[10:48AM, 1/24/2017] โ€?+234 806 448 1931โ€?: [15:41, 1/21/2016] nusnim: ๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’LABARIN NI'IMAH๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’1โƒ? sarautar uban dawaki, babbar sarautace a garinfanta gori can cikin jihar neja. Babban gari ne wanda al'ummar cikin sa sukabunkasa wajen noma dakiwo.Gidan uban dawaki, alhaji uwaisu malami ubandawaki, katafaren gida ne cike da zuri'a masu yawa, na kannen sa guda biyu, kuma shine babbab su kat! Sassan sa yafi kowane sasa girma da tsari ginin zamani ne. matar sa daya Hajiya Halima da ya'ya maza uku a jere. Abdul-kadeer, Abdul-kareem da Abdul- rahman. sai autar su ya mace tilo a cikin su. Ni'ima sunan mahaifiyar uban dawaki gare ta, shi yasa suke kiranta (mama). Sataleliyar yarinya wacce allah yayi wa sura tamkar ita tayikanta, kusan zuri'ar gidan haka suke da kyau na fulani . amma ita mama ta fita dabam wajen cikar sura , daka ganta , dole gaban ka ya fadi , saboda tsabar kyau. Shiyasa tun shekarunta ba su kai ko'ina ba samari suka yanyame ta, kowa na so, musamman cikin gidan su, watau yan'uwanta, abin har yana so ya zama rigima a tsakaninsu. Sai da uban dawaki da kansa ya tara su ya tsoke zancen soyayya da mama ya kuma ce kar wanda ya sake kiranta da sunan tadi. yayi haka ne don a sami maslaha da zaman lfy. Allah ya taimaka kowa ya gama bacin ransa ya hakura. Baya ga haka yana ganin Ni'ima bata kai shekarun da za ta tsoma kanta kogin soyayya ba. Alhalin tana tsaka da karatun ta, mafarin kenan da za ta tafi babbar scondry. yayi kokari ya samar mata makarantar kwana ta yan mata da ke bakori watau (F.G.G.C BAKORI). sannan hankalin sa ya kwanta, amma wannan hukunci nasa yayi wa wasu daga cikin iyaye mata ciwo har suna ganin saboda kyan da mama ks dashi ne, yasa iyayen ta suke wulakanta ya'ya'yen su. suka rika ganin kamar suna son su dauki dogon buri ne su dora mata. Tabbas uban dawaki na da buri akan yar sa tilo, diyar sa mace , sai dai yasha bamban da irin burin da matan gida ke nufi cikin zukatan su. wanda bazai wuce ya aurar da ita ga hamshakin mai kudi ko basarake. Shi buri sa yar sa tayi zurfin karatu kamar sauran yayyinta maza wadanda a halin yanxu Abdul-kadeer major ne na soja, Abdul-kareem accounter ne a babbar bankin Najeria da ke minna, watau CBN. sai Abdul-rahman dake bautar kasa a jalingo . ya kuwa lashi takobin ko bashi da rai yan-uwanta su cika masa wannan burin nasa. TAKU UMMU RUMAN WATO (NUSNIM)๐ŸŒบ๐Ÿ’˜ [15:41, 1/21/2016] nusnim: ๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’LABARIN NI'IMAH๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’4โƒ? Bako? a ina? tace,, oho wai nan gidan alhaji lado ku ke cewa? Eh, wai nan ne gidan kakarsa. Ahmad yace min sunan sa. Bakinta har kunne ta jawo hannunta suka tafa, ban mukashe yar uwa bakar fata. kice kinyi gamo da katar. Likita bokan turai. Ta ware ido kina nufin Doctor ne? kwarai kuwa, ko bai kammala ba kiris ya rage, don tuntuni naji ana fadin sabis yake yi. Ta kama baki, har kin kara min son shi, ina ma ace wannan abu ya tabbata, kusha bikin likitoci, au ke ma likita ce? Tace zauna nan. ina gaya miki jiya jiya abba ya gaya min abinda zan karanta kenan, kuma gaskiya yayi min, matsalar kawai abba. A'a ina cewa ya soke maganar su yaya ali? Eh mana, to ai baki sani ba, tsoke wannan maganan ita zata jawo min tsiyar, kina zaton su kawu ba zasuji haushi ba, an ce karatu zanyi, amma wani yazo anbarshi, ai sai umma tayi bakin jini a cikin gida. Bansan yadda zanyi ba. shi kansa ya ban tausayi, duk ya damu. Tahowa ta