliyar ta kasance  green ne   wato zaran da akasa mata wa akayi aikin da shi kamar surfani sai kwala kwalan da ke ga riga wanda ya qara mata kyau sarka da tasa   da gwala gwalanta did sun kasance iri daya riga sai ja  take a qasa yayin ita ma yau naga kuyanga tare da ita  tana nade mata rigata  dake  ja da kasa bisa kujera ita naga ta zauna tare da dora qafa daya kan daya did wannan bidiri da ake

na tarban Ambasada ne da zai dawo  daga london   kuyangune    naga suna ta tafowa dauke da tururuka na alfarma dauke abincicicika kala kala sana sau kewa inda aka tanada da cin abinci yayi da did wada  ta aje sai tazo ta kawo gai suwa ga *sarauniya  da kuma yarta*

ita dai davkai take amsa masu gimbya ce mai yi masu magana nanura ita bata da jida kai kodan sarauta ba gadon tatayi ba  sarauta ce tawa ja uwa 

 suna zau ne kuyangun su na basu labari masu dadi   zucan sai naji gidan ya dau qara da sauti mai fitar da cewa Ambasada in coming 

wato  Ambasada ya isko take kuyangun naga sun fita suyi gidan su nace su haka tsarin su yake basu zama da bayi ko masu gadi 🤔

da gudu naga gimbiya ta fita  suyi kice bes da Ambasada  shima ya rungume ta tare dayi mata kiss  sannan naga ya dagata sama kamar  wata qarama yarinya ko nau yin ta baiji 🤔

yace gmby ta kina lafiya   sa tace lpy lau  pahpah nati kewarka sosai  sun shiga cikin falon wandda har yanzu saruniya a hakimce 

bata ta shiba Bayan ya zaunar da ita kan kujera ya matsa kusa da matar shi yace ranke dade barka da hutawa ya gida yanayi yana matsa mata kafar ta wadda ta sha ado  da sarka gwal   murmushi take mai birge wa  ta shafo kan shi tare da yi mashi kiss a goshi   
shi yai mata su duka suka sauke ajiyar zuciya  

ciki naga yayi inda ta ta shi ta bishi a baya tsaye tayi tana qare mashi kallo  Ambasada shima ba baya ba wajan kyau   kyanshi da tsarin shi kamar na salman khan  na qasar india dan ita kan ta sarauniya cewa take da shi yake mata kama musamman  ma itadan yayi gyaran kan shi yayi salon irin na salman khan din sai taga ya komamata zahiri kamar shi din shiya sa take mugun san mujin nata   saboda ita ma abuciya kallon india ce kuma tafi son wandda salman khan keci ki tun tana gida shiya da Ambasada yace gasa ama tsayin mijinta tai murna da sa mun shi 

shi ita yake kallo tare da kyfata mata idanu zuwa can ya tako wajan ta yace sarauniya ta  lafiya da kallo haka ko na canza maki 
 ta lumshe idanu tare da cewa ganinayi baka tsufa kullum  sai sake zama yaro ke 

cikin harshen larabci suke magana  gani nayi tacire mashi kayan shi tare da daura ma shi tawul taja shi zuwa tolet da kanta naga ta mashi wanka  Bayan sun fito naga ta sa wani qarami  tawul tana goge mashi jikin shi sannan ta busar mashi da gashin kan shi ta shafa mashi mai ta  feshe shi  da parfumes  kala kala sannan naga ta dauko mashi kaya ta sa mashi shi dai yana tsaye sai godiya yake mata yana cewa na gode sarauniya ta Allah yaja da daranki Allah ya bar manke      uwa ga gimbiya ba gaba da gaba 
 itako sai murmushi take ba abinda tafiso irin ace mata sarauniya   fadin haka na sata nushadi ba kadan ba ni ko did ta ban mamaki did kasaita da mulkin a she kin iya kula da miji in kun shigo daki ajeta kike ki kula  da  oga  kin birge ni ba kadan ba haka ake son macce did maccen da ta san kanta  ita tasan ta kula da mijin ta kuma qarqa shi shi kike    rinqa kula da mijinki dan shine ya ajeki kuma aljannarki na qarqara shin tafi qafan shi     kusan wannan mata mu gyara kuyi koyi da sarauniya kharima  did da sarautar tana kala da mijin ta  

*kar kumanta muna cikin jin tarihin  shuraim da mahaifin shi*

*♠ABRAR♠     PEGE 13*


               *NA*

*💔(S.M.K.)💔*   *write's by*

          *💖yar autar marubuta💖*


*😍AMMYN KHAIRAT😍*


*TYPENG.....✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻BY MEE GOLDEN GIRL*


             *DEDICATED TO MY*


*💞TEEMARH CUTEY  GIRL💞*


*10:33* */11/11/2019*
*NOV* *monday*



*WANNAN PAGE  SADAUKARWANE GA MASOYA NA MASOYAN Abrar* *NOVEL*

             *PAGE NA KUNE*
*zainab Abdullahi idiris**Uleey bby

*tare da yar autarmu ta ki gyra da kanki grp wato mmn Ahamat ina godiy ina jin dadin sharhinku*

            *Ammyn kairat na tare daku a cigaba da gashi 🤣*



Parlour suka tafo  inda gimbiy zeenat ke zaune tana jiransu da murmushi yace gimbiyata kina  zaune 
Tace ina zaune phapha 
Harna qosa kufuto 
 Gashi munfuto  Bayan ya zauna sai sarauniya 
Ta  zuba masu abinci da kanta cikin a kushi 
       *ga ruwa gefe cikin wani a kushin suka wanke hannuwansu*

Sukafara da bisimilla  tare sukecin abinci babu mai magana cikin su sai dai murmushi da sukema junansu wato sarauniya Ambasada

yayinda ita kuma gimbiya zeenat ke duba wayarta tana murmushi komai take duba 
Sarauniya yace tafara ta shi  ta koma bisa kujerarta ta mulki ta hakimce  kamae yanda ta saba kafa daya kan daya

Ambasada ya dubi yar ta shi yaga rabi hankalinta naga wayatta  ko abincin kirki bata ciba  sai yayi murmushi yace gimbiya ta wai me aketa dubawa ne ko abinci bakici mai yawa ba did bacin abinci kike ba aman yau komai bakiciba

Dariya tayi tace inaci phapha  baka gani ba harnafikaci  dayawa yace bangani ba 

Sarauniya dai najinsu ba tace komai ba sai mumurshi da take 
Gimbiya tace phapha  ina son muyi magana aman nafa yimaka laifi kuma nasan fada za kai man  shiyasa nake tsoron fada maka 
Ambasada yace fadi gimbiya ta,ina jinki tace Allah phapha fada za kai man yace kona fadanne na haqura cinda kinsan kinyi laifi kuma kina tsoro fada

Ta bazanyi  fadan bah fadi ina jinki  ta gyara zamanta tare da wanke hannunta shima ya wanke na shi hannun  sai gimbiya naga tadannan wani abu sai ga bayi su biyu sun shigo du kwashe kayan sun fita  dasu

Ambasada yace ina jinki fada man sonake  naje na dan kwanta na futa
tace to daman phapha jiya  ranar na fita ni kade ba drive  
Sai ruwa ya tareni kan hanyata ta dawowa gida 
Nan tafada mashi haduwarta da muhammad da irin tai makon da yai mata da kuma ce mashi yazo su gaisa da Ambasada

Ambasada yace gaskiya muhammad ya kyauta  Allah ya biyashi kuma kinga irin abinda nake gudu kifita ke kade da badan Allah ya hadaki da wannan bawon Allah ba aida Allah kade yasan abinda zai faru

Dan haka kikiyaye gaba taco phapha zan kiyaye na gode 
 Yace bakomai gimbiya ta bari naje na futa tace phapha
muhammada dan yazo ku gaisa ko ya dubeta   yaga tunda tafara ba shi labarin haduwarta da muhammad cikin nushadi take yace mata kice mashi yazo gobe tace to thank you phapha tare da ta shi dagudu

tai hanyar dakinta  da kallo yabi ta tare da karkada kai  duwannan abunda suke sarauniya na jinsu ita kanta da tunaniin da take cikin ranta aman tabar shi sai zuwa gaba

Ambasada ya nufo wajan ta ya duqa yai mata kiss 💋 yace habibaty zanje na futa  tai murmushi tare da cewa sauka lafiya habibi  
ya kafeta da idanu ko kyftasu  baiyi yace to to ni baza atayani fuwarba  sai  sakuwa yake mata mar yaron goye


tace mashi je ganinan yace muje dai  sabarta yayi yai sama da ita 
da tunanin gimbiya da muhammada indai tubanin shi gaskiya ne to in muhammad yazo yaga yamashi yanda yake so kuma gimbiya  na son shi kamar yanda yake tunani to zai bata zabinta 

dawannan tunani baccin ga jiya ya kwasheshi 
  sarauniya ma dai barcin ya kwasheta domin anji murza da kyau da kyau gareta aka sauke gajiyar

 gimbiya cikin daki sai tsalle take kan gado saboda phapha yace muhammada yazo su gaisa  farin ciki ba,a magana
sai da ta gama tai zaune tai tagume to wai ita da take ta murna  dan phapha yace muhammad yazo  to tamece take gashi kuma banda aiki sai  na tunani shi

mesa nake tunanin shi meyasa ya tsaya man a rai anya ban san shi nake ba🤔  hummm  to shi yana so nah 

 infa bai so na to yazanyi kuma ninasan nakamu da son shi   to ko yana da mata  gashini kuma ban son mai mata ba shakka mutum kamar muhammad ace bai da mata take taji wasu zafafan hawaye 😭😭 na kishi  sun cika mata ido 

zawacan kuma to kukan me nake balle bane ma yasoni  to me zan hana ya,soni  sai ta tashi tanufi gaban merrow tai tsaye tana qare makanta kallo sai murmushi take 

 muhammad daga wajan kasuwanci shi gaida ya nufo a gaggauce  saboda mariba ta ga bato Bayan ya shiga ya watsa ruwa yai sallah magariba yada aka kawo mashi tee da food 

 sai ya kira matar shi hajiya laurat yaude kamar jira take jan ajin da akasaba yima shi yau ba,ayiba   salama yai mata mai makon ta amsa salamar  sai cewa tayi katafo ne kana airport ne 
 
shikuma sai yace mata ba gaisuwa bakomai sai natafo wai misa kike haka   Eh kace miyasa nake haka dama badamuwa kai dani ba yace haba baha kabane hajiya to yanzu dai kiyi haquri yakike ya gida


ni dai lpy lau katafo yace ban ta foba ni kai na naso natafo kinsa harakokin sai ahankali gashi did nayi missing dinki 

dandai ya kwantar mata da hankali yace mata haka amanshi ko  kadan baiyi miss nata ba    saboda hajiya laurat  sai ahankali  taji dadi sosai da yace yayi missing dinta take taji wata. Muguwar sha,awar mjin nata ta kamata 

 sai miqa take tare da lumshe ido shi kanshi yaji yanayinta ya canza har tausau take ba shi shi bai san miyasa bai jin sha,awar ta ba kodan bai gamsuwa da ita  tace to yan zu sai yaushe 
zaka dawo yaxe mata insha Allahu  cikin satin nan zan dawo yau muna litinin zuwa assabar   

zanzo me aka tana dan man hummm sai kazo  zakaji yace tare da kashe wayar ita ko did hankalinta ata she yake gaskiya   yau dau riyarta ta kusa qarewa vai taba tafiya yadade irin hakaba  gashi boka yaba ta wani tsume tana ta sha kawata ma ta kawo mata wasu kayan

ta sha  sha,wa did tataru ta mata yawa harwani zirr zirr takeji kasan ta  zananta naga ta cire tare da bude kafafunta  wayar ta naga ta dauko tare da kunna wani video  

da naji sauti nafita  kamar nishi hade da gurnani    ita nishin take tana kallon wayar tare da doguwar meqa zawacan sai  naga tasa ya tsanta daya kasanta  
  tana wasa dashi tare dabin
sautin nishin wayarta kamar yanda suke tafi hayacinta sosai 
tuntanasa ya tsa daya har ta koma ya tsa biyu 
sai biyama kanta buqata take  
ruwa kau sai bulbulowa suke ba kyuan gani zuwacan sai tasake dagon  gurnani tare da sakin  kuka   nace tofa  🤔 alamar ta,kawo

*Allah ka shiryamu shin addinin musulinci yanzu kallon blue film ya zama ruwan dare ba matan aure ba jawarawa ba yan mata  suna kallone dan subiya ma kansu buqata  kuma kunsani hara munne ga tarin zunibi  gaka she idanu da kallon ke haifarwa   kuma mutum ya ji tsoron Allah koba komai bakasan sadda mutuwa zata dauke kaba zaka mutu acikin wannan halin kace ma ubangika me yaka mata mugyara Allah ka shiryar damu Ameen*


kadana Bayan muhammad mai *naira* ya gama waya da lairat sai ya tashi  ya gabatar da  sallahr isha,i tare da shafa,i da wutiri  
 Sai yai azikar din shi sannan yaxi abincin shi yai ya koma kan gadon shi ya kwanta tare da tunanin gimbiya zeenat 
 shi dai yana son yariyarnan so baka danba   ko metake yanzu ko ta kwanta kai bata isa kwantawa bah  bara dai ya kirata koyasamu na tsuwa  bugu bitu ta daga tate da sallma cikin muryarta mai sashi kasala  
har tsika jikin shi keta shi inyaji muryatta

yace baki bacci ba tace bacci  tun yanzu idona biyi muhammad  bakadan yaji sunan ya shige shi ba

tace ya kake ya daran  yace lafiya,lau tana so ta tambaye shi yanada mata aman tarasa  tawace hanya zata tambaye shi    sai tace ya iyali yace iyali akace maki inada iyali tace babban mutum kamar ka ai bai rasa iyali

yace iyali lafiya lau  da ita ma na tafo tana majinki  aiko sai ta kashe waya zuciyarta nata bugawa da qafi da qarfi abinda take gudu a she yanada mata qilama ba daya ba

 shiko can mamakin ta yake ko bai tambayeta ba yason gimbiya tana son shi kuma kishi neyasa ta tambayar  shi yanda iyalin kuma gaskiya ba zai boye mata ba cinda auren ta yake sonyi

yasake kiranta sai da ta dai dai ta muryatta sannan ta daga kiran na shi saboda kuka tayi najin yana da mata  did da haka ya gane tayi kuka  kuma yaji badadi aran shi to ya zai yi yazama doli yafada mata gaskiya shi adu,arshi ma kar taqishi cinda yanada mata   yace ya akai kika kashe wayar ki kona maki lafine  tace a,a   ba haka bane  nertwk ne yace oky did da yasan ba haka bane abinda  fade  kuma ta virge shi sosai  sai yace mata inda matata guda daya aman bamuda y,ya  tana haihuwa yaran ba su tsayawa  sai yabata tausai sosai tace ayya 

 Allah sarki Allah ya kawo masu albarka sai yace ameen ya baba ya dawo lafiya ko haryanzu bai sauka ba tace lafiya lau ya dawo tun wajan qarfe biyu Allah sarki A gai sheman da shi ina mashi sannu da zawa kafin gobe in Allah ya kaimui na shigo mugai sheshi nida abokina khalifa tace zai ji Allah ya kaimu goben su kai salam kowa ya kashe wayar shi tare  da tunanin juna  shidai did  yaji muryatta sai yayi wanka yanzuma hakance takasan ce yayi wanka tare da alwalla  yazo ya gabatar nafulfulini shi tare da neman zaben Allah yasa gimbi zeenat alkairi tare da shi  adu,a Allah ya bashi gimbya ya tashi ya hau kan gado ya kwanta

*♠ABRAR♠*    *PAGE 14*


            *NA*

*💔(S.M.K.)💔*  *write's by*

     *💖Autar marubuta💖*


*😍AMMYN KHAIRAT😍*


            *SHAMSIYYA MUHAMMAD KWAMMA*


*TYPING.....✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻BY MEE GOLDEN GIRL*


        *DEDICATED TO MY*

*💞TEEMARH CUTEY GIRL💞*


  *sadaukarwa ga anty na momy DK  anty momy na godiya da qaunar da kike ma Abrah*


BisimillahiRahamaniRahim



Muhammad da Abokin shi khalifa sunci ado da kwalliya  sai kace  zasu gasar kyau 
 Sun hadu iya haduwa to ai dole saboda gidan siriki za,a

Yauwo su gimbiy sai hidima take da kanta saboda zuwan muhammad da kanta ta shiga kichin take hadama masoyin nata kayan tarbanshi

Bayan ta  hada komai sai tasa bayi suka dauka suka kai dakin baqi itakuma tashiga dakinta domin shiryawa wanka tafara shiga bayan tafuto ta nufi gaban mirror dan tsara kwalliya  
Tamarasa kalar kwalliyar da zatai  
Bell ta danna sai ga wata baiwa tata daman itace mai mata kwalliya 
 To yauwo so tai ta tsara abitta da kanta  aman ta kasa gani take kamar ba zatai yanda take so ba


Kuma tana so ta birge muhammad  ranke dade gani tunda zun kinyi shuru bakice komai ba   inji baiwar tata hummm gimbiya tace

Kwalliya zaki man wadda baki tabayiman irin taba  ta yauwo tafi ta kulum inso kiman ita wadda did wanda yagani so daya sai yasake dubana  

 To ranki shi dade yanda kikeso haka za,ai ai ranki shidade ko baki kwalliya did wanda ganaki sai ya rikice saboda tsanani kyaunki 

 ni banma taba ganin kyakyawa irin kiba zan maki kwalliya did  wanda ya ganki bama rikicewa bama sumewa zai 
Allah yatai maki gimbiya inkin shiya za'a fara  itako did kanta yaqara girma saboda wasata da baiwartata tayi 

 Masha Allah iya kyau  gimbiya tayi ba  abin sai wanda yagani  baqaramin kyau tayiba ni kaina wajan kallonta harsaida nafidi   baqaramin rudani tayiba 

Faful din rigace ta sarauta jikinta doguwa harja take ga qasa  gawani ratsin     da akai mata da  duwatsu farare  takalmanta kuma farare ne sarkatama farace  hand bag dinta fara  sai wani shegen gyaran kai 

Da akai mata inda aka rabashi ukku na tsakiyar anyi  da kwareshin  da shi  ankawo wasu duwatsu  farare  ansa mata   sai faful din bant  sai  sauran an mashi wani shegen tuqa mai kyau da tsari  an sako shi gabanta saboda tswon gashin  harga cikinta 

suma an masu ado da bant bant farare kanana kanna  anjero su
kai abinfa sai wanda ya gani
 Sai qamshin turare take Araibiyan udtt  
Haka ta sauko qasa baiwar nabinta tana nade mata 
Harshan rigar da keja da qasa ta baya


Ita kanta Sarauniya da ke zaune tayaba da kyua da tsari na kwalliya da shigar ta gimbiya  murmushi kawai take tasan yar tata babaya ba wajan  kyua

💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞
batafi minti 30 ba sai kiran muhammad  ya shigo wayar ta inda yake sheda mata gasunan isowa nan bada jimawa ba  tace Allah ya kawo ku lpya Yace ameen  Ambasad a shima yayi nashi adon sai naga shigar tashi irin ta sarauniya ce wati kayan su iri daya shima yauwo sarautar yake tayasu  kayane na sarauta jikin su  


💞💞💞💞💞💞💞💞🐊𷠽𷠽𷠽𷠽𷠽𷠽𷠽𷠽𷠽𷠊
muhammad da khalifa tunda suka karyo kwana gidan su gimbiya su kasan sun shigo Aljannar duniya  dan doli kakira unguwar da aljanna duniya  yauwo dai cikie take da escot  gasunan bijat  kowa kagani fuskasa da qaton rado

💖💖💖💖💖💖💖💖💖💖💖💖💖💖💖💖💖💖
wato no reaspet   BAyan sun samu wuri sunyi parking sai suka futo ai take suka nufo su da bindigu    saboda basu san suba  

duniya kuma yanzu sai ahankali saida khalifa yafada masu kosu suwanene kuma wajan mai gidan su kazo sanna suka qyale su 

muhammad ya fidda waya shi ya kira gimbiya ya fada mata suna waje tace to   mintina kadan sai  wata baiwa tai masu iso zuwa cikin gida

yau ce  rana da muhammad ya ga baiwa gidan dan shi yazatama basu da bayi haka nasu tsarin sarauta take
Ashe akwai su sun shiga cikin gidan khalifa an ware idanu sai kallon 😳 duniya ake  cikin ranshi yana yabawa da kyua   da  tsari na wanna gida kamar baza a mutu ba    masu gida rana kenan kudi  Allah kabamu  musu albarka Ameen
♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥

qaton dakin baqi aka kaisu  katafaran daki ne nagani nafada saikace  fadar sarki   
bayan sun zauna da kaman mitina  10 sai su kaji qaran takalmi kwass kwass kwass

gakuma qamshi da yai masu maraba tunkafin ta shigo did sun mai da hankalinsu akan qofa dan gani mai shigowa did bazata wuce  wadda suka zo wajanta ba
❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤

da salama ta shigo baiwatta na biye da ita hartasamu daya daga cikin kujerun ta zauna ta  aza kafa daya kan  daya  sanna ta kalli baiwar tata  tai mata alama da ido sai naga tafi ta

da muhammad da khalifa sai nace ko sallama da tai kasa ansawa su kai saboda ba qaramin rikitamasu tunani tai ba  masha Allah shine abinda suke fada cikin ransu

🖤🖤🖤🖤🖤🖤🖤🖤🖤🖤🖤🖤🖤🖤🖤🖤🖤🖤
sannuku da zuwa shi ne abinda tace cikin muyarta mai rikita yan maza sai sanna naga sun dawo daga duniya tunain da su ka shiga 
khalifa ya jinjina kai tare da fadin yawwa ranki shidade 

murmushi tai mai kyau tana kallon muhammad da yai mata kyau da kwarjini ya  hadu sai kace ango shigar ta birge ta sai kallon shi take khalifa yanura da haka cikin ranshi  cewa yake abokina kadace dan ko ba a fada ba gimbiya zeenat na sonka
💗💗💗💗💗💗💗💗💗💗💗💗💗💗💗💗💗💗
Muhammad fa  sai muce haryanzu yana london dan zaman da  yake jiyake kamar yaje ya rumgumeta shine kade abidan zai sashi yaji yasa mu na tsuwa  man bada ma  sai da khalifa ya taba shi sannan  
idanunshi na gareta itama shi take kallo   sanna
Sai ta taso cikin tafiyarta ta qasai ta 
ta nufo su tare da dauko wani qaton tire mai dauke da kayan alatu  takawomasu bisa wani tabel  da ke gaban su
ta aje tare da qara  gaishe su suka amsa ta koma ma zaunita ta zauna sai muhammad yagabatar mata da khalifa a matsayin  Abokin shi kuma babban Aminin shi 
💚💚💚💚💚💚💚💚💚💚💚💚💚💚💚💚💚💚
 
kuma yace mata shinan yake zaune tare da iyalin shi tace Allah sarki    cikin zuciyatta cewa take Ashe did da matanku    tace bari naje na dawo suka ce mata to  bell ta danna sai naga wanna baiwar ta zo  sai ta miqe  tsaye sai baiwar ta koma bayanta tare  da nade mata rigarta sai tai gaba ita kuma tana binta   a baya

Bayan tafita khalifa yace Abokina yauwo naga inda mulki yake kuma naga inda akekira da sarauta  muhammad yace ai nan bakaga komai ba sai kaga  sarauniyar zaka tabbatar da ainahin sarauta ta gaske

💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕 khalifa yace  ba dole ba ga sarauta ga kudi ai dole kaga izza muhammad yace a kwaifa izza ga  sarauniya

Abokina fa ga dukkan Alamu ko ba a fadaba yariyannan tana sonka duba da kollan da take aika maka da shi ko ko ince  kuke aikama juna da shi da angani ansan na masoyane wadanda  su kadade cikin soyayya 
 
Tunkafin kufada zuciyoyenku sun fasalta sirin zuciyarku fatanmu shine  Allah yasa aiyi da mu Ameen muhammad yace

sun sha ruwa da kayan marmari zuwa can sai ga gimbiya ta kira shi waya tasanar dashi cewa ga phapha ta nan insun gama  za su shigo su gai sa yace mata sun gama 

yace ma khalifa ga Ambasada nan shigowa su gaisa yace mashi to  mitina qalilan sai ga shi ya shigo da sallama suka ta shi tsaye su duka suna ansa mashi sallama

tare duqawa  za su gai sheshi yai saurin ba su hannu tare da ce masu ku zauna mana  sun dai zauna amman ba su yadda sun gai sa da hannu ba   Shima Ambasada ya zauna daya daga cikin kujerun dakin  suka sake gai sheshi  cikin  mutunci da    dadatako yake amsawa kuma Ambasada

ya yaba da su da kuma na tsuwarsu da tarbiyarsu duba da yadda ya basu hannu su gaisa sukaqiya  Sai ma zamowa da sukayi daga kan kujera suka sake gai sheshi wannan ya nuna suna da mutumci
 
 daganan khalifa ya gabatar da kansu ama tsayin shi na Abokin muhammad         nan Ambasada  ya gane kowanene muhammada 

 sannan yace da Farko dai zan gode ma Allah da kuma kai abisa tai makon da kai ma gimbiya zeenat  na gode Allah yasa ka maka da alkairi 

 su dai sai sune kai suke gasa irin anzo gidan suriki 🤣  yaqara da cewa nasan tundaga ranar da kuka hadu harya zuwa yau na son kuna waya da ita did da baka nemi izini daga gareni ba

 aman ba lafinka bane natane yanzu dai mike tsakanuku da ita  sai khalifa yace rankai dade munyi laifi na waya tare da ita batare da saninkaba

   inka duba wannan abu did gamone da katar inba dan Allah yakawo wannan abuba inama zamuga wanna  yariya balle ta kai mu yin waya da ita 

 ayi hakuri abisa kuskuren da mu kai sannan abu nagaba Abokina muhammad yaga gimbiya yana so shine mukazo idan har gimbiya ba,ayimata miji ba to mina so abamu daman nai manta

  muhammad dai kai na qasa ko motsin kware baiyi    Ambasada yayi nazarin su sosai muhammad baida wata matsala da za ace ba za abashi aure ba aman did da haka sai ya qara bincike akan shi


 sai yace wanne gari kake ga did kan Alamu badannan bane  sai lokacin muhammad yai magana yace phapha kamar yanda yaji gimbiya na cewa 

 da farko dai ni maraya ne   kuma ina zaune a najeria   cikin 
*KATSINA STATE*
 dan kasuwane ni babu abinda ban sayarwa   ina fitar da kaya daga kashe da ban da ban   Ambasada yace naji yae mahaifinka sai yace sunanshi Alhaji Ahamat *mai NAIRA*

 Allah sarki  nasan shi dadadewa Allah yai mashi rassuwa saka makon hadarin jirgin sama koba shi bane muhammad yace shine  koy 
 kuje zan nai maika   yace to su kai mashi godiya shi kuma ya fita  ba jima wa sai ga gimbiya ta shigo
 
sun dan taba hira kadan sukai sallama da ita tai masu rakiya tare da kuyangita har qofar gida sai da suka shiga mota sannan ta koma cikin tare da jindadin gani masoyinnata

 parlour na ta nufa tatarar da iyayan nata idan sarauniya ke hakimce kamar kulum bisa yar gado wato kujerta ta mulki wadda kulum bisa ita take zaune ko gajiya ba tai 


bakowa sai su kade  kuyangu duk sun koma muhallinsu gimbiya ta zauna tare da murmushi tace phapha kaga muhammada ko   yace naga muhammad  wai na tambayeki  itace ina jinka pha pha 
 zaki fadi gaskiya tace  yes phapha

 ga alamu kina son muhammada ko    ba tai zaton itace tambayar da zai mataba did ta da birce tarasa mizata ce ba dai son  da take ma muhammad yafito filiba wanda kowa zai iya gane ta na mugun son shi 
 kuma alhali shi bai fada mata cewa yana sontaba yace fadaman gaskiya kina son muhammad ne  tace phapha ko ina son shi ai shi bai fada yace yana sona ba 
 Ambasada yayi murmushinsu na manya yace aiko bai fada ba babu 

mai gani gimbiya yace bai sonta   tace phapha ba haka bane shi so da ban yake yace nasani did abinda kikeso duniyar nan koma meye shi sai nasa momaki shi indai ina raye sai na cika maki gurunki tace na gode faffa zaka iya samoman komai indai kudi na siyan shi aman banda so shi so da banne
 take idanunta suka cika da hawaye  sai zuba suke sharr bashi kade ba har ita kanta sarauniya ta girgiza dagani hawayen  tilon yartata kuma jarima  wadda raban da taga kukanta tun rassuwar kakarta  aman gashi yauwo saboda soyayya tana zubar da hawaye   kanta   lallai sarauniya ta girgiza 

  Allah yasa shima yaso ki kamar yanda kike son shi lallashi ta sukeyi inda phapha yace kina dai san shi ko to share hawayanki indai muhammad ne kin same shi kinga ma tace bphapha banso ai mashi dole anuna ma shi  qarfin kudi ko mulki in dai ba shi yace yana so naba


did maganar nan datake cikin kuka take yinta tanayi nana share hawaye wayyo har taban tausai  ☹☹
phapha yace shi da kanshi yace man yana sonki

kuma auranki zai yi shiyasa ma kikaga ina tambyarki kina sonshi dan karne maki doli  kuma kinsan shi ba dannan kasar bane inya aureki daukar ki zaiyi ya tai dake qasar shi kuma kinga muma nan da wata shidda zamu tashi mukoma misira dazama kin amince zaki aure shi ya tai dake kasarshi  na amince phapha shi aure ba inada baya kai macce da zama shuru sukayi

suna kallonta ita kanta sarauniya kharima aza hannu tayi kan geme shikuma ya zura mata ido yana kallonta da mamakinta ganin suna kallonta yasa ta tashi tai dakinta da gudu

*♠ABRAR♠       PAGE  15*

            
             *NA*


*💔(S. M. K.) 💔*   ~write's by~

*💖Autar marubuta💖*


            ~😍AMMYN KHAIRAT😍~



          *SHAMSIYYA  MUHAMMAD KWAMMA*


~TYPING.....✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻BY MEE GOLDEN GIRL~



           *DEDICATED TO MY*

*💞TEEMARH CUTEY GIRL💞*



*WANNAN PAGE SADAUKRWA  GA MY BEELAT SARAUNIYA*

             *SARAUNIYA BEELAT  INA YINKI IRIN SO SAI DINNA   NA GODE ALLAH YABAR KAUNA*


          *PAGE NA RUDANII  GASKIYA YYI DADI SOSAI ALLAH YA KARA BASIRA* 

*ALLAH YASA KIZAMA ZAKARAN GWAJIN DAFI ACIKIN DUNIYAR MARUBUTA. NA GODE MALAMA TA*   ~I LOVE YO U~



Bisimillahi rahamani rahim




Ambasada ya dubi matarsa sarauniya karima yace kina dai ji da kunnuwanki abinda yarinyannan  tace  

Da badan da yaron nan yariga da ya furta cewa yana sonta ba da ba musan halin da zata shiga ba

 Haka Allah ke ikon shi ita soyayya baka san sadda take shiga ba  to ke meki kagani akan wannan al amarin 

Ke uwace kuma kinada hakki akan yar ki  sarauniya kharima ta nisa tace  banida ta cewa sai dai nace Allah ya zaba mata mafi Alkairi 

  Shi al,amarin Aure mutum baya jayayya akai did da nima da inada wani buri akan gimbiya na Aura mata dan kawata

Dan harmiye magana akai wato dan wajan waziri   aman yanzu na janye maganar cinda yariya tasa mu wanda take so  kuma niba zan mata doli ba 

fatana dai shima yaso ta kamar yanda take haukan son shi Allah ya tabbatar da Alkairi

ameen Ambasada ma'aruf yace  shikenan shi lamarin  aure ba kai ma Allah shishige   wannan abu sai muce haka Allah ya rubuta da macan shine mijin nata

Yace bari nakira wani Abokina dake najeria  ya qara yiman bincike akan shi muhammad din

cinda ba boyayye bane kowa yasan shi ya fido wayar shi yai kira bayan sun gaisa ya ke cema Abokin nashi ko kasan muhammad mai naira

Yace kware kuwa niko na shi Abokin kasuwanci nane yanzu haka ma baya qasar nan ina jinma kamar yanan kanada

Injin dai lafiya Ambasada yace lafiya lau lallai yanan qasar kuma dalilin kiranka shi ne yaga yata yana so to hardai munyanke hukunci 

Bashi ita to kasan rayuwa shine nace bari na kira ka muji koya halayan shi suke

sai yace a a indai muhammada ne bai da wata matsala mutumen kirki ne  yanda halin kirki  so sai kuma ina murna da jin wannan Abu 
Ubangiji Allah yasa Alkairi ya kuma sa ayi damu 

Ambasada yace ameen na gode su kai salama  yace ma sarauniya kinji
  Tace Allah ya shige mana gaba  ameen


Muhammada suna tafiya suna harar Ambasada MA'ARUF   gaskiya ba suyi tunani samun shi da saukin kai haka ba

Khalifa yace ai baida wata matsala daman  yana da kirki so sai naji ana yaban shi akan halin shi na kwarai 

Da wannan hira sukayi gidan khalifa Bayan sunci abinci sai muhammad yai masu salama ya tafi gidan shi 

 Ya kira gimbiya ta shi ya shaida mata ya isa gida kuma yai mata godiya abisa karmcin da tai masu

 Tace ba komai itama ta gode da amsa kiran da tai mashi na yazo ya gai sa da mahaifinta yace bakomai ai shima mahaifin shi ne 

 Da yake dare ne    kuma yanayi da dan sanyi sanyi jin su suke cikin an nashuwa

suna waya kowa naqara rumgume fulo    bawasu kalame na  soyayya suke ba aman suna jindadin kasan cewa ahaka

suna cikin wayane sai yaji kira na shigowa dake ba quwan nomber ce sai bai san mai kiran ba  yace mata minti biyu zan kira ki tare da   daukar kiran da ake mashi

Koda ya dauka sai yaji murya Ambasada ce cikin girma mawa kama yana ga banshi suka gai sa inda 

Ambasada yace Akan dai magana da mukai  da kai yanzu na baka dama ku fahimci juna kai da ita dan ban so Abinnan ya dau lokaci

 muhammad yace to yaqara yima shi godiya  saboda murna bai san ya jawo fulo ya mashi kiss bah

sake kiranta yayi harkinyi barci ina zanyi bacce kace zaka sake kirana inanan ina jiran kiran naka

to na gode dame tace mashi da matsayin da aka ban tace bakomai muhammad yace a kwai magana da zamu yanzu kibani hankalinki kuma kifa daman gaskiya

To ina jika kuma insha Allahu zan fada maka gaskiya yace masha Allah

zeeenat ya kira sunnanta yace daga haduwarmu zuwa yau nasan kin fahimci wanni abu tsakanina dake

In mabaki fahimta ba bara na fahimtad dake ni dai kin gani ba yaro bane da zan tsaya muna musayan kalame ni dake

magan ta gaskiya shi ne ina sonki kuma auranki nake sonyi   shin yakaka gani na maki kin amice ban son ki kwari kan ki ina maki shikenan

sai natura maga bata na anai mamani aurenki to yaki kace  murna wajan gimbiya kama ta taka kan jariri 

yace ina jinki kinyi shuru  kiyi tunani akai dan karki kwari kanki tace to Allah ya tabbata da Alkairi tare da kashe wayatta

ameen yace ya duba waya yana dariya wato kashe waya tayi wannan yanuna ta amince kuma kunya yasa ta kashe waya ta qara birge ni ba kadan ba


Agurguje soyayya mai qarfi ta shiga tsa kanun su suna Son junan su sosai

Yau ma yana jidan su gimbiya  Awani waje da aka keybe dan shaqatawa suna zaune kan fararen kujeru 

gefe guda kuma ga tsusaye sai shawagi suke  sai yace mata gobe nake son koma wa gida  saboda  phappha yace naje na turo da magabatana dan haka gobe zan tafi insha Allahu

tace to Allah ya kai mu aman in katafi sai yau she yace ba jimawa zanyi bah kinsan  duka nan gaba wai wuce wata daya bikin namu haka mukayi da

phappha  shiyasa zan tai na shiryo kuma inna dawo sai bayan biki zan koma tace to Allah ya kai mu   yace ameen ya naga dukkin bata fuska tace ba komai jimami ne

nake tun yanzu na rabuwa da kai yace ba komai   zamu rinqa waya kafin na dawo 

tun Asuba ya shiya saboda jigin qarfe 7:26 zaibi ya gama komai ya kira gimbiya ta shi sai Addu,a take mashi 

Allah ya sauke shi lafiya kuma ya gai she mata da madam din shi   yace ameen 

ya jidadin  Addu,a da tai mashi sosai saboda Abinda hjy laurat bata taba yima shi ba  wato Addu,a 

shi yasa yake qara gode ma Allah da yahada shi da zeenat fatan shi shi ne Allah ya nuna mashi ranar auran su nace ameen


sai da yaje airport sannan ya kira laurat yace mata gashinan zai ta so   shine sai yanzu zaka ceman zaka taso to sai katafo ka dai sawoman saqona 

shi ne abinda take cewa yace na sawo maki nina isa na manta da saqonki ranke dade  to ai shine  sai katafo

ta kashe wayar ta gaskiya ne akwai banbanci mata suna suka tara a kwai mata a kwai muna mata Allah ya shirya mashi laurat ita ko me take daukar kanta oho


Back to NAJERIA  sai da ya isa airport  sannan ya sake kiranta yace mata ya sauka shi yasan daman laurat baza tazo ta tsaya jiran shi har jirgin su ya sauka ba bai kai wannan matsayi ba


kuma inya kira a zo a dauke shi wani ta shin hankalin ne ya kusan minti 20 da zuwa sannan sai gata tazo anci kwaliya

ga kitson atace ansha ba laifi tayi kyau da macan da kyanta qazantace  ta kasheta sai wani farr da ido ake mashi

ba sanu da zuwa ba komai sai yanzu kuka sauka kaji raini wayyo  muje ko yace tama gaskiya  kinyi kyau sosai 


naji shi ne abinda tace sun isa gida qofa gidan shi tamtsan yake da muta ne kamar kullum  dama haka suke taruwa ko yanan ko bai nan  da masu dafa masu abinci  

ana basu aqalla kulum sai an kusan dafe bun shikafa  did wulaqancin da hajiya laurat kemasu bai da mesu ba  saboda ba dan ita suke zau ne ba


da murna su su kai da fifi gaban mota suna jiran fito warshi cike da farin ciki yafito da murna da gani talakkawan na shi suma cikin farin ciki suke da ganin shi

sai sannu da zuwa suke mashi shiko sai basu hannuwa yake suna gai sawa kowa kagani  farin ciki  

afuska shi dan yau kakar su ta yanke saqa sunnan yau aljihunsu sai ya cika da nairori

Bakuna su dauke da Adduar fatan Alkair aga reshi  laurat ta kasa ta tsare dan ita ma bata shiga cikin gidan ba

sai hararan su tak su kau ko kallo bata ishe su ba dan sun saba da halinta daga cikin su Akwai musa Addua Allah ya ba muhammad macce


tagari wadda tasan mutumcin dan Adam   su isa cikin gida  anta nadar mashi abincicika kala kala wadan da aka barbade  da garin magani


da aka anso wajan bokaye dan ita ba boka daya take biba bokaye gefe guda kuma ga maluma  Allah ka shiya ta da masu hali irin nata ameen


ruwa ya fara watsa wa sannan ya shiya ya fito zuwa falon dan falon shi kade ne yasa mu Albarkacin gyara aman bed room da tolet  su basu same wanna gyran ba sai wari  da qarni suke da kyar ya samu yayi wanka cikin tolet din kamar zaiyi amai



ta zuba mashi Abinci   kafin yaci sai da ya fara da bisimilla ita ko Abinda ta tsana kenan 

dan gani take bisimilla da yake take karemata asiri ko tayi bai ta siri wani lokaci har dauke mashi hankali take idan zaici Abici dan karda yayi aman ina sai yayi ta saboda ya riga da yasaba ko ruwa zai sha sai yayi bisimilla


Abin nabata haushi kuma yana bata mata rai dan bata da damar da zatace karyayi  


nace hummm ina ko kike da wannan damar 




*gaskiya ne  bisimilla na magani sihiri musamman sihirin da akai ma mutum ta Abinci da zarar kayi bisimilla to ka karye du wani lago na sihiri  ba zai maka ta siri ba   da yarda Allahu subahanahu wata Alah dan haka mukiyaye wajan yin bisimilla yayin cin Abinci bama Abinci kade ba kome mutum zaiyi  yayi bisimilla kuma mukoyar da yaran mu yinta Allah kasa mu dace ameen*



tun yana cin Abinci take ta shafar shi saboda bukace take da shi cikin ran shi cewa yake ba abida kika iya fa sai fa ai fa tausarki

bayan ya kammala yai godiya ga Allah  ita ko zuwa wannan lokaci idanu sun rufe mata sun mata jajir

yau dai ko room bata bari sun shiga ba a parlour aka baje hajar sai ihu take mashi wanda shi  kuma yake qara jin hau shinta  saboda shi dai bai  taba jin testen din ta ba da ya gaji


ya tureta ya ta shi badan ta qoshi ba  dan ba taqi ya kwana yana aiki ba na ce ko harijace 🤔    

dakin shi ya nufa kai tsaye tolet ya fada ya gyara shi ya wanke Abinshi cikin zuciyar shi yana Addua,r Allah yasa gimbiy macce mai tsabta ce
 dan shi ya tsani qazanta

 sai da ya gama sannan yayi kwanka tare da alwala ya fito  sai ya gyara  dakin shi ya kuna A c tare da air freshener

daki ya dau qamshi yasa kayan shi ya fita dan zuwa masallaci    

Agurguje  gobe ne zai koma kanada yan zukuma sun raba kaya da hajiya laurat ya fada mata zaiyi aure kuma yar kanda ce zai aura diyar Ambasada kuma jikanya ga sarkin mesira 

ta tada hankalin ta so sai sai bala i take ma shi tun ranar da ya fada mata basu sake zaman lafiya ba  bala,i yau da ba na gobe da ban kuma ta fada mashi did mata da ya aura itace ajalinta


kanada sun sau ka lafiya tare da manya Abokan Abban shi  su ka tai domin su nai ma mashi auran gimbiya zeenat

kai tsaye gidan shi suka sauka  bayan su futa suci sun sha  sai ya kira gimbiya ya shaida mata sunzo lafiya karku manta ko da ya koma gida najeria 

suna waya da ita kuma yau da zasu tafo sai da ya sheda mata sun taso kuma tare yake da baki

sun gama waya sai ya kira khalifa bayan su gai sa sai yace mashi ya zo gidan shi su tautau na akan magana auran shi kuma tare ya da uwayan shi 

khalifa yace to ganinan zuwa bayan mintina kadan sai gashi ya iso

sun gai sa da baki su ka tau tau na akan auran ida khalifa ya kira Ambasada ya sana da shi cewa gobe sunanan tafe suda baki  sai yace

Allah ya kai mu qara da zaku zo gobe daba ku iskoni ba dan zanje kasar mesira  ga goben da yamma sai kuzo wajan qarfe 11


yace to su kai salama  nan suka yanke shawar su tai su hado lefe    

Ambasada yace ma sarauniya gobe fa muna da baki kinji kuma ina tunanin in sunzo mu tsaida magana guda

 koya kika gani tace hakan shine dai dai yace haka za ai innaje mesira zanfada ma mai martaba halin da ake ciki tace to Allah shi kaimu yace ameen

 bikin muhammad ko nace uwayan shi yau sunga duniya dan tun kan hanyar zuwa gidan su gimbiya 


suke kallon daula basu ga komai ba sai da suka shigo cikin unguwarsu  sai jinjina kai suke lallai ba qaramin gida bane muhammad ke Nai man aure ba dubada yanayin unguwa da kuma qOfar gidan da  

suka tsaya  cikin unguwama kade aka bar mutum ta ishe shi rayuwa muhammah ya kira gimbiya ya shida mata suna waje
 

tace to  wani bawane yazo yai masu iso zuwa cikin gida yau gida tunda ga get na farko bati ne maza da mata 


sai sannu da zuwa suke ma bakin na su tare da zubewa qasa suna kai gai suwa muhammad yace sarauta mai dadi yau suma sunci Albakaci 

sai zubewa qasa ake ana gai shesu sai kace wasu sarakuna du acikin ranshi yake fada 

babban parlour  aka sauke su wanda yafi na ranar da su kazo komai na more rayuwa a kwai shi a cikin porlour babu Abinda ba a tana dar masu ba kan na ci da na sha sun zauna 

akan manya lutsama luntsuma kujeru Ambasada ne ya shigo suka gai sa yace su ci abinci tukunan

mintuna 30 sai gasu sun sugo su ukku bayan sun gara gai sawa su su muhammad sun fita shi da khalifa zuwa dakin da akai masu iso inda gimbiya zeent ke ciki sun ba maga batan su da mar magana


bayan gai she gai she  sai mahaifan muhammad wato Abokan baban shi suka gabatar da kansu a matsayin su na mahaifan muhammad kuma sun zone domin ne mama dan nasu auran yar su


nan dangi Ambasada da na Sarauniya  suma suka gabatar da kansu wajansu kuma sukace sumbasu auran yar tasu suma sukace sun amsa suka yanka sadaki suka biya kuma suka shaida masu cewa tare suke da  lefenta suma sunyi murna a garesu kuma tare da fatan Alkairi kuma sun sanya rana nan da sati biyu masu zuwa 


sun amshi aure cikin mutumci da karamci tare kuma da halin dattako  ta kowan ne bangare sai san barka da fatan kuma Allah ya kai mu ranar auran 

suyi sallama da su suma suka fito su muhammad daman sun riga da sun gama gabayi ne naga suna ta sauran hugowa da a kwatina a kwati Ashirin da takwas

 rana bata qarya sai dai uwar diya ta ji kunya yau ne Ake daurin  Auran

*ALHAJI MUHAMMAD MAI NAIRA TARE DA AMARYA SHI GIMBIYA ZEENAT MA'ARUF KANADA DAURIN AURENE DAYASAMU HALARTA DUBUN DUBATAR MUTANE NA NAISA DA NA KUSA DAGA CIKIN SUKO HARDA MAI MARTA BA SARKI MUHAMMAD SHUREM*


an daura aure lafiya akan sadaki naira dubu dari biyu    da dad dare aka kai Amarya gidanta tare   da rakiyar yan uwa da Abokan arziki da ga cikin su harda mai martaba shima yace sai ya kai jikan yar shi  dakin ta ankaita gidan ta dake nan kanada wanda muhammad yasiya


gida ne mai shegen kyau kowa ya yaba da kyau da tsarin gida did da banan zasu zauna ba acewar shi sai sunyi wata biyu sannan 


su koma gida najeria kowa ya watse Ambar Amarya daga ita sai halinta Abokan Ango Snun  rako Ango Bayan sunyi Adua ga ma aurata suma suka kama 

ga bansu


Bayan sunyi komai na alada sunci sun sha   Ango bai daga ma Amarya shi ba dama da ishurwa shi yake ya darji Sadakin shi da kyau da kyau kuma yanzu ne ya banbance tsakanin aya da tskuwa  


 sai 
sa mata albarka yake daganan ya dau abishi ya kai tolet ya gyara ta sanna suka dawo suka kwanta domin suna dauke da gajiya koda yake shi ai ya huce gajiya shi ga Amarya shi sai dai ita kam bai war Allah baccen gayjiya yayi gaba da ita inda shikuma ya tsaya yana qare mata kallo  yana ba idanun shi haqqinsu  

da kuma godiya ga Allah daya bashi zeenat Ama tsayi

matar shi to Asuba tagari ma aura ta

*♠ABRAH♠*         *PAGE 16*



*Na*



*AMMYN KHAIRAT*
(GOLDEN GIRL)



*Dedicate to Teemarh cute girl*



Wannan page.. Naki ne my shalele na gode kwarai da gaskey a madadinki ina meqa dubun gaisuwa da fatan alkairi zuwa ga masoyiya ta my Beelat Alkairin Allah ya kai maki daganan har qasarki....


*Bisimillahirahamanirahim*


 Tunda asuba muhammad ya farka daga nanauyan baccen da ya dauke shi na jindadi  ya kai duban shiga gimbiya ta shi yaga batanan yai zumul ya ta shi  yana dube dube zuwacan yaji qara ruwa tolet

Allah sarki shi ne abinda  ya fada harta ta shi cikin ranshi yana jinjina mata Abisa dauriya ta 


Yana cikin tunanin ta sai ta futo daure da tawul ta kalle shi tai qasa da kanta tare da murmushi dauke a fuskar ta

Shiko mutuwa zaune yayi ganin yanda gashin kanta yayi ya jiqe sai ruwa ke diga 

Abin burgewa ta nade a hannuta   gaban mirorr ta nufa ta dauko Abin bisar da kai tana busar da shi

Sai kallon ta yake sai shatar kan take tana rufe idanu  da gani tana jin zafin shatar  

Sai sannu yake mata da dai yaga lokacin salla na qure mashi shima ya tashi ya nufi  tolet yai wanka yazo su kai sallah tare


Agurguje  muhammad da gimbiy zeenat suna zaman su lafiya cikin soyayya da Aminci  da girmama  junan  su


Yayin da hajiya laurat kulum sai ta kira sho ba dare ba rana tana sauke ma shi kwandon rashin mutumci A cewata yaci amana ta

tunda yai aure haryanzu kusan wata guda bai dawo ba  ai yazo zai isko ta koku ma in ta zonan baiji da dadi shi dai yace mata tayi haquri nan da wata  guda sunana tafe


A kwana a tashi yau ne muhammad ya kai gimbiya zeenat gidan su domin tai ban kwana da mahaifan ta gobe ne zasu koma  nijeria

Ya kai ta sun gaisa da sarauniya kharima kuma sun tarda Ambasada nana shi ne muhammad yasana da shi cewa sun zone suyi ba kwana gobe zasu ta shi zuwa qasar shi


Ambasada yace to har tafiya ta ta shi abu yayi muma da mu muka rugaku ta shi dan muma cikin satin nan zamu koma  kasar mesira

domin zabe ya matso kuma mai martaba sarki shureem ya matsa mu koma dan nada sarauniya a qaragar mulki

muhammad yace to Allah ya nuna mana lokacin kuma Allah yasa alkairi suka Ameen daga nan muhammad da Ambasad su ka fita


A kabar gimbiya da mahaifiya ta sarauniya ta dubu gimbiya tai murmushi tace  gobe sai ta fiya kenan tace mata Eh idanun ta suka kawo ruwa

Saraunya tace kuka kuma na me yanzufa kin riga da kin girma kinyi dakin kan ki kuma na sanki da daurya da jarumta 

Gefe guda kuma kinda haquri to sune zaki qara a kai yanzu dai kinyi aure kuma zaki tai can wata qasa wanda ba dangin iya ba na baba

ba kida kowa sai Allah  sai mijinki to ki zauna da kowa lafiya kima mijinki biyayya bakin gwargwado

Dan shi ne ya kai ki  kiji kiqiji  kigani kiqi gani ki zauna lafiya da Abokiya zamanki   kinga dai munan mun maki nisa banso ki kai nisa dani ba naso koda yaushe kina kusa dani aman haka Allah ya hukun ta  zanta yaki da adua Allah ya baki nasara  Arayuwarki

Allah kuma ya tai makeki adu inda kike zanci gana da yimaki fatan alkairi sannan abu na gaba kuma shine kisan kanki

Kuma kinsa yanda zaki ta fiya da mujinki kina tsu ki karance shi ciki da bai miya ke so mike bai so yau she yake farin ciki yau she ya ke bakin cikin sanana a kowane hali yake kinsa yanda zaki mashi magana

abinka na da mahaifi nan ta cigaba dayi mata na siha akan yanayi zamanta kewar aure da rayuwa ta yau da kulum

gimbiy tana tsu tana dauka sai hawaye ke tai mata zuba ji take kama wasiya ce mahaifiya tata kema kamar sun rabu kenan har abada kuma sai yanzu ne take dana sani aure nai sa da tai 

Niko nace da nasani qeyace baya take 🤣🤣 bake dadi soyayya ba😢 ai ga shinan zaki tai kiba kanada baki daya  hajiay laurat nacan na jiran gashi☹


Sai magari ba muhammad yazo dauka ta bai dade da zuwa ba Ambasada ma,aruf shima ya shigo sun sake gaisawa 
Inda shima ya gara yimata nasiha mai shiga jiki itako sai kuka take😭😭 wayyo

Kuma yace ma muhammad ga amana nan dai na qara ba ka kariqe man yata da gaskiya da amana  in kuma kace amana ta to wannan kuma kai da Allah
Shima yai mashi nasiha na su zauna lafiya da aminci 

Sarauniya taba ta wata laida cike da kaya  yau da kanta ta rakota harwaje inda motar su  ga baki daya bayin gidan yau suma suna waje dan ban kwana da uwar dakin su

Duk ma aikatan gidan yau suna waje   sarauniya tai mata kyauta baiwa ta wata datijuwa mai kirki tun zamani mahifiya ta take ita ma lokacin auran ta da 

Ambasada mahaifiya ta ta bata ita shi ne itama yau taba yar tata gaskiya gimbiya taji dadi da wannan kyau ta ta mahaifiya tata

koba komai zata dai be mata kewa mahaifiya ta  saboda atine baiwa ce mai kirki  dole ka zauna da ita sai ka qaru 

kuma daman sun shuqu da gimbiya so sai shiya sa ita ma sarauniya tai tunanin bata ita Kuma gani farin ciki

akan yar tata yasa itama tai murna da kyar suka samu suka lallabata ta shiga mota tana kuka kamar zata mutu 

sarauniya ta juya tai gida itama idanun ta cike da kwalla yau ce rana ta farko da taji tayi kewar rabuwa da diya ta sosai

to dama haka aure ya gada  rabuwa ta zama cilas inba aure a kwai mutuwa kuma da man sabo shi akewa kuka

a haka su katafi tana kuka kowa yau zuciyar sho ba dadi musamman ma bayin gidan sun saba  da ita sosai kuma tana shiga cikin su si ta hara wada da dariya 


sau gashi yau gimbiy ta masu nisa  wasun si harda kuka Ambasada ya shiga cikin gida jikin shi did ba dadi jin shi yake kamar marar lafiya

tausayin yar shi ya shiga zuciyar shi to ya zaiyi aure kenan mai raba diya da mahaifi sai dai ya bita da kyakyawar adua itace kade abinda zai ma gimbiya

ya shiga da muwa so sai dan sai nace yafi sarauniya da muwa couerse ya shaqu da ita so sai   haka dai suka yini cikin jimamin rabuwa

acan cikin mota sai lallabe ta muhammad yake yana ta bata hakuri tare da kwan tar mata da hankali atine ma sai bata haquri suke aman ba tai shuru ba

har su ka isa gida tana kuka muhammad did ya shiga damuwa so sai  zazzabe mai zafi ya rufeta saboda kukan da tasha

Asuba fari suka ta shi dan hada kayan sun sun hada kayan su atine tai masu abin kari suka karya  suka dau kayan su suka zuba cikin mota mai gidan gidan yau shi zai kai su airport domin shi zai dawo da motar 

jirgin qarfe 8:30 suka biye sun shiga jirgi inda gimbiy ta zauna bakin taga  jirgin su ya daga tajuyo fuskar ta bakin taga tana qarema kanada

kallo yanzu ko tasan tabar kanada ita da kanada sai in tazo ziyara aman da zama dai ta barta kenan saboda mahaifan nata ma tashi za suyi zuwa wata qasa


take idanun ta suka kawo ruwa muhammad na nura da ita shi dai sai tausai take ba shi rabuwa da mahaifa da kuma qasar ka wadda kasa ba da ita ba dadi sai doli

sai ya kama hannu ta ya damqe cikin na shi yana murzawa sai tai shuru musamman ma da ta kalle shi ta ganshi shima yana cikin da muwa 


Agurguje Back to *NIJERIA*  *katsina state ta duko dakin kara kunya garemu ba dai tsoro ba katsinawa ba ta kenmu kenan🤣*

airport cike da masoya kuma Abokane shi  Aminna shi su ya kira ya shaida masu zuwan shi dan suzo su dauke shi

dan yasan koya kira hajiya laurat yau bata zowa dau kar su dan haka bai ne maita ba yane mi mutan arziqi   sai ga shi tukan jirgin su ya sauka sunma filin tamqam da jamaa


sunzo daukar su sai sannu suke mashi masu mata did sun zo da matan su sai nanan suke da gimbya itako sai kalle kalle take yau gata  nijeria

wadda ko Amafalki ba tai tunani zowar taba sai ga ta yau ita ce acikin ta kuma ta zone da zama mutu karaba fatan ta da aduar ta shi ne

Allah ya sa tazo Asa,a dan shiya sama da zata fito daga jirgi da qafata ta dama ta fara saukowa da adua dauke a bikin ta tama da murna take ma matan Abokan  yawwa

suko sai yaba kyan ta suke kowa sai nanan da ita yake  sun shiga mota day shi da ita  tawani baban  Abokin shi ya zasu zuwa kata faren gidan shi dake 

*goruba Raod* gidan ya sha gyra  na ban mamaki inda kowa fat din shi da ban  shima da na shi yayin da ko wacce  ta cikin dakin ta a kwai qafar da zata sadaka da na shi dakin

sunyi fakin da motacinsu   qofar gidan kamar kulum cike da jamaa sunyi dafifi  sai sannu suke masu tun anan gimbiya ta san cewa mujin ta ba qaramin mutum ba ne mutumain mutanen
 Matan Abokan shi sun jata zuwa cikin gida kai tsaye fat dinta suka nufa da ita



itako did inda zata sa qafar ta bakin ta dauke yake da adua  masha Allah  fat dinta ya hadu iya haduwa komai na jin dadi anzu ba mata shi

ba abinda ba bu a cikin shi  wannan kuma did akin mahaifin tane dan shi ya kira Abokin shi ya turo da kudi yace a je dubai  a hado mata komai 

na marore rayuwa to shine komai yaji  fadin su 6ata lokaci ne  

hajiya laurat tun da taji haya jiya tayi yawa tasan ba shakka  sun iso  tace ma kawayen nata ga shegiyar nan ta iso kuma wallahi Abakon  muhammada sai nayi magani su da su da matan su

shegu yan iska zan gyra maku zama   Amina da  hafsat sukace da kyau kawata haka muke so kibari sannu ahankali zaki gyara masu zama

 aman yanzu karki ce komai ki dau shawar da muka baki tace hakan za aiye  da yake magariba  ta ga bato  

kowa na harama salla suma can waje sun ga bata da ta su salla sai gaba dayan su su kayo cikin gidan dakin  Amarya

Bayan gaishe gaishe suka gabatar mata da kansu Amtasyin su na Abokan muhammad kuma Abokan kasuwanci shi suka kuma gabata da mata yansu gare 

su kai adua tare da bata kyaututuka  musu yawan gaskey cikin mata khadeeja itace jini su yafi haduwa da gimbiya

matar usuman  ita ma dai Amarya ce  tawan su biyar da aure  kuma bata wuce yarin gimbiya ba gata bata cika hayaniya ba kamar gimbiya

shi yasa tasu tafi zuwa daya sauran kuma gaskiya sun girme mata naisa ba kusa ba

kowa yaka ma gaban shi  inda aka ba atine daki daya   infa zata zauna shima harda tolet a ciki 

laurat Abin duniya tun yanzu ya fara sha mata kai kawayan nata suma sun tafi sai ita kade sai zagaen falo taje ga muhammad har yanzu bai zo inda take ba lallai da sake ama mai dame daya sata

tana cikin haka sai ga shi ya shigo da sallama ko ta ansa salama ina kanta ya dau zafi 

jewa janta yace uwar gida sarautar mata tare da rungume ta yace na dawo ko kije kiman sannu da zuwa aman shuru

baki da mu dani ba to ni dayake nada mu dake kuma ina son jin dumen mata ta kusa dani ai gashi na biyo ta

 ke baki san nayi missing dinki ba  kina jina kiyin shuru  to kiyi hawuri laifi nai ko tare da juyo da fuskarta ga ban shi ya hada bakin shi da na ta yai ta tsutsa san ran shi

 sai da yaga ta na shirin  faduwa qasa ya qara ruwota da kyau ya zaunar da ita kan kushin yace mata  ranke dade in anyi sallar isha,i kisameni falo zanyi magana daku


sannan ya juya ya fita ta bishi ida idanu  ya ta doma ta da abinda ke balla mata na cikin zane😉

Bayan sallar isha,i ya gama abinda yake  ya fito falo ya kira waya  Abokin shi cewa  ba zai samu da mar fita ba  

yaje hotal ya hado mashi did abinda ya kamata  laurat yau kishi ya hana ta hada masu komai
ya zauna yana ta zama jiran su ba wanda ya zo gimbiya ana can ana ta shiri  zuwa part din miji in da ita kuma laurat ba abinda take tunani zuwa su hadu   da Amarya ta ta take shin wacce iri ce ta fita koko  dan koda kawayan ta zasu ganin Amarya hana su tayi

sai yanzu take jin haushin hana su da tayi da yanzu sun bata labari  to mema zata fita ai macce take itama macce take

to me zata nuna mata sai dai kudi da mulki  ta nisa did haka ta dai nuna man wani abun da tafini take taji ranta ya qara baci


dawanna tunani ta isa falo na shi bako sallama sai  ware idanu take  taga ina zata ga Amarya da tai shishigin auran mata miji

aman bata gan taba ta samu kujera kusa da ta shi ta zauna ta dora qafa daya kan daya tana ta karkada  qafafu sai cika take tana ba tsewa hohoho uwar gida 🤣🤣🤣🤣🤣🤣



muhammad ya kalle shi dariya ma taso ta bashi yanda take cika  tana bata fuska shi did yau baiji maganar taba 

ba tafi mintina goma ba sai suka ji  sautin ta fiya za a shigo hade da wata yar qara   qamshi ko yai masu salama tun kan ta qara so

zuwa can su kaji shuru ba ai sallama ba ba kuma ashigo ba  ga qamshi ya cika masu hanci kowa hankalin shi na ga ta inda za ashigo  aman shuru

sai zuwa can sai suka ji sallama kamar daga sama cikin zazzaqar murya mai kama da busa sarewa

 hajiya 🤣 laurat sai da gabanta yafadi sai dakan Ukku ukku yake   ga badaya ta shugo  qafata sai qara sauti sarqar qafa da tasa take 

shiga ce ta ya,yan sarauta tayi ita ma zuwa tayi ta samu daya da ga cikin kushin ta kusa da shi ta zauna ta harde afafunta daya kan daya hannuta guda kuma saman kujera wato daga bayan kujera tasa hannu nata

zamane tayi na ainahin sarakai wanda ta ta so gidan su taga mahaifiyar ta nayi to yau irin zaman ne tayi


dukan  su ba wanda yasamu da mar magana barema hajiya laurat da tun da tagan ta serves dinta ya dauke  bari ma da taga ainahin yanda ake zaman sarauta na aza kafa daya kan daya bata san sadda ta dauke tata qafar ta aza qasa ba sai ta ga ita ba taiya 

lalai wani abin sai dan gado wanda yai haye koyayi bai masa kyau lalai tana da aiki gaban ta wannan irin kyau sai kace aljana badan da muhammad na kusa ba in ita kade ce cewa za tai gamo tayi ko yanzu haka zaman datake yan cikin ta kadawa suke


muhammad yai gyran murya yace asalamu alaikum  gimbiy ta ansa mashi sallama sanna ya fara da yi masu nasiha ta su zauna lafiya da junan su


kowa ya mutunta dan uwan shi yace ke laurat kiriqe girmanki a matsayinki na  ta babba kija girmanki kema ki mutum tata dan ita ce babba gareki   kowa ya tsaya a matsayin shi




inso ku had kanku ku zauna lafiya kowaccen ku ina sonta shiya sa na aure ta dan haka a zauna lafaiya  abisa al,ada kwana biyu biyu ne ake dan haka da ga yau za a fara kwana biyu biyu tsakaninku inda mai magana injinta


gimbiya tai wani shumin murmushi tare da qara kashe mirya tace  my niban da wata magana dokokin da aka aza   zaka samen mai kiyayesu fata na dai shi ne Allah ya hada hankulamu ya kuma

  bamu zama lafiya  yace mata to na gode ke hajiya laurat  kice komai ba  gimbiya zeenat tayi na ta bayani saura ke



 
ai bani da ta cewa kariga da kagama bayani kuma kwana biyu aida man haka akeyi saboda haka waneje na za a fara sai ta ta shi ta qara gaba cind yau ba kwanan ta bane 


a na cikin haka Abokin shi ya kira shi yace ga saqon shi nan wajan mai gadi zai kawo mashi shi ya wuce yace to ya gode sai ga mai gadi da sallama ya kawo saqon laida hudu ci cike da kayan hotal


yaba gimbiya laida biyu ya ajema su laida biyu gimbiy ta ansa tare da yima shi godiy tace sai da safe my  sai hajiya lairat ban gane ka bata laida biyu ita kade mu ka barmana laida biyu  rashin adalci harka fara daga  yau 

muhammad bawan Allah yace a, a ranke dade miya kawo nara Shin adalci suma can su biyu ne shi yasa  su biyu ta fada da qarfi yace mata Eh hummm Shine abinda tace


ita dai gimbiya ko sauraran su ba taiba tai gaba da tunanin  laurat a zuciyar ta yau ne rana ta farko da tafara ganinta aman tafara karanta halayan ta 



  to masu karatu koya zaman nasu zai kasan ce ku biyo ni kuji karku manta muna ci

kin jin wanene  shureem 



.........✍🏻✍🏻✍🏻

https://www.instagram.com/proficient_writers/


Page 17


*Bisimillahirahamanirahim*



Gambiya da tunani" laurat tayi dakin ta yau ce rana ta farkon haduwar su  aman ta karanci abubuwa da dama game da ita

Acan kuma muhammad  yace" ma hajiya laurat ba a haka keke babba ya kamata kika ma girmanki 
Laurat" tace da man zaka ce haka kai ga mai Amarya to baku isa ba wallahi


*AGURGUJE*

 Yau ne  gimbiya ta kama aikin mijin ta babu abinda ba ta shirya mashi na tarban  shi ba shi kan shi yaji dadin hakan sai Albarka yake sa mata

Yau satin ta biyu  A nijeriya   kuma suna zaman su lafiya da mijin ta sai dai ta bangaran laurat sai ahankali

Domin ba zama lafiya dan ma baya biye mata tana bata girman ta yanda ya kama ta insun hadu takan gaishe ta yayin da ita bata ansama ya sai dai harara 

Kuma wannan bai hana gobe   ta sake gaishe ta inko sun hadu hanya daya gimbiya" in ita zata fita sai ta tsaya sai ta shigo   did da haka sai ta san yanda tai ta bangaje gimbiya  aman gimbiya bata tanka mata

Kuma abin na mata ciwo tana dau dau kar shawara atine ne domin tace komai za tai  mata ta qalai ta a kwai lokaci

 shima mijin ta ya nace mata did abin da laurat za tai mata kar ta tanka mata 
Laurat" kau abin na mata ciwo ta fiso in tai mata ta tanka shurun ta na bata haushi


Atine na dauke mata kewar mahaifanta so sai tana jin dadin zama da ita   

*MESIRA*  

Siyasa ta gaba to sai hada hadar zabe ake ina   anyi  zabe lafi  kuma yaune ake sa ran jin saka makon zaben  

Kowa yana tsu yana jiran yaji wanda ya lashe zaban    sha 12:   na dare 

 Aka fadin saka makon zabe inda  Ambasada ya lashe zaben qasar  murna awajan masoyan shi ba a magana 

Gimbiya ta samu labarin mahaifinta yace zabe yanzu shi ne zai zama sugaban qasar mesira  tayi murna sosai da fatan  Allah ya taya shi ruqo  ta kira wayar shi ba ta sa mai shi ba 

 
Ta sarauniya ka wai ta samu nan ta qara taya kansu murna da wannan nasara da suka samu 
Muhammad ma yayi murna sosai   inda ya fada ma laurat "tace ina ruwan ta ko mulkin duniya yasa mu ba damuwar ta bace

  Agurguje yau ne aka rantsar da  Ambasada    kuma a yau ne mai martaba sarki muhammad shureem yayi murabu 

 Kuma yau ne za a nada sarauniya kharima a matsayin  sarauniya mesira   

qasar mesira ta karkade da kide kide da waqe waqe na murna nada sarauniya kharima da kuma Ambasada Ma,aruf a matsayin sugaban qasa

  Gimbiya taso zuwa aman bata samu dama daga muhammad" ba yace  ta bari za suje daga baya tace"to


Watan su biyu da aure kuma yau ne ta tashi bata jin dadin jikin nata  sai amai da zazzabe mai zafi ke da munta ga shi muhammad bawa janta yake ba

Gashi kuma lairat tasa dokar in miji baya wajanka kar kaje turakar shi  ballai  taje ta san da shi     

 Tun safe bata lafoya ga shi har da dare yayi  atine kawai ke tai maka mata da wani abu  ta kira wayar shi kuma  a kashe  haka dai suka kwana ba suyi baccen kirki ba saboda zafin zazzaben


Sai da safe zuwa qarfe 11 daya yaji shuru ba ta shigo gaishe shi ba dama hankalin shi na wajanta daurewa dai yayi    yasa meta kwance sai rawar sanyi take 
Hankalin shin ya ta shi sosai ya kira likita dake dubasu in basu lafiya yace yana so ganinta da gaggawa


Mintin kadan sai gata nan ta dubata ta jona mata drp tare da dibar jini ta     tace" cema muhammad bari taje ta dawo yace" to

Sai sannu yake mata did ya rude sosai     zuwa can sai ga likita ta dawo tace" mashi tana dauke da juna biyu

 Na sati shidda   murna wajan muhammad ba a magana take ya kai goshin shi qasa yai sujada gada Allah da kuma godiya gareshi

 Yai ma likita kyau mai yawa ita ta taya shi murna sosai sai murna take da kyau tar da yai mata ranar bai fita ba kulawa ta musamman  ya ringa bata


 Atine kanta tayi murna fa samu cikin uwar dakin ta      laurat sai zarya take  cikin daki to wai meya tsai dashi dakin ta  

  Ko dai isko shi take wato ya take dokar da ta aza mashi humm shiko yan can yan jinya bai masan abinda take ba da kan shi ya shiga kichine ya hada mata Abinda zataci

drp ya qare shi ya zare mata shi sannan yai mata wanka tare da bata tea  da kwai     taci kadan sai sannu ya kema ta sai da yaga bacce ya sake dauka ta sannan yafita 

 Yace" ma atine ta duba mashi tan zaije ya dawo tace to Allah yakiyaye  ya fita  yayi bangaran laurat na yatadda  ta zaune 

 Sai kumbura take jiran shi kwai take da muran yai wajan ta yace laurat Albishirin ki gimbiya Allah ua bata juna biyu
 
Kamar sauka aradu haka taji kalmar juna biyu"
tafada da qarfin ta tare da tashi tsaye  yace" wallahi juna biyi shiya sama kika ga na juma wajan ta bata da lafiya 

Cikin zuciya ta cewa take na shiga tara bama ukku ba lallai nayi sake dan zaki ya girma  humma ciki fa  ba dai gidan nan ba wallahi  cind ban ajeba kema kau bazaki aje ba 

 Ta kali muhammad au daman saboda bata lafiya shine kaje kane me wuri ka zauna wajan ta kuma ranar aikina  ciwao gare ta ba farau ko dauka cikin gare ta farau


Wannan aicin  amana ne yace" haba laura miyasa kike haka ke bakisan ciwo ba kuma   kuma ko ba daukar ciki gare ta farau ba aina ta na farko ne ke meke ba ai maki ba cikin farko ko 
yanzu 

 Dan bakece  da shi ba shiya sa au muhammad gori ne za kai man dan ni ban da shi dadin abun ai nata taba dauka bajuya bace ni

Yace" ba magana gori gaakiya ce yafi fuuuu ran shi bace  tace" lalai doli nayi maganiku  daga kai har ita  

Banga ta zama ba doli nako ma wajan boka tuntuni na so haka   Amina tace " na saurara da shirin da zami kafin zuwa wajan bokan shegiya ta kaini ta baroni

Data barni tuntuni naje ai da yanzu an wuce wajan yanzu ko gaya mata ma banyi  kai man na shiga ukku ni laurat🤦🏻‍♀

  Tafada kan kujera ta rushe da kuka kamar rant zai fita     muhammad yayi fushi da ita so sai kuma ya share da alamarin ta sanna yace" mata kuma da kike aza doka ina binta  kamar wani danki

Bawai in tsoronki bane a a inabi ne domin a zauna lafiya to cida abin ya zo da rashin mutumci to baki isa ba

 Did abinda kike dama qyale kine nake badan ban iya magana   dan dai ku zauna lafiya keda abokiya zamanki 

 Did itama abinda kike mata ina gani ba makaho bane ina dai dauke kai nane  ba dan abin bai man ciwo bane    itama fa ina son ta na auro ta kama yanda na auro ki 

 To ki taka a sannu kinji na gaya maki  karna qara gani ki daki na kije har sai na ne maiki 

Lalai muhammad  yayi fushi koda ma can shi bai iya fuahi ba kafin dai yayi ne da wuya  aman idan yai fishi to sai Allah kafin ya sauko

Ni kai na na son in banda bin malamai da bokaye ban isa na juya muhammad  haka ba farkon aure na da shi na son ko waye muhammad yanzu ko na kwan biyu ban ziyarci malam ko boka ba shi ya shi komai ya lalace 
Laurat" ke wannan tunanai lokacin da muhammad ya ko reta da tazo dakin shi  yace ta je sai yane mai ta


Shine take tunani komai ya lalace mata saboda ta kwan biyi ba taje wajan malam ko boka ba Allah shi kyau ta ya kuma shiryeki Laurat

Da masu hali irin naki nabin boka da malam

Doli sai na ta shi tsaye gare su  lalai abi yazame man goma da ashirin ga cikin kishiya ga kora mijin hummm waini laurat muhammas ke kora  kan matar shi

Lallai ka daukar makan ku dala ba gammo  hummm

Gimbiya tasu kulawa mujin sosai yanda ya kamata muhammad ya kula da ita kuma Alhamdulilahi


Laurat an shiga tasko domin muhammad ya hanata fita ko ta tambaya kuma yasan ko ya hanata ba fasa futa za tai ba in tayi niya shiya sa yasaan da musu gadi cewa ko tazo kasu bude mata get kar subari ta fita 

 haka kau akayi taje za tafita suka hanata fita suka shida mata cewa muhammad yace" kar abude mata get nan tai ta surfama au zagi ta uwa ta uwa ba haka ta gaji ta dawo gida cike da bakin ciki


 Ranar da da dare ta nufi daki muhammad yau dai da salama ta saboda nai man sulhu  aka tafo tai salama ta shiga gimbiya "ta amsa mata salama 

Suna zaune ita da muhammad suna fira  sunga ma cin abinci taci adon ta kama ka sace ta ka gudu da kagan su kasan suna cikin farin ciki ba suda da muwa sai kallon su laurat keyi 

 
Ta sumu wuri ta zauna itama  tare da cewa barkan ku dai  gimbiya tace" anty barka kade    bata ansama taba ta dai motsa baki   komai take cewa oho

Muhammad wajan ka nazo nazone kayi hakuri abisa abinda yafaru dan gaji da zan da nake     kayi haquru ko mai ya wuce ai hannuka baya  rubewa kayane ka zubar kuma ai da tsohuwa zuma aike magani 


Dan ansa mu sabo bai kama ta azubba tsoho ba ada nashi ake  domin shidin na musamma ne mai daraje ne mai amfani 

Kaji wadda tazo sulhu ta buge da maganganu da habaici 

Muhammad da kai nake kayi shuru  gimbiya dai na jinsu ita dai maganganu laurat sun kullema ta kai  kuma gashi bata san meke faruwa ba  tsakanun su


  Bai da niyar magana sai da gimbiya tace" my magana fa anty take kayi shuru sai yai murmrshi yace" ina jinta aibani tai ma laifi ba ke tai mawa ke zata ba haquri 

Nikum inji "gimbiya  a a ni ba tai man komai ba    ke ke baki gani ba ni ai nagani kuma ita mata san ta maki so  inta na so na haqura ta baiki haquri sanna kuma ku zauna lafiya shi ne buqatata

   Hummmm laraut tace  kiyi hakuri  cikin zuciyar ta cha take ai durqusama wada ba gajiyawa bane kuma bai hana katashi da tsawon ka
 
Gimbiya tace" nayi Allah ya bamu baki dayan mu suka ce "ameen"