kawai nayi na kyale shi, kinsanni da karfin hali. Baraka ta bata rai, kai ya kamata anema mafita, Ahmad yayi kawata zanso ki dashi, don na hango kundace kawai, ta sata ta, ta zabga ta gumi ta zubo mata ido, Ina tsoron abba baraka,.ba zan iya dunfarar sa da wannan magana ba, bayan jiyannan ya jamin kunne, ya gaya min burin sa a kai na,, ina zansa raina, nima ina son Ahmad. Ta dafe goshi, ga koshi ga kwanan yunwa, baraka tayi tunanin ta, ta rasa mafita, saboda tsoron hanyar da za'abi a donfara uban dawaki, don haka ta nunfasa, tace to ai shikenan , sai ku dauki hakuri, idan kuma zai iya jira, yana iya dakatawa bayan fage ya jiraki ko kuwa? tace kyale ni, haushi ya isheni. dauko wani topic din, ko na manta da wannan. Tayi yar dariya to ya school? mu koma wancan fannin dame dame suka faru? ta gyara zama suka tsinke da hirar makaranta, daga abinci sai sallah har zuwa bayan la'asar, lokacin da mama ke niyyar tafiya, da zarar ta idar da sallah. Ta sallamewa yaro ya shigo wai ana kiranta ta leko tace,, je ka ce ta tafi, Inna ta leko, tace uwaki, baki zuwa kiga kowa nene, kai kace gatanan zuwa,, yaro ya fice, yayin da inna taciga ba da fada,, babu kyau wulakanci ko baki son sa, ki saurare shi, kibashi hakuri sai a zauna lfy ta shiga daki, Inna kenan bazaki gane ba. Ta maida ( after dress) dinta, tasa maya fi tace da baraka, zo ki rakani. don allah ki tafi ke kadai, kinsan sirrin da zakuyi? ta ja tsaki ta fito, yana tsaye kofar gdan, haba gimbiya kuma sai ki wuce ki barni da tension. ina kike so insa raina yau? wlh ko abinci nakasa ci saboda tunanin matsalar da kika ambato. Tayi masa zuru, tausayin sane zalla yake bin jinin jikinta, yana kashe mata gabobin, ta numfasa ta ce, kasan allah nima ina tunani na ya kare na rasa me zance wa abba, ganin yan"uwana na ma jini ya dakatar dasu balle wani. kuma watakila kana bukatar auren ne da wuri, kaga abba ba zai amince ba. TOFA YAU AKEYINTA TUN BA'A FARA SOYAYYA BAMA,,, WANNAN INA GA ANFARA,,, SHIN ABBA ZAI YARDA,, KO KUMA YAN UWANTA SU ALI TUNDA SUN RIGA SONTA,,, DA ALAMU AKWAI RIGIMA KUBIYONI AGABA DON MUJI TAKU UMMU RUMAN (NUSNIM) mujse aphaki yadaati apti hai๐ŸŒบ๐Ÿ’˜ [15:41, 1/21/2016] nusnim: ๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’LABARIN NI'IMAH๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’2โƒ? Kwance tashi mama tashiga aji biyu na babbar secondry kuma yau suka yi hutun zango karatu na biyu, watau ( second term) tun safe uban dawaki ya tura direban sa ya je daukar ta. Basu iso fantagori ba sai bayan sallar la'asar kowa na ta murna, musamman yara da suka fito suka yanyame ta tare da kwashe mata kaya zuwa sasan su. ta shigo da sallama. umman ta ta tarbe ta suka rungume juna. ta shiga sauran sasan ta gaishesu . salis da dan lami kadai ta samu a cikin samarin sasan. Ta zauna suka taba hirar makaranta, sannan ta tashi ta koma sasan su. tana shiga umman ta tace, abban ki na nan ya dawo . ta wuce da sauri ta same shi a falon sa, bakin ta har kunne ta dan rankafa ta ce, Allah ya taimaki mai martaba!. Fara'arsa ta karu, allah ya barmin mama ba, nashigo aka ce kina cikin sasa. Ta zube gaban sa tace ,Eh naje gaishe su ne, ina yini Abba? Lafiya lau, ya karatu? "To mun gode allah. ya ce ina ( Report sheet) a kawo in gani. tamike taje ta kwaso masa har da takardun jarabawa, yayi ta dubawa yana fadin da kyau. Bayan ya kammala, ya dube ta, kin yi kokari sosai mama na, na yaba miki amma har yanxu kina da yar matsala kadan a Biology, sai kin kara bada himma. kin san dalili? Ta kada kai yace kara matsowa kiji. ta matso shi sosai kafin