 Yau sati daya da shrya warsu kuma yau ne itama laurat ta ta shi ba lafiya likita ta duba ta itama tana dauke da juna biyi na wata biyu tayi murna so sai shima muhammad yayi murana   gimbiya ma ta taya ta murna da kanta ta isko ta har dakin  ta yaune ranar farko da taje dakin ta


 Ba laifi ta  ga tarin qazanta so sai saboda cikin mai zubar da meyau ne ko ina zuba su take mai makon ta sumu wani wurin zuba su aman did inda tasu mu tsartar dasu take dakin sai qarni yake 


 Bata wani jima ba ta fito saka makon cikin ta da ya juya saboda warin dakin lallai haka dakin ta yake   tap 

Laurat ma bata taba shiga dakin gimbiya ba har yau bata san yanda dakin ta yake ba


Agurguje  cikin su na ta girma  yayin da su duka muhammad ke kaisu  awo  kuma yanzu cikin su nada wata hudu 

Kuma yau ne laurat zata wajan boka dan tagaji da ganin cikin gimbiya  saboda  gani take zata hafi namiji  kuma maza haka take ta yawan mafarki shi yasa qara ta taka ma abin birki tunyan zu



Ta shirya tayi wajan bokan ta  boka ya bushe da dariya yace" sai yawo kika tunoni da tai zafi Amaryaki tasamu ciki ko tace" ba haka bane  boka Abubuwa ne sai ahankali yace"

to naji miki keso ai mata a kashe ta ko a haukatata ko ta bi duniya wanne kike so ai mata hhhhhhhhjh



Tace" yawa baka ga gara bado anzo wajan haka nake so shiya sa nake sonka boka ka san aikin ka



Tace" aman ko daya wadan da ka fada ban so ai mata su yace" to ko zubar da cikin za ai tace" a a so nake abarta  da cikin kuma abar cikin na girma aman karta haifeshi 


tai ta zama da shi ita da haihuwar shi sai lahira   boka ya bushe da wata mahaukaciya  dariya harwani hayaki ke futowa bakin shi yai naga ya dauko taba sigari ya kuna guda biyu ya liqata ga kunnuwan shi


kowanne kune ya liqa sigari daya wadda ya kuna sai day ya kunna yasa abakin shi sannan naga ya meqe tsaye sai na ga wani bundi dogo na binshi sai kace biri🤔


ya tafi  wani wuri naga ya nifa   sai ga shi ya dawo ya zauna kusa da ita ce mata  matso kiji ta ma tsa kuda da shi ko warin shi ba taji   bata jin warin kayan shin dake jikin shi nafata sai wari suke quda na binshi 


a kunne ya rada mata  maganar  da banji misu ke cewa ba sai da gani nayi sun bushe da dariya ta ce da kyau bako akin ka yana kyau



ta dawo gida cike da farin ciki na gurun ta zai cika    Allah sarki bai war Allah gimbiya  bata san wainar da ake to yawaba harakar gaban ta kawai take


cikin su nata girma inda yanzu wata na ba kwai kenan muhammad ya" daukesu zuwa dubai dan sayayyar karan jarirai  yace" kawa ta zabi  did abinda yai mata bai ma kowa iya ka ba



 sai kwasar kaya suke kamae ba gobe   gimbiya dai ta gaji ta barsu hakanan kuma ta dauke kaya masu kyua da inganci tai zaune tana futawa


muhammad yazo wajant yace" ya dai har kin gama tace" nagama sun isa hakanan na gode  Allah yaqar budi yace" ameen 


laurat sai jida take  shi dai sai kallon ta yake bai ce komai ba dan yasan da yayi magana sai tazama rigima dan haka ya zura mata ido  ta sai da ta dau masu isarka sannan ta bari hakanan


sai murna take nagani gimbiya ba ta dau masu yawa ba  cikin zuciya ta cha take yo ko ta diba da yawa me za tai dasi cinda ba haihuwa cikin za tai ba bata san sadda ta bushe da dariya ita kade 

muhammad da gimbiya suka kalle ta ba wanda yace komai shi da ya girgiza kai na Allah ya shirye ki


Sun dawo gida satin su daya yau da dawowa  gimbiy cikin dare ta kasa bacce sai kuka take tare da adu,oi sakamakon 

mafarkin da tayi kuma tana ta shi cikin ta yai ta juya mata daman kwananna bata jin dadin jikin t kukan ta ne yata da atine   tashigo dakin ta dama ba tarufe da kinta tun da ta sa mu ciki saboda gudun matsala

Atine ta shigo ta same ta bata cikin haya cinta da darn ranar ba su rumtsa ba sai zuwa Asuba wani nanauyan  bacce ya dau keta Atine bata hana taba did da lokacin sallah ya gaba to gani wahalar da ta shane yasa ta barinta ta kwanta


ita kuma ta koma zuwa dakin ta dan gabata da ta ta sallar tare da yima yar tata aduar samum sauqi a cewa ta yanzu itace uwarta da uban ta bata kowa sai Allah sai mijin ta sai kuma ita


qarfe bakwai na safe ta farka daga bacce ba laifi yanzu ko ba ciwon kamar ba tayiba ta shiga  tai wanka ta fito ta gaba tar da sallah sannan 

tashiua zuwa falo ta iske atine  har ta hada masu abin kari ta gaishe ta itam tai mata ya jiki tace" yanzuko jiki yayi sauqi sai dai cikin bai motsa ba


atine tace" bakomai zai motsa  dam baki karya bane  tace "mata kin manta in banci abici ba yafi da muna da motsi   tace" Eh hakane qla saboda ciwon cikin jiya shima ya sha wuya shiya aman kici abinci har zuwa anjima mugani tace" to


atine ni dai jikina na bani wani abu atine tace" bawani abu sai alkairi ki dai dage da adua tace" insha Allahu na gode

wasa wasa cikinta yua satin shi biyu bai motsi hankalin ta ya ta shi kuma ta sheda ma muhammada shima hakalin shi ya ta shi yai tai mata fada da har cikin ya kai sati biyu bata gaya maShi ba 


sun tai Asubiti an mata sukanin an tabbatar masu lafiyar shi lau suka au matsalar su motsi da bayayi sukuma sukace basu ga wata matsala


a haka suka dawo gida yanzu ba laifi hankalin ta ya dan kwanta cinda likitoci sun tar batar mata lafiya shi lau yaune ta samu baqunci kawata matar Abokin muhammah wato khadija matar usuman

  tazo mata hard da dare suna fira inda  khadeeja kece" mata sai ta ta shi ta hanakan ta bacce ta dage da adua  dan laura kam sai a hankali 

tace" to insha Allahu yazata dage adua 



      ta kuma dage  adua ba dare ba rana  ta hanka kanta bacce ga cikin ta sai girma yake yanzu sun shiga wata na tara da   harda sati daya   kuma laurat kwanan ta biyu yau ba lafiya na qida take gimbiya na zuwa dubata 



laurat tai mata wula qanci tace kar taqara gani qafarta dakin ta  tun daga ranar bata qara zuwa ba tana dai taya ta da adua Allah ya sauke ta lafiya      



  kwana ukku yau da rashin lafiya ta  likitar su tazo  ta duba ta  ba a dade ba ta haihu inda ta haifi yar ta macce   tayi murna da haifuwarta did da ba haka ta soba ta so ace na miji ta haifa muhammad ma  yazo ya dauki diya cikin farin ciki da murna

 Yasa mata albarka tare da fatan Allah shirya ta   yace" sannu rankishi dade  sauta gimbiya ita  Allah ya sauke ta lafiya


cikin ranta tace" sai dai lahira in anyi tayi ba dai nan duniya ba afili kuma tace" ameen

gimbiy ciki ya qara nauyi dan har kumbir  tayi duk ta kumbure cikin ya qara girma zama da qyar ta shi da qyar abin tau sai muhammad yana tausaya mata so sai   did wanda ya ganta sai ya tau saya mata did ta fita haya cinta gashi har yazuwa


yanzu cikin bai motsi  tai ma laurat barka did bata bata diya ta gani ba ta gani ta cikin zanna ta kuma tayi adua Allah Shirya mata ita


ranar suna diya tace" suna  Amal sunan mamr muhammad   taro ya tashi lafiya
 yanzu ko duk hankalin muhammad ya koma kan cikin gimbiya da yai girma na ban mamaki

gashi ya shiga wata na goma sha daya  dai dai da rana guda ba na quda ba labarin ta atine ma hankalin ta suk a tashe yake su kansu su Ambasada basu da kwanciyar hankali saboda suna waya da ita sun san halin da take ciki



 ba kamar ma sarauniya hankalinbta ya fi na kowa tashi dan ta kira waya cewa akai mata yarta can har sai ta haihu muhammad yabata haquri yace" satin nan yake so yafita da ita qasar india taga kwararin likitoci tace"

 da dai yafi

 to koya zata kasance

ko ta haificin

ku dai biyu ni kuji
https://www.instagram.com/proficient_writers/


Page 17


*Bisimillahirahamanirahim*



Gambiya da tunani" laurat tayi dakin ta yau ce rana ta farkon haduwar su  aman ta karanci abubuwa da dama game da ita

Acan kuma muhammad  yace" ma hajiya laurat ba a haka keke babba ya kamata kika ma girmanki 
Laurat" tace da man zaka ce haka kai ga mai Amarya to baku isa ba wallahi


*AGURGUJE*

 Yau ne  gimbiya ta kama aikin mijin ta babu abinda ba ta shirya mashi na tarban  shi ba shi kan shi yaji dadin hakan sai Albarka yake sa mata

Yau satin ta biyu  A nijeriya   kuma suna zaman su lafiya da mijin ta sai dai ta bangaran laurat sai ahankali

Domin ba zama lafiya dan ma baya biye mata tana bata girman ta yanda ya kama ta insun hadu takan gaishe ta yayin da ita bata ansama ya sai dai harara 

Kuma wannan bai hana gobe   ta sake gaishe ta inko sun hadu hanya daya gimbiya" in ita zata fita sai ta tsaya sai ta shigo   did da haka sai ta san yanda tai ta bangaje gimbiya  aman gimbiya bata tanka mata

Kuma abin na mata ciwo tana dau dau kar shawara atine ne domin tace komai za tai  mata ta qalai ta a kwai lokaci

 shima mijin ta ya nace mata did abin da laurat za tai mata kar ta tanka mata 
Laurat" kau abin na mata ciwo ta fiso in tai mata ta tanka shurun ta na bata haushi


Atine na dauke mata kewar mahaifanta so sai tana jin dadin zama da ita   

*MESIRA*  

Siyasa ta gaba to sai hada hadar zabe ake ina   anyi  zabe lafi  kuma yaune ake sa ran jin saka makon zaben  

Kowa yana tsu yana jiran yaji wanda ya lashe zaban    sha 12:   na dare 

 Aka fadin saka makon zabe inda  Ambasada ya lashe zaben qasar  murna awajan masoyan shi ba a magana 

Gimbiya ta samu labarin mahaifinta yace zabe yanzu shi ne zai zama sugaban qasar mesira  tayi murna sosai da fatan  Allah ya taya shi ruqo  ta kira wayar shi ba ta sa mai shi ba 

 
Ta sarauniya ka wai ta samu nan ta qara taya kansu murna da wannan nasara da suka samu 
Muhammad ma yayi murna sosai   inda ya fada ma laurat "tace ina ruwan ta ko mulkin duniya yasa mu ba damuwar ta bace

  Agurguje yau ne aka rantsar da  Ambasada    kuma a yau ne mai martaba sarki muhammad shureem yayi murabu 

 Kuma yau ne za a nada sarauniya kharima a matsayin  sarauniya mesira   

qasar mesira ta karkade da kide kide da waqe waqe na murna nada sarauniya kharima da kuma Ambasada Ma,aruf a matsayin sugaban qasa

  Gimbiya taso zuwa aman bata samu dama daga muhammad" ba yace  ta bari za suje daga baya tace"to


Watan su biyu da aure kuma yau ne ta tashi bata jin dadin jikin nata  sai amai da zazzabe mai zafi ke da munta ga shi muhammad bawa janta yake ba

Gashi kuma lairat tasa dokar in miji baya wajanka kar kaje turakar shi  ballai  taje ta san da shi     

 Tun safe bata lafoya ga shi har da dare yayi  atine kawai ke tai maka mata da wani abu  ta kira wayar shi kuma  a kashe  haka dai suka kwana ba suyi baccen kirki ba saboda zafin zazzaben


Sai da safe zuwa qarfe 11 daya yaji shuru ba ta shigo gaishe shi ba dama hankalin shi na wajanta daurewa dai yayi    yasa meta kwance sai rawar sanyi take 
Hankalin shin ya ta shi sosai ya kira likita dake dubasu in basu lafiya yace yana so ganinta da gaggawa


Mintin kadan sai gata nan ta dubata ta jona mata drp tare da dibar jini ta     tace" cema muhammad bari taje ta dawo yace" to

Sai sannu yake mata did ya rude sosai     zuwa can sai ga likita ta dawo tace" mashi tana dauke da juna biyu

 Na sati shidda   murna wajan muhammad ba a magana take ya kai goshin shi qasa yai sujada gada Allah da kuma godiya gareshi

 Yai ma likita kyau mai yawa ita ta taya shi murna sosai sai murna take da kyau tar da yai mata ranar bai fita ba kulawa ta musamman  ya ringa bata


 Atine kanta tayi murna fa samu cikin uwar dakin ta      laurat sai zarya take  cikin daki to wai meya tsai dashi dakin ta  

  Ko dai isko shi take wato ya take dokar da ta aza mashi humm shiko yan can yan jinya bai masan abinda take ba da kan shi ya shiga kichine ya hada mata Abinda zataci

drp ya qare shi ya zare mata shi sannan yai mata wanka tare da bata tea  da kwai     taci kadan sai sannu ya kema ta sai da yaga bacce ya sake dauka ta sannan yafita 

 Yace" ma atine ta duba mashi tan zaije ya dawo tace to Allah yakiyaye  ya fita  yayi bangaran laurat na yatadda  ta zaune 

 Sai kumbura take jiran shi kwai take da muran yai wajan ta yace laurat Albishirin ki gimbiya Allah ua bata juna biyu
 
Kamar sauka aradu haka taji kalmar juna biyu"
tafada da qarfin ta tare da tashi tsaye  yace" wallahi juna biyi shiya sama kika ga na juma wajan ta bata da lafiya 

Cikin zuciya ta cewa take na shiga tara bama ukku ba lallai nayi sake dan zaki ya girma  humma ciki fa  ba dai gidan nan ba wallahi  cind ban ajeba kema kau bazaki aje ba 

 Ta kali muhammad au daman saboda bata lafiya shine kaje kane me wuri ka zauna wajan ta kuma ranar aikina  ciwao gare ta ba farau ko dauka cikin gare ta farau


Wannan aicin  amana ne yace" haba laura miyasa kike haka ke bakisan ciwo ba kuma   kuma ko ba daukar ciki gare ta farau ba aina ta na farko ne ke meke ba ai maki ba cikin farko ko 
yanzu 

 Dan bakece  da shi ba shiya sa au muhammad gori ne za kai man dan ni ban da shi dadin abun ai nata taba dauka bajuya bace ni

Yace" ba magana gori gaakiya ce yafi fuuuu ran shi bace  tace" lalai doli nayi maganiku  daga kai har ita  

Banga ta zama ba doli nako ma wajan boka tuntuni na so haka   Amina tace " na saurara da shirin da zami kafin zuwa wajan bokan shegiya ta kaini ta baroni

Data barni tuntuni naje ai da yanzu an wuce wajan yanzu ko gaya mata ma banyi  kai man na shiga ukku ni laurat🤦🏻‍♀

  Tafada kan kujera ta rushe da kuka kamar rant zai fita     muhammad yayi fushi da ita so sai kuma ya share da alamarin ta sanna yace" mata kuma da kike aza doka ina binta  kamar wani danki

Bawai in tsoronki bane a a inabi ne domin a zauna lafiya to cida abin ya zo da rashin mutumci to baki isa ba

 Did abinda kike dama qyale kine nake badan ban iya magana   dan dai ku zauna lafiya keda abokiya zamanki 

 Did itama abinda kike mata ina gani ba makaho bane ina dai dauke kai nane  ba dan abin bai man ciwo bane    itama fa ina son ta na auro ta kama yanda na auro ki 

 To ki taka a sannu kinji na gaya maki  karna qara gani ki daki na kije har sai na ne maiki 

Lalai muhammad  yayi fushi koda ma can shi bai iya fuahi ba kafin dai yayi ne da wuya  aman idan yai fishi to sai Allah kafin ya sauko

Ni kai na na son in banda bin malamai da bokaye ban isa na juya muhammad  haka ba farkon aure na da shi na son ko waye muhammad yanzu ko na kwan biyu ban ziyarci malam ko boka ba shi ya shi komai ya lalace 
Laurat" ke wannan tunanai lokacin da muhammad ya ko reta da tazo dakin shi  yace ta je sai yane mai ta


Shine take tunani komai ya lalace mata saboda ta kwan biyi ba taje wajan malam ko boka ba Allah shi kyau ta ya kuma shiryeki Laurat

Da masu hali irin naki nabin boka da malam

Doli sai na ta shi tsaye gare su  lalai abi yazame man goma da ashirin ga cikin kishiya ga kora mijin hummm waini laurat muhammas ke kora  kan matar shi

Lallai ka daukar makan ku dala ba gammo  hummm

Gimbiya tasu kulawa mujin sosai yanda ya kamata muhammad ya kula da ita kuma Alhamdulilahi


Laurat an shiga tasko domin muhammad ya hanata fita ko ta tambaya kuma yasan ko ya hanata ba fasa futa za tai ba in tayi niya shiya sa yasaan da musu gadi cewa ko tazo kasu bude mata get kar subari ta fita 

 haka kau akayi taje za tafita suka hanata fita suka shida mata cewa muhammad yace" kar abude mata get nan tai ta surfama au zagi ta uwa ta uwa ba haka ta gaji ta dawo gida cike da bakin ciki


 Ranar da da dare ta nufi daki muhammad yau dai da salama ta saboda nai man sulhu  aka tafo tai salama ta shiga gimbiya "ta amsa mata salama 

Suna zaune ita da muhammad suna fira  sunga ma cin abinci taci adon ta kama ka sace ta ka gudu da kagan su kasan suna cikin farin ciki ba suda da muwa sai kallon su laurat keyi 

 
Ta sumu wuri ta zauna itama  tare da cewa barkan ku dai  gimbiya tace" anty barka kade    bata ansama taba ta dai motsa baki   komai take cewa oho

Muhammad wajan ka nazo nazone kayi hakuri abisa abinda yafaru dan gaji da zan da nake     kayi haquru ko mai ya wuce ai hannuka baya  rubewa kayane ka zubar kuma ai da tsohuwa zuma aike magani 


Dan ansa mu sabo bai kama ta azubba tsoho ba ada nashi ake  domin shidin na musamma ne mai daraje ne mai amfani 

Kaji wadda tazo sulhu ta buge da maganganu da habaici 

Muhammad da kai nake kayi shuru  gimbiya dai na jinsu ita dai maganganu laurat sun kullema ta kai  kuma gashi bata san meke faruwa ba  tsakanun su


  Bai da niyar magana sai da gimbiya tace" my magana fa anty take kayi shuru sai yai murmrshi yace" ina jinta aibani tai ma laifi ba ke tai mawa ke zata ba haquri 

Nikum inji "gimbiya  a a ni ba tai man komai ba    ke ke baki gani ba ni ai nagani kuma ita mata san ta maki so  inta na so na haqura ta baiki haquri sanna kuma ku zauna lafiya shi ne buqatata

   Hummmm laraut tace  kiyi hakuri  cikin zuciyar ta cha take ai durqusama wada ba gajiyawa bane kuma bai hana katashi da tsawon ka
 
Gimbiya tace" nayi Allah ya bamu baki dayan mu suka ce "ameen"

 Yau sati daya da shrya warsu kuma yau ne itama laurat ta ta shi ba lafiya likita ta duba ta itama tana dauke da juna biyi na wata biyu tayi murna so sai shima muhammad yayi murana   gimbiya ma ta taya ta murna da kanta ta isko ta har dakin  ta yaune ranar farko da taje dakin ta


 Ba laifi ta  ga tarin qazanta so sai saboda cikin mai zubar da meyau ne ko ina zuba su take mai makon ta sumu wani wurin zuba su aman did inda tasu mu tsartar dasu take dakin sai qarni yake 


 Bata wani jima ba ta fito saka makon cikin ta da ya juya saboda warin dakin lallai haka dakin ta yake   tap 

Laurat ma bata taba shiga dakin gimbiya ba har yau bata san yanda dakin ta yake ba


Agurguje  cikin su na ta girma  yayin da su duka muhammad ke kaisu  awo  kuma yanzu cikin su nada wata hudu 

Kuma yau ne laurat zata wajan boka dan tagaji da ganin cikin gimbiya  saboda  gani take zata hafi namiji  kuma maza haka take ta yawan mafarki shi yasa qara ta taka ma abin birki tunyan zu



Ta shirya tayi wajan bokan ta  boka ya bushe da dariya yace" sai yawo kika tunoni da tai zafi Amaryaki tasamu ciki ko tace" ba haka bane  boka Abubuwa ne sai ahankali yace"

to naji miki keso ai mata a kashe ta ko a haukatata ko ta bi duniya wanne kike so ai mata hhhhhhhhjh



Tace" yawa baka ga gara bado anzo wajan haka nake so shiya sa nake sonka boka ka san aikin ka



Tace" aman ko daya wadan da ka fada ban so ai mata su yace" to ko zubar da cikin za ai tace" a a so nake abarta  da cikin kuma abar cikin na girma aman karta haifeshi 


tai ta zama da shi ita da haihuwar shi sai lahira   boka ya bushe da wata mahaukaciya  dariya harwani hayaki ke futowa bakin shi yai naga ya dauko taba sigari ya kuna guda biyu ya liqata ga kunnuwan shi


kowanne kune ya liqa sigari daya wadda ya kuna sai day ya kunna yasa abakin shi sannan naga ya meqe tsaye sai na ga wani bundi dogo na binshi sai kace biri🤔


ya tafi  wani wuri naga ya nifa   sai ga shi ya dawo ya zauna kusa da ita ce mata  matso kiji ta ma tsa kuda da shi ko warin shi ba taji   bata jin warin kayan shin dake jikin shi nafata sai wari suke quda na binshi 


a kunne ya rada mata  maganar  da banji misu ke cewa ba sai da gani nayi sun bushe da dariya ta ce da kyau bako akin ka yana kyau



ta dawo gida cike da farin ciki na gurun ta zai cika    Allah sarki bai war Allah gimbiya  bata san wainar da ake to yawaba harakar gaban ta kawai take


cikin su nata girma inda yanzu wata na ba kwai kenan muhammad ya" daukesu zuwa dubai dan sayayyar karan jarirai  yace" kawa ta zabi  did abinda yai mata bai ma kowa iya ka ba



 sai kwasar kaya suke kamae ba gobe   gimbiya dai ta gaji ta barsu hakanan kuma ta dauke kaya masu kyua da inganci tai zaune tana futawa


muhammad yazo wajant yace" ya dai har kin gama tace" nagama sun isa hakanan na gode  Allah yaqar budi yace" ameen 


laurat sai jida take  shi dai sai kallon ta yake bai ce komai ba dan yasan da yayi magana sai tazama rigima dan haka ya zura mata ido  ta sai da ta dau masu isarka sannan ta bari hakanan


sai murna take nagani gimbiya ba ta dau masu yawa ba  cikin zuciya ta cha take yo ko ta diba da yawa me za tai dasi cinda ba haihuwa cikin za tai ba bata san sadda ta bushe da dariya ita kade 

muhammad da gimbiya suka kalle ta ba wanda yace komai shi da ya girgiza kai na Allah ya shirye ki


Sun dawo gida satin su daya yau da dawowa  gimbiy cikin dare ta kasa bacce sai kuka take tare da adu,oi sakamakon 

mafarkin da tayi kuma tana ta shi cikin ta yai ta juya mata daman kwananna bata jin dadin jikin t kukan ta ne yata da atine   tashigo dakin ta dama ba tarufe da kinta tun da ta sa mu ciki saboda gudun matsala

Atine ta shigo ta same ta bata cikin haya cinta da darn ranar ba su rumtsa ba sai zuwa Asuba wani nanauyan  bacce ya dau keta Atine bata hana taba did da lokacin sallah ya gaba to gani wahalar da ta shane yasa ta barinta ta kwanta


ita kuma ta koma zuwa dakin ta dan gabata da ta ta sallar tare da yima yar tata aduar samum sauqi a cewa ta yanzu itace uwarta da uban ta bata kowa sai Allah sai mijin ta sai kuma ita


qarfe bakwai na safe ta farka daga bacce ba laifi yanzu ko ba ciwon kamar ba tayiba ta shiga  tai wanka ta fito ta gaba tar da sallah sannan 

tashiua zuwa falo ta iske atine  har ta hada masu abin kari ta gaishe ta itam tai mata ya jiki tace" yanzuko jiki yayi sauqi sai dai cikin bai motsa ba


atine tace" bakomai zai motsa  dam baki karya bane  tace "mata kin manta in banci abici ba yafi da muna da motsi   tace" Eh hakane qla saboda ciwon cikin jiya shima ya sha wuya shiya aman kici abinci har zuwa anjima mugani tace" to


atine ni dai jikina na bani wani abu atine tace" bawani abu sai alkairi ki dai dage da adua tace" insha Allahu na gode

wasa wasa cikinta yua satin shi biyu bai motsi hankalin ta ya ta shi kuma ta sheda ma muhammada shima hakalin shi ya ta shi yai tai mata fada da har cikin ya kai sati biyu bata gaya maShi ba 


sun tai Asubiti an mata sukanin an tabbatar masu lafiyar shi lau suka au matsalar su motsi da bayayi sukuma sukace basu ga wata matsala


a haka suka dawo gida yanzu ba laifi hankalin ta ya dan kwanta cinda likitoci sun tar batar mata lafiya shi lau yaune ta samu baqunci kawata matar Abokin muhammah wato khadija matar usuman

  tazo mata hard da dare suna fira inda  khadeeja kece" mata sai ta ta shi ta hanakan ta bacce ta dage da adua  dan laura kam sai a hankali 

tace" to insha Allahu yazata dage adua 



      ta kuma dage  adua ba dare ba rana  ta hanka kanta bacce ga cikin ta sai girma yake yanzu sun shiga wata na tara da   harda sati daya   kuma laurat kwanan ta biyu yau ba lafiya na qida take gimbiya na zuwa dubata 



laurat tai mata wula qanci tace kar taqara gani qafarta dakin ta  tun daga ranar bata qara zuwa ba tana dai taya ta da adua Allah ya sauke ta lafiya      



  kwana ukku yau da rashin lafiya ta  likitar su tazo  ta duba ta  ba a dade ba ta haihu inda ta haifi yar ta macce   tayi murna da haifuwarta did da ba haka ta soba ta so ace na miji ta haifa muhammad ma  yazo ya dauki diya cikin farin ciki da murna

 Yasa mata albarka tare da fatan Allah shirya ta   yace" sannu rankishi dade  sauta gimbiya ita  Allah ya sauke ta lafiya


cikin ranta tace" sai dai lahira in anyi tayi ba dai nan duniya ba afili kuma tace" ameen

gimbiy ciki ya qara nauyi dan har kumbir  tayi duk ta kumbure cikin ya qara girma zama da qyar ta shi da qyar abin tau sai muhammad yana tausaya mata so sai   did wanda ya ganta sai ya tau saya mata did ta fita haya cinta gashi har yazuwa


yanzu cikin bai motsi  tai ma laurat barka did bata bata diya ta gani ba ta gani ta cikin zanna ta kuma tayi adua Allah Shirya mata ita


ranar suna diya tace" suna  Amal sunan mamr muhammad   taro ya tashi lafiya
 yanzu ko duk hankalin muhammad ya koma kan cikin gimbiya da yai girma na ban mamaki

gashi ya shiga wata na goma sha daya  dai dai da rana guda ba na quda ba labarin ta atine ma hankalin ta suk a tashe yake su kansu su Ambasada basu da kwanciyar hankali saboda suna waya da ita sun san halin da take ciki



 ba kamar ma sarauniya hankalinbta ya fi na kowa tashi dan ta kira waya cewa akai mata yarta can har sai ta haihu muhammad yabata haquri yace" satin nan yake so yafita da ita qasar india taga kwararin likitoci tace"

 da dai yafi

 to koya zata kasance

ko ta haificin

ku dai biyu ni kuji
*♠ABRAH♠*



*Na*





*AMMYN KHAIRAT*
(GOLDEN GIRL)





*page 18*





*Dedicated to Teemarh cute girl*





*time 8:7* 


(¯`*•.¸,¤°´✿.｡.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:｡.✿`°¤,¸.•*´¯)



тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.

INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/

FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/

TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09



*Bisimillahirahamanirahim*




Abin duniya ya taru ya mata yawa  kulum ciki girma yake aman bai motsi Abin nada munta matuqa sai gayawa Allah take shi kan shi muhammad baida kwanciyar hankali"


 Dan haka ne yau ya sameta yace ta shirya gobe za subi jirgin safe zuwa india domin duba lafiyar ta   tace" mashi to"


Da safe sun shirya don ta fiya  sai taje wajan laurat dan ban kwana da ita  sai tace" mata Anty muza mutafi sai Allah yai mana dawowa,

Sai"ta kalleta. qasa da sama ta tabe baki   batace komai ba ta barta tsaye   sai"tace to muyafi juna tafiya hali,

Airport  jirgin su ya daga zuwa qasar india  haidarabat  nan suka nufa  a wani babban shahararan hospital wanda ya tara manyan likitoci da suka san aikin su 



 Tasame gani likitoci  da dama kuma sunyi chakin dinta yanda yaka mata aman ba suga wata matsala ba  tana cikin qoushin lafiya ita da cikin ta 



Haka suka fada" ma muhammad  sai" muhammad yace" to Alhamdulila" aman tai makon da za kuyi man shine" kucire mata cikin nan " domin cikin yawuce watanin haihuwar shi" 


Kusan wata na goma shabiyar yake" ku tai maka man kura bata dashi" sai" sukace" ba zai yuyuba" su dai ba suga wata matsala" da zatasa sufasa taba"


Dan haka su jira lokaci"  na haihuwar ta" muhammad idanu sunyi mashi jajir" sai" rokon su yake na suyi mashi Alfarma surabata da cikin sunkiya" 


bai san sadda ya fashe da kuka ba kamar qaramin yaro" Allah yasani yana tausa yawa matar shi" matuqa"   domin abin tausai ce duba da yadda duk ta kumbure zama" da kyar tashi da kyar


Ahaka ya isa room din da aka bata" tana zaune" tana cin tufa   ya shigo " ganin halin da yake ciki yata da mata hankali" ta aje tufar ta" maida hankalin ta gareshi"

Tace"mashi lafiya" meya faru mesu kace maka da matsalane  ko bazan haifi cikin ba? Ko muta zanyi?  duk cikin ta shin hankali take jero mashi tambayoyen


Muhammad ya" rungume ta tare da qara sakin wani kukan da yafi na da zun yace" bazaki mutu ba gimbiya insha Allahu sai lokaci yayi" ina cikin damuwa mai tarin yawa akan wannan ciki naki"  ban ta6a jin ko ganin cikin da yai wannan watannin ba a haife shi ba daman ciki na kai wa wannan lokacin haka koko dai sai nakine ya kai wannan lokacin

Abinda yafi dau reman kai shine" yanda likitoci basu da muda yawan watanni da cikin yai atare dakeba? Kowa sai dai yace "man lafiya  ina cikin damuwa" sosai"


Ita" kanta " gimbiya wasu zafafan hawayene " suka cika mata ido daurewa kawai take" domin ita" kade tasan halinda take ciki" ita"kanta" ko a labarai ko afilm bata ta6a samun wanda ciki yai kusan shekara biyu baa haife shiba" kuma bai motsi " kuma yana girma" sannan ace wai lafiyar sa lau"

wani lokaci har tunani take anya kau ciki ne" take dauka" abin na daure mata"kai sai inda hankalinta" ke kwanta wa shi ne likitoci suna shaida mata" cewa abinda ke cikin" yana cikin qoushin lafiya" da ba mutum bane" da sungani" ko suga wata Alama"


hawaye" suka zubo mata masu zafi da daci" lalai wanna jarabtace" Allah ya daura mata kuma" ina roqon"Allah yabani" ikon" chanyeta  


Muhammad yace" amee" ita duk atunanin ta cikin zuciya take zancen ta bata sanko duk abinda take fada" muhammad najin ta  kuma kyaletane yayi"  domin yabata damar gama tunaninta"



Sannan yace" mata abinda nake so dake" shine ki rage tunani dan shima wani ciwon ne na daban  duk kuwa dana son tunani dolle ne a gareki aman ina roqonki da ki rage shi" kibarwa Allah komai" dan shine magani komai" kuma babu abinda ke dauwama sai ikon rabbi komai yai farko to yanada qarshe mu dage da adu'a muna gayawa Allah buqatummu  dan shi mai jine mai gani kuma shine gafururahim  ne"


  Babu abinda ya gaga reshi shine mai kumfayakun wanda in yaso abu ya kasance zai kasan ce  kinji kiyi haquri ki rungume kadaraki da hannu biybiyu  ki kuma yima Allah godiya" a kowane hali ina roqon Allah yasa kaffara ne a gareki kuma nima zan dage da tayaki adu'a ba dare ba rana insha Allahu"


"gimbiya ta nisa tace" mashi to na gode" my da nasiha ka agareni" zan dage sosai wajan gayawa Allah insha Allahu" kuma kamar yanda kace  babu abinda ke dauwama sai ikon Allah" wanna haka yake warana komai zai zama labari  na gode kwaire mijina Abin alfahari agare suka" rungume juna su cikin shauqi da so da qauna" game da tausayin" junan su"


Suna"cikin wannan haline" sarauniya" ta kira muhammad sai" ya daga" Bayan sun gaisa sai"take" cemashi ya ake ciki" me likitocin sukace" sai" muhammad yace" mata sunce komai lafiya lau bata da wata matsala kuma" na roqi da sufa sata sufida mata cikin sunce a a"


"ok inji sarauniya "sai tace" kuyanki tikiti" yanzu" kutafo nan dan a kwai wani kwararen likita da nai ma magana zai duba man ita sai"yace to insha Allahu" sai mun tafo" tace" to Allah yakawo ku lafiya suke"amme"


Ya dubi gimbiya dake sauraran su yace" kinji abinda sarauniya tace" yanzu zamu tafi can mesira insha Allahu gimbiya idanu" sun cika da hawaye ita dai gaskiya tagaji da gani likitocin nan dama zasu qyaleta  da yafi" tace mashi to"


yafita yaje yai ma likitocin bayani" akan suba shi takarda sallama zasu tafi sai" suka rubuta mashi" tare da basu wasu kwayoyen da zatai amfani dasu" wadan da zasu tai maka mata wanja tage kumburin da itayi dan shine matsala"



Airport  *MESIRA*  dandazon jama,a ne  ta ko ina gasunan sun cika airport din du kuwa da girman shi aman cike yake da mutane  daban da ban musamman  ma masu kaya na gidan sarauta gasunan maza da mata yayin da ga kwalaye nan ga hannuwan su  anyi rubutu da manyan baki"


kamar haka" *Ur WELLCOME GIMBIYA ZEENAT*  shine abinda ke rubuce  gefen su kuma wasu mutane ne da bindigu a hannuwan su  suma sanye suke  da kaya iri daya  suit  fuskar su kuma sanye da gilashi  biki  fuskar nan tasu ba alamun dariya tatare da ita


sai busar Alagaita ke tashi da kuma jiniyar motoci  mintina kadan sai ga jirgin su ya sauka  fasinja sunfara sau kowa kowa sai baza ido yake yaga wanda yazo dau ka da ga ciki ko harda masu dauke da kwali sao qara da gashi suke sama suna waqa" da baitika  da kirari na diyan sarauta"


shuru kowa ya gama fito wa aman ban da su dalin qin futowar su kuwa shine" qafarta ta ruqe ta kasa  daga ta kuma muhammad yace" ya dauke ta tace" a a shiya sa har kowa ya fita ban da su  ganni kowa yafita kuma qafar bata saki ba" ba tau auneba ya sabeta yai mata dauka jarire" ba dan taso hakan ba taso ace da kanta tafita saboda ta taga ta ga anzo daukar ta"


koda ya zuro qafar shi yafara fito wa sai suka gansho dauke da gimbiya su kansu hankalin su yata shi cikin sauri  tunka fin ya ida sau kowa suka shinfida wani qaton kafet ja wanda atsakiyar shi shima anyi rubutu da manyan baki wellcome gimbiy zeenat "


ta saman shi muhammad ya tako yayin da na ga wasu bayi dauke da wasu irin tururuka masu shegen kyau dauke a hannu su cike da fulawoyi masu kyau  muhammad na tafiya suna watsa masu fulawoyin tare da rera masu waqoqi harya zuwa bakin mota inda nanne qarshe kafet din



wata zungureriyar motace hadadda mai shegen kyau ita aka buda masu gidan baya ya  ajeta sannan shi ma ya shiga ya zauna   suka tafi  inda akasa motar su tsakiya  na bayen su motocine da yawa sai jiniya suke wadan da muhammad ke tunani na sugaban qasa ne duba da mutanan da ke jan motocin


duk ta inda sukabi sai kaga mutane na kawo gai suwa wasunsu kuwa harzubewa suke qasa suna gaisuwa lallai muhammad yaga sarauta da mulki" tunkafin ma suje gidan ita dai gimbiya ta lafe ga jikin shi tana ta kanta bata san abinda kefa ruwa muhammad  shida ke baqo shi ki kalle kallen shi


Sun isa *masarauta  mesira*  babbar masarauta ce ta gani ta fada  masarauta mai cike da dumbin tarihi    masarauta mai dauke da izzar mulki  aman duk da hakan sarkin ya kasance mai adalci  shiya yake da mutane talakawan shin nasan shi domin shi mai kirkine da tausayi agare su shiya suke girma masho so sai bama iya shi dade ba duk wanda ke wannan masarauta sun girma mashi"

musamman ma yanzu da aka kawo sauye sauye da tsare tsare saka makon na da sarauniya karima da akayi tasake kawo cigaba so sai awannan masarauta kuma suna jindadin mulkinta saboda itadin mai adalicice agare su tayi gado wajan mahaifin ta"



koda motocin suka tsaya sai" aka bude masu tasu suka futo dan zuwa cikin gida nana ma tun daga bakin motar aka sake shifida wani kafet din ga kuma wasu bayi maza da mataa sunyi layi haggu da dama sunsa kafet din tsakiya ga wata kalar busa da suke mai nuni da iso warsu yanzuko da kanta ta tako hannuta ruqe da mashi sun tafiya ana masu kirari bayin kuwa sai duqawa sume suan kawo gai suwa gare su kai inka ga tsarin abin sai ya birge ka"


farba ta musamman akai masu masauki biyi aka basu gimbiya guda shima guda yau sarauniya ba zaman fada wannan rana ta yar tace" sunci sun sha  sannan 


 Aka kai su wajan mai martaba tsohon sarki  suka gaishe shi  ya amsa cikin farin ciki inda gimbiya ta aza kanta bisa qafafun shi shikuma yana shafa gashin kanta yana mata sannu ya tau saya mata ba kadan ba sai fira suke da muhammad  sosai shi kan shi muhammad yayi" mamakin yanda suke ta hira dashi abinda yanura sarki yanada saukin kai yayin da ita kuma gimbiya bacce ga jiya ya dauke ta  muhammad ya kalle ta yanda take bacce da ka gani kasan baccen wahala ne bana jindadi bane yace ita wanna ma tayi  bacce ko akai ta daki"



mai martaba yai murmushi yace" kyale ta ta tuna quruciya ai inta zonan bata da wutin bacce sai saman qafafuna barta har sai tata shi duk da na tsufa ina iya dau karta muhammad shima" yai dariya ceto bara nima najai na huta yace" inji mai martaba


muhammad yanufi" masaukim shin dan hutawa   kuma ya shiga yana qarema masukin nashi kollo komai yaji wuri ya hadu an shirya ma duniya kamr baza amutu ba lallai masarauta ta burge shi ta hafu iya haduwa nan  ya watsa ruwa yayi sallah ya kwanta sai bacce


acan kuma mai martaba ya sa jikan yar tashi gaba yana kallo yanda ta koma tafita haya cinta ga qaton ciki kamar ya fashe yafito da kanshi bai ta6a gani girman ciki irin wannan ba  sai ga jikan yarshi  hankalin shi ba qaramen tashi yayi ba   yana tausaya mata so sai  gashi cikin farko abu ga qaramar yarinya  shima idanu sun cika da hawaye sai gangarowa suke bai sani ba jin dumen wani abu kamar ruwa yasa tata shi taga kakannata na kuka kuma yana ta kallon ta shima ita yake kallo ta girgiza mashi kai alamar yai shuru


Cikin barkonci tace" ina bacce na zaka tadeni da kukan ka ko so kake nima nayi kuka ko ka tuna da tsohuwar matar ka margayiya  shine kai zaune kana kuka to inka tunata kabi sai dariya take yanda taga hawayen shi suqin tsayawa da dai taga abin bana lafiya bane itama sai ta fashe da kuka wanda yafina shi daman ita kullum cikin qunci take daurewa ne kawai take da kuma qarfin adu,a da take itace samun sauqinta


gani kukan da take yafi nashi  sai yace" ke kukan mekike halankin tashi kinga baki ga mijinki ba to bai tafi ba yana can yan bacce shima yamai da abin wasa yace"  haba matar ishuru mana  kinji mijinki bai tafi yabarki ba dan gayanzu kinfi sanshi dani  yayi kalar tause sai ya bata dariya tace ba kai bane ba ni bara ma naje nai sallah

yai dariua yace" kije dai ki gano mijinki zakice ta Eh shi zangano kaima bayanzu kagama kukan matar kaba katuna ta   ta tashi da kyar ta taka zuwa masaukin su ko ta kalme yanzu bata sawa saboda kumburin qafar ta  mai martaba yabita da kallo yanda take ta fiya cikin duk ya janye ta ita daban cikin da ban Banyan ta watsa ruwa tai sallah


ta nufi wajan mahaifiya tata ta ta da ita zaune  tana futawa gefen ta kuma wani kyakyawan mata shine zaune suna hira tunda ta shigo wannan mata shi ya qura mata ido yana ta kallon ta ko kyftawa bai yi har tasamu wuri ta zauna ta gaishe da sarauniya tace" mata barka da hutawa

tace" yauwa tare da jawo  gimbiya kusa da ita tace yanzu mike maki cieo mekike so kin jin yuwa ta kama qafafun ta dakan ta tana mam matsa matasu gimbiya tace" banji yunwa ba abinda keman ciwo

ta kai duban ta ga wannan mata shi tace Ammar  bako magana sai aita kallona wanda ta kira ammar yayi dariya yace bari nai ki huta sannan yakike ya qafin jikin tace" da sauqi Alhamdulilla


Sarauniya tace" ku shirya keda mijinki ga Ammar nan kuyake  jira mahaifinki zai aiko dau karki yanzu zuwa  gidan shi tace to " bari nata   shirya sai na fada mashi  ta ta shi  tai daki dan shirya

Sun shirya motoci sun zo an dauke su zuwa fadar sugaban kasa muhammad tunda suka gaisa da Ammar  basu sake magana ba da ma sun had ido da shi sai ammar ya harare shi yarasa da dalilan haka dalilli kuwa shine ammar  dan waziri ne da yaso gimbiya shine muhammad yai  mashi shirgar  sauri mafarin harare hararen kenan
*♠ABRAH♠*



*Na*





*AMMYN KHAIRA*
(GOLDEN GIRL)




*PAGE 19*



(¯`*•.¸,¤°´✿.｡.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:｡.✿`°¤,¸.•*´¯)



тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.

INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/

FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/

TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09





*kyautar page ga  proficienat writers association*





Agurguje


Motoci"ne" da yawa  sukazo dau karsu" dan zuwa fadar sugaban kasa"  fadar sugaban kasa" fadace ta alfarma "   am masu  iso   har wurin shi" ya tarbe su hannu biybiyu 


Cike da farin ciki" sai murna yake" da ganin yar ta shi  Bayan sun gaisa  muhammad yace rankai dade" muna qara" ta" yaka murna" abisa wannan nasara" da kasamu" Allah yasa Alkairi ya kuma baka ikon yin Adalci   "Ameen" sukace su duka"



"Ambasada ya dubi" yar shi cikin tausayawa; yace "yanzu wanne hali" ake ciki"?  game da cikin nata da kuka zuyarci likita"? mesu kace"?


Muhammad ya shaida da mashi yanda sukayi" da likitoci" 

Ambasada banga" taza maba" kutashi mutai" taga manyan likitoci nan" sai ammar yace" da man akwai likitan da zan kaita" wajan shi yanzu ya duba ta munyi magana" da sarauniya daga nan zamu wuce can wajan shi" 


Sai Ambasada yace to mutafi can din muji Allah yasa a dace sukace "amee" suka fito gaba dayan su tare da rakiyan manyan motoci" na Alfarma 



"shahararan hospilat ne" mai zaman kanshi suka nufa na Dr shuwab kwararen likita da yasan aikin shi"  yayi chakin dinta yanda yaka mata" bai samu matsalar komai ba "


 haka yai masu bayani dukan su sun shiga da muwa da qarin" Al ajabi na" wannan lamari  haka suka dawo gida ransu ba dadi;

Daret  gidan sarauta suka nufa"   mai martaba sai murna yake da gani sirikin shi" kuma sugaba na wannan qasa"  Bayan gaishe gaishe"


suka sake tau tau nawa akan matsalar gimbiya  nan mai martaba yace" wannan abu abin al,ajabi ne" nai dai ko a labarai ban ta6a cin karo da irin wannan b"


Ace ciki kusan shekara biyu" haihuwa shuru wannan yarinya ina tausa; ya mata

So sai  Allah dai ya rabata  da shi" lafiya "ameen inji Ambasada yace" dolle a tausaya mata" matuqa" 



 Bayan  Ambasada ya fito daga wajan mai marta ba  sai ya nufi cikin gida inda sarauniya suke zaune da  gimbiya


Da sallama ya shiga  sarauniya ta amsa mashi"  murmushi dauke a fuskar ta" shima murmushin yake jifar ta" da shi  sai kallon love suke ma juna" Ambasada ido ya rufe  yaje ya rungume mata shi yana kissn dinta ta ko ina itama ta biye mashi tana mai da mashi" da martani


Gimbiya sai kallon" su take mahaifan nata" na burge ta" haryanzu" soyayyar su suke suna cin duniyar su da" tsinke"



Gani sun manta" ta da ita" zaune yasa tai gyaran murya  suka" saki junan su suna dariya" sun jima sun hira inda aka kira" Ambasada  Ana nai manshi nan yai ban kwana dasu" sai gimbiya tace mashi" gobe zasu koma" yace" Allah ya kai mu" ya tafi"

Tun Asuba" suka shirya kasan cewar jirgin safe za subi" Bayan sunyi kari suka yi ban kwana da masarauta da  inda gimbiya tai ta kuka kamar ranta" zai fita tana mai neman gafar sarauniya tana cewa ta yafe mata"


Sarauniya "tace na yafe maki duniya da lahira baki man komai ba ki dai dage da adu,a nima zan tayaki insha Allahu komai zai zo da sauki ina maki fatan Alkairi 

Sarauniya ita ma idanun ta sun cika da kwalla ba dan ta so yar tata za ta tai tabar taba" taso ace  gaban ta zata haihu" tana matuqar tau;santa sosai  da tana da iko da tace muhammad  yabar mata yarta" aman bata da wannan iko akan ta sai dai a matsayi na na uwa nabita da adua"


Gimbiya sai kuka" take kamar ranta zai fita gani take ahalin da take ciki kamar ba zata sake" dawowa wannan masarauta ba shiya sa take kuka tana qare mata kallo"  


Bayi duk sun futo kowa dake gidan sarautar sai da yafito suma wasu daga "cikin su masu taushin; zuciya sai zubar da hawaye suke"


mai martaba yace" yar ta kiyi haquri kiba kuka kinji kije Allah yai maki Albarka  kina tare da adu,armu ba abinda zai sameki"

Gimbiya "ta rungume shi tace to"  na gode  kuyafe man du abinda nai maku muza mu tafi inda rabon musake ganawa  zamu gana inkuma rai yayi halinshi kubini da adu,a  tasaki mai marta ba tajuya zata tafi qafar ta ta ruqe ta kasa da gata


sai sarauniya "da kanta ta kama ta zuwa bakin mota aka bude mata ta zauna sarauniya "bata bari sunqara koda hada ido bane tai cikin gida  da gudu ta fashe da kuka na tausayin  yarta da kuma halin da take ciki 

ita gani take kamar mutuwa za tai cikin kuka ta daga hannu sama "tace ya ubangiji ga bai warkanan dubi lamuran ta kara bata da wannan ciki lafiya dan girman Al,arahin ka dan darajar manzon mu annabi muhammad (s.w.) ta shafa mai martaba dake bayan ta yana jinta "yace "ameen" wannan itace adu,ar da ya kama taki mata a matsayinki na uwa" ba kuka ba"


tau murmushi tace "insha Allahu yace" kokefa"


Aerport nan suka tarda Ambasada da tawa garsa suna jiran su shima gmbiya rungume shi" tayi tana kuka tana nai man gafara shi yana shafa kanta" yace na" yafe maki" bakiman komai  Allah  yai maki Albarka


*jirgin su ya daga  a najeriya*


sun samu tarba ta musamman ga Atine saboda bada ita suka tafi ba  ta shirya masu komai kan abinci da na sha  

Dan dazon mutane da ke zama" qofar gidan shi" sai sannu da zuwa suke masu yayin da wasu ke tausayawa gimbiya dan gani ta dawo da cikin kamar yanda tatafi da shi dan yanzu ya qara girma ba kamar daba  cikin tausayawa; sai sannu suke mata da adua  Allah ya sauke ta lafiya


Ita kanta Atine ta tausa ya mata ba tai tunani gani ta da cikin ba a tunanin ta zata ganta da danta ko yarta sai ta ganta da qaton ciki"

Sai sannu da zuwa take masu  gimbiya tace " yauwa atine ya muka barki ya gida da kewa atine tace duk "lafiya lau kewa kau akwai ta " aman yanzu cinda kin dawo babu ita dukayi dariya" suduka"



gimbiya tace" barin naje na watsa ruwa nayi salloli  tai cikin dakin ta shima muhammada dakin shi ya nufa ya watsa ruwa tare da. Sallah bayan sun gama suka fito sukaci abincin da atine ta shirya masu" bayan sun gama muhammad ya fita" waje dan qara gaisawa" da mutanen shi ita kuma gimbiya tai kwance kan doguwar kujera atine" na matasa mata qafafunta bacce yai gaba da ita atine tasa ta gaba tana ta kallon ta yanda jikin ta ya zama qato ita da ban cikin da ban sai goge kwalla take tana tausayawa yar tata"


muhammad ya dawo gida dan shima ya gaji so yake ya huta bai jima da shigo wa ba sai ga laurat" sabe da yarta aka fada  ko sallama babu aka banko dakin da zuwan ta tana kwance ka gado rairan yana lazume  da chabzi a hannun shi "


Ya kolle ta baice mata komai ba" sai ta aza mashi yar bisa cikin shi sai qari take ga hancin ta cike da majina  laurat" aka rige qugu harka dawo"? Mi aka samu"? Meta haufa"? Ta jero mashi tambayoyi sai " yayi murmushi yace" uwar gida saurat gida ba sallama"? Ba sannu da zuwa"?  Sai tarin tambayoyi kamar yar jarida"?

Haba yakike haka maman Amal ita ko sai girza qugu take tace" au na manta sannu da zuwa " yai murmushi yace "yauwa cinda saida na roqa tace na"daiji baka amsa man tambaya taba"?



yace bata" haihuba   da saura dai da ta haihu kin ganni nan kwance " tace hummm cikin zuciyar ta tace" da man zolayar ka nake" nasan ita da haihuwa sai lahira in anayi tayi ba dai nan duniya ba saboda ko bayan tafiyar su ta" koma wajan boka kuma ya shaida mata ba ita ba haihuwa cikin sai lahira"




hummmm kunji kamar su suka haliceta   afili tace Allah ya raba lafiya muhammada yace "ammen"



Yau satin su biyi da dawo wa kuma yanzi gimbiya ta aje aiki   dan bata aiki take ba" ta ta kanta take  yayin da shima" muhammad baida wata natsuwa kowa jan aiki ya tai bai da kuzari dan haka kwan biyi yana gida bai zuwa ko ina yayin da ita kuma laurat ko ajikin ta" kallon su take dage mai bisa ruwa



sun dage da adua  sun gayawa Allah  inda gimbiya bata bacce sai sallah take in dare yayi tana qoron Allah ya kawo mata haihuwar ta kusa ina haihuwar cikin nan alkairine Allah ka kawo man haihuwata kusa inkuma abokin ta fiyane Allah  anshi rayuwa ta na fita  ka kuma ji kai na  itace aduar da" gimbiya keyi kullum 


Ayya gimbiy karki kayara 

khadeeja kawar gimbiya itama har sadaka take na Allah ya sauki kawarta lafiya duk wani masoyin su ita da muhammad suna taya su adua 


kamar yau muhammad yan waje wanja mutanan shi masu  wato talkawan shin yayi ta gume su kansu suma suna cikin dawa saboda maigidan su bai da kwanciyar hankali suma ba su da ita


Wani da ga cikin ya matso kusa dashi yace" mai gidan in baza kada muba inason muyi magana da kai muhammad yanisa.  yace " bada muwa inajin ka



Sai yace akan mai dakin kace" wai ko kuna naiman tai makon maganin isilamic kuwa karfa ace abinnan harda sharrin jinni acikin shi domin jinni babu abinda baiyi" muhammada yace " gaskiya ne wallahi ba muyi wannan tunani ba dagani har mai dakin tawa" lalai kayi tunani" mai kyau to yanzu ya kake ganin" za ai mike shawara "


Yace shawara" anan itace dan kunje kunne mi na isilamic kun karaba kun gani ko Allah yasa adace mai yiyuwa jinni ya shiga cikin lamarin 

 A kwai wani malam Abdulrahaman babban malame ne na ahalusunna yana bada tai mako kuma ana da cewa so sai da kunje can kun gani  muhammad yace yanzu "kuw Bara na shiga gida na fito ka kai mu  yace" to



 Da saurin shi ya shiga cikin gida yace mata ta shi za mu tai wani wuri yanzu mudawo daure kinji tace" to hijabinbta kade ta sanya suka fito ko ta kalme ba ta saba saboda kumburun da ta qara 

Gidan malam Abdulraham bayan su gaisa sukaye ma malam baya ni abinda ke tafe dasu malam yace to" Allah ya shige mana gaba ya umarci da taba shi kalla binta  gimbiya ta" bashi kallabin  sai ya sunsuna shi ya dade yana shaqar kalabin sannan ya meqa mata tare da murmushi yace" da farko dai kafin nace komai


Zan baku adua istahara kuje kuyi ta yau cikin dare da kai da ita nima yau zanyi tawa sai kuzo da safe kusa nar dani abida kuka gani Kuje Allah ya shige mana gaba  sukace "ameen"



Dadad dare suyin sallah istahara gimbiy daga zaune ma tayi tata kuma masha Allah ansumu nasara cikin hukuncin ubangiji maiyin yadda yaso  shima muhammad yayi tashi kuma ya kwana da al ajabi


bayam ya dawo daga masallaci sallar asuba dakin gimbiya yayo yace mata mita gani tace tayi mafarkin cikinta lafiya lau yake aman gawani abunan yashiga tsakanin ta da dan ta ya rufe shi ruf ko ganini shi ba ayi kuma abin shine ya hana cikinta motsi "
muhammad yace "shima abinda ya gani kenan

qarfe ta 8: dai dai ko kari ba suyi ba sukayi gidan malam   suka shaida masu abinda suka gani 

malam yace "tao Alhamdulillahi kunsa kowanne dan adam da irin bai warda Allah yai mashi tunjiya da kuka zo na shaqi kallabin ta nasan mike matsalar ta to da man ni kafin nayi komai sai na ba mutum istahara sannan na sannar dashi abinda na fahima game da matsalar shi nima nayi  kuma abinda kuka gani shi na gani

kuma ba komai bane aikin sihiri ne an mata sihiri dan kar ta haifi cikin sannan kuma na mata shine da gashin kanta da kuma kallabin ta sannan yanzu haka ba da, bane kade take dauka harda turmin atamfa yanan cikin cikin ta ansa alajinne yasa mata shi kuma shine lulube da cikin nata shine ya katange cikin ya hanashi motsi sanan kuma in kunje asibita sai aljani yaye  turmin atafar da yada to shine ko anyi sikanin sai aga cikin lafiyar shi lau shi aljanin yana biybiyar ta duk inda za kuje kuma shi ki hana likitoci su fasa ta su fidda mata cikin  sihiri ne akwai mata babba wanda ita da haihu sai wani ikon Allah 


Aman yanzu komai zai zo da sauqi insha Allah kuma wadda tai mata abin kusa da ita take aman ba zan fade ta ba in lokaciyayi  zata tona kanta sanna abinda ta suka shi zata girba zan hada mata magunguna taje ta sha su nan da kwana bakwai insha Allahu rabbi zata hauhu kuma in na guda ta kamata kafin ta haifi dan wannan turmen atafar zata bafara haihuwa  sannan dan ta ko yarta ta biyo baya karta bari wani yaga atamfar ta boye ta sai akawo man itanana wajena Allah yasa mudace yata shi ya hada mata magunguna su zamzam su zai tun habata sauda  kai magunguna dai bar katai tare da ayoyen alqur ani wato ruwan adua wadan da zata riqa sha tana shafawa  da wani magani wanda zatasa qasan ta    sannan yace ta dage da saurararn karatun alqur,ani ako da yaushe musamman ma suratul baqara  suntafo da al,abin wanda yai mata asiri kai Allah abin tsoro dan adam abin tsoro itawa ta tsone ma ido da har zai mata asiri yana shirin gani bayan ta"?



to jama,a ko ya zata kasance

♠ *ABRAR* ♠
          NA

*SHAMSIYYA MUHAMMAD KWAMMA*

💔(S.M.K.)💔

AMMYN KHIRAT


(¯`*•.¸,¤°´✿.｡.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:｡.✿`°¤,¸.•*´¯)



тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.

INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/

FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/

TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09


DEDICATED TO 

💕TEEMARH CUTEY 💞

TYPEN....✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻  BYE MEE GOLDEN GERL


WANNAN PEGE SADAUKARWANE  GA

MY LOVELY FREND  
DITA    AYSHAT  ABDULLAHI IDIRIS.  INA GODIYA ALLAH 
YABAR ZUMENCE  AMEEN 

BAZAN MANTA DAKE BA ZAINAB BELLO MA KWBCIYAR  NA GODE  ALLAH YASA KADA ALKAIRI  DAKE NAKE 
ZAINAB MAMUDA 😍


ADDUAR  TASHI DAGA BACCI
ALHAMDULILAHILAZI AHAYANA BA ADIMA AMATANA WA iLAIHIL NUSHUR ALLAK KASA MUDACE
     AMMEN




*PAGE   6*




BARHIM  itace unguwar da dady yanufa  ta manyan mutane wajene na guda nar da hada hadar kasuwanci 

wani guri naga yanufa  inda naga tarin  manyan motoci berjet na masu hannu da shuni 
Inda da ga gefe guda kuma nafefce da mashina  ga yan sanda da sojoje nata aikinsu

wani dan sandane naga yanuna ma dady inda zaiyi parking din motar shi  
dady naga ya fito sai naga ya nufi inda nake tunani nanne hosipital din

saboda wani katon SYMBOL dana gani an rubuta da manyan baki 

DOCTOR  SHUREEM  MUHAMMAD MAI NAIRA  GENER HOSIPITAL  
 Inna daka daga kanka sama gaban asibitin nan ma da manyan baki na rubuta  MAI NAIRA HOSIPITAL


 a cikin asibitin abin baa magana  iya tsaruwa asibitin ya tsaru  kamar a qasar waje 
Ba abinda zaifi  berge ka kamar irin room room din da kunan da aka tanada dan majinyanta

Ba abin da babu a cikinsu  kamar su gado  gado ne mai kyau da tsari  gefe guda kuma ga feerije nan anta nada 

Ga tolet da kujeru domin masu gani petiont su zauna  maganar sanyi kuwa ba a magan dan ga A.C nan da fan ka sai wanda ka keso ka kuna ga tele phone na shi ma idan marasa lpya na bukatar wani abi sai yakira

Bangon dakin liqe yake da qatur parlasema  in suna muradin kallo sai su kunna
 kai gaskya tsarin da kuna asibitin abin berge wane

dan in kana ciki sai kadau kama da kinka kake  hummm idan nace na tsaya fada maku tsirin asibitin to bata lokaci ne 


Amman kuda dau ka tsarin asibitin kamar a qasar waje kake  cike yake  da mutane ta ko ina gasunan da yawa duk fadin asibitin da girmanta mutane sun cika tah 

Mutanene ba na qasar mubane kade harda na kasashe waje sun samu halarta wannan taro musamman  ma na qasar james  kowa ya halarta

mutum biyu kade ake jira mai girma GOVERNOR  AMINU BELLO MASARI
  Governor 

Jahar KATSENA STATE  ta duko dakin kara kunya gare mu ba dai tsoro bah 🤣 take jahata kenan

Da DOCTOR  sune ake jira bayan governor  yaza da mintina kadan sai ga wasu manyan motoco su shigo masu normber daya
mai naira itace no din motocin  bayan an bude mashi yafito sai 
Sai suduka suka take mashi baya zuwa cikin asibitin

da shigar shi sai kallo ya koma sama kowa attention din shi na gare shi kowa da abinda ke ran shi

bayan kowa ya natsu anyi tsit ana jiran d.r  yazo ya gabatar da kan shi ga alumma
Dr  tane tsaye  gaban dumbin mutanan shi inda yafara da assa lamu alai kum Waraha matullahi wabarakatuhu 
bayan gai suwa irin ta addinin musulunci 

Jikake wurin yayi tsit ana sauraren muryar shi mai kama da busar sarewa  kowa sai gyada kai yake yana jindadin yanda  vioce din shi kera tsasu

Hello good afterning ever body i wish everbody welcme to my hospital my dear govrmnor an my dear friend all welcome befor i said anything tel me introduce my self my name is ductor shiram my father is mohammed mai nera i finish my dectoring in universty of germany,sence ever befor my plicy is to be ductor an i have been by now ,i promise to buld a hospital in orther to help my country and my cominity people ,with glory of god i have been don an i hope nigerian will afrisheat what i have been don in my country thank the excelance an thank all my people

Tabdi reades kunji ruwan speech sai kace baqon london ko ingila ... Nace to aiy shi mutume da da yai rayuwa james tun yana yaro 

da ganan sai matai makin governor  yazo yai na shi bayani  inda yake cewa  da za a samu masu kudi suna tai makawa  suna gina manya asibitoci da kamfanoni da ansa mucigaba ga alumma musammanma 

matasa  da matasa sun samu aikin yi an rage zaman banza da shaye shaye da sace da sace a cikin al uma 

Sannan yace mai girma governor yace suma zasu bada tasu gudumuwar su ga asibitin domin tai makawa al uma
Bayannan sai wasu manya likitoci suma su kai nasu bayani a matsayin su na wadanda zasuyi aiki a asibitin

Dagan sai AlHAJI MUHAMMAD MAI NAIRA yazo yai na shi jawabin shi inda yake nuna jindadin shi  ga bakin shi na gida da na waje murnar halatar wannan taro sanna kuma yai masu fatan alkairi da fatan Allah ya mai da kowa gidan shi lafiy....


A gajiye dad ya dawo gida gab da magari bah ruwa ka wai ya watsa yayi arwallah  sukayi masalaci shi da hanif ..


bayan sun dawo sunci abinci dare sai dad yaba kowa tsara barshi  akwati guda guda Abrah ta bude nata akwatin bata san sadda tace wwo ba saboda forvetis din tane ya siyomata 
Dogayan rigunane blue and whrite da peank da maroom  ko wace kalla ukku ukku da ta kalmen su da jika  sai wani kyt shi kuma sarqane da zubuna  ata qaice dai duk riga da ta kalmenta da jikar ta da sarqarta da zobina  

hanif da mom dukk abinda suke  ne yasiya masu suka yima da godiya da fatan Allah ya qara arziqi  

Yau sonday Abrah ce naga ni 
Sanye da dogon hijab mai hannu har qasa sai sauri take  ta sauko parlou inda ta tarda mom dad da hanif suna shirin break 
Mom ta kalle ta tace Abrar sai ina tace mom  wurin motsa jiki zani nace daman mata na zuwa gidan motsa jiki 🤔  mom tace bazaki bah wannan abu na ban mamaki ina macce ina motsa jiki to ko share share kikayi shima ai motsa jikine  

Dan haka maza kitai ki cire hijab dinnan kizo kiyi break  Abrah  cikin shagwaba ta fara buga kafafu qasa tana kuka dan Allah mom kiyi haquri kibar ni naje ba dadewa zanyi ba

Bana ce dadewa zakiba kawi dai motsa jikin ke bani so kije sai kace wata na miji  hanif yace mom dan Allah kibarta taje kinga jiya bataje ba kuma tasa ba zuwa dukk weeknd 
Shi dai dad bai ce komai ba da dai yaga da gsky Abrar kuka take ssai yace mata dear ishuru  indai gidan motsa jikine jaiki sai kin dawo kuma zan zuba maga kayan motsa jiki sai ki riqa abinki cikin gida ko Abrah da murna ta fada jikin dad tace yes dad

mom ta riqe haba🤔 to hakane abin   to Allah ya tai maka  ameen su kace Abrar  tafito da sauri motor cycle  shi ne tahau 

DADIN KOWA shi ne  inada naga tanufa dadin kowa wuri ne na ya,yan manya ban garorine daban daban ba abin da babu na morai rayuwa  bangaran motsa jiki ne ban garan maqulashe ne  ban garan lilone  kai ban garori da dama duk ina da kakeso 
Tikiti kawi zaka siya  wan motsa jikinan tatafi 
Wajan hawa ukku ne nawa na daya shi ne na maza na biyu kuma shi ne na mata na ukku kuma shine sama shi ba mai shigar sai wani lokaci zaka samu wurin bude inda da manyan biki
 An rubuta S.M.N  nace nace ko wake da shi oho

da ta shiga sai naga ta cire dogon hijbint  ashe sanye take da riga da wando  kanta kuma ba dan kwali sai ga shinta  daure da ribom  wanda ya sauka harga don bayan ta sai lilo yake 

wani abu naga ta dauka ta fara tureni da hannu tah idan ta da gashi sama kuma sai tai qasa  dashi bayan ta gama sai na ga ta taka sai naga ta ciba da aiki dagan sai takoma 

juya jikita idan ta juyanan sai ta juyana sai ta dawo kan qugunta shima inta juyannan sai ta juyanan tireni dai yanda maza keyi ita mat haka take  inka ga yadda take botso kirji da duwawu abin sai yaba ka da dariya   

dukk ta haka zufa  sai tsiyaya take da taga ma wani wuri na ga tanufa daga cikin wuri wurin cike yake da kujeru ga sanye A.C da fanka daya daga cikin kujerun na gata zauna tare da fadin washiii  sai naga wata matashiyar budurwa ta kawo mata ruwa masu sanyi da lemuka kala kala 

ata qaice dai wurin anta na dai shine domai hutawa  sanye take da kayan makaranta yana yinta kamar na marar lafiya  ra taye da school bag a kafadar ta haka ta sauko parluo  dan yin kari ruwan zafi kawai naga ta sha shima kadan ta tashi tana ta ya mutsa fuska mom tace ba dai harkinyi kariba  tace mom yau banji dadi shiya ban da yau muna da sabon malami ba da ban zuwa school dinnan mom tai shuru alamar tunani tace  

ciwon cikine ko wannan lalura Allah yayaye maki ita ace dukk in mutum zaiyi menstruation  sai yata fama da ciwo in kinsan baki iyawa kiza manki  cinda kinsan dai bai maki da kyau kar kije ki some ma mutane

Abrar tace mom kadan kadan nake jin ciwon bari dai intafi  in naji ciwon ya matsa sai na dawo mom tace to ki sha maganiki kafin kitafi

tace tou  a hankali take tukinta har ta isa  makaranta sirinah tace sister lafiya nagani wani iri Abrar tace  ciwon mara ne da ciwon ciki 

cikin tau sayawa sirinah tace Allaha yaya yai maki sister tace maeen na gode  yan mintina kadan sabon malami su ya shigo  kyakyawane ssai  

inda yafara da fada masu sunan shi mr.bilal  gsky yan matan sunya bah da kyau shin  dukk abinda ake Abra kan ta na duqe course  ciwo ya fara tsanani 

kowa hankalin shi ga raishi aman ban da ita dan kokamanni shima bata sani ba  shi kan ahi ya nura da hankalinta ba shi wurin shi

sai abin ya ba shi mamaki har ya tsaya yana kallon ta sai da sirinah ta dan tabe ta sannan  da dago kanta  ido hudu su kayi da shi duk da bata cikin natsuwa  hakan baisa ta gani kyaun malamin nasuba 

tsam ta ta shi tsaye ta dau jikkar ta tace excuseme sir. tafi ta cike da mamaki ya bita da kallo  ta birge shi ssai   sirinah tace  mashi sorry  bata da lafiya ne shi yasa 

murmushin gefan baki yayi bai ce komai bah

Allah  kade ya kai ta gida mahaukacin hon take wanda ya tada hankalin mai gadi da ma mom dake cikin gida da sauri mom tafito dan gani mike faruwa  mai gade ya bude get da gudu tashigo ko kashi motar batayi bata fito fito warta kafin ta itsa wajan mom da ke tsaye tayanke jiki ta fadi


hankali ta she mom ta nufo wajan ta duk ta rude  suna cikin haka sai ga  dady ya shigo da sauri yayo kana ya na tambayar mom lafiya nan mom ke gaya mashi 

ciwon cikin tane ya tashi  ya kira dr.  din su wayar shi ba ta shiga sai yakira abokin shi na ya shai da mashi bai gari yayi tafiya  hakalin dad ata  she yace dan Allah kazo ka dubama dear ba lafiya da yake yana rako abokin shi shiya sa yasan wada dad ke nufi sai yace ma dad wallahi ina nan sabon asibitin dr.  Shureem   

sai dai kuyi sauri kuka wotanan  akwi abinda nake shi yasa ban samu da mar zowa  dad ya dau keta yai cikin mota da ita mom ita ma tabisu  tace ma  mai gasi hanif ya dawo makarnata ya jira su yai masu Allah ya kiyayai ya kuma bata lafiya

 tace ameen 






💔(S.M.K)💔

SHAMSIYYA MUHAMMAD KWAMMA 
TYPING....... ✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻 GOLDEN GIRL

AMMYN KAIRAT

*♠ABRAR*♠
           NA

*SHAMSIYYA* *MUHAMMAD* *KWAMMA*
*💔(S.M.K)💔*


(¯`*•.¸,¤°´✿.｡.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:｡.✿`°¤,¸.•*´¯)



тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.

INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/

FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/

TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09


*AMMYN* *KAIRAT*

*DEDICATED* *TO*

*💞TEEMARH* *CUTEY*💞

*TYPENG....**✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻BYE MEE
*GOLDEN* *GERL*

*WANNAN* *PEGE* *SADAUKARWANE*
          *GA*
*MASOYANA* *ADUK*
       *INDA* *SUKE*
*INAMASU* *FATAN*
*ALKAIRI* *💃😂INA* *ALFAHARI* *DAKU*

Bisimillahir 
Adduar fita daga gida  bisimilahi tawakkaltu anallahi wala haula wala qouwata ilabilla 


*PEGE* *7*


Cikin hanzari dad ke gudu da motarshi  dreven yake hankalin shi naga yar shi mom nasha fuskarta tana cewa Allah ya baki lafiya ya yaye maki wannan lalura dad yace ameen..

Sun isa hosipital dady ya dau kota narse tanu fosu da abin dau kar marasa lafiya   room one shine dakin da akasa ta

dad ya kira likitan da yace su zo asibiti ya shaida masu sun iso yace gashinan da kati yatafo bayan ya duba ta ya shaida masu zata falka bada jimawaba sumane tayi

Yasa wata narse tasa mata drp da alurar barci suka fada masu cewar in dai ta tashi sukira telephone  su sanar ta tashi dr shureem yazo ya dubata suka fita 

Dan yan zu yana meeting  da wasu likitoci sukace to dad yace ma mom bari yaje gida in hanif ya dawo su tafo tare mom tai mashi Allah yaki yaye

Ameen yace yafita ita kuma tasa diyar ta gaba tana kallo ta shiga wani tunani na daba itama da tana gida tayi fama dawannan matsalar aman yanzu Allah yayayai mata

mintina ta 30 ta falka tare da salati a bakin ta ciwon yadan lafa idanunta  sumata jawur 

Mom ta matso kusa da ita tace sannu Abrar  ya jikin  da sauqi tace tare da komawa bacci alurar bata sake taba dad ne shida hanif suka shigo

✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻 hanif yatai wajan gadon sannu sister Allah ya baki lpy  sukace ameen  cikin da muwa dad yace ta falka   ta falka ta koma inji mom

Ni bari naje gida na hado mana abinci  A A inji dad  bari naje hotel na siyo maku  hanif tashi mutai  mom ta langwabe kai tace

tare da kashe mashi ido tace kasan bansan abicin saye  shima cikin salonsu na tsofafi yace kamawa take ai

ke dai zauna ki tsare man deae harmu dawo badan tasoba couerse ta tsani mijin ta yace abincin waje

sai karfe biyu suka dawo dauke da manya ledodi   sun tarar da momy na sallah  dan haka suma suka fita masallacin asibitin dan gaba tarda sallah  wata narse ce ta shigo tacire mata ruwan da aka samata sun qare

ta tambayayesu ta falka momy tace tun dazun dai da ta falka haryanzu dai shuru

 tace masu ba komai in dai ta falka ku kira wancan telephone  ta nuna masu da ya tsanta  tace shine  na office din dr kukira shi datata shi kafin ya tafi

Ya dubata inkuma wani abu kuke so ku danna enter coming sukace ta 

 A ta qaice dai Abrar bata falka ba sai qarfe goma na dare  su dady da hanif sun tafi gida sai momy aka bari 
 momy ta tai maka mata ta shiga tolet dan ta dan watsa ruwa

 mom ta bata doguwar riga tasa dady ya kawo masu kaya tace mata momy zanyi sallah  saboda haryanzu jini bai sauka ba wahalar kadai tai  
daga zaune tarama sallolinta  mararta ta qulle bata iya tsayuwa telephone din da  aka gwada mom na dr ta shi ta kira aman shuru ba a d au kaba

kusan sau ukku tana kira  ba amsa  sai ta danna enter coming sai gawata narse ta shigo

mom tace  dr muke nai ma na kira telephone din shi bai dauka bah sai tace goma dai dai yake tashi bai dade da tafiya bah

 qarfe bakwi na safe zaizo aman  bari na bata wani magani ta sha zata samu relief tabata magani tasha aman ciwan dai tana jinshi sai ta hada mata da na bacci 

bakwai da rabi dady ya shigo asibitin shida hanif sun tarda Abrar ta tashi aman kuma tana jin jiki
bayan su gai sa da mom sai yace ma Abrar ya jiki naki da sauki tace tare da cije lips
cikin tausayawa yace har yanzu dr bai zoba mom tace wallahi haryanzu kuma bakwai dai dai akace zai shigo aman haryanzu shuru kuma yarinyar nan najin jiki

♠♠♠♠♠♠♠♠♠♠♠♠♠♠♠♠♠♠ dady yace bari naje na kai hanif school tou Allah ya kiyaye inji  mom sirinah  ce ta kira wayar kawar tata dan jin ya jikin nata  mom ta daga wayar  

bayan sun gai sa take  cema momy ya mai jiki momy tace da sauqi suna manan asibiti  tunjiya  sirinah tace Allah sarki wanne asibiti  kuke nazo na duba ta momu tace mata sabon asibiti dr shureem tai mata kwatancan wurin  ba a jimaba sai gata

Cikin shrin tana school  su  gaisa da mom  da qarayi mata ya mai jiki tace da sauqi  ta kalli kawar tata tace sannu sister ya qarfin jikin

 Abrar ta daga mata kai  alamar da sauqi  wani arnan qamshin turarene ya bigi   hancinsu tun kafin ya shigo qamshin turaran shi ya gauraye wajan
💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕 
 nooking yayi sirinah ce ta bude mashi  lokacin momy ta shiga tolet  arazane taja da baya hartana zudda books din dake hannu ta qarar  faduwarsu ce tasa Abrar bude idanunta dake rufe
😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂
bata san sadda ta tashi zaune ba did da azabar ciwon da ta keji  yayin da sirinah keta karanto wa innahu misulaimanu cikin zuciyarta dan  atunani ta gamo tayi

Abrar na karanta ayatul kusiyun kowace atunaninta  gamo tayi kuma ita kade kiganin shi
subahanalla yace cikin zazzaqar murya shi dan gani ta zubar da books din hannuta

 jiki na rawa ta kwaahe books din ta yara 6ata ya wuce  zuwa bakin gadon  da Abrar ke zaune ido hudu sukayi da ita anan fa Abrar taqara razana ssai  ta tsorata
 da kyawanshi kuma haryan zu addua take dan atunaninta aljanine
 couerse kyawanshi yayi yawa did inda mai kyau yake to dr shureem yakai 

 kyakyawane ana cewa mutum tara yake bai cika goma ba to shidai ya cika
dogone fari irin farinna  mai kyau dan fatar shi har wani smooth take 
 ba mai jiki bane kuma bai rama yanada faffadan qirji wandda yaqarama shi kyau 
 sumar kanshi kuma mai tsawo ce ga santsi ga laushi
ta sha wani gyar mai she gen kyau tazubo gaban goshin shi anyi mata wani styl mai kyau kadan tarage ta rufe mashi idanu gata wata a tsakiyar kan shi daure daroba abin sai wanda ya gani 

yana da saje mai matuqar kyau da tsari ga dogon hancin shi did da cewa san ye yake da gilass  hakan bai hana gani  manyan kwayar idanun shi ba masu kyau da tsari

cutey lips din shi suna suna da dan tudu kadan masu kyau da tsari dai dai suke wani bai fi wani ba jajir suke kamar na jaritai sai wani shayinin suke  kamr yana shafa masu lips gilass

sanye yake da maroon din sut  kafar shi kuma saye suke da wasu cover shos masu shegen tsada 
💔💔💔💔💔💔💔💔💔💔 

farare na hannun shi kuma sanye da agogan sileve mai shegen tsada shigar tayi mashi kyau ko dan yana fari 
abin ba a magana   Abrar dai yau taga zallar kyau ko afim bata taba gani mai kyau  irin shi ba ko a novel  bata taba damu labarin iri kyakyawa kamar shi bah Tofa 🤔🤔


kashii 🤦🏻‍♀ gaskiya na gaji   typing... ✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻bye mee ammyn kairat 
golden girl

*♠ABRAH*♠


*NA*


*AMMYN KHAIRAT*
(GOLDEN GIRL) 


*Dedicated  to Teemarh cute*

(¯`*•.¸,¤°´✿.｡.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:｡.✿`°¤,¸.•*´¯)



тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.

INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/

FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/

TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09
Wannan Page sadaukarwa gamasoyana masoyan
 ABRAH novel


*page 30*


*BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHIM*

*(ADU'AR*Roqon RUWA*)
*Allahumma ASKINA GAISAN. MUGISAN.MARI'AN. MARI'AN NAFI'AN GAIRAA DHARRIN. AJILAN. GAIRAAJILIN.*
*Allah kasa mudace Ameen*




Sweetheart  tace  son  ka kwantar da hankalinka insha Allahu kasameta Abban shi yace  fada mashi dai kan macce zaka zauna kana kuka  sai kace ba namiji bah  share hawayenka karka bada maza mana  Dr. Shureem ya share hawayen shi tare  da fadin Abbah bazaka gane ba irin son da nake mata  injin kamar in narasata narasa  rayuwata  gashi ta tsaneni  ya qarasa maganar da kuka  ban ta6a sani haka so yake ba?  Saida cutarshi ta kamani  Ashe haka  sauran matanda suke sona sukaji ya yin danace banasansu? 

Abban shi yanisa  Abinfa na  Dr.  Shureem ya girmi tunanusu  aman insha Allahu  yayi Alqawarin  nemamashi Auranta  ko yar  wacce gidace  dan ganin farin cikin gudan tilon dan nashi "

Kafadarshi ya dafa my boy son dago kanka ka kalle ni indai  ina raye  to ba kai  ba kuka  duniya  wannan hawayen  su zama na qarshe  da zan sake gani  a wajanka  hawaye indai bana farin ciki bane  to ban son  ganinsu  a fuskar ka  kaji 

Dr. Shueem yace  insha Allahu Abbah na dai na to ko kaifa inji Abbanshi 

To  tashi muyi magana  kaida  har yanzu baka san ka girma ba ji yanda ka hayeman  jikin mata  sai  kace zata mai daka  ciki  gimbiya  tace qyale shi  Alhaji aini  har kulum yaro ne wajena  inba naga ya ajeman  jika Ashirin ba jika Ashiin yafad'a tare da  zaro ido  haba  Sweetheart  sai kace   sai kace me?  Ta tari nufashin shi to  shikenan Sweetheart  Allah  ya kawo masu  Albarka  Ameen shalele  haka zakace"


Abban shi ya qyara murya  dacewa   son yau yaka mata  kaje  Abuja  cinda  weekend  ne  basamun time kake ba  kaje  ka duba  yanayin  tsarin  ginin gidan  da kuma yanda ma aikatan  ke tsara hospital  din dan so nake kana Aure  mutare  can gaba daya  garinnan  ya isheni  zama waje daya  tsotsai   hakane Abbah bari  na watsa ruwa na tafi dan  ban so  inyi dare yau nake son dawowa  okay  to shikenan  Allah ya  mai doka lafiya  Ammen mya Abbah 

Ya tashi yai ma Sweetheart  dinshi kiss sannan  ya haura zuwa upster  wanka ya yi  ya  shirya  cikin wani danyan boyel mai shegen kyau sai  qyalli yake  yana daukar  ido   farine sol   ya yi kyau Abinshi sai wanda  ya gani tamkar wani sabon ango "

Ya gyara sumar  kanshi yau bawani  styl yai mata ba kwantar da ita yayi  ta kwanta luf gwani kyau  sai sheqi take  farar hullace  yasa da fararan shoue sai silver Agogon hannun shi kai  A gaskiya  ban ta6a ganin wanda  shigar  manyan kaya tai ma  kyau ba irinshi  shigar  ta  Amshe shi ta fito da  kyanshi da haibar shi  

Haka  ya fito yanata  zuba  qamshi  gimbiya  ta kalle shi tai tabzihi ga Allah da yabata Shureem  murmushi ya yi ganin irin kallon da take mashi  itama ta murmusa ya tako wajanta ya rugumeta yace Sweetheart  ko na canza maki tace ka can zaman so sai my so kaga yanda shi garnan ta mai daka babban mutum ta fito da kamalarka   wannan  idan  sirikar  tawa ta ganka  ai sai ta rude  ranshi  ya fari  an ambaci  abar sanshi baki yaqi rufuwa  yace nizan wuce kar nai dare yau zan dawo tai mashi fatan Alkairi ko ya yafita harabar gidan dreven shi na jiran shi 

Dan haka shiga ka wai yayi  suka dau hanyar Abuja  yayinda tunani Abrah  ya Addabi zuciyar shi


Sunje Abuja lafiya komai ya yi kyau tsarin gini Abin birgwa dan daga qasar waje  aka dauko photo  gidan  dana hospital  din Akan hanyar su ta dawowa sukayi hadari inda suka buge wata mahaukaciya  da ta hau titi ba dubawa kafin drever  ya yi qoqarin  kauce mata har ya bugeta cikin sauri suka fito ko motsin ba tai suka kamata sukasa cikin mota 

Kasancewar shi likita ko kafin su isa yabata tai makon da yakamata ya bata  ko gida ba su isaba hospital  yace su nufa da ita  bayan Anmata duk Abinda ya kamata   harda Allurar barci a kai mata domin sai zabure zabure  take 

Gida yanufa  agajiye
*♠ABRAH♠*



*Na*

*Ammny khairat*
(golden girl)


*Dedicated to Teemarh cute*


(¯`*•.¸,¤°´✿.｡.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:｡.✿`°¤,¸.•*´¯)



тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.

INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/

FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/

TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09


*Assalamu Alaikum masoyana masoyan Abrah ina mai matuqar baku haquri saka makon jina shuru da kukayi kuyi hawuri dan Allah Na gode;*


*page 31*


Dr shureem A gajiye ya shiga gida Bayan yayi sallah isha i bisa kushin ya fad'a jagwaba  tare da dafe kanshi da yaimashi zafi idanun shi rufe  ;

Sweetheart ce tafito daga d'aki ganin shi dafe da kai ta nufo wajanshi dan batasan maya shigoba subahanalla my son lafiya?"

Da qyal ya bude eyes na shi da sukayi mashi ja yace my sweetheart im very tired na gaji sosai ga hungry inaji yunwa sosai sannu my son kasha hanya   duk tadamu sai kace wanda yace bai lafiya ta kalmimshi takecire mashi  bayan ta cire mashi tace" to bari na kawo maka Abinci nan kaci bai ce komai ba ta tashi ta hado mashi Abinci ta kawo mashi kan kafet ta Ajemashi itama ta zauna tana zuba mashi sannan tace sauko qasa zakafi jin dadinci

Da kanta take bashi Abinci A baki yanaci dan tasan koda yake fadin yunwa bawani na kirki zaiciba becouse  bai son cin Abinci"

Tana bashi yana bata labarin zuwanshi Abuja inda yake sheda mata gini yayi kyau harda na hospital din yafi birgeshi sannan kuma yace" sweetheart hanyata ta dawowa mukai hatsari ai bata san sadda ta saki    cop din hannutaba da ta dauko zata bashi ruwa a rude tace" hatsari son ba kadeji ciwoba yace"  ah ah Allah dai ya tsare wata mahaukaciya ce ta kawo mana karo kuma da ita na tafe saboda mun bugeta da mota taji ciwo yanzu haka tana hospital kuma Abinda keban mamaki data farlka sai ta riqeni wai danta gimbya tace" karka damu duk cikin haukane yace" hakane sweetheart Aman inajin tau santa  dan haka kafin nazo na kira malma Abdulrahaman na sheda mashi da safe zan kawo mashi tah ai mata Adu,a ko Allah yada Adace"

Gimbya tace" to Ameen my son shiyasa nake qara sonka saboda tai mako kayo halin mahaifinka"

Kacigaba da tai makama Al uma"

Ina Alfahari da kai Allah kuma ya baka mata ta gari"

Ameen yace" cikin da muwa domin Ta famamashi cinda ke mashi ciwo ita kanta ta ga hakan dan haka tace"

Gobe ne Alhji zaije gidansu sirikar tawa murmushi ya yi yace" Allah shi kai mu 

Tace" Ameen

Sweetheart bari naje na watsa ruwa nadan huta nagaji tace" bazaka koma hospital din bane?"

Nagaji so sai sweetheart sai dai in Allah ya kaimu duk wad'an da ya kamata na duba na duba to shikenan Aje Ahuta aman bandafa tunani yace" to bye

Ya haura sama zuwa room din shi  toilet ya nufa ya watsa ruwa bayan ya fito ya goge jikinshi ya shafa lotion   da turare sannan ya d'auko kayan sleeping dinshi yasa masu laushin gaske

Computer  shi ya dauko ya koma bisa bed ya zauna yan kunna ya jima yana yan ta6e ta6en shi daga bisani ya maidata wajanta ya koma kan yan rubuce rubuce bai tashi ba sai wajan Qarfe goma da rabi sannan ya kwanta"

Tare da jawo wayar shi ya kunna number ta ya tsurama ido gabanshi na faduwa;

Yana sonjin muryarta  sosai Aman yasan ko ya kirata bazata d'aga ba?

Miya yai mata haka shi kanshi yasan Abinda yai mata jiya bai kyauta ba ai ban son ita be yanzu gashi naja taqara tsana ta

Haka dai yayi ta maza ya danna kiranta Abrah na barci  taji wayar ta na ringin tsaki tayi tace" sirinah kin matsaman wallahi na gaya maki barci nakeji "

A tunaninta kawarta ce sirinah ta kirata dan basu dade da gama waya da itaba tana mata qorafin dr ta kirashi bai d'aga ba ta mashi message ba repyl"

Koda ta duba number sai taga ba quwar no to no din wacece wakeda wannan number ?

Har kiran ya katse tana nazarin mai number Acan kuma dr. Yaga kira ya dawo bata d'aga ba daman yasan Arin wai Ansaci zanan mahaukaciya🤣

Ko dai tayi barci yake tambayar kan shi bari dai nasake kira naji dan haka ba6ata time yasake dannan kiranta 

Yanzukam ta dauka Assalamu Alaikum tace"

Cikin muryatta mai dankaran dadi kamar zuma saida gaban shi ya fadi dayaji zazzaqar muryata harda lumshe idanu hello hello helloooo shine Abinda Abra kefad'a

Please wake magana dan Allah wanne irin wulaqancine Akira mutum ayi shuru metssss taja tsaki ta kashe kiran 

Jinshi yake cikin gajimare ko bakomai zaiyi kwanan farin ciki cinda yaji miryata"

aman yayi mamaki da take tambayar wanene shi saboda da kanshi yasa mata number sho kuma yasa suna kenan gogeta ta yi murmushi ya yi yace" jolley na kenan "

kinyi dai dai dakika goge dabaki gogeta ba da bazaki dauki kirana ba da banji muryarki ba yasake gyara kwanci tare da rugumar fillo yanaji wano felling na shigar shi dan haka yace bari nayi Amfani da wannan damar na cima wani burinawa"

Wajan message ya shiga dan rubuta mata  saqo kamar haka

Please jolley am sorry na kiraki ban jinki network ne kiyi haquri wani masoyinki ne mai matuqar sonki da qaunar zan iya haukacewa dominki i love you  ina sonki ina qaunar ki "

Zuciyar shi sai halbawa take shin ya turamata kokar ya tura mata tura mata shine shwarar zuciyar shi dan haka hannu narawa ya turama tayuya kwanci kenan taji qara saqo yashigo wayar ta jawo wayar yayi ta duba numbr da akakirata yanzuce ta karanta yafi so ukku to waye wannan 

 Ko dai malam billa ne amanshi kuma ai inada numbr shi  

Dan Allah waye kai shine Abinda tatura ya kwance yana tajiran tsammani dan ya yi tunani bazata mai domashi ba saigashi ta maido wani bawan Allah ne mai qaunar ki ya maida mata humm bawan Allah bai da suna yana dashi mana kina son jin sunana?
Eh shiyasa ma na tambaya

To shikenan
Muhammad ne
Muhammad babban suna kowama indai namijine ai muhammad yake 

Hakane aman ni shine sunan muhammad

Oky muhammad to na gode wanne gari kake?tatura mashi

Katsina
Katsina garummu daya kenan ina kasamu numbr ta?

Humm  Abinda rai keso ai ko inane zakabi hanyar da kasame sho manta da butun numbr  ni dai Abinda kawai zan ce maki shine inasonki

Bayan Allah da manzon shi da  kuma mahaifana to babu wancce nake matuqar so sama dake dan Allah kisoni 

Bayan ya karanta tace to shikenan muhammad na gode da irin son da kake man kuma ka bani time zanyi tunani Akai 

Oky yace bayan ya duba badmuwa jolley kamar zuwa yaushe ya tura mata 

zuwa rana ita yau 
 
Wuuuo harsati daya ai zakisa zuciya ta ta buga ina laifin kice zuwa Asuba

Dariya tayi zuwa Asuba ai banyi tunani komai ba to shikenan zuwa gobe zakajini sai da safe dare ya yi barci nakeji

Bayan ya duba sai ya kalli agogo lallai dare ya yi sosao sha daya da rabi

Sai ya tura mata da oky thank you so much jolley good blessing you  mutashi lafiya  kiman waje inan zuwa maki cikin mafalki 

Gaskya muhammad dan soyayya ne humm wannan irir zafafan kalame oky thank you good neght  ta tura mashi ta kashe wayar ta

Bayan ya duba harda eehun dad'i  goge number shi da tayi ya tai makamashi  matakenan yace ya yi Adu.a ya kwanta 

Asubar fari ya tashi  sakamakon mafalkinta da yayi wanda ya zaman mashi jiki kulum ne sai ya yi mafaljinta sai dai in bai kwanta barci ba Abin mamaki ko dara nane indai zaiyi barci to sai ya yi mafalkinta  kuma sai yayi wanka"

yanzu wankan yashiga bayan ya fito yai shirin masallaci ya nifa sun hadu da Abban shi bayan sunyi sallahr Asubah sai wajan bakwai da rabi suka fito

Abban shi yace" shureem kamar yanda mukayi magana da kai yau zanje gidan Alhaji ibirahim  akan magana ka da yarinyar nan

To shikenan Abbah Allah ya tabbatar da Alkairi Ameen

bayan sun shiga gida sun gaisa da sweetheart din shi black tea  ya sha  ya fita zuwa hospital"

kamar yanda ya,saba duba marasala fiyar shi d'aki d'aki  har ya zuwa wajan matar da ya bige  tana ganin shi ta rungume shi tana fad'in dana yace" na am mama 

Taso muje office din shi yajata ya zaunar da ita tea ya hado mata ta sha bayan ya magama Abinda da zaiyi tana zaune tana ta shir manta na mahaukata

tamashi barna so sai da ya magama ya jata suka fita cikin mota ya suka nufi gidan malam Abdulraham 

sun gaisa da malam yace" to madalla insha Allahu komai zai dai dai ta"


Yace" to shikenan  nan yabarta yatafi da qyal   aka rabasu dan ta ruqeshi tana fadin danta "


qarfe hudu dai dai Aljha muhammad mai Naira ya shirya zuwa gidan su Abrah 
kafin wannan time din daman muhammad mai naira ya kira baban Abrah ya fad'a mashi zai zo kuma ga abinda zai kawo shi"


hudu dai dai Aljahi muhammad mai Naira ya yi parking qofar gidan su Abrah 

wayar shi ya kira Alhji ibirahim 

yace mashi gashi waje

da kanshi yaje ya  yai mashi iso

zuwa cikin gida

Parlour baqi ya sauke shi sun gaisa Amutum ce suna cikin gaisawa Abrah da hanif su kai salama

hannuwan su dauke da kayan motsa baki

cikin na tsuwa suka aje komai suka duqa har qasa  suka gaishe da Alhji  muhammad

shima ya  Amsa masu cikin jindadi ya yo farin cikin gani yara da kuma irin tarbiyar su Adu,a shi Allah yasa su samu wannan irin

dady su Abrah yace Allhaji ga yarannan namu su kaidene gare ah ah masha Allahu Allah shirya  

yace Ameen gasunan da fatima da  kuma mai sunan babana 

masha Allah ita dai Abrah kanta na qasa tana wasa da hijab dinta

bayan sun fita Alhaji muhammad ya gyara murya ce da farko dai Abinda ya kawoni shine dana yaga yar wajanka yana  so to shine nace bara nazo naji inba ai mata mijiba to mungani muna so kan hauswa nacewa da zafizafi akan bigi qarfe 


dady Abrah yace kai msha Allah ai mu garemu Abin farin cikine muhada zuri,a daku Alhji kuma na jidadin zan canka Abrah ai yar kace kaga shikenan tuwo na mai ma

ban mata mijiba sai dai wani hanzari ba guduba Abrah na da gurun yi karatun low kuma na mata Alqawarin cika mata burin ta indai zaku iya jira har wannan time din to dan yanzu tana shekara qarshe na secondry 

muhammad mai Naira yace wannan ba abin da muwa bane  indai karatune ba matsala zatayi shi koma wane irir ne harsai tace ta gaji dashi na maka wannan Alqawarin to shikenan Alhaji najidadi Allah ya tabba tar mana Da Alkairin shi

katuro yaron su fahimci junan su in Allah yasa sun dai dai ta kansu sai a tsaida magana  to bakmai insha Allahu na gode suka sake gaisawa Alhj muhammad ya tashi dan komawa gida dadyn Abrah ya yo mashi rakiya suna tafe suna tau taunawa akan kasuwaci   sai ya shiga motar sannan dadyn Abrah ya koma cikin gida "




topa mai karatu koya zata kasance Abra da tsani dr ta gashi kuma ga dukan Alamu dr ya samu shiga to ya zatai da malam billa  kuma dr zai cigaba dayi mata basajane koko 

kuma wacece wannan mahaukaciya indai mai karatuna biya dani to zai gane kowacece mahaukaciyar nan 

sai naji daga gareku taku ce mai san ganin farin cikinku

Ammny kairat

*more comments more typin*









golden girl ce

*♠ABRAH♠*

*Na*



Ammyn khairat
*(GOLDEN GIRL)*


Dediceted to Teemarh cute
(¯`*•.¸,¤°´✿.｡.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:｡.✿`°¤,¸.•*´¯)



тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.

INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/

FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/

TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09

*BISMILLAHI-RAHMANI-RAHIM*


*PAJE* 32

 
Cikin mutunci da dad'tako Alhaji muhammad suka Rabu da Alhaji ibirahim"

Zaune yaki cikin office dinshi bayan ya gama duk Abinda yake sai ya dauko wayar shi ya kira malam Abdulrahman suka yi magana Akan mahaukaciyar da ya kai mashi inda malam Abdulrahaman yake sanan da shi jikinta da Sauqi"

          Ana ganin Alamun Nasara domun yanzu ta dai na sabbatun da take yi,
    
            Inda dr. Yani sa yace" Allah ya qara bata lafiya malam yace" Ameen"

Byan sun gama wayar  sai ya fad'a kogin tunani yanzu ko ya Abba ya yi da Abban Abra ko ya Amince ya bashi Auranta?"

         Gashi ya kira waya Abban Nashi bai same shi ba yana cikin fargaba; Allah ka tabbata'man da Alkairi 

Idan Abrah Alkairi ce A gareni Allah ka bani ita idan kuma ba Alkairi bace Allah ka fidda man sonta A zuciya ta Sai yaji An Amsa mashi da Ameen

      Kan shi ya dago ya kalle su idanun shi sunyi ja jir kama garwa shi shi bai ma'san sunzo ba kuma Atunanin shi cikin zuciya yake fad'an komai  murmushi yai masu Abokan shine Sauban da Sudais  hannu ya basu saka gai'sa 

Sun zura mashi ido sunata kallon shi kamar yau suka fara ganin shi tun ranar da ya hadu da Abrah yarasa Natsuwa da kwanciyar hankalli  ya rame kamar ba shi ba sai idanu da suka qara fitowa soba ramar da ya yi ga hancin shi ya qara tsawo ya yi dan ziriri da shi  ya yi rama ba kad'an ba duk da da man ba wani jiki ne da shi ba Aman duk wanda ya ganshi ya san ya Rame kuma yana tattare da da muwa  suna mai tausa'yawa Abokin nasu domin ya fad'a tarkon so kuma sunaga kamar son maso wani ne yake ita yarinya ba son shi take ba"

Meyasa qaddara son shi tazo A haka ya jima bai'so ba Ai nahi bai son kowa mata ba su gaban shin da sun mashi maganar soyayya yanzu sun'6ata ko kuma ya tashi ya bar masu wajan in bai'jin yan rugimar sai gashi yanzu da rana tsaka ya kamu da soyayya da wada bata san yanayi ba" Ya Allah ka kawo ma Abokin mu dauke"

      duban su ya yi yace" kai lafiya kunzo kun sani gaba kamar kun samu kayan kallo na chan'za maku ne? Nisawa suka yi tare kuma da had'in baki suka ce yes ka chanza mana so sai ka chanza mana"

Ashemu ba bakin komai muke Awajan kaba Ashe har'Akwai Abinda zaka iya b'oye mana shi Ashe mu bamuda wayo da muke fad'a maka sirin mu" ko ko mu bamuda siri ne da in wani Abu ya same mu har'jikin mu ke rawa muzo mu sanar da kai to bakomai mun gode"


((((((((((((((((((((((((((((((((((((((
Ka kyauta Sudais ya dubi Sauban yace" Abokina ta shi mu'tai cinda ba muda wani Amfani wajan shi suka ta shi zasu tafi yai sauri ya sha gaban su Yace" haba Aminne na bai kama kuyi man haka ba ban so insaku cikin da muwa ne shi yasa na taushe da muwa ta ban f'ada maku ba Aman cinda haka ne na yi laifi to Afuwan Am so sorry 👏🏻 ya had'e hannuwan shi waje guda duk maganar da yake fad'a masu muryar shi rawa take duk dauriya irin ta shi gaba yake da yin kuka saboda da man zuciyar  shi cike take da tarin da muwa yana ne man wanda zai fad'a ma da muwar shi ko yasa mu sassaucin Abinda yakegi cikin zuciyar;

Hummm suka ce bakomai bama sai kafad'a mana ba cinda Abin siri ne mu ba mu kai matsayin mujiba to ba sai munji ba ruqe sirin ka zamu dai tayaka da Adu,a

Dan Allah kuyi Haquri haba Sauban Haba Sudais  na gaya maku ban so ne nasaku cikin damu cinda kuma hakane Na baku haquri yaka'mata ku haqura kuyi'man uzuri da qarfi yake masu magana kanshi ne yaji ya sara mashi domin shi bai'iya hayaniya ba kuma bai' son yaji hayaniya dan ko doguwar magana bai cika yi ba sai ta kamashi dolle komawa ya yi ya zauna 

      Hawaye na bin fuskar shi ganin haka hankalin su ya yi mugun ta shi yau dr.Shireem ne ke'kua lallai Abu ya 6ace sai suce rabon da suga kukan shi har sun manta mutum ne shi mai dauriya da juriya Aman tunda ya kamu da cutar so ya koma mai rauni zuciya;

Dafa kafad'ar shi sukayi suna bubugawa Alamun haquri suka haba maza Na mazaje  jarumi uban jarume haba karka bada muna"

Fad'amana mine matsalar menene da muwarka kasan mu masu shema ka hawanyen kane; fad'a mana waya ta6a mana kai"

Dago kanshi ya yi ya kalle su na d'an wani sakanni yace" meya sa so yai mani haka meya sa ita bata so na Ina da wani Aibu ne? Ko ban kai Namijin bane?" bain kai Asoni" bane?"

Banida haline mai kyau?" ko ko banda Nagarta ne"?

Banda ilimine"?

Koban girmama mutane?"

Ko ban da kyau ne ban  jiki mai kyua ban da tsayine? 

Banda fuska mai kyau koban da le6o mai kyau  ku gayaman yafad'a da qarfi ban da komai ne da baza.a so'ni ba" ya fashe masi da kuka gaba'd'ayan su suka rungume shi suma kukan su lallai so da ban ne dan gashi harya zautar da Abokin su;


       cikin kuka sukace zata soka so sai  kanda komai kana duk Abinda kowace macce keso gana miji  ka matan ta yanda yan mata ke rububinka"? Ba dan komai ba sai dan saboda Nagartar ka  da kirkin ka da girmma muta ne da sanin ya kama ta ga tai makon Al,uma kana da mahaukatan kud'i  Aman basu da meka ba burinka ka kyauta tama Alumma 

Duk Abinda Ake bud'a gana miji kana da shi uwa uba ilimin na Addini ne da Na boko 6an garan Addine kai Ustaz ne koku ma muce ya shakk malam shireem  shi kan shi sai da yad'an yi dariya domin sun ba shi dariya😄

     Sukaci gaba da cewa ga kuma kyau wanda inaga baka duba madubi ka'ta6a jin Na miji yace" ma dan uwan shi Na miji yana da kyau to yau zan fad'a maka kai kyakyawa ne kyau so sai wanda ko Namiji ya ganka sai ya sake kallon ka ba dai Ai maka kallo guda A dauke kai ba  sannan gaka da Le6o mai kyau wanda yan mata ke so wato peank lipes ga kuma uwa uba blue eyes ka had'a komai Abokina 

Na tabba ta ita ma zata soka so so sai wanda har yafi wanda kake mata da bakin ta zata fad'a maka cewa duk duniya babu wanda take so sai kai ka kwantar da hankalin ka kuma kai ta Adu,a muma zamu tayaka   Aman Abrah taka ce kai Na tane ban ta6a ganin masoyan da suka dace da juna ba irin ku"

Haka dai su kai ta kwantar mashi da hankali suna ta gaya mashi maganganu masu dad'a  da sanyaya zuciya"

Shi kan shi ya jidad'an hakan domin kuwa Nauyin dake ga zuciyar shi ya ragu.

Na gode Abokane na  shiya sa Ako da yaushe nake Alfahari daku domin banda kamar ku  kuci'gaba da tayani da Adu,a idan Alkairi ce ita Agareni  Allah yabani ita Allah ya karkato'man da hankalin ta da zuciyarta waje na taji bawanda take so sama dani in'kuma ba Alkairi bace Allah ya fidda man son ta Arayuwa ta yai'man za6i mafin Alkairi suka'ce"Ameen" gaba dayan su sukace"in'sha Allahu Abra Alkairi ce gareka Zaka Aureta in'Sha Allahu zata haifa'maka kyawawan ya,ya masu Nagarta wad'a zayi Alfahari da" masu Amfani ga Al,uma masoya manzon Allah (S.W.)

Sun sa shi farin ciki mara misaltuwa sai murna yake suma ganin yana murna suma sai sukai ta murna Abotar su ta yi dan haka suke kan si had'e yake idan dayan su na cikin damuwa to suma zasu kasance cikin damuwa sannan zasu hadu su tattauna kan da muwar har'sai sun samo mafita kuma suyi iya kar qoqarinsu nagani d'an uwansu yafita daga cikin da muwa Abotarsu Na birge mutane so sai dan mafi yawa mutane suna masu laqani da yan ukku  ko kuma kai Ana jiran su da S.S. sabo dukkan'su sunan su yafara da s. Ne"

Zaunawa sukayi to yanzu gaya mana ya kuka yi da ita suke tambayar dr sai ya nisa yace" nifa har'yanzu ban fad'a mata da bakina ina sonta ba domin bata bani  damar hakan ba kan ta rawa yake so sai tana da d'anyan kai kuma Abinda na fuskanta kamar bata so na,

Qarin 6awar danayi kuma itace mun hadu Dad'an kowa da ita  taje wajan motasa jiki  sai ban son miya kai ta har saman d'akina Ba niban son ita bace ina cikin motsaji Naji motsin shigowa Abin ya bani mamaki miya kawo macce har'nan saman UpStar  in'da nake to ta juya Bayan tane ban samu ganin fuskar taba to Nikuma rai na ya riga da ya6e da ganin macce d'akin in'ba iskanci ba mezai'kawota wajan sai shedan yai tai ma hudubar banza na in mata Abinda bazata manta da shi cinda shiya kawo ta haka Nabi shawara zuciya ta koko in'ce huduba shedan  dan haka na isa wajanta da wannani niya Abinda ban ta6a yiba shi na Aikata A gareta"

Ai ido suka zaro 😳😱 tare da tagumi sukace innalillahi mi kai mata injin dai... Sai sukayi shuru ba su ida ba injin dai me? Ku ida mana yace masu Ah Ah fad'a mana dai muna jinka me kai mata miya faru?

nisawa ya yi yace mi kuke tunani zan'mata kuna tunani zan'iya yi'mata wani Abu koda ma wata ce ba ita ba"

Kawai dai Abinda Nai mata ne sai ya yi shuru shine me sukace kaga gaya mana domin mu samo'mafita

    bawani Abu nai mata ba illa Na d'an ma'mma tseta🙈

Na shanun ka wai Na ta6a sai bakin da Na tsotsa Amanfa duk Abinda ya faru idona Arufe🙈 suke  sai da na gama Na bude ido na wuuo 😳 Nai  mugun gani gani wadda banyi tunani ita bace" kuma Atake ta zageni ta kuma gaya man cewa ta tsaneni yanzu,tana man kallon dan iska;😭


Sudais da yake dan duniya ne yana da ta6a harakar mata yace kai na yi tunani ko Rage zafi kaye da ka yi fata fata da ita Ai da karege fama da ciwon mara dan wannan d'an Abu sai duk kabi ka tada Hankalinka"

kai fa dan iska ne wannan ne Abin batada hankali ba kako san istigifari konawa na yi har yan'zu cikin tuba Ga Allah nake"
Sauban yace" insha Allahu ka kwantar da hankalinka komai zai dai dai ta ita soyayya ba Ai mata nuqunuqu ka tun kare ta kai tsaye kace mata kana Sonta Ayi ta taqarel

yarinyar nan fa bazata saurare niba ko kiranta nayi bata d'agawa qarshe ma ta goge number ta dan jiya da Na kirata na yi mamakin da ta d'aga sai cewa ta yi wanene ni kuma jin haka yasa nai mata basaja muka sha hirar mu ta massege yan'zu haka yau tace zata fad'a man in na samu shiga bayan nan Abba ya tai ne maman Auran ta to ban san yanda su yi ba "

to kai kace Abu ma yazo gidan sauqi sai dai kace Akwai chakwakiya nan gaba in ta gano kai ne ke mata basaja  ni'ina ga kawai ka Aje maganar basaja ka tukare ta gadan gadan komi kace" ni inaga zan cigaba da yi mata basaja lokacin da zata gane ni ne soyayyata ta mata illa yanda Bazata iya rabuwa dani ba to shikenan suka Allah ya tai maka yakuma shige mana gaba sukace"Ameen "

yanzu dai sai ka koma gida muji yanda kukayi da Abban sannan sai musake tattaunawa  muga yanda zamu 6uloma Al,amarin.

haka dai suka ci gaba da tattaunawa har Akayi kiran sallar magariba suka ta shi suyo masalacin dake cikin hospital din dan gabatar da sallah bayan sunyi sallah su Sauban da sudais suka fito suka bar dr  can dan shi sai ya yi isha,i  da shafa,i da wutiri ko zai fito haka yake kulum


Bayan Anyi isha,i ya fito kai tsaye kamar yanda yake kulum d'akin pertion  ko hakane ban'fa iya English ba 😫

      wato wajan mara sa lafiya ya nufa domin basu magungunan dare dan yanzu da kan shi yake ba su magunguna dana safe da na rana da da'dare haka yakebi ko wanne room yana basu cikin tausa'yawa da girma'mawa yayin da hakan Na masu d'adi gashi dai babban likita Aman bai dau duniya da zafi ba did d'akin da ya shiga sai kaga suna sa mashi Albarka yara ko k'ana na har'zallo suke suna so ya dauke su haka cikin wasa da murmushi zai dauke su yai masu wasa cikin hikima da dubara zai basu magani su sha ba tare da sun san sun sha ba sai ya raba masu sweet da melik  wasu yaran har kuka suke idan zai bar d'akin su uwayan d'iya na jin'dad'in wannan tabi'a ta shi suna yi mashi Adu,a da fatan gamawa lafiya"

wannan hali na shi yasa hospital din shi yaqara suna da dauka ka ko ina Ansan da shi garuruwa da da ma sai kaga Ana tururuwa zuwa Asibitin kulum cike yake da jama,a  gashi kyauta ne ko sisinka baka biya  su kan su ma,ai katan hospital din na jin dad'in zama da shi ba ruwan shi da kowa bai shiga harakar kowa suna girma mashi suna bashi girmani shi gashi dukk wata yake biyan su Albashi su" 

qarfe goma dai dai yake ta shi daga hospital ya koma gida sai kuma bakwai na safe yanzu haka shirin tafiya gida yake"




*more commets mo typing*

takuce mai son gani farin cikinku da nusha dinku



*wato Ammyn'khairat*




golden girl❤🥰👏🏻

*♠ABRAH*♠

        *Na*

*AMMYN KAIRAT*
(GoLDEN GIRL) 


*Dedicated to  Teemarh cute*

(¯`*•.¸,¤°´✿.｡.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:｡.✿`°¤,¸.•*´¯)



тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.

INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/

FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/

TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09


PAGE 28

*Bismillahi rahmanir rahim*


Mun tsaya  inda  ta yanke  shawara; ba kawarta  Number din  Dr.  


Yau  ta kama  Asabar  mom  ta gama  komai   na  kari  kowa ya  halarta  falo  amman  banda  Abra"

 Abra  a d'akin ta sai  shiri  take"

Kayane  tasa  riga  da  wando  wando   da kad'an ya  wuce  gwuwa"  da riga da  wandon  Duk iri  daya ne    penk  colour"

Wuyan ta  sanye  da  qaramar  sarqa   mai  barima"

Sai  qafar ta  sanye  da   ta  kalme   masu  kalar  na yan  kwallo  suma  penk  colour"

 Duk  wannan  shiri  tana yin shi ne  dan  zuwa  gidan  motsa  jiki;

Wani  zuqeqen hijab  ta sanyi  tsayin  shi har qasa"

Hijab d'in mai  dogon  hannu  ne  shima  kalar kayan ta"

Turare  ta fesa  bayan  tasa  hijab  d'in 

Kasa  ta  sauko  da  sauri  zuwa  parlour   su Mom na zaune  harda dad  saboda  asabar ce ba karatu  ba  aiki"

 Durgusawa  ta yi  gaban su  Mom ina  kwana  dad  ina  kwana"

Lafia lau  suka  ce" tunda  ta sauko  suke  kallon  ta  mom  tace  sai  ina  kuma  Tun dazun  muna  jiranki  akarya  Aman  kin fito  da shirin  fita"

Mom  kin  manta  yau Asabar  wallahi  gidan  motsa  jiki zani 

Mom tace" hummm wato  daga  ta shinki   Abrah  Wallahi  mom  jiki  duk  ya yi  tsame;

Sauri  nake inje  ko  indawo  ko  dad   Eh  to  sai  kin dawo  aman  da  kin  karya  

Ah ah  dad  sai  na  dawo to 
Hanif  a dawo  lafia  ameen  bro 

Key  din mashin  dinta  ta  dauka  ta fita  mom  ta yi  Ajiyar  zuciya wallahi  dad  duk ka bata  yarinya  nan  

Ban son  zuwa  motsa  jikinnan  amman  bayan  da na iya

dad to my  kiyi  haquri  an riga  an saba mata  yanzu kuma  hanata  wani  6acen  rai  ne;

to  Allah  shi  kyauta  Ameen  sukafi gaba  da  karin su 

itako  Abra  da  ta fita  harda sa hullar kwano  tasa  A kanta
 
Tafiya  take  A hankali  dan  zuwa  da d'in kowa"

Kuma  da nisa da gidan su  zuwa  can

kar kumanta   lokacin  sanyi  ne  dan haka   Anayi shi  sosai  irin mai  buji  dinnan  

Kan  titi  take  amman  buji  ya  hana  ko   ga banta  bata gani  sosai


 Sai  tsoki  take  da  tasan  garin  haka  yake  da bata  fito  bah  ta haqura"


Dolle  tasa take  kanna  fitilar   mashin  dinta  wadda  bata  san ta samu  matsala  ba  

Dan  ba abin haske  sosai  yanda  ya  kama ta 

  Cikin  mota  yake  shikade  shike  tuqin  

 Cikin  uzuri  yake  da kaga  yanda  yake  tuqin  kasan   cikin sauri  yake  

Tun daka   naisa  ya hango  ta  kan  mashin  sai  yawo  take  da  mashin  kan titi  sakamakon  hazon  dake  ga fitilar tata  ba  haske  

Shikan  shi   yana da  nasani  fitowa  yau  

gab da ita ya kawo  yanata   yi mata  hon    wanda  ya  rudar  da  ita  

Saboda  bata  san da  mota  ga banta  ba"

Wajan  qoqarin  kau cewa  ta kawo  mashi  karo  ji kake   garam 

Sunyi  karo  ta fadi  qasa  shikuma  mai  motar na ciki  ko  fito  wa bai  yi ba"

ta  tashi  ta kakka6e  jikinta  bataji  ciwo  bah  saukin ta  da  hullar  kwano akan ta


tsaye  tayi  tana  jiran  taga  ko ya fito  suba  junan  su  haquri  sai   taga  yaja  motar shi  ya yi  rubas  baya  ya yi  gaba  ya barta  sake  da  baki🤔

Cikin  ranta  sai  Allah ya  isa  take  mashi  da yafito  da  yagane  shayi  ruwa  ne

Itama  mashin  dinta  taja  tai  gaba  zuwa  inda  zata"

Dad'in kowa     yau cike  yake  da dumbun  jama, a  yan mata   da samari  sunci  ado  na kece raini 

sai  yauqi  suke   kai da kaga  mafi  ya wansu  kason  ba motsa  jiki  ya kawo suba  

Duk  da daman  wajene  na sha qatawa  ba Abinda babu 

Bayan ta yi  parking  din  mashin  dinta  sai  taje  ta sai  risit  inda aka bata  katin   tai gaba  ita Abinda  ke bata  mamaki  yan mata  sai  wani  yauqi  suke   sai  taji  wasu  na cewa  wallahi  mai  kamfanine  ya dawo 

Ya kusan  satima biyu  da dawo wa  kai  kawata  kin san  gayan   ya hadu   kibari  kawai  ni dan shi  nazo 

 Ke kibari  duk  wadda  ta same shi  ai  ta more   ance  yazo  yana  ciki  bene  na sama


Aini  inanan  har sai  sadda  ya ta shi 

Ita  dai  Abra  gaba  ta yi   tana  mamakin  yanda  matan  yanzu  ke zubawar  kan su aji "

Wajan  da  aka  tanada  dan  motsa jiki  ta nufa  yau  ma ba kowa  saboda mata  basu  cika  motsa jiki  ba  nice dai  nafi  kowa  nacewa 

Da taje  ta cire  hijab  dinta  ta cigaba  da Abinda  ya kai  ta  

Sai  zufar  take  bayan  ta gama  taje  wajanda aka  tanada  dan  hutawa 

Bayan ta huta  ta goge  gumi  sai   ta ta shi   Tunda take  zowa  wajan  bene  sama  rufe  yake  sa6anin  yau da ta ganshi  bude "


Dan  haka  zuciyar ta tarinqa raya mata  taje  taga  ya  wajan  yake  

Da gana a kwai  qofar  da zata  kai ka bene sama da man  hanya  biyu ce dan haka  dayar qofar tabi

ba tare da wani  ya ganka  ba   ta fiya  take  tana  yaba  tsarin  wajan 

Tun daga  matattaqalar  bene  zakasan  komai  yaji   koda  ta  isa  qofa  da yace   kuma ya bude  take  dan  haka  shiga  kawai  ta yi  ba tare  da tsoron  komai  ba
   tunani  wanda  zata  shiga  dan  gani  kwam

qofar  gabas ta shiga    Abubuwan  dake  ciki  sun girgiza ta; dan  kaya ne na motsa jiki  kala kala  masu  matuqar  tsada  da kyau;

Sai  tabe  tabe  take  cikin  farin  ciki  jitake dama  ace  nata ne  ai da ta more  irin su take  so  dad dinta  ya sai mata  ko aure  ta yi  ta tai da Abinta"

Sai da tagama  ta6a komai   sannan ta zauna kan dan qarimin  bed dake d'akin  gefen  shi kuma  wani  dan  qaramin  firjin ne ta bude  marfin  firjin  din  lemukane kala kala masu  dadi da tsada  dan haka  ba tsoro  ko  shakka  kamar  tana  dakin ta ta dauki  wanda  take so  ta fasa  tasha  harda  lumshe  ido  dan  ya mata  dadi"


Da lemun  ruqe ahannu  ta futo  zuwa  dan  dakin  sai  nushadinta  take  ita kade 

Shima  dai  kayan  motsa jikine  cikin  shi  amman  kala  ya sha Bannan da na dayan d'akin  su na musamman  ne  dan sai nace  ban ta6a gani irin su ba"

Suma ta qare idon ta dan basu  haqqinsu    tunda ta shigo  yaji motsi da kuma mamaki  mi ya kawo  macce d'akin  shi dan ba shakka  maccace  dan  yaji  qamshin turaran  mata;

Abin  ya daure  mashi  kai  wacce  yar kasada  ce da har take iya  hawa har sama bene shi  har.ma ta shigo  dakin  shi;


Dan  haka  sai  ya dakata  da Abinda yake wato motsa jiki  

Ita ko  Abra bata masan  da shiba harakar gabanta   take"

Inta juya nan ta juyanan dan  su ba ta6a su take ba dan nata ta6a ganin irinsu ba"sai dai ta kalla"


Da baya da baya take tafiya ya yinda shikuma yake tsaye koda ta kusan Kawawa wajan shi sai yai tsaya  tana duba Wani  Abin da ya dauke mata hankali   Shikuma yana tsaye yana kallon  bayan ta sanyi  take da zuqeqen hijab  harqa to wacece  wannan  yake Tambayar kanshi"

A hankali  A hankali  yake takawa  zuwa wajanta saboda ba TAKALMI  qafar shi  itama bataji  qara yafiyar shi ba shiko tunani  yake irin  hukuncin  da yaka mata  yai mata na ganganci  shigowa  wajan shi"


Zuciyar shi  na raya mashi  yai  mata  abinda bai Ta6a yi ma wata shi ba wanda zai zama izina  gareta  da kuma sauran  yan matan  zamani  masu  hali  irin  nata"


Dan  shi yana  mamaki  yan  mata  zamani  da suka  Ari Al, Adun Nasaru  suka  dauke  su  Abin  koyi  agaresu  da sunan wayewa  "

Shi  baiga  abin  wayewa  ga rashin  kunya  ba  saboda  wannan  rashin  kunya  ne tsan tsa ga ya yan hausawa  da akasani  da kunya  da kawai  ci aman yanzu  duk sun  watsar saboda  hauka "

Da gudun shidan  da kuma duniya da suka sa gaba da yahudanci

da  wannan tunani ya Isa gareta tare da kwarin  guwar  yi mata  rashin  mutunci   "

Da isar shi  wajan ta  bai yi  wata  wata  bah  yasa  hannuwan shi duka  biyu  saitin  nonuwana ta  ya rungumota  ga badaya  zuwa  jikin  shi  ita dai batasan hawaba  balle sauka  taji  anmata  haka  aiko  qara  tasaki  tare da fadin  innalillahi  Auzubillahi 

Tana kiciniyarw kwatar  kanta shiko  Duk datana  cikin hijab  bai hana shi  murza na  shanunta  yanda  yakamata"

Kuma da biyu  yake mata  matasar su yake  yanda  zataji  zafi  cikin  ranshi  kuma  fadi  yake  kaji  munafuka  wai  harda  wani  korar  shaidan  akwai  babbar  shaidaniya  irinki;

Sai  kuka  take  tana  qoqarin  kwacewa  amman  yamata  ruqo bana  wasaba  kuma duk  Abinnan  da yake  mata  idanun  shi  a rufe  suke  dan  bai  ta6a yi ba sai  yau  ;

Kuma  ya rufe  idanun  shine  dan  bai san  ganinta  kokadan  gurin  shi  da yagama  wulaqantata  ta yi  gaba  batare  da ya ganta ba "

Itama Abra  danta rufe suke cike  da hawaye da tarin  nadama  da da nasani  wadda  hausawa  kecewa  qeyace  fadi  take yau  wacce  irin  qaddara  ce  kebinta  ya Allah  katsareni  ka fitar  dani  Adu, a take tayi  a cikin  ranta

Juyowa  ya yi  da ita  gaban shi  ya yin da dukansu  idanun  su  rufe  itako  sai  kai mashi  yakusa take  da  cizo  ta ko ina;
Ahakan  ya lalubi  bakin ta  ya kama  yai  ta  tsutsa  ta mugunta   dan  da zafi  zafi  yake mata  sai  dai ya yi  mamakin  jin  taushi  irin  na lipe  dinta  ga kuma qamshi  wanda  ya kai gasawa  muguntar  ta sauya  salo  dan  ba kadan  bakin  nata  yai  mashi  dadi  ba ga laushi  ga daddadan  qamshi  ko da yake  bai yi  mamaki  ba gogaggun  yan mata  Ai ba sun tsaya  hakan  ba"

dolle  su gyara  kansu   Abrah  taji  salon  ya canza daga  mugunta  ya zuwa  wata  duniya  da ban  da kuma  na shanunta  da ya sassauta  murza suma yakoma  yin  Mai dadi  jitake  zirzirzir  cikin  jikin ta  kamar  ana mata  ya fiyar  tsusa  dan  haka  itama  ta daina  yaginshi  da cizon  shi  Duk da tasan tagama jimashi  ciwo  da zaratan  A kaihunta  sakamakon  jikin  shi  ba riga    


duka su  kamar ance subude  idanun  su suga junansu  ido  cikin  ido  sukayi  da juna  take  duka su  suka  sake  juna  tare  da zaro  idanu  suna  nuna  junansu  da yatsa






to jama, a ko wanene  Abrah gani  to  sai  naji  daga  gareku  FNS




wallahi  rashin  gani  comments  dinku  yanda  ya kamata  Shike sa ban typing  da wuri  dan ganinake  wahalar  banza ce  nake nai maku ba



inason  unga ruwan  comments  dan  Allah
*♠ABRAH♠*

      *Na*

*AMMYN KHAIRAT*
(GOLDEN GIRL)


*Dedicated to Teemarh cute*

(¯`*•.¸,¤°´✿.｡.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:｡.✿`°¤,¸.•*´¯)



тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.

INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/

FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/

TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09


Page 29
*bisimillahir rahamanir rahim*




Cikin kaduwa suka nuna junansu da ya tsu tare da zaro idanu suka hada baki wajan cewa kece yace mata itama Abrah tace kai ne?"

 
Da man haka halinka yake ban'yi mamaki ba cikin qaraje da daga murya tare da 6acin rai tace mashi wallahi na tsaneka  na tsaneka  har sau ukku  ta fashe da wani ma tsane cen kuka da gudu tai waje

Yana kiranta aman ina ta riga da  tafita 

Kanshi ya dafe tare da fadin innalillahi  komai ya kwa6e man kwana hudu kenan nake fama da jinyar zuciya ta na rashinki  da tunani ta wace hanya zanbi ki soni?" dan naga kinada dan yan kai 

Yanzu gashi na ganki kuma na qara 6atawa    yanzu yanayi misa zuciyata ta tunzurani ta kaini yin abinda ba shi bane  zuciya bakiman adalci ba 

 Idanun shi sunyi jajir  kuma ya yi dana sani aikata haka a gareta  nayi nadama  to miyasa tazonan miya kawo ta 

Itama ai tayi kuskure inda bani bane Allah kade yasan abinda zai faru 

A haka ya tashi yafita zuwa dayan d'akin toilet ya shiga ya sakarma kanshi ruwa

Bai jimaba ya fito ko tsane jikin shi bai tsaya yi ba  kayan shi ya kesawa da sauri da sauri 

Yayinda sumar kanshi ke jiqe sai ruwa ke zuba ta zubo mashi harkan wuyan shi wata kuma ta  zubo ta rufe mashi gashin girar shi itama sai digar da ruwa take

 Da sauri da sauri yake saukowa daga upster   ran shi na matuqar 6ace da abinda yai ma masoyiyarta shi gashi za tai tai mashi kallon dan iska

gaskiya bai ji dadin abinda yai mata ba kuma haka Allah ya hukunta

Yan matan da sukazo domin shin tunda ya fara saukowa kowacce ta zuba mashi na mujiya😱 tana kallon kyakyawan gaye  matashin saurayi da ya hada komai na rayuwa mai jini ajika wanda ko wacce macce ke fatan samun kamar shi

Ko gaban shi bai kallo saboda  tsanani 6acin rai ba manura da kallon da yan matan ke mashi ba dan basu gaban shi wajan da ya yi parking din car din shi ya nufa da zuwa ya bude ya shiga ya bata wuta da wani mahaukacin gudu ya fita yan matan dake kusa da motar ya badesu da qura 

Yanda ya fita da car din kai kasan dreving ne yake ba na hankali ba

Sai da yafita sannan yan matan suka dawo haya cinsu 

Inda kowacce ke hararan yar uwar ta dayi mata kallon saura kwata  

Kowa da abinda ke ranta na nizan same shi gayan nawane 

Niko Ammyn kyrt tace hummmm


Zamani kenan yan mata ke budar maza Allah ka shirya Ameen

Wanda kuke dan shi bai masan kunayi ba


Abra koda ta futo idanuta cike da hawaye  na bakin cikin Abinda yai mata Ashe dan iskane wannan dan iskanan shine Abin so da yan mata kema dandazon  zuwa wajan shi dan ya sosu halan basusan halinshiba

Ko dayake ai duk sune inba iskanci ba tayama zakaje wajan na miji kace kana san shi 

Mashin dinta ta hau tai gaba yau tayi danasani fitowa motsa jiki kuma yau itace rana ta qarshe bazata qara zuwa gidan motsa jikiba ta na haqura zan sa Dad ya siyaman komai na runqayi a cikin gida

Dan yau zuwanta ya haifar mata da baqin cikin da bazata ta6an tawaba  na tsane shi take ambata daqarfi  yau ni Abra wani qato ya kamaman nonuwa yana ta murza san ranshi kamar ya biya sadaki 

Yaman mugunta  Ta sake fashewa da kuka dajin tsanar shi acikin zuciyarta


Da kuma tunani miya kawoshi wajan to kodai shikeda wajan inba shikeda wajanba taya akai ya shiga wurin in bata mantaba taji yan mata na fadin mai wurinne yazo daman shike da wajan daman dad'in kowa na shine gaskiya na shine taba kanta amsa

Inbata mantaba  Asaman symbl  din An rubuta da manyan bak'i kamar haka

*S M N* ma ana *s* tana nufin shureem *M* tana nufin muhammad *N* tana nufi Naira

Wato shureem muhammad mai Naira sannan daqa ganshi aka rubuta dad'in kowa ba shakka wa jan shine

Hummm  zai gane ni Abra ya ta6ama mutunci da wannan baqin cikin tai gida kai tsaye d'akinta ta nufa toilet ta fada ta cire kayanta dan watsa ruwa gaban ma dubin toilet din ta nufa bayan ta fidda rigarta saboda radadin da nonanta keyi  da ta duba ga ma dubi junyi jaji jini du ya kwanta sun sha matsa bata wasaba  Allah ya isa tace mugu ban ya femaka ba wannan da gani harijine matarka ta shiga ukku irin kune masu kwana dare kuna aiki mata ta tashi da safe tafiya ta gagareta saboda jarabarku


A haka dai tayi wankan ta 

 

Da mugun gudu yayi gida ko da ya isa gida wani mahaukacin hon yai ta banka ma maigadi gidansu sai da ya rude yana kwance kan dan benci yanajin dan redion shi har barci ya dan dauke shi cikin barcin yaji hon kamar cikin kunnan shi dan haka ya zabura harda fadowa daga kan benci ya tashi da sauri hulla riqe a hannu ya wangale get da gudu ya shigo ba dan da Allah yasa mai gadi ya yi tsalle ya koma gefe guda ba da ya yi gaba da shi

ya rufe get  ko kafin ya juyo shi har ya fita shiga yayi ranshi bace idanu jajir  gimbiya ko kuma nace maku sweetheart  kamar yanda yake cemata tana zaune kan kafet ta dan shigingida

haka ya shigo wajanta ya nufa ya kwanta ya shige mata cikin jiki sai kace wani jariri sannan yasa hannu ya rungumota sai ya fashe da kuka ita daman ko dataga yamata haka tasan da walaki domin 

indai har ranshi 6ace yake to haka yake mata hakan ke nuna mata yana cikin damuwa ma tsaneciya dan haka bata ce mashi komai ba ta qyale shi ya cigaba da kukan shi kamar yaro qarami ita kuma tana shafamashi kanshi tanajin kukanshi nashigarta 

hummm da da mahaifikenan

tanaji damuwarshi har cikin ranta sai da ya yi mai isarshi sannan ya tashi zaune ya tan qwashe qafafun shi ya dubeta yace sweetheart 

ina son ta ina matuqar sonta itace rayuwata zan iya mutuwa dominta inba ita bani  zan iya haukacewa dominta ina mugun sonta sweetheart Ashe haka so yake miyasa so bai zoman ta sauqi ba  

hawaye na zubo mashi da sauri da sauri ita kanta sweetheart hawayen ne ke zubo mata wacce mai sa,a ce tasace zuciyar son dinta jawoshi tayi ta rungume shi cinkin sigar lallashi tace haba son kar kabada maza man sai kace ba na miji ba kan macce kake kuka wacece ita ai ka sameta kagama sai yace sweetheart ba zaki gane bane ai nahi ita yarinyar ta tsanene bata so na nitawa qaddara haka ta zomani na dade bayi so ba  ban so kowa ba ina tunanai soyayya 6ata lokacine  ba yarinyar da zan iya so Ashe ba haka bane akwaita  na samu aman ta tsaneni da bakin ta ta fadaman cewa tasaneni sweetheat yazanyi inna rasa ta narasa komai nawa Abban shi da tunda ya shigo shima ya fito daga d'akin shi ya yi tsaye yana jinsu  yace Haba son ta sho ai wanna abin murnanae yasamu ranar da naketa jita yau gashi tazo 
itadin wacece wanene mahaifin ta bar 6arnar hawaye ka dan indai ina raye to har kasame ta 

ita wacece da zatace bata son ka mikarasa kanada komai ilimi isam da na boko uwa uba dukiya  duk inda na miji yake ka kao  tayaya zatace bata son ka

hummmmmmmmm Abban kenan ka manta bakomai ake nema asamu ba 







kai na gaji wallahi

*♠ABRAH♠*

*NA*


*AMMYN KHAIRAT*
GoLDEN GIRL


*DEDICATED TO TEEMARH CUTE*

(¯`*•.¸,¤°´✿.｡.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:｡.✿`°¤,¸.•*´¯)



тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.

INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/

FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/

TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09


*PAGE 35*



_________kallon kallon suka tsaya,yi ita da shi kowa da tunani da yake " dauke kanta tayi da barin'kallon shi sannan taje ta'samu daya daga'cikin kujerun d'akin ta zauna ,

Sai binta yake da kallo. Baqaramin Kyau tai mashi ba Abinda ya nura'da ita shine itama Ra,ayin su daya wajan colour d'in kaya,

Bayan ta zauna ta har'de kafafun ta d'aya bisa d'aya tana kar'kadasu zaman NATA baqaramin birgeshi ya,Yi  ba zatayi Kyau da Sarauta"

Itako Abrah duk ta Rud'e ta rikice tarasa ta inda zata fara saboda wani mayane kallo da yake mata na qurulla,

gyara muryar'ta tayi sannan ta tattaro dauriyar ta da jarumtar ta ta kalle shi ido cikin ido tace " malam lafiya kaketa kallo na ko yau ma har'gida kazo kayi man iskancin naka da ka iya wai miye matsalar'ka dani mi na tsare maka dan Allah kabarni"

Duk wannan maganar da,take bata janye idanunta daga cikin na shi'ba shima haka.

Sai data kai Aya sannan shi ma cikin tsare gida yace"kinga ma haka Ake tarban baqo Baki iya gai'suwa'bane Baki ta murguda mashi tace ei ban iya badin ba,a koya man ba kinyi qarya dady ya Baki tarbiya yanda ya kama ta.

Ra,ayinki dai ne na rashin kunya kuma zanyi maganin ki Baki ta ta6e mashi tana magana qasa qasa yanajin duk Abinda take cewa yai banza da ita,

Ya cigaba da latsa wayar shi ita ma shuru tayi tana kallon shi yanda gashin shi ya zubo ya rufe mashi ido da yake ya cire gilashin idon shi so Wanda ya zubo gefen fuskar shi shine ke rufe mashi fuska kasan' tuwar ya  duqa yana latsa waya Sai  gashin ke rufe mashi ido yana latsa waya yana sa hannu yana janye gashin  zuru Abra tayi tana kallon shi kamar tasamu tivi ba qaramin Kyau ya Yi ba kuma yanda yake sa hannu yana janye gashin Abin yabada citta, yaji Ajikin shi kallon shi take dan haka ya dago kai ya dubeta  ido hudu sukayi yace mata ke ba village lafiya kallon Sai kin kai kin gano munina ko da yake ma ai banda muni ko INA da shi Ai'baki ganin'shi saboda soyayya ya d'aga mata gira guda kunya duk ta kamata baso yaga tana kallon shi ba Ai Sai ya rai na ta ita ma  fuska ta Yi ta kalle shi tace" soyayya dawa da kai Allah ya sa waqe Allah ta tsari gata Rina da Sara suka Aiko maza sun qare bazan ta6a soyayya da kai ba.

Tunda tafara magana yake kallon ta sannan yace saboda mi ban kai ki so niba ei ko zakayi so kayi da mutumen kirki  tace da shi to niba na kirki bane ei  in'ban da iskan'ci da matsar yan mata ba Abinda ka iya ido ya zaro😳😳 shaidar da zaki man kenan ei Aini ganau'ce ba jiyau'ba kaman nagani in din yanuna kan shi kama manta ke nan ei gaskiya bani bane Sai dai in mafalki kikayi taya nazo maki A mafalkin kuma ta INA nafara  sumbatar ki nayi ko tungumeki nayi  gaya man taya nafara.

Kai kar ka rai'na man wayyo INA na ni INA rai'na ma matana wayyo matar'ka Allah dai ya sawaqe kai ko kunya ma bakaji,

Taso WA  Yayi ya dawo inda take ya zauna ita kuma ta matsa yasake matsowa tasake matsawa haka dai su kai tayi ta matsa ya matso  har' suka kai qarshen kujera dan Allah malam miye haka,

Ban fasan iskanci ya Yi dariya to Ai ni dan iska ne yasake matsawa har suna jin nufashin juna  kallon shi take shima ita yake kallo iskan bakin shi ya hura mata ta rufe ido wani qamshi taji ya daki hancin ta nawata kalar sweet batayi Aune ba taji hannun shi kan fuskar ta yana shafa WA bude idon ta tayi sai cikin na shi idon gira ya daga mata sannan yace to ya bige hannu shi tayi tace nifa bana son Abinda ka ke man iskanci naka har cikin gida mu wallahi zammaka ihu.

Qara matso ta ya Yi yace" Yi ihun mana daga murya ya matsota so sai ya kai bakin shi saitin NATA ta rufe ido zufa ta kari ke mata har d'ugowa take tasa duda da cewa kissing dinta zai Yi sai taji shuru ya tsan'shi yasa ya dan gwali zufar ta ido ta bude yace kalli kiga lallai kin kai so sai za,aje dake zufa kike dan na matsoki duba kiga nima zufa nake dukkan mu mun kai INA sonki Abrahhhhhhh!!  Ki Amince dani muyi Aure..

Wani kallon ukku saura kwata tai mashi gami da murgude Baki tace Ahakan zan so ka Ai kai  baka kai na mijin ba in ma mafalki kake ka'falka  dani bazan ta6a son ka ba to Ashe ban kai na miji ba to inaji mafalki nake tsaya muga ko mafalki ne ya zawo ta ya hade da jikin shi sai dukan shi take tana qoqarin qwace'wa Aman takasa shiko ba Abinda yai mashi zafi har wani Ajiyar zuciya yake yana lumshe ido shi kade yasan Abinda yake ji

D'agota Yayi jin tana kuka harshe yasa yana lashe mata hawayan ta sai kace maye😝 itako ta rumtse idan ta so sai bude idon shi Yayi yana kallon ta yanda hawayen ta ke sauka  ga Zara zaran eye lashes dinta da suka jiqe  da hawaye  harda eye lashes din yabi ya tsotse  Abin fa na shi ya girmama jin Ana jamata gashin gira sai da ta FASA qara ta bude Baki tace wai kai wanne irin maye ne yanda  take motasa peank din lips dinta Abin ya qara burge shi tana cikin magana hade bakin su waje guda kamar ya samu sweet itako jin dadda'd'an qamshin bakin shi  da taji yasa ita ma cikin salo ta mai da mashi da martani sun Dade  suna tsutsar junan su gani tafi shi zaqewa yasa haqoran shi ya cije mata harshe ba shiri ta fito da bakin ta daga na shi  hawaye suka gan garo mata dan taji zafi so sai yace mata niba dan iska bane zaki koya man iskan ci  Ashe haka kike zazzafa Ce Ai ni  ban sani ba Nike Yar iska ta fashe ma shi da kuka kuma da danasin Abinda  yai mata yanzu cikin zuciyar ta istigifari take domin Abinda yai mata bai da ceba jawo ta Yayi zai rungume ta tai maza ta kwace tagaya mashi maganganu masu zafi 

Yanajin yanda take kuka kamar ranta zai fita takowa Yayi inda take durqushe domin bai iya jure kukan ta yana ta6a mashi zuciya dagota Yayi tana kwaceya aman yamata ruqo bana wasa ba hada ta Yayi da qirjin shi ya rungume yata kuma talafe sai  kace mage da yake yana da fadin qirji ko ganita Ba,ayi😫.


Shafa bayan ta yake yana dan bubbugawa Alamar lallashi itako ta lafe tayi shuru tana shaqar qamshin turaran shi kan kujera ya nufa da ita ya zaunar da ita shima ya zauna dan kwalin kan tane ya zame gashin kanta ya bayyana ya gyara hannu shi ya kai yana shafawa ita kuma ta lumshe ido tanajin shi .


Duk ya rude dagani yawan qashin kanta yau zahiri shi daman yana son macce mai gashi zuwacan tai zumur ta qara jabaya ta daura dan kwalin ta tama ta shi daga kujerar ya koma wata ta zauna sun jima ba Wanda yace uffan shi kuma yana duba wayar shi massege be ya tura mata


Tana dubawa taga Muhammad ne  ga Abinda yace my jolley ya bakon mu yanzu nasan kin bashi ruwa da Abinci yaci ya qoshi  kuma kin karramashi  to INA gai da shi idon ya tafi ki ta6oni I love u

Bayan ta duba ta dubi Dr shi wayar shi yake duba WA cikin zuciyat,ta tace INA ma nasamu  damar ba shi ruwa ya cikani da iskan ci zowa tayi ta hada mashi  komai ta zuba mashi  sannan tace mashi bisimilla

Thank u yace mata ta murguda mashi Baki cikin ranta tace sai kace wani na Allah yace mata Ai ni na Allah ne Ashe Afili tai maganar  qala bata Ce mashi ba ta koma ta zauna sai da ya melu  yaga dama sannan ya dauke tufa yanaci Ayangace furuit kawai yaci ya sha runwan paro su  kade ya ta6a yace mata na  gode da karramawa Allah yai maki Albarka matar banza tai da shi ya gyara zaman shi ya koma serious yace Abrahhhhhhh ya kira sunan ta har tsakar kanta taji kiran tsikar jikinta sai da ta meqe yace gaba da cewa kamar yanda na fada maki shine INA sonki kuma Auranki zanyi banzo da wasa ba yardarki nake nema in kin Amince na turo Aiyi magana 


Ban Amenci ba nafada maka kuma zan sake fada ko da maza sun qare bazan  Sure kaba ko wacce uwa tanaso  tasamawa ya,yanta uba nagari  kai kuma naga ba shi bane inbanda iskan ci ba Abinda ka iya kuma ni inada Wanda make so 

Dan haka karma ka 6ata ma kan ka time ka kama gaban ka tun dare bai maka ba kaga tafiya ta tafita ta bar shi zaune maganganun ta sun mashi zafi ba kadan ban har yanzu bata fahimcini ba tana man kallon dan iska mata da zan Aura hummm ya Yi murmushi mai ciwo ya fada Afili yace zan gyara maki zama ki sai zo hannu sai nayi fata fata dake domin naga hadina da make zai bada citta ya shafa sumar kanshi yanda dariya shi kade

Bayan ta Shigida hanif yace Anty har ya tafo shiwa tace da hanif tana zama kan kujera shi baqon Baki dan can rufe man Baki Ashe Kasan kowanene na tambaye kace Baka San shi ba hummmm wallahi da na San shine da banje ba mugu kawai shidai hanif bai bi ta kanta ba fita tai zuwa dakin Baki karo suka ci shi zai fito shi zai Shiva

Aboki ba'indiye har zaka taxi yace ei ka gai She,man Da mom to zataji tana parlour Baka Shiga Ku gai sa zataji dadi to mu tai da salama suka Shiva mom na zaune kan kuje Maraba da Dr kwana biyu yau kai ne A gidan namu.

Ai munyi fushi sun kuyar da kan shi ya Yi yace wallahi mom ba haka bane yanayi Aiki be ayi haquri to ba komai Allah ya tai maka "Ameen Abra kam tsaki tayi ta ta shi taqara gaba zuwa dakin ta ke zonan inji mom dawo WA tayi wakikewa tsaki Baki gaida Mutane ko Baki Ganshi bane INA wuni tace da shi ita momu bats San cewa shine baqon da Abra tayi bah 

Lafiya lau yace sannan yace ma mom in zan wuce sai Anjima to na gode Dr  sai Anjima ko ruwa baka tsaya ka sha ba bakomai mom suka FIta shida hanif sai da suka shiga mota sannan hanifa ya koma cikin gida dan sanar ma mom cewa ba indiye  ne yazo wajan Antin shi





*more comments more* *typing*

*Taku Ce mai San gani farin cikinku da nushadink*


Yar mutan(jibiya)






*Ammyn KAIRAT*
*♠ABRAH♠*


*NA*


AMMYN KHAIRAT
*(GOLDEN GURL)*


*DEDICATED TO TEEMARH CUTE*


(¯`*•.¸,¤°´✿.｡.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:｡.✿`°¤,¸.•*´¯)



тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.

INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/

FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/

TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09


*Wannan page sadaukarwa ga masoya Abra FNS INA godiya so'sai😄*

*page 36*
___________________________


Da gudu Hanif ya shiga gida Bayan tafiyar Dr. Momy  kin'san waye baqon Anty Ah,Ah INA nake'sani Hanif, wanene"? Ai ba'indiye ne kai Hanif ban San qarya wallahi momy shine kuma shi yace kar'na fad'a ma Anty shi,ne 

Kai Alhmdll, Naji dad'i so sai yaron kirki  wannan Ai Abin farin cike ne wallahi momy ni ma inaso Anty ta Aure shi Aman naga ita kamar bata'son'shi hummm kabarni da ita wannan sakaran yarinya yo'wacce macce zataga Dr tace bata San shi yaron da ya had'a komai bugu da qari mutumci  momy tai kwab zan hadu da ita dani take zance yo ni da na San shi ne Ai da tarbar da za Ai mashi sai tafi wannan ,

Wallahi momy Allah yasa dai tace tana San shi ai bar'ni da ita Hanif ko bata San shi sai ta so shi in dai ina raye yauwa momy Allah ya tabbatar da Alkairi Ameen Hanif......................................


Dr. Suna tafe yana murmushi shi kade tuno yanda suka Yi da Abra shi Abin dariya yake ba shi sai kace kwamadi,

Message yai mata my honey da fatan kina lafiya baqon naki yatafi ko"?

Abra na kwance tana ta tsine ma Dr  taji Qatar saqo  yawo wayar'ta tayi ta duba Muhammad ne dan haka ta gyara kwanciyar ta ta maida mashi da Amsa 

Ei ya tafi,



Bayan ya duba sai Yayi dariya cikin zuciyar shi yace da tasan Dr  ne Muhammad da bata saurare niba


Oky 


Yace da ita to bara na barki ki huta sai zuwa Anji ma  zan ta6oki bye 

I love u!!!!!


Da ta duba  itama ta mai da mashi. 

Da oky

I love u too!!!!!!!!! 


Murna kamar ya taka kan jariri Abra tace mashi I love u 

Ya mai'maita tafi so dubu😝😝😝😉😎🙈


Dan haka suna isa gida sukayi hon get man ya bude masu get,

Sai sannu da dawo ake mashi yanda yake Amsa masu da yauwa  cikin farin ciki suka Gane cewa mai gidan nasu yasamu nasara.

Nan ko ba haka bane Akwai qura baya murnar Ance mashi I love u Ce,


Atine ta tar beshi tana mashi sannu da zuwa bisa kujera ya zauna tare da lumshe idon shi yace yauwa Atine INA sweetheart"?

Tadan kwanta inaji ko barci take oky 

Atine ta kawo mashi ruwa yasha tana cire mashi takalimen shi sannan ta koma mam'matsa mashi qafafun nashi jajir dasu kamar na jarire.sai lumshe idanu yake yanajin dad'in tausar,

Atine tace mai gida ba kabani labari ba ya Ake ciki Anyi narasa ko 

Dr bude idan shi Yayi ya zuba mata su ya Yi shuru zuwa wani lokaci bai Ce  komai ba Atine tace mai gidana ba sai kace komai ba nasan kayi nasara domin nasara a jiniku take!!! 

Sarauniya da sarki da gimbiya basu ta6a faduwa Akan komai ba dan haka kai ma bazaka ta6a faduwa ba ka dai jira lokaci damin ita d'in ta kace .

Shiko Dr sai gyada kai yake kamar qadan gare😫.

Yaji dad'in kalaman Atine dan haka yace to na gode ta shi dauko man saqona nagani dan so nake na dan leqa hospital kuma naga mangariba ta gabato ya kamata sweetheart ta ta shi saga barci ko bata lafiya ne"?

Gimbiya dake sau'kowa daga Up ster tace qalau nake son na dan kwanta ne .

Atine ta tashi taje ta dauko mashi saqon shi Wanda Sarauniya Ingila ta bada A kawo'mashi game da Ambasada da kuma Laila

Kwance yake kan cinyar sweetheart inji shi ita kuma tana shafa kan shi.

Mai gidana ga saqon  inji Atine bude idon shi ya Yi wani qaton Akwati ne shage da kaya haka Atine tai ta fito dasu tana gwada mashi wannan na sarauniya ne wanana na Ambasada ne 

Sai wani qaramin Akwati mai shegen Kyau sai gyalli yake  Atine tace wannan kuma daga Laila.

Murmushi ya Yi Yace na gode kai man su d'akina Atine tace to ta mai da su ta rufe ta kai mashi d'akin shi,

Gimbiya na shafa kan shi tace Allah Sarki Laila  yarinyar kirki wallahi son na Dade INA maka sha,awar ta  Laila na sonka so sai meyasa baka sonta"?

Ina sonta inaso ka Aure ta  ita Yar uwar kace jinika  yafi Ka Auri bare ga shi ita wadda kake son ba sanka take ba 

Yanajin ta Aman qala baice mata ba da man tasan ba zai tankataba  dan haka ta sake cewa son INA magana

Kanaji na kayi shuru tada ta Yayi ya tashi zaune ya zuba mata idanun shi da suka kadu sukayi jajir yace tare da kamo hannuwata duka biyun ya ruqe yanata murzasu itama sweetheart shi ta zuba ma ido yanda yake murza yatsun hannuta Aman yakasa cewa komai kayi magana man son fadi Abinda ke ranka.

Jan numfashi ya Yi sannan yace" sweetheart  taya zan Ce ban son Laila koba komai Laila Yar uwa tace INA sonta sosai A matsayin ta na yar uwata, sweetheart Aman  ban ta6a sha'arwa Auran taba zuciya ta macce daya take so itace Abra kema kuma kin sani  itace Abar sona kitayani Da Adu,a Akan soyayya ta da ita idan kuma ban same taba to ba zan,ta6a  Aure ba Har Abada sannan kuma soyayyarta itace Ajalina sweetheart dan Baki San yanda nakejin ta ba Baki San yanda nake son ta ba yanzu haka maganar da kika Yi na ba sona take ba kinji yanda zuciya ta ka halbawa yasa hannuta saitin heart din shi  taji  sai halbawa take jawo'shi tayi ta rungumeshi Abinka ga d'a da mahaifi tausayin d'an ta ya kamata ba kadan ba  shikuma wasu hawaye ne masu zafi suka zubo mashi wai shi yace wani Muhammad shireem ke kuka saboda macce, hummm Rayuwa kenan cikin zuciyar shi yake fad'in haka.

Suna haka sukaji kiran sallah magariba dan haka gimbiya ta dago shi tace kar kadamu son insha Allahu zaka same ta tashi kaje kayi sallah yace to sweetheart  yai mata kiss ya tashi ya haura Saman shi dakin shi Atine na ciki tana mashi gyaran D'aki Atine da kina ciki gyara Ake ei wallahi mai gidana Ai nama gama to sannun ki na gode Atine ta fita shi kuma ya cire kayan shi ya daura rigar wanka ya shiga toilat dan watsa ruwa.

Bayan ya fito ya tsane jikin shi da tawul  ya shafa mai da turare yana danji jikin shi ba dad'i marar shi na dan katsa mashi. 

Bakin wando da jariga yasa India gaban Riga Anti rubutu da farin harfi SMRT boye shi Abinda ke rubuce gaban rigar  wayar shi ya dauka da key din mashin din shi dan yan son ya leqa hospital .

Bayan yayi sallah magariba yaja mashin din shi Bekyy  wato roba roba blue ba qaramin kyau  mashin din ya Yi mashi bahhhhhhhhhhhhhh

°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
Kai tsaye Office din shi ya nufa ya duba ta kardun da zai duba  sannan ya fito yanu d'akunan marasa lafiya domin basu magani dare .

Daya bayan daya ya ruqabi yana basu magani bayan ya gama dai dai isha,I tayi.  tai sallah isha da  Shafa I da wutiri  sannan yafito shi da Abokan shi suka Yi office sin shi,




Sun zaz zauna kan kuje India suke tambayar'shi ya suka Yi da Abra nan ya basu labarin yanda sukayi da ita dariya suka Yi harda ta6awa suka gaskiya game din tayi Aman muna tausanka;duk ranar da Abra!! Ta gano cewa kai ne Muhammad Dr yace nima INA  tausan kai na A wannan rana dan ban San ya Zara kasan Ce"ba Aman na San komai zaizo zai zo da sauqi saboda kafin Ranar na cika ta da soyayyata to shi kenana suka"Ce Allah ya tabbatar da Alkairi gaba dayansu suka Amsa da *Ameen thumma Ameen"


Bayan sun dan ta6a hira zuwa qarfe Tara na dare Dr shireem  yace da Abokana shi shi zai wuce gida yana danji bai jin dad'i 

Suka Ce to Allah ya sauwaqe in bakada magani  to ka dauka ka tai da shi dan ba wani  ba kajin dadi Abin ne  ya taso ko"? Ana Tara da yawa  an Dade ba Azubar ba sudais yace  yo INA zai zubar da shi cinda bashi da mata  An gaya mashi ya dan Runqa zuwa club yana rage zafi sai kaji Yana fadin subahanalla . 

Shi ustaz  Ai sai kai tafama da ciwon Mara sauban yace Allah ya shiryaka sudais Ashe baka bar halinnan naka nabi mata ba dukkan Ku Na fada maku kuyi Aure shi ne kawai jin'dadin Ku da natsuwar Ku  kai sudais kaji tsoron Allah ka dai na taushe dinya Mutane kasani kai ma za ka Haifa kanada kanwa kana da diyan yan uwa baza kaso Ace An ma naka ba dan Allah Abokina ka dai na ni zata ma kabar wannan halo Ashe baka bari ba,

Sudais ya Ce wallahi na bari INA dai kallon blue fim kai  subahanalla Ana dai nan Dr ya ta shi tsaye yace kai ni kun da meni nayi gida to sai da safe nima godan zani naga wafe na tai man massege Ku gwauraye kunyi gida INA ga mai mata Cesar sauban  da yake  shi yanada mata ...

Dr yai gaba hana fadin to Akuri sarkin Aure ka gaishe man da Dana to zaiji na gaya maka ka tai da maganai dan in ciwo ya turmuqeka cikin dare to kar ma kasaki ka kirani.... Kai dai  kasani dan iska cewar Dr .


Haka dai suka fito suna ma junansu shakiyance kowa ya kama gaban  shi.

Dr ya isko Abban  shi ya dawo  suna kan dinne suna cin Abici shima ya cop ya zuba black tea ya sha domin shi Abinci bai da meshi saga tea sai kayan fruit da kunu  gyad'a mai'shinkafa kad'an ciki

Wanda yasha madara  mai zafi to duk Tafi son su shiya sa Ake mashi su ...

Abban shi yace Dr ya kukayi da yarinya lpy lau Abba sai Ahankali komai zai dai dai ta To shikenan Allah ya shige man gaba gaskiya nima INA San yarinya nan domin na yaba da ita da natsuwar ta 

Sundan yi hira ya tashi tai d'akin shi  wanka yasake Yi yai shirin barci yaduba computer shi sanan ya dauko saqon Laila ya bude Akwatin  turarukane irin wadan da yake so sune ta aiko mashi dasu tare da zobuna guda biyu na zinari  guda an rubuta I love u gudan kuma mai dauke da harafin sunan su,

Sai wani qaton Ambulm  ya bude shi photo tunan tane Aciki tare da wata zungureriyar wasiqa .

Photo nan ya ruqabi yana kallo daya bayan daya guda goma ne kowanne ta Yi Kyau so sai dan Laila kyakyawa Ce so sai ta ko INA ta hadu dan ko A Ingila ita kicin gasar Kyau ta ingila 

Dan dukk Khan Dr. To Laila ta shafe shi wajan Kyau da komai uwa uba ilime itama ta na da nata

Laila tana matuqar san Dr kamar zata kashe kanta  Aman shikuma Dr bai son ta Lailai  jikan Yar  tsohon wazirin Ingila Ce   wato in Baku man taba Laila mahaifin tane ya so gimbiya kharima  wato mahaifiyar Dr yaso ta sosai Aman sai Alhji Muhammad mai Naira ya kasa shi 

Bayan An haifi shireem  shima ya Yi Aure yanzun Laila bata wuce warin  Abrah 

Wannan kenan 

Bayan ya gama duba photo nan sai ya Yi Ajiyar zuciya

Yace" gaskiya Laila ke kyakyawa Ce so sai na gode da soyayyarki gare ni Allah ya Baki miji Wanda ya fini .

Ban cika San macce kyakyawa ba hummm Niko nace Dr ita Abra fa itama Ai kyakyawa Ce 


Injinifa Ammyn kyrt Yar rahotan ku😝😝


Dr ko kamar yajini yace Abra ma kyakyawa Ce Aman Laila tafi ta Kyau nesa ba kusa ba ,


Wasiqar ta ya buda yana karantawa bayan gaisuwa da tai mashi da kuma irin missing din shi da tayi

Sai kalaman love  zafafa da qarshe said complained Akan Rashin daukar kirata idan ta mashi da kuma ban haquri da ya tai maka ya rinqa daukar wayar,ta

 Bayan ya gama karantawa ya made wasiqar yafesar da zazzafan huci yana tausayawa Laila domin yasan so kuma ya Sa illar'shi ;

Kaso A soka shine so 

Kaso Aqika she matsalar so  kuma shi Ake kira da so babbar cute;😭

Afili yace Laila insha Allahu zan tayake da Adu a Allah ya cire maki so na!!!!!!



Wayar shi ya dauko yai ma Abra massage 

Bayan ta duba  itama ta mai do mashi .


Ya mada mata da mekike 

Ta maido mashi da

Kwance nake


Oky  yace 
Bani 

Labarin ya kukayi da bakonki"?


Abra ta gyara kwanci 

Tace manta kawai ai baqon nan  dan raini hankaline


To ya maido mata 

Wani Abu yace maki'?


Ah Ah. Kai dai Abar maganar raina 6aci yake 


To subahanallah  to na barta dan ban son 6acin ranki..

Kina whatsppA ne   ya tambaye ta


Eh  INA yi

Tabashi Amsa

Oky to  bude zamuyi magana ta can



Oky  ta tura mashi



WhatsApp din shi ya bude yai mata salam 

Ta maido mashi suka ciga ba da firasu qarshe yace ta turo mashi pic din ta

Ta ko tura mashi sai da ta za6i wadanda sukafi Kyau ta tura mashi 

Ya bude ya gani  wajan tura mashi  ta manta ta tura mashi har,da wani  Wanda ta ke daga ita sai vest ko bars babu gashi vest din ta matseta nonuwanta duk sunyi sama kamar zasu Faso rigar su fito tsar tsaye dasu ta tsan ta tsan jajir da su sai shayin suke fatar jikinta luwai luwai gwani Kyau ..

Ya jima yana kallon photon karshe zooming din shi Yayi yana sa hannu yana shafa  take marar shi ta murda mashi sai kissing din picx din yake... Shi yama manta da  chart suke.


Abra ta ji shuru tana ta message ba Amsa qarshe tai mashi voice

Nura da saqonta nata shigowa  yasa shi dubawa India  itama tace shima ya turo mata nashi cinda bats ta6a ganin shi ba murmushi ya Yi sannan .


Ya turamata wasu photo na na shi  da yayi Arasha  

Cikin dusar qanqara ya Yi kyai so sai cikin kayan sanyi rigar sanyi mai hulla irin mai gashin magenan gamin da bakin glass hannuwan shi kuma da safa wajan ha6arshi ma rude yake qafar shi sanye da dogayan takalmi nan masu kai WA had gwiwa to duk iri irin sune ya tura mata dan yasan batayanda zata Gane  sannan ya buds voice  dinta Muhammad sai da taja sunan shi tace kana lfiya ko ka kwanta ne 

Jin muryar ta cikin na tsuwa  ta haddasa mashi kasala dan sai da sandar girman shi ta halba da qarfi yasa hannu ya damqe ta 🙈 dan  ta meqe zam said 6allawa take  sai mutsu mutsu yake da cinyawo qarshe dai ya rife data saka makon ciwo mara da yataso mashi mai tsanani  sai zufa yake yana juye juye kan gado 

 Inda har  ya kai da yafara fita haya cinshi hanuwan shi cikin cinyan shi ya matse sandar shi da qarfi da qyar yaja wayar shi ya kira sauban cikin ga labai ta yace Abo ki na yasaki wani urban nishi A can sauban cewa yake hello hello Abokina ei magana mana hello 

Yaji shuru ya sauko daga kan gado yace ma matar shi zanje na dawo Dr ba lafiya nasan daman hakan zata faru ya sa jallabiyar shi ya day key din motar shi  ya fito dagu yake tuki domin  yasan ciwon Dr in ya taso mashi bai mashi da Kyau

Ya zuwa yanzu Dr ya gala baita so sai sai zufa yake wajan ya juya kan gado marar shi ta murda ya fado qasan gado ya someeeeeeee😭😭😫





*more comment more typing*






Ammyn khairat Yar mutan jibiya
*♠ABRAH♠*

*NA*


Ammyn khairat
*(GOLDEN GIRL)*


Dedicated to Teemarh cute

(¯`*•.¸,¤°´✿.｡.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:｡.✿`°¤,¸.•*´¯)



тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.

INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/

FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/

TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09



*PAGE 37*


______________📖Abrah tajima tana kallon picx din Muhammad gaskiya Muhammad Yayi da shi da Billa zan iya Auran daya daga cikin su to miyasa bai turoman photon da zan iya gansin shi sosai  Aman Bara nasake Yi mashi magana ya turoman wani koda ta duba bashi online dan haka tace bara na bari sai da safe Ashe har ya sauka dan haka itama ta kashe data ta kwanta,

Mintina qalilan ne suka kai Sauban gidan su Dr  shireem  hon ya Yi maigadi ya taso cikin magagin barci ya bude mashi. Ya shiga ya Yi parking da gudu yafito Yayi  cikin gidan parlour ya nufa bakowa  kasan cewar dare Yayi har zai haura saman up ster yai kici6e da Sweetheart ta fito daga d'ikin Abban su shireem .

Sweetheart barka da dare yace da ita Barka kadai Sauban lafiya cikin wannan dare?; lafiya lau yace da ita cikin sauri ya haura sama

Tsaye Yayi tana tunani ba lafiya ba Aman ko minene bara taje ta gani.

Sauban tura d'akin Yayi ya shiga k'asa ya ganshi kwance ya qumbule waje guda ba Alamun numfashi tare da shi cikin kaduwa  ya isa wajan shi tare da fad'in Abokina yana tatta6a shi hankalin shi duk ya tashi fad'i yake Dr ta lafiya Muhammad meyafaru ya gilgizashi shireem ya kira shi da qarfi Aman shireem ko motsi  ouuuuh shat ya fad'a tare da dafe  kai🤦🏻‍♂️  Ruwa masu sanyi ya dauko ya yayyafa mashi sai sannan Dr yadawo dai dai Ajiyar zuciya ya sauke tare da cije lipe din shi cikin jinjiki yace Dr ka iso?"

Sauban cikin haushi yace ban sani ba d'an iska kawai d'azun minafad'a maka bance ka tafo da magani ba innaka yaqare saboda gudun irin haka sai kaje ka kashe kanka gabanza cinda Angaya maka kai Aure kaqi ko kana Rabuwa da matsalar nan sai kai Aure kai kan ka kasani ba yaro bane kai  kai mai gayawa wasu ne

Wai dan ubanka zowa za kai kai Abinda ya kawoka koko sai kagama raina man wayo wallahi da nasani fa sudais na kira cewar Dr  to ko yanzu kakirashi mana ba kasan da shiba ka kirani dan iska dan kashiga haqqina da iyalina ..

To komawar'ka Akuri sarkin Aure koma ban son taimakon naka..

Hummmm inji sauban  sauri nake koma kan bed na duba baka banza da shi Dr shireem Yayi  har Sauban ya had'a Allurar da zai mashi baiko motsa daga inda yake ba balle ya koma kan gado

Sauban ya nufoshi da Al'lura yace koma bisa mana  cikin tsare gida Dr yace kamani ka mai dani Dr Sauban ya bushe da dariya yace" cewa zakai Ataimaka maka baka iya tashi?" 

Ya Aje Al'lura kan mirror sannan yace" gyara na mai dakai sama kaji Dr yace" wanne irin gyarawa kakeso nayi daukarni haka taya zan daukeka haka ka qumbulewaje guda"? Cire hannuka daga nan  nifa bawani hannuna da zan cire ka daukeni Ahaka malam inkuma bazaka iyaba katafiyarka yasan Halin shi dan haka ya dauke shi Ahakanan ya maida kan gado.

Yai mashi Al'lura jikin shi sai Rawa yake domin haryanzu yanajin jiki Bayan ya mashi Al'lura sai yace shawara da zan baka itace ka daina wasu matse matse kar Kai ma kanka illah

Dubu yanda ka tura hannuwanka ka matsai Abunka baka gudun matsala karkaje kaima ya,yan ka illah  kacire hannuka dan Allah

Tashi kaje naji yace da shi au korata kake yanzu kuwa zantafi wajan iyalina  nayi mata juye dan daman kai karage man jindadi zanfara haraka ka kirani naji dan iska ...

To ga maganinan idan Abin ya sauka sai kasha sai da safe 

Banza Yayi da shi  Sauban yai gaba ya hadu da sweetheart zata shigo  yai mata sai da safe ya fita  Abin ya daure ma sweetheart kai duk da kuwa ta San dan ta nafama da wannan matsa Aman batai tunani Abin ya kai hakaba lallai yazama dolle cikin wannan lokacin Dr Yayi Aure dan bazan tsaya Dana ya samu matsala ba koma wacecece dolle ya Aureta wannan lokaci


Tazo zata shigo taji duk Abinda sauban kecewa taji 

Tura d'akin Yayi ta shiga yana kwance rubda ciki bakin gadan ta zauna  my son tace dago kanshi Yayi yai mata murmushi yace sweetheart lafiya Baki barci ba"? Cikin tausayin shi tace " banyi barci ba jikin ya gayaman bakada lafiya  jawo jikin shi Yayi ya matso kusa da ita ya Dora kamshi bisa cinyarta tana shafa sumar kanshi  tace gayamam mike damunka kaji son ..

Sweetheart lafiya lau nake  ka tabbata yace eii to shikenan  bara ni na tabbarta ko lafiyan kake maganin minene nan tanuna magani da Dr sauban ya Ajemashi  sweetheart bakomai fa kuma sauban yazo Awannan lokacin ei sweetheart shi yazo Amsa sai na bashi shine yace Yayi yawa sai ya rage wannan ko shida keda Aure mizaiyi da wannan magani au inace wannan maganine na marasa Aure kuma masu matsala shiko da Auran shin kuma lafiyar' shi lau

Ouuuh OMG sweetheart ta ganoni ya zanyi  son kayi shuru ka dago kanka muyi magana  sweetheart to ai na gaya maki Baki yardaba 

To Na yarda ta shi zaune tana sane da ba zai tashi ba tace mashi haka 

OMG sweetheart so take ta kasheni yace cikin zuciyar w bazan ta shi ba  sauban ma naqi tashi gaban shi shida ke na miji kai ina zan kai wannan kunyar 

Abu biyu ne ya hana shireem tashi ko da sauban nanan  Abin kuma shine kayan barcin shi shoot nika ne irin masu kama jiki su matse jikin mutum to Ahalin da yake ciki sandar girman shi kumbure take ta cika fam cikin wandan shi🙈 shiyasa yaqi sakewa da sauban wait dan karyaga girman Halitar shi shiyasa yake 6oye kayan shi A cewar shi Abra kade zataga wannan kaya 😫

Son tunanin mikake bakomai sweetheart  kitai ki kwanta lafiya ta lau naji kata shi nace magana zame shiko sai zufa yake domin lafiya  ta samu Abinda ya qulle mashi Mara ya samu damar zuba domin sai zuba yake Lamar An kuna famfo shiko sai matse qafafu da cinyo yake dan kar yazubo yabi mashi qafafu har sweetheart din shi tagani dan haka ya kasa na tsuwa sai mutsirniya yake.

Dukk wani motsin shi sweetheart na lura da shi kuma ya bala,in bata tausai  Rashin Aure da wuri ga mata shi saurayi mai jini Ajika babbar matsalace im ba ya kiyaye ba   sai yafada matsala ta biyar mata ( Allah katsaremu kakaremu Ameen)

Son lafiya kake tace da shi am um ah ah sai Inda inda yake yarasa me zai Ce mata  qarfin hali Yayi yace " mata ba komai kawai dai INA danji zazza6e ne kuma naji yanzu ya sauka saboda zufa nake

Dariya tayi ta jinjina Kai tasan bazai ta6a fada mata komai ke damun shi ba in da ma ba wannan matsalar bace to da zai iya gaya mata .

Aman zanyi maganin Abun  sai ta gyara muryarta tace ei kuma kace lafiya ka lau son  yaushe kafara yiman qarya yaushe kafara 6oye  man da muwarka  duk duniya bakada kamata bakada Wanda zaka fadama damuwarka bayanni sai ko in kayi iyali .

Aman manta kawai  tashi mutai na watsa maka Ruwa sai kaji qarfin jikinka ido ya zaro😳tare da dago kai ya dubeta yace sweetheart wanka fa kikace nidin ei kai mana wani Abine dan na maka wanna  haba sweetheart yanzu in qato dani sai kace Wanda  ke cuwon da bashi iya tashi 

To ni har yanzu kai yaro be waje na   ..

To sweetheart kiyi hawuri zan iya yi da kai na to naji dagani tace da daga ta Yayi ta nufi toilat binta Yayi da kallo karfa sweetheart da gaske take wanka za tai mashi zaune ya tashi sai yai maza ya koma yanda yake ya kwanta yana fadin subahanalla haka na 6ata wajan kai gaskiya ban bari sweety taga wanna qazantar  shi kunya ma duk ta kama shi yanda ya 6ata wandan shi da kuma inda yake kwance .

Tashi muje nawatsa maka Ruwan sweetheart da gaske kike to da wasa nake ko kamanta sadda nake samaka Nankin shi duk ya da birce zaune ya tashi yahada hannuwanshi waje guda dan Allah gimbiya nayau kade ai man haquri  nasani ni yaro ne  cinda har yanzu Abaki kike bani Abinci  kiyi haquri rankin shidade zan iya yin wanka da kai na  murmshi Yayi tace son kenan wayo ne za kai man ya kada mata kai Alamar ah ah to je kai wankan ka dawo nan magana zamuyi da gudu ya nufi toilet din ya Rufe yana sauke Ajiyar zuciya da Fadin Allah ya taimake ni

Dan na San ba qaramin aikin sweetheart bane tace tai man wanka ban San ranar da sweetheart zata aje Al'adun du na nasara ba ....
 Itako sweetheart ta ya ruga da gude zuwa toilet  sai ta bishi da kallo hayan yaron ta na birgeta tana matuqar San danta da tausayin shi 

Inda ya tashi ta duba taga wajan jiqe da damshi kai hannuta tayi ta ta6a domin tabbatar da zargin ta  ta6a wajan tayi tare da murza yatsun hannunta sai taji yabqi da qarnni  girgiza kanta tayi tace wallahi dolle be son kayiAure wannan lokacin dan bazan zuba ido inga kana man Asarara jikokiba  kana juye man su Agade yaye zanan tayi ta Aje gefe ta dauko wani ta shinfida mashi tare da wasu kayan barcin

Shi kuma A toilet ya dade da gama wanka kunyace ta hana shi fitowa saboda ya San yanzu taga Abinda bai so tagani yarasa yanda zaiyi da kunya 

Hakanan ya daure ya fito daure da tawul daya kuma yana goge jikin shi sumar kanshi sai diga da ruwa take  kallo daya  yaima sweetheart dake zaune bakin gado ya dauke kan shi baiqara kallon taba ji yake' kamar qasa tabude ya shige dan kunya musamman ma dayaga ta cire. Zanan gadon ta can zama shi wani wannan me nuna ta fahimci komai

Kayan da ta,aje mashi ya dauka ya nufi toilet ya sanya ya fito kwace Yayi basa gado yajuya mata baya tashi kasa magani tace da shi jin tana 6allo mashi magani yasashi ta shi ya jingina da gadan shi tare da rufe idanun shi

Anshi tace da shi hannun shi ya zuro ta zuba mashi bai bude idan shi ba ya Amsa ya watsa Baki  kofin Ruwan yaji Abakin shi ta kanga mashi koda ya hade magani ya koma ya kwanta  kamar yanda yake tasani sare kunyarta yakeji shiyasa yaqi bude idan shi gashi kuma tana San magana da shi 

Aman dolle zata bari sai da safe barko taja ta rufamashi sannan tai tsaye tana kwararomashi ruwan Adu,a  bayan ta gama ta duwa tai mashi kiss ta kashe wutar d'akin yare da kashe fankar dakin ta barmashi A C 

Ta fita taja mashi d'akin

Dukk Abinda take yanajinta dan ba barci yake yiba tsabar kunyace ta hanashi cewa komai sai da yaji fitar ta sannan ya sauke nannauyar Ajiyar  zuciya tare da duba bangon dakin shi ya kai duban shi ga Agogo qarfe *biyu da rabi na dare*


Afili yace proud of you my lovely Mather my sweetheart

Uwa ta  gari INA Alfahari dake INA Alfahari da kasan cewa uwa A gareni 

Bargo ya qaraja ya rife jikin shi barci mai dadi yai gaba da shi ,



Da safe yau takama juma,a 

Abrah cikin shin school

Tafito hannuta dauke da key din matar ta zata school yau tare suke da hanif zata sauke shi makaranta tunjiya take fushi da shi akan qaryar da yai mata yabata haquri Aman har yanzu bats sauko ba

Hanif ya dubeta cikin na tsuwa sai bin karatun Al:Qur'ani maigirma take yace Anty ida magana rage sautin karatun tayi sannan bata dube shiba tace INA jinka tacigaba da tukin ta

Atyn kiyi haquri dan Allah ban sake Yi making qarya  shi yace ko kince nasan shi ince ah'ah dan kar nace shine kiqi fitowa 

Dan kallan shi tayi tace shi yace maka haka yace" ei to shikenan tace da shi. Karka sake yiman irin haka kaji yace to  Anty daga yanzu da yazo zan irinqa Ce maki shi kai kaga yiman shuru ban San wannan maganar da yake ya San halinta sai Yayi shuru  har suka isa makarantar su ta Ajeshi ita kuma ta wuce tasu school din,

Yau Atare sukayi parking da Mrs BILAL bayan duk Kansu sunyi parking sun fito Mrs Bilal yabita da wani mayan kallo na qauna gaishe shi Abrah tayi shima Ya Amsa sannan suka jero zuwa cikin school din Inda yake qara sanar da ita da Anfito  juma,a zaizo gidan su  tace "to"

Sai kallan su Ake  Yayi office din shi tayi class din su  ba malamin da ya shigo sirinah  Ce zaune tayi zurfi cikin tunani har Abra ta zauna kusa da ita bats sani ba sai da Abra ta ta6ata sannan ta dawo haya cinta  Abra race qawata lafiya wannan irin tunani haka meya faru"?

Ajiyar zuciya ta sauke idanunta fal hawaye  tace kawata INA cikin matsala babbar .

Cikin damuwa Abra tace matsalar me kawata 

Matsalar soyayya mana matsalar son Wanda bai Masan inayi ba  kawata ya zanyi da wannan jarabawar tasake rushewa da kuka 

Abr ta rungumeta tace Adu a zaki Insha Allahu in mijinki ne sai kin Sure shi Adu,a itace maganin komai kuma bakin ceman kina mashi massage  ba 

Sirina ta dago kanta tace na mashi yafi dubu babuwanda ya maidoman qarshe yama Santa number ta A black less

Ban San ya zanji ba soyayyar shi ta man mugun kamu son shi ya dagar gazaman zuciya banda aiki sai na tunanishi kulum bana barci sai begen shi

Ya zanyi yazanyi da raina Allah ka kawo man dauki Ameen Inji Abra cikin zuciyar tana jinjina San da kawarta kema Dr   ita. Bataga Abinso ga wannan dan iska ban ko dan bata halin shi  bane  hummmm da inda yanda zanyi da na hadaku Aman banda wannan hanya ai nahima shi dan iska yake gidammu da sunan yana so na hummm baida aikinyi ni me yanzyi da shi ko maza sun qare Muhammad da malam Bilal sun ishe ni duk Wanda na samu cikin su zanyi Alfahari da shi 

Tana cikin wannan tunanin taji sirina na fadin Aman kawata nayanke shawara zuwa wajan shi da gamma gaba da gaba ido da ido in sanar da shi Abinda me zuciyata  infadamashi INA son shi

Wallahi kawata zan iya gain komai saboda soyayyata  zan iyayin komai saboda Dr shireem...  Kuma na qudurci Aniyar sai na same shi ko ta wanne hali ko ta wacce hanya


Tofa mai karatu koya zata kaya Ku biyoni danji yanda zata kasance.


*more comments more typing*



Ammyn khairat❤😄
*♠ABRAH♠*


*Na*



AMMYN KHAIRAt
*(GOLDEN GIRL)*



*Dedicated to Teemarh cute*



(¯`*•.¸,¤°´✿.｡.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:｡.✿`°¤,¸.•*´¯)



тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.

INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/

FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/

TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09


PAGE *38*



________________📖Sirinah tace" kamar dai yanda na fad'a maki yau karfe 4 zanje har'hospital din shi na sanar da shi irin son da nake mashi,

Abra ta nisa tace" kawata Allah ya kai'mu da yamman kuma Allah yasa ya Amshi tayin soyayyarki "Ameen" Kawata na gode

Haka dai sukaci gaba da tattaunawa har malamin su ya shigo, 


Dr shireem ne cikin shirin na zuwa Hospital Yayi Kyau so sai sai baza qamshi yake.

Men'parlour ya sauko  kujera Atine taja mashi ya zauna black'tea shi ne ta fara had'a mashi sannan ta koma ta had'a mashi  kunun gyad'a  mai shinkafa  wannan shi ne  Abin da yafi so  thank u Atine. 
. Ur wlcm tace" da shi 

Bayan ya karya ya ta shi ya haura zuwa d'akin Abban shi dan gai'she da shi suna zaune waje guda shi da Sweetheart  tana mashi gyaran fuska  

Sunkuyar da kan'shi yayi ya gai'she da su sun Amsa mashi cikin farin ciki .

Sweetheart ta Aje Abinda take ma Abba gyaran Fuska taje ta Rungume danta tai mashi kiss gefe da gefen kumcin'shi   shima yai mata A goshi sannan yace" I'm goine to Hospital owk. 

Bye tayi mashi Adu,a  ya fita yau mulkin ya motsa sawa Yayi Akayi driving din shi tare da rakiyar manyan car's din shi wad'an da suke mallakin shi.

Motar"shi Ce tsakiya biyu baya biyu gaba ta fiya suke Ahankali cikin Natsuwa duk inda suka gitta sai An kalle su domin tsarin nasu Abin birgewa ne duka motacin farare ne ta shice kad"e blue wadda yake Aciki 

 Hon sukayi a get din Hospital din  get man ya bude masu get jiki na mashi rawa  sunyi parking inda ya dace suyi parking   driver"n shi ne yazo ya bud'e mashi marfin motar cover'shuos din shi farare su  su suka fara bayyana wato qafar shi ita ya zuro waje zuwa wasu mintina ya ida fitowa gaba daya ma aikatan wajan sunyi layi suna gai"she shi  masu shara da bawa flower ruwa. 

 Office din shi ya nufa ya zauna bisa kushin irin mai juyawar nan documents din gaban table din ya jawo ya hau dubawa yana  saying 

.mintina kad'an ya ta shi.

Yafita zuwa duba ma jinya ta 

Haduwa sukayi da Salome  good morning sir. Salome tace"  da shi cikin daure fuska ya d'aga mata hannu.

Bata da muba dan tasan halin mutumen Nata yana tafiya tana binshi hannuwan ta d'auke da fayil tana bashi labarin tawa mara'lafiya da Aka kawo cikin dare tana  zubar da jini 

Yana jinta Aman tanke bai tanka' mata ba ita kuma bata fasa gaya mashi ba biye take  da shi.


*Wacece Salome?"*


Salomi dai  ma aikaciya Ce A wannan Hospital din A salinta Yar jahar Ogun Ce  

Ba bahausa bace yare ce Nursing ce babbar likita ce tanada gogewa Akan matsalolin da suka shafi mata. 


Salomi Aboye  mata'shiyar budurwa yar kimani shekara Ashirin da biyar

Salomi tana Matuqar son Dr shireem so sai  .

Jiya ta dawo daga garin su ta jima Acan wannan kenan,


Duk d'akunan marasa'lafiya yabi yana shiga yana duba su wasunsu sunji sauqi ya Rubuta masu sallama haka sukai tabi suba dubusu Salomi na taya shi

Har suka iso d'akin matar da Aka kawo tana zubar da jini so sai take zubda jini

Bafulata bace  bayan sun shiga cikin har'shen turanci Salomi tasake Yi mashi bayanin matsalar ta wai planing ne tayi na kwayoyi   batabi qa'idar shi ba shine ya bata matsala sannan baya ga haka tanada matsala A gaban ta dolle sai Anduba ta

Dan jini sai wari yake 
Dr yagi ko yawu bai iya hadewa ya dauki Abin Rufe Hanci da safar hannu yasa ya matso bakin gadon yace da ita  tana kwance gyara A duba ki bude qafafunki

Yasa hannu zai yaye zanan ta 
Aiko bafulatanannan  tai maza ta ta shi zaune .

Ta gyara zamanta ta d'auki qafarta daya ta Dora  kan daya tace " Aradun Allah likita da mai'shi.

Dr ya mai mai ta dan daga shi har Salomi  basu fahimci bafulata'na ba Dr yace ki kwanta nace na duba matsalar ki  

Aiko ta qara jawo zananta ta tura tsakan'kanu qafafunta tace" shin likita Aradun Allah bazan kwanta ba wallahi tallahi bazan bude maka wanga wuri ba dan Wallahi da mai shi . yo'idan Na bude maka  hardo yagani fa Aiko naga boni  wanga wuri ka ganshi Aman wullahi bazan bude shi ba sai dai kabani magani

Yanzuko sun fahimce ta Salomi ji take kamar ta maqare shegiya dan tabata haushi cikin zuciyar ta sai d"ura mata Ashar take mi Dr zaiyi da ita Abu haka cikin qazan"ta sai tsami da wari da qari take 
Ko ita da take  haka ai Dr bai kulata ba balle ita  Yar daji.

Shiko Dr dariya ta bashi so sai yanda ta dage tana fad'in da mai'shi  bayan da bayyi da ita Akan ya duba taba Aman taqi ita dai da mai'shi 

Tambayar ta yayi INA mijin nata tace yana waje Salomi ya kalla yace taje ta kira shi  
Cikin haushi ta fita mintina kaden sai gasu sun shiga 

Dr ya dube shi da uwar sandar shi ga hannu yai mashi bayani yanda sukayi da matar'shi 

Budar bakin mijin sai yace  Aradun Allah likita nata ne .

Kai Fulani ba dai wauta ba😄😄  saura kice dake nake teemarh😄😄


Dr shireem yaga zasu 6ate mashi lokaci yace da mijin ya fita ya fita ya tsuke fuska ya daka mata tsawa yace  gyara ai jiki na rawa ta kwanta ita da kanta ta yaye zanan ya dubata matsala ce so sai A mahaifar ta saka makon magani da take sha mahaifarta ta so lalacewa dan sai Am'mata Aiki so sai gare ta dan haka sai  ya fad'a ma Salomi matsalar ya wakiltata da tai mata Aikin yanda ya kamata Shikuma ya fita ya koma office din shi 

Salomi taci gaba da yimata aiki yanda ya kamata domin tanada kwarewa so sai Akan matsalolin mata .

Minitana 30. Ta gama ta fito kai tsaye office din shi ta nufa yana zaune da phone din shi yana duba chart din da sukayi da Abra jolley inji shi hello tace da shi ta samu waje daya daga cikin kujerun  ta zauna Dr  cikin zuciyar yake fad'in ta dawo fa  yanzu ba sauran zama lafiya zata matsamani 

Sa shi gaba tayi tana kallo ita dai Dr shireem ya mata komai na shi ya mata yana birgeta ba kad'an ba Aman yaqi bata dama akan soyayyarta ita fa ko ba Auranta zaiyi ba ya kama su d'an soye koda soyayyar shan minti ce.

Yanda take kallon shi duk ya tsargu dan haka phone din shi ya Aje shima ya zura mata ido yana qare mata kallo.

Salomi Baqa,Ce Amman taxi bilicin  duk ya feso mata quraje man bai Amshe ta ba doguwa Ce  tanada jiki so sai da manyan idanu bata gashi kai so sai dan ko yanzu kitson gashin doki ne tayi irin shi nan mai kala biyu Baki da bula  Anzuboshi har ga baya Ansa roba An daure

Shiga suit Ce tayi farare masu guntun siket  dawasu dogayan takalmi masu shegen tsini  wuyan ta sanye da sarqa irin tasu ta Arna mai zanan kuros  sai yar barima data maqala A kunnanta .

Hannuwanta ko nace yatsun hannuwanta sun sha Akai' fun  roba Ta masu Ado da jan'farce Dr cigaba yayi da kallonta harya zuwa kan manyan nonuwan ta rusa rusa dasu itako ganin ya maido kallan' shi ga nonuwan"ta harda qara gyara zama yanda zai gansu da Kyau tana cin cingam yana kanne mashi ido guda sai wani qas' qas take da cingama  fuskarta ya kalla sai kwarkwasa take mashi bai son haka take ba sai  yau da ya qare mata kallo wani bajejan hanci ne da ita irin mai fadin nan duk ya cika mata fuska. Manyan lipes dinta sunsha lpes glass sai kyali suke ga urban Eye shadow ta sha    hummmm yace tare da sauke Ajiyar zuciya ya tsani macce data cika kwalliya   wai shi Salomi zata Ce tana so gaskiya ta cuce shi .

 Telephone ya jawo Yayi kira Aman ga Alama bai samu Wanda yake kira ba.

Tsaki Yayi  yace da Salomi cikin har'shen turanci da ta gyara takardun dake gabanta .

Aiko  kamar jira take tasa air pis ga wayar ta ta kuna waqa  ta liga air pis din A kunnanta ta dauki bro  

Ta cigaba da aikin da yasata sai waqarta takebi mai taken doro doro buciyoyo  doro doro doddodoro kai banfa iya waqar  ba Aradu😝😄😫

Kallon ta yayi yanda take waqar doro kamar ita ta rerata 

Dan Haka shi ta shi ta shima Yayi ya shigewar shi qurya ya kwanta kan bed ya lumshe idanun shi itako jin yata shi tabi shi da ido ji take kamar taje ta rungume shi. Aman badama.

Cigaba da ainta tayi har tagama  ta jima tana jiran shi Aman shiru bai fito ba dan haka ta yanke shawara Shiva ciki ta isko shi shikuma barci ne yai gaba da shi tare da mafalkin Abin kaunar shi Abra wai yana kwance kan cinyarta  ita kuma yana shafa sumar kan' shi  

Yanata murmushi Salami tajima tsaye tana kallon shi    yanda yake barci fuskar shi dauke da murmushi

Jitai kamar tai'ma cute lipes din shi kiss  Aman badama dan haka ta kai hannuta bida lallausar sumar kanshi dan itace mai saukin ta6awa gareta jin Anashafa kanshi ya dauka duk A cikin mafalkinne sai wani qara gyara kwanci yake ita kuma jin taushi sumar shi tasa hannuta ciki taji sun lume cikin sumar har wani lumshe ido take tana fadin Ashe haka sumar take da laushi sai yamutsa mashi suma take  shikuma jin Abin na yawa yasa shin kamar ba,a mafalki bane ita kuma dai dai ta dugo kanta Zara sumbaci sumar shi  dai ya bude idon shi Yayi to zali da bajejen hancin ta zumul Yayi ya tashi zaune ita kuma taja baya wani mugun kallo ya watsa mata Wanda yasata fita bata shirya ba tana fadin sorry sir. Da idanun shi yabita wadanda sukayi jajir saboda baccin da ya dan dauke shi sai wani motsa mazauna take rumtsai idanun shi yayi tare da gilgiza kai yace" mata mata!!

Ta shi yayi ya shiga toilet ya watsa ruwa domin yau juma,a kuma yaga lokaci na qara towa ya fito ya gyara jikin shi tare da shafa mai ya sake kayan shi farar shadda yasa da farra hulla .

Yanada komai a office din shi kamar yana gida tarare yasa sannan ya fito  dan zuwa masallaci Ahanya ya gadu dasu Sauban da Sudais suma zasu masallaci sun gai'sa kowa yayi wajan motar'shi .

Shima Dr ya shiga drive ya sahi kamar d'azun sukafita zuwa masallacin  q'erau shi suka nufa domin halartar sallar  juma,a


Abra sai shirya shirya tarbar Malam Bilal Ake domin yau ne yace"mata zai'zo in anfito juma'a tasanar da dadyn ta cewa malamin su yace zai'zo su gai'sa dady yace"to sai ya shigo .

An gyara dakin saukar baqi harda su tararen wuta komai ta kai na motsa Baki shi kawai Ake jirah momy dai sai binta da ido take domin itafa tafi son Dr da kowa  kuma tana mata Adu,ar samun shi A matsayin miji.

 Bayan Anfito juma,a kamar yana yace"  gidan su Abrah yayi tsinke sai da yazo bakin get sannan yace mata gashi yazo A time din. Ita kuma suna tsakar cin Abinci ta dubi mahaifin ta dan shima sun rigada sun dawo daga masallacin shida hanif 

Dady shinan yazo malamin mu owk Hanif jeka shigo da shi d'akin baqi hanif yafita yana turo Baki cikin ran'shi yace"sai ya kira Dr ya fad'a mashi .

Mai gadi hanif yace ya bude get shi kuma Bilal ya shigo da motar'shi  hanif ya gai'she shi cikin girma mawa domin sun samu tarbiya mai'kyau 

Ba laifi kyakyawa ne cewar hanif da yaqarema Bilal kallo .

Jagora yai mashi zuwa d'akin baqi sannan yaje ya sanar dasu .

Abrah ta jima bata ta shi ba sai da dadyn ta yace kin bar baqo shi kad'e maza jeku gai'sa ki dawo inada magana sake to'Dady tace " gabanta na tsaneta faduwa  

Da sallama ta shiga yana zaune  yasha lallausan yadin shi mai tsadar gaske ya hullarshi  mai Kyau ya Murza .

Gai'she shi  tayi ya Amsa yana binta da kallon so da qauna ..

Sundan ta6a hira soyayya inda yace mata zai'tafi hajir'su naji ranshi zai kai ta wani waje sukai sallama ya fito ita kuma tai cikin gida ..tayi karo da Dadyn ta shikuma zai fito .

Da sauri saboda kiran gaggawa da akai mashi wajan kasuwancin shi


Bilal gabi Dadyn Abra na tafowa yasa shi tsayawa su gai'sa  sun gai'sa Amutunce inda  Dady yace mashi yanzu sauri yake  Aman zaine meshi Bilal yace to yai godiya kowa ya kama gaban shi   ..



k'arfe 4 dai dai. Sirina Ce taxi kwalliya Abinta sai baza Qamshi take ..

Tace mommy na tafi sai na dawo mommy tace to Sirina ki gai'she man da su hajiya tace to zasuji  

Sirina tama mommyn ta k'arya A kan zataje gidan kakaninta Alhalikuma bacan zata ba Hospital zata wajan Dr shureem kamar yanda taima kanta Alqawari 

Tafe  take  cikin motar'ta zuwa Barhim inda Hospital din yake haka dai taci gaba da driveng  din ta duk kuwa da gabanta na faduwa .

Har ta iso  cikin Hospital din tai parking din car din ta kai tsaye ta tambayi office din Dr shireema A ka nuna mata .

Bakin office din taja ta tsaya na yan mintina kad'an tana wasu'wasi zuwa can tayi shahada tayi nocking yes comeng shine taji zazzaqar muryar shi mai'kama da busar sarewa tace sai' tai Ajiyar zuciya sannan ta shiga da sallama dago kan'shi Yayi dan gani wanene kyakyawar yarinya ya gani  ei Sirina kyakyawace  

Asalinsu ba yan nan bane Buzayene na Agadas 

Wurin zama  yanuna mata ta zauna tare da gai'she shi UA Amsa mata yana mata kallon  kamar ya ta6a ganinta 


Shuru sukayi bawanda Yayi magana shi yana jiran yaji mike tafe da ita  ita kuma tana tunani ta INA zata fara ..


Gyaran murya Yayi yace mike tafe dake baiwar Allah mike da munki .


Kallon shi tayi ido cikin ido 

Sannan tace mashi Abinda ke damuna bakomai bane Illa ciwon so ciwon so ke damuna matsalata ta so ce  ciwon so ne ke damuna ba komai ba shine nazo kabani maganin shi.


Tunda tafara magana ya zaro ido  shima yana kallonta kamar yanda itama take kallon  shi  

Kuma Abida ya fahimta bikin gaskiyar ta take fada mashi dan yaga hakan Acikin idanun ta .

Sai yace da it'a  kinada hankaliko INA kika ta6ajin haka   Aini bani bada magani ciwon so sai dai Na rashin lafiya .

Shima ciwon son Ai rashin lfy ne babba 

Ta ci gaba da cewa ba komai bane ciwon so na illa kai kai ka haddasa man shi kai ne Make so Ina sonka Ina sonka so sai nake mugun sonka Dr shireem .

Ba Abu qarami bane zai'sa macce tace tana son Na miji gaba da gaba 


Saboda kunya ta diya macce da Aka Santa da it'a Aman ba haramun bane dan kaga Abinda kake so kace kana son shi 

Annabi yace duk Wanda kakeso to kafada mashi kana son shi .


Babbar matsalar munan hausawa ba mu dauki Kalmar so da mahimmanci .


Alhali kalma Ce babba mai matuqar mahimmanci Agurin Wanda Aka fada mawa da Wanda ya fad'i 


 Larabawa da turawa suna mutunta wannan kalma suna darajjata domin ingancinta 

Kalmar so kalma Ce mai Nauyin gaske mai matuqar mahimman ci 


Dan Allah kaso ni kamar yanda nake  sonka 

Dan Allah ko sau daya ne kace kana so na ta qarashe fada da hawaye taf idanta



*tofa komai Dr zai'ce da Sirina shin zai Ce mata yana sonta kamar yanda ta buqata ko sau daya ne*

*Shin koya zata kasan Ce*

*To dai kubiyoni sannu A hankali dajin ya zata kaya*


*More comments more typing*




Ammyn khairat Ce golden girl 😄💔💃🏻🥰
*♠ABRAH♠* 

*Na*



Ammyn khairat
*Golden girl*


*Dedicated to Teemarh cute*

(¯`*•.¸,¤°´✿.｡.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:｡.✿`°¤,¸.•*´¯)



тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.

INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/

FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/

TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09


*PAGE3839*


Dr ta jinjina kai yace yi haquri dai na kuka aman Baki. Fada man sunanki ba

Sirinah  ta share hawayen ta da bayan hannuta tace" sunana Sirinah Sirina Dr ya fadi sannan Yayi Ajiyar zuciya yace"  Sirinah nan garin kike"?Sirinah ta daga mashi kai tace ei nan garin nake owk inji Dr. 

Yace" Sirinah naji jawa"banki kuma na gode so sai dan baqaramin na mijin qoqari kikayi ba Abinda kikayi Abin Ayaba makine kuma Ajinjina maki dan kin zama jarimar macce  ba duka mata bane zasuyi irin Abinda kikayi gaskya kin  birge ni so sai!!! 

Sai  dai wani hanzari ba guduba shine. Kamar yanda kika buqata gaskiya bazaki samu soyayyata ba ina sonki so irin na musulinci Aman ba so  na Aureba domin zuciyata guda Ce kuma na mallakama wata ita sai dai in maki fatan Alkairi Sirinah Allah ya Baki mijin nagari Wanda ya fini komai Wanda zai kula dake fiye dani 

 Sirinah ta fashe da kuka tace dan Allah Dr shireeeeeeem ka tausaya man wallahi INA. Sonka dab Allah ko ban kai macce da za,a soni ba mike makusata Dr ya sake kallonta da Kyau yace  look Sirinah Baki da makusa ko kadan Aman kifahimci Abinda bake gaya maki kamar yanda kike so na haka nima nake mahaukacin son wata so  ba nawa saba son da nake mata ya wuce tunani mai tunani dan idan  har narasa ta zan iya rasa tawa Rayuwa baza iya Rayuwa babu ita ba dan ita itace Rayuwa ta itace komai nawa itace bugub zuciyata ke idan zan kwana ina gaya maki irin son da nake mata  bazn ta6a gajiya ba na tabbata ke Baki man irin son da nake mata domin ke in kirasani zaki iya Auren wani Niko in narasata bazan'ta6a Aure ba har Abada dan haka Ban fatan  Narasata dan rasata dai dai yake da rasa tawa Rayuwar !!

Baqaramin so nake mata ina maruqar son Abra so  ba nawa saba so dan haka kiyi haquri Allah yasada kowa da Rabon shi  na gode. 

 Tunda yafara magana ta tsakaita kukanta tana kallon cute lipes din shi yanda yake motsasu cikin natsuwa da kwanciyar har hakali Ashe tana magana har"haka tunanita ya dawo ne lokacin da yake Ambatar sunan Abra Abra badai Abra da tasaniba kawarta inko hakane Akwai babbar matsala.

Hummm tayi kwab tare da sake Rushe mashi da kuka wai  ita Sirinah duk ta gama zubda Ajinta da Alkunya irin ta diya macce Aman Ance ba'a son ta  saboda wata banza can sai kuka take ta bashi tausai ba kadan ba Aman ya zatai dolle sai haquri da Bai hadu da Abra ba zai iya son ta harma ya Aureta domin ita din ba Abun qibace ta ko'ina ta kai da Aso ta maccace har'macce batada makusa ko kadan..

Yana tausaya mata bakadan ba saboda Abin Atausaya mata Ce   qaddara tace haka Allah ka kawo mata dauki ..

Dan Allah kiyi haquri kijin saboda shi dai ko ba ita bai son kukan macce yana ta6a mashi zuciya bai San gani mutum a damuwa balle Ace da muwar saboda  shi ne

Ta shi Yayi ya barta nan saboda bai iya jure kukan ta room din shi yana nufa ya fada kan bed rufda ciki ya rumtse idanun shi yana jiyo sautin kukanta .

Ta jima tana kuka kamar ranta zai fita qarshe ta tashi ta dau jikarta ta fita duk jikinta Asanyaye sai rawar Dari take da Alama zazzafan zazza6e ne zai Rufe ta get ta nufa ta fita har tafita ta dawo domin ta manta da mota ta tafo tsabagen ta rude .


Shi Dr yaji ta fitar ta  sai ya fito komai take yana kallon tana tau saya mata har ta fita ta dawo yana tsaye yana kallon ta .

Allah ya kawo maki dauk ya kawo mana Baki daya domin nima kamar ki nake banda tabbas A tawa soyayyar . wannan shi akekira ga biki zuwa Aman babu Zane. Daurwa

.. Ciki ya koma ya zauna bayan yaga fitar ta da mota  yafada duniyar tunani ma'izurfin  gaske.


Wayar  shi Ce tayi qara ya duba kiran malam Abdulrahaman  ne kekiran shi cikin girma'mawa  ya Amsa kiran bayan sun gai'sa yai mashi ya mai jiki cewa da mahaukaciyar da ya kai mashi malam yace jikinta da sauqi Alhmdll ta matsa ne da kiran danta kuma na San kai take nufi cinda kwana biyu  baka zo dubata ba .


Insha Allahu malam ganina zuwa  da man yau nayanke zanzo dan nima kaina tana rai na  ina son ganinta to masha Allahu inji malam ka kyuata  sai ka shigo to su kayi sallama

Ya ta shi domin tafita dubata saboda babu. Abinda yakeyi motar shi yaja  zuwa gidan malam

Kai tsaye gidan malam Yayi birki yai salma ya shiga malam ya fito suka sake gai sawa sannan yai mashi jagora zuwa dakin da take tana ganshi sai murna sai wani washe Baki take ta rugo ta laqan'qameshi tana fad'in Dana yace na"am mama yakike sai dariya take ta ruqeshi gam sayayyar da yai mata kan hanya ya bude mata  yana bata A Baki gasanshan  naman kaza ne mai zafi da tsire sai ruwa paro masu sanyi da lemu 

Sai da ta qoshi ya  bata lemu da ruwa ta sha shi dai haka kawai yaji matar ta shiga ran shi yana son ta yana tausayawa halinda take ciki yajima gidan dan nan Yayi sallar magariba sannan ya koma hospital zuwa goma na dare time din ta shin shi Yayi gida 

Lokacin da Sirinah ta tafi gida Allah ne kade ya kai ta gida dan da qyal take driven din kanta  saboda zazzafan zazzafin da ya rufe ta.

Tana zuwa gida ta fadi kwance .


  Sweetheart suna zaune itada Abban shi Akan Denni ya shigo A gajiye ya gai'she su ya haura sama wanka yayi ya sa kayan barcin shi ya fito parlour dan kin Abinci dare.

Yaja kujera ya zauna sweeth tayi seving din shin ya ci kadan suka dan ta6a hira inda Abban shi yace mashi ya maganar yarinyar  nan ya sukayi sun dai dai ta dan yaka mata suyi wani Abu qara a tsaida magana guda ta Auren su Inda Dr yace  ei Abba da dai Anbari mundan qara fahimtar juna nida ita cinda zuwana daya wajan ta indanyi kamar zuwa ukku sannan inaga kamar  hakan zaifiko

Ei kai'ma kayi magaba Sweetheart tace  ba wani zuwa ukku da zakayi indai ta Amici kawai A tsaida magana intana sonka in kuma  bata ta shi ba to ga Laila nan dan nagaji da ganinka hakanan ba Aure .

Kaji Abinda da na gaya maka ta shi Yayi ya bar wajan yayi desk n shi eyyyai dan na fadi gaskiya ka ta shi my so to haka ko za ai dan kaji maganar da bata ta shi in ba tai da kai ga Yar uwarka nan Laila dan ni nafi son ta  

Mai naira ya kallae ta yace. Haba kharima ya zakiyi haka Auran dolle zakima tilon dan naki kin manta yanda kikayi kema za6inki su sarauniya sukabi da kuka rude sai ni dukan wasa ta kai mashi tace ka  ganka ko yanzu zakafara ko .

Aini bani na nace ba kai kana Ce sai ni haka ma danka kai yabiyo wajan naci yace kwareko fadi da qari nifa  na nace tare da goyen bayanki .

Kin tuna ranar da nafara ganinki Ana ruwannan da Akai tsawa kika suma wallahi  nayi tunanin ke ba mutum bace saboda yawan gashinki da ruwa keja da kuma mugun kyaun ki hakanan nai ta maza nayi shahada nacece rauyawarki hummm

Haka dai sukaci gaba da bar',kwancin su na miji da mata.

Shigar Dr d'aki kida wuya sai ga kiran Laila cikin  cikin haushi ya   daga wai ke wacxe irin mayyace bana Ce ki  fita hanya ta ba

Lalai ta fashe mashi da kuka cikin harsgen turanci take mashi magana yana jinta yayi banza da ita  qarshe ma ya kashe wayar shi duk shi duk kowa ma haushe yake bashi ya zayai da rayuwar shi Abarshi da damuwar'shi ba sai An'qara mashi wata da muwarba;!!! 




Ammyn khairat


*♠ABRAH♠️*

  
   *NA*


Ammyn khairat
*golden girl*


*Dedicated to Teemah cute*

*PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION*


тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.

INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/

FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/

TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09


*39&40*

_________📖Dr cikin bacin rai'ya kwana Dan laila ba qaramin bata mashi rai'tayi ba taya take son ta kurama shi yace"baya yin'ta Aman ta matsa'mashi Anaso dolle ne ko jolley din'shi bai'kira ba haka yayi kwanciyar shi ita ma can Abra yau ta damu ya akai Muhammad bai kira ta ba har qara Billa shi ya kira ta kuma basu jima ba tace"mashi bacce takeji yanzu Billa ya fara  bata haushi saboda zargin shi da bakin kishin shi kuma ba wasu kalame yake  fada mata na kwantar da hankali kulum  sai qarafi hummmm na tsanin na miji haka 

Ta lura ba halinsu daya da Muhammad ba saboda shi Muhammad yana 6oye kishin shi ko ranar da zatayi baqo shi ya qarfafa mata gwiwa ...kai salon shi ma ba daya bane da na Bilal..

Ta sake gyara kwanci ko lafiya bai kirani ba to Allah yasa lafiya  ta tura mashi message sabo wayar shi Akashe take ta kirashi bata same shi ba..

Da qyal  dai tasamu bacci ya dauke ta tare da mafalkin Muhammad dinta ..Dan koda ta falka sai da tayi wanka tunda take rayuwarta bata taba mafalkin da ba mijiba Aman sai gashi yau tayi mafalkin suna tarayya da Muhammad a kogi guda ..Abin ya,Yi matuqar bata mamaki ..

Ita kade tana wanka toilet tana murmushi Dan ta tuna  mafalkin ta mai dadi Wanda takejin dama kulum tai ta mafalkin . 

Shirin school tayi domin bata so ta makara suna shira shiran yin EGXM ..

A gurguje tayi kari san'nan ta dauki kidin motar ta ta fita zuwa school

Dr bayan ya gama shirin shi har yanzu bai huce da Laila ba Dan haka shi ma. Ko kari bayyi ba  shi ma ya fita  direct  hospital ya nufa yaufa 
FNS mutumen naku ya hadu over 

Bai dade da shiga Asibitin ba Aka kawo mashi Sirinah ba lafiya duk ta fige ta lalace tayi baqi shi kan shi ya tausaya mata. Iyayan ta duk sun damu drp yasa mata tare da Alurar bacci bayan Gwaje gwaje da yai'mata ya gano tarin da muwace ke damun ta da yawan tunanin da ya haddasa ma jinin ta hawa..

Kuma haka yai'ma iyayan ta bayani sun shiga da muwa qware da gsky to mike damun tilon yar tasu da basu rafeta da komai ba

Abra school shuru shuru ba  kawarta sirinah ba labarin ta duk sai taji ta damu  Dan haka sai ta kira wayar mamata Dan jin ko lafiya saboda ta kira wayar sirina Akashe hajiya ta daga kira tare da yima Abra bayani suna Asibiti sirinah ba lafiya cikin ka duwa da damu da ta shi hankali Abra ta tambayi Asibitin da suke maman sirinah ta fada mata suna Dr shireem hospital .. Bayan sun ta shi school

Kai tsaye Abrah hospital din ta nufa da kuma tunani ciwon sirinah da tasan ciwon so  take..

Bayan tayi parking ta fito dakin da maman su sirinah ta fada mata ta nufa cikin tafiyarta da ta konta mai daukar hankali mai kallo kicibis sukayi zata shiga shi kuma zai fito suka banki juna tayi taga taga zata fadi yai maza ya jawota da qarfi tafo  bisa makeken qirjin shi kallon juna suke  na Dan wani lokaci ita Abra ta shagala da kallonshi dolle sirinah ke rudewa da son Dr Dan ita bata ta6a qare mashi kallo irin na  yauba.

Gaskiya ne dolle Aso Dr ta domin ya chanchanci Aso shi ta ko ina bai da makusa   hura mata iskan bakin shi yayi wani dadda Dan qamshi taji ga iskan bakin nashi ya daki hancin ta sai" tasake rufe idon ta ta bude janye ta  yayi daga jikin shi ya sha mur yace to karki ko yaman iskanci da haka kike kallon da kike man na nawane ran ta ya bacce da kalamar iskan ci da ya kirata da ita ita ma mur tasha tace ei nidin yar iskace Aman kai"ka koyaman iskanci kuma kallon me zan maka mike gareka na kallo  INa dai kallon Kane da kuma mamakin me kawata ta gani naso gareka da har take sonka  Wanda har ya kai'ta da kwanciya ciwo ..gira daya ya daga mata yara6a ta ya wuce bai'ce da ita komai ba ita kuma ta  shiga cikin dakin da sirinah ke kwance tana bacce duk tarame ta qare gwanin ban tausayi tajima sanan tai'ma mama salama ta fito Dan zuwa gida domin mom sai kiranta take..koda tayo wajan motar ta ta duba duk tayoyin motar sace suke ba iska Abin ya daure mata kai "to mi yasace iskan motar taji kamar ta aza hannu aka tayi ihu ..

Dr ne ya tafo yana duba agogon hannun shi kuma yana waya  yana fadin taji sauki to masha Allahu malam ganinnan zuwa yanzu yazo ya wuce Abrah kamar bai'ganta ba tabi bayan shi da kallo yanda yake tafiya cikin natsuwa da izza gashin kan shi iska sai kada shi yake..

Motar shi ya shiga ya tada har ya tafi sai kuma yayi rubos ya dawo baya har yazuwa inda take tsaye tanagani yayo wajanta ta dauke kai glass din motar ya zuge yace da ita kina buqatar tai makone tayi banza dashi yace idan gida zaki shigo na Ajeki gani kiran mom ya shigo wayata tasan kuma fadane zatai mata na dadewarta yasa ta bude gidan baya ta shi ga shi kuma yayi banza da ita yaqi tada motor gani haka tasan miyake nufi ta bude ta  koma gidan gaba murmushin gefen Baki yayi ya ta da motar sakayi gaba zaman kirame ba Wanda ke magana A cikin su sai Wa'azi da ketashi A cikin motar  ta na matana  Aure Wanda kabiru gwambe  ya'yi akan hakkokin maza Akan matan su..

Mai makon yayi hanyar gidansu da ita sai ya dauke hanya ganin haka ta zaro ido tace kai malam Kali gabanka ba hanyar bacce ina zaka kaini Dan kallonta yayi fuskar shi ba annuri yace da ita maganinki zanyi maganin rashin kunyar da kike man ba kince ba Abin kallo jikina ba bakiga Abin kallo ba to shine zan nuna maki domin Abin kallon nawa boye shi nake Dan da man ban son kowa ya Gan shi sai ke ..

Idanunta suka cika da kwalla tace" dashi Dan Allah  kayi haquri wallah da wasa nake Akwai Abin kallo jikin ka  so sai ma wallaki kai kyakyawa ne  wallah ka hadu dolle  A kalle ka gaka zuqeqen saurayi San kowa ..
Kashe motar shi yayi sanan yace da ita Ashe ke ma tsoraciya CE tace muguwar matsoraya ko Ai tsoro halak ne kikace ni kyakyawa ne ta daga mashi kai tace  so sai ma kake da kyawo .

Kai ya jinjina to miyafi yai'maki Kyau A gare ni mike birke A jikina ta6e Baki tayi tai'mashi wani kallo yace da ita to ina Baki shirya zuwa gida ba ..duk Abinda ya birgeki A jikina kita6ashi ki sumbace shi wallahi ko kuma Mu kwana nan kuka ta fashe da shi wallahi ni ba yar iska bace karko yamani iskanci  kuka take sosai ni Dan iska ne Dan haka sai kin koyi iskanci aikince Nina koya maki iskanci to yau salon na da banne inkin shirya zuwa gida kiyi Abinda na saki..

Ya  lumshe idanun shi ya  yi gani haka ta ware idanun ta na qara kallon shin yanda lipes din shi suke jajir da su gwanin kyau ta duqo kanta wajan bakin shi tana kuka tana fadin zaka koya Mani iskacin shi dariya ma taso kubce mashi jin hucin nufashinta gab dashi yasashi bude idon shi ya zuba masu ita kuma ta damage nata idanu  ta rufe su kamar taga Abin tsoro jin nan tace da ita bude danki kiyi Abinda zakiyi nafi son naga kwayar idonki Abude cikin tawa 

Ba yanda ta iya dolle ta bude tana kallon shi yana kallon ta ta kai bakinta ta hada  da na shi tana tsutsa sun jima haka yaji bindin shi na harbawa da qarfi da qarfi ya janye bakin shi yana mai"da numfashi ita ma nufashin take saki ya dago suka hada ido ta rungume shi tanata ba shi zafafafan kisakisai  ta ko ina  sannan ta koma ta zauna ta fashe da kuka shikuma ya zuba  mata ido yace wwo Ashe kedin zazzaface wannan irin hurt kiss haka   Ashe kin mafini iya iskanci dukan shi take da hannu tana kuka tana fading Allah ya is a

Matar shi yaja yana dariya mugunta jinshi yake cikin gajimare ..

Kuma ba gidan ya nufa da ita bata gidan malam Abdulrahaman suka nufa da man shi ya kirashi  yake sanar dashi mahaukaciyar da ya kawo ta warke  tare suka shiga suka gai SA da maman..sannan malam yai masu iso zuwa dakin da take  da sallama suka shiga tayi  wanka ta SA sababbin kaya kamar ba itace maihaukanba ..koda sukayi ido hudu da Dr ta sai taji gaban ta yayi mugun faduwa malam yace to Alhmdll godiya ta tabbata ga Allah yanzu sai wannan shine yaron da ya kawoki wajena domin naiman lafiyarki sai ta gashi Allah da ikon shi ya Baki lafiya sai kiyi godiya ga Allah ki kuma gode ma shi wannan yaro

Kuma kifadamana Asalinki 
. to Allah na gode maka Allah Abin godiya kai'kuma Allah yasaka maka da mafificin Alkairin sa  ni  dai Kafin nace komai sunanan hajiya laurat 

Ta fashe da kuka malam ishara CE Allah ya nuna  man  Asiri nayi ma kishiyata ya dawo kai'na ban sannan kowanne gari bane Aman inaso Kafin nace wani Abu nafara ne man yafiyar wadanda na zalunta mijin ba boyayye bane kowa ya San shi sunan shi 

*Alhaji Muhammad mai Naira*

Dr ya ta shi tsaye yace what babana shine mijinki kai ba gaskiya bane babana baida wata mata bayan mahaifiyata da yanda da ita da naji labari 

Malam yace ka kwantar da hankalika wannan lamari haka yake Dan nasan da wannan labari da daewa kai ma kasani sai  dai ko manta.





*wallahi da na daina Abra  kamar dai yanda nace Rashin comments yasa na da katar da shi Dan naga wahalar banzace name Aman saboda wasu dalile yasa zan cigaba  saboda wasu  sun kirani sun bani haqurin na cigaba to saboda su dai na dawo insha Allahu zan cigaba*


Ammyn khaira



*♠️ABRAH♠️*


*Na*


Ammyn khairay
*golden girl*


*Dedicated to Teemarh cute*

*PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION*


тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.

INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/

FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/

TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09

*page40&41*


_______📖kowa da kowa yazo yan biki gidajen biyu duk ciccike da jama'a Ansa Abrah lallai ba abinda take sai faman kuka da bakin cike Dan magana ta gaskiya bats San Dr ko kadan ta fison Muhammad inda shi kuma Muhammad din yace ta kwantar da hankalinta Indai yana Raye to ba Wanda zata aura sai shi  haka kulum yake kwantar mata da hankali komai ba abinda take ko kawayan'ta ba Wanda ta gayyata sirina CE mai'yin komai mom tayi fadan har ta gaji ta qyaleta..

Ankawo lefe Nagani na fada  dozun biyu na Akwatina 

Kayan dake ciki sai Wanda ya gani lefe yayi lefe .duk Wanda ya hallarci biki to Ankon bikin shi ga hannu komai anta nadar mashi ..

Hajiya kaka kakar Abrah ta ga Ango kuma ta yaba sosai da wannan zuqeqen Ango na Abrah sai barkwanci suke ita da shi bayan ta fiyar shi  tace da Abra ke tafi can sakar banza wancan zuqeqen mutumen ne kike cewa Baki so 

Lallai sakarece ke Dan wallhi kinazu ki kwantar da hankalinki kisamu Ku dai dai ta kafin biki Dan ya Dan tausaya maki in an kai mashi ke inko ba hakaba kin San sauran da murzar tsiya zai makin  .Allah sarki ya'yan Zamani kuna samun gata yomu lokacin Mu INA muka samu wannan gata hummm sai A aura maka miji ko Sannin shi ba kayi ba

Mom CE ta kawo ma Abrah maganin ita kuma sai ya mitsafuska  take kaka tace Amshi ki sha yarinya gata Ake maki

Aman diyarnan cewa da mom inji kaka Ku rage bata maganinnan hakanan

Muma da muke mutanan da munsha baqar wahala hannun mazajan Mu kuma lokacin Mu ba musan duk wadannan Abubuwan ba

Allah sarki ta mai'gari ta sha wuya wajan mijin ta yo daureta Akayi lokacin da taqi yarda da mijinta  aka daureta sannan Akasa mijin ya je gareta yo sannan kai bai wayeba ta mai gari tace yo da ya tube kayan shi ta Abunnan gudan zungururu yana motsi ya tunkarota tace wallahi qara tasake tafe da kuka tace lokacin tayi tunanin macijine saboda gudan qaton kanshi data gani tace haka ya tun karota da shi yana reto ita dai koda ya matso wajanta suma tayi da ta falka haka tai ta Sabbatu  tana fadin Dan malam maciji.

Sai wata yar uwarta da tana mata wanka domin ya jimata ciwo tace  da ita ba maciji bane Abin auranne hakan kowa haka Akai mashi ..

Kaka ta fashe da kuka da ta mai gari na gaya Mani na dauka duk shirme ne sai Abu yazo gareni. Nima malam bai Mani da Kyau   sai da ya  gwigwiyeni duk yabini ya ciccinye ni ya sursirfeni ko tafiya na kasayi sai Akayi jinya ta domin shi macijin nashi ya wuce musali sai dai Akira shi da zunguru

Kuka take wiwi ita dai mom tunda tafara barota ta fita ta tafiyarta Dan tasan Abinda yafi haka ma  ta fada 

Sarauniyar Ingila ta samu isowa da sauran ta wagarta

Gidan su Dr ya dunke da dumbin jama'a duk girman gidan ya cika har ba masakar tsinke dolle Akakamama  Baki manya manya hotel

Dr da Abokan shi sai shige da ficce suke ba zama itama Laurat ba'a barta Abaya ba da ita Aketa shirya komai

Sauran kwana biyu daurin Aure sarauniya tasa A kawo ta gidan su Amarya Dan bata San ta inda Laila tace zata itama ta ganta haka Akayi Dr da kanshi ya kawo su sannan saida yai ma Lallai wrong duk wani Abu ya faru ta kuka da kanta

Sun samu tarba ta musamman An karrama sarauniya sosai taji dadin hakan kuma taga Amarya Abra ba laifi ko ta yaba da ita Dan Abra itama badaga baya ba ta hada nkomai

Abrah ta nura da kallon tsana da Laila kema mata sai bayan sun tafi sirina tace da Abrah Laila kenan yar ga wazirin ingila tana mugun son Dr  kamar ta kashe kanta

Saida gaban Abrah ya fadi to mi Dr ya gani gareta da yanace yana sonta saboda ta tabbata Lailata ta hada komai ta fita komai ganin ta Shifa tunani sirina tace to kindai gani Dan haka itaka Asannu ki rungume mijinki hannu bibiyu inba haka ba kina gidan zai Auri Laila ya manta  dake ke kuma kitacin bakin ciki Dan kinsa ko da ganin Lalla gigaggar yar duniyace ta goge ta ko ina ta fiki Dan haka ki Aje makaman ya kinki guri guda Dan ni banga dalilinki naqin Dr ba miyai maki da Baki San shi hummmm ki dai taka Asannu

Duk wani shagalin biki da Akeyi na yayan manya suma sunyi shi Dan sai nace duk basin Katsina baa taba gagarumin biki irin wannan ba  Dan fadar shi bata lokacine inda Ango da Amarya sungaji da haduwa Dan ma Laila nama Amarya shishigi 

An daura Aure Abara Ibirahim da Dr shirem Muhammad mai"naira 

Daurin Auran da yasamu halartar manya masu kudi da yan siyasa da suwa gabanin qasa daga cikiko harda sugaban qasar ingila Ambassadar Ma'aruf kanada sugaban qasa a ingila kaka ga Dr 

Lallai Abra zata gidan manya 

Da daddare  mom tayiwa yarta nasiha yanda ya kamata bata boye mata komai ba na dangance da zaman  Aure suma danginta sunyi mata nasu nasiha mahaifinta shima yayi tashi nasiha inda Abrah keta  faman kuka

Ita kanta mom koda. akace ga motar daukar Amarya  tazo saida idanunta suka cika da gwalla da qyal aka fita Da Abra zuwa cikin motar  Aure kenan mai"raba da da mahaifi 

Gidan Abrah cikin gidan su Dr  yake wani bangare nadaban Aka gyara masu domin nan da sati biyu zasi koma Abuja da zama gaba dayan su 

Iya haduwa ban garan Abr ya hadu wajan Gimbiya da sarauniya Aka nufa da ita danginta suka bada Amanarta sannan suka kawo ta dakinta bayan komai na Al'ada kowa ya watse aka bar Abrah daga ita sai halinta sai kuka take Abinta

Shuru shuru gidan shuru sai ita kade har wajan shadaya ba Ango ba labarin shi 

Har tagaji da zama ta tashi ta zagaye bangaranta ko ina ta duba iyayanta sunyo qoqari matuqa Dan ba Abinda suka rageta da shi 

Sun kamat tafiya yasa tai maza ta koma ta zauna gabanta na faduwa sallama Akayi ba ta ita amsawaba sun shugo su hudune sarauniya da Gimbiya da Laila sai Ango dukan su bisa gadon suka zauna lallai ta yayi mayafin dake rufe da kan Abr ta fa kaici Idon su tai ma Abrah kallon banza 

Bayan sunyi   sake yin sallam sai sukayi Adu',o'i

Sukai ma Ango da Amarya nasiha mai Shiga jiki wani kofine cike da wani Abu Gimbiya da kanta ta zubo taba Amarya tace sha gata cikin kunya Abr ta  bude bakinta sai ta shanye sannan aka zubama Ango shima gabaki aka bashi ya sha  sai suka ta shi  sukayi masu sallama suka fita duk Abinda aka aje masu ya zuba ya dawo kan gadon ya nufota da shi ya tsareta da ido  ba Alamar Annuri atattare da shi ya bata Abaki sai'da ya tabbatar ta goshi sannan ya tashi ya kauda komai yace ta biyo shi dakin shi haka ta tashi kamar kazar da kwai ya fashe mawa tabi bayan shi cikin shakku da tsoro da tunani maganar  kakarta na inbata bashi hadin kaiba to Zaiyi fata fata da ita

Kayan shi ya tube yada ragar wanna ya shiga toilet ya jima sannan ya fito tana zaune waje guda duk tata kura kanta

Tace da ita Yi Alwarlla zamu sallah  ta tashi ta shiga toilet bata jima ta fita hiba ta gani ta dauka tasa ya tada sallah bayan sun gama yaita kwararo masu Adu'o'i 

Daganan yai mata tambayoye ta bashi Amsa  Akunyace sai ya gama lazime  sannan ya tashi ya fita sai gashi da cop A hannu tea ne black tea ..

Ya zauna yana shan Abin shi sai da ya gama ya fito mata da kayan bacci toilet ta nufa ta Santa ta fita sanyi da hijab dinta shima yasa nashi kayan bacci ya Shiva toile bai jimaba ya fito ya kwantar ita kuma tayi tsaye ta kasa kwantawa wutar dakin ya kashe ga Abr ta tsani duhu Dan haka ta lallaba ta kwantar can nesa da shi duk yana jinta yai kamar yayi bacci

Tajima batayi bacci ba tana  jiran tsammani taji ya tabata har bacci barawo yai gaba da ita sai yaji saukar numfashinta tayi bacci ya kunna fitar dakin ya cire mata hiba din gani yanda kayan baccin suka fitar da Surat jikinta  said a shaidarshi ta dauke

Ya jima yana qare mata kallo yana cizon lipe sannan ya gyara mata kwancinta tare da yimata Adu'a ya kashe wutar dakin ya kwantar ya kasa bacci duk hankalin shi A tashe Aman haka ya daurw buqatar shi sai  zuwa wani time ta  shi yayi ya sha magungunan shi yai' kanshi Alura sannan ya koma kan kujera doguwa dake dakin ya kwantar zuwa ukku na dare ya tashi ya watsa ruwa yaita nafilfilin shi 



Ammyn khairata

*ABARH*


*Na*


Ammyn khirat
*golden girl*

*Dedicated to Teemar cute*

*PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION*


тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.

INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/

FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/

TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09


*page42&43*


🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚




__________📖jirgin su ya sauka ingila lafiya da man Ansan da.zuwansu sarauniya ta aiko daukar su masarautar ingala Aka nufa dasu 
Sun samu tarba mai Kyau so sai Aka karrama su 

Wani makeken part guda Aka basu mai dauke hudu koya ya Shiga da matar shi Sarauniya taji dadin zuwansu sosai sai murna take 


Laila taga ba fuska ga Dr ta Dan haka bata tusa kantaba itama tasamu miji aure zatai sai Jan Abra take Ajiki musamman ma cikin da kegareta komai ta kawo Abra take nufa dashi ita Abra ta sake da ita

Sun zaga wajajan shaqatawa so sai daga cikiko harda fadar sugaban qasar na ingila wato kaka ga Dr Ambasadar ma'aruf kanada 

Garin ingila yayi so sai ga Abubun tarahi Dana bude ido satin su biyu suka daga madina domin yin ibada da kuma Adu'o'i 
Nan ma sati biyu sukayi daganan suka wuce Jordon sakayi sati guda sun zaga qasashe dadama duk sunyi siyayyar kayan bby 

 Suma su sirina da khairat matar Sauban duk sun qunshi nasu cikin tafiya yayi Albarka sun dawo gida lpy

Lokacin cikin Abra wata takwass da ya shiga watan haihuwa suka tattara suka dawo katsina A Cewar Dr ta haihu gaban iyayanta gidan su na katsina suka yada zango da man kaka Nana yanzu nan ta dawo da zama wajan  Dan haka ita ta dawo da zama wajan Abra tana bata yan jiqejiqen magungunar  na masu cikin

Cikin ikon Allah  cikinta na shiga watan haihuwa ta haifo yaranta yan biyu macce da na miji duk masu kama da ubansu

Murna ga wannan family Abin ba'a magana ko da yaushe gidan tamtsan da jama'a sai Alkairi suke samu mai tarin yawa inda mai Naira shima

Yai ta sadaka ga yan UWA da Abokan Arziqi murnan samun jikoki da yayi 

Haka Abban Abra shima ya taka tashi rawar gani balle mai gayya mai aiki harda kujerar makka ya rarrabama jama'a 

Ta kowanne bangare dangi sunzo ranar suna Anti gagarumen biki na gani da fada yara sunci  sunan kakannin su na mujin Akasama sunan Abban Abra maccen kuma  sunan Gimbiya taci suncemata Gimbiya qarama

Taro ya tashi lpy Baki suntafi da gagarumar tsaraba a gidajen su Maijego da yaranta sunyi shar da su 

Bayan tayi Alba'in tazaga dangi har jibya saida Abra taje wajan  dangin ubanta daganan ta wuce zamfara wajan dangin uwar ta bayan ta dawo ta huta Dr yazo ya dauke suka koma Abuja 

Dr Arziqi ya qara bunqasa Dan yanzu harda kasuwanci yake tabawa kuma Allah yasama Abin  Albarka 

Yaran su sun murmuge suna samun kulawa da gata 

Abra ta qara zama babbar macce  ta qara Kyau Dan inka ganta ba ka Gane ta 

Yanzu ta wuce karatunta na low

Sirina ta haihu ita khairat suma duk sun wuce karatu 

Sirina na karantar business khairat na karantar  nursing 

Laurat  ta haihu Amma Dr kanwa inda taci  sunan yarta ta baya wadda tarassa wato Amal Dr  na matuqar qaunar Amal so sai 
 Kwanci tashi ba wuya Abra ta zama cikakkiyar barrister 


Yaune ta fara zuwa kotu domin yin  wata shari'a kuma Alhmdll ta samu nasara domin itace shari'a farko da ta fara kuma ta samu nasara

Dr ya sake Gina masu wani qaton gida sun koma Sabin gidan su Anan Abra ta sake haihu da na miji soyayyar su da Dr sai Abinda yayi gaba suna qaunar  junan so sai sukeba junansu kulawa Dan yanda suke kula da junan su Abin sai ya birgeka yan biyu sun girma
So sai suna matakin secondary  

Haka  rayuwa taci gaba da tafiya cikin nasara 

 Da Annashuwa 

Afannin kasuwanci Abra ta kudance tana tai makon yan uwanta da kuma mabuqata

Ko INA sai San barka Ake mata da fatan Alkairi


*Alhamdulillah Anan na kawo qarshen wannan labari nawa mai taken  Abra kurakuran dake ciki Allah ka yafe man 👏🏻*



Ammyn khairat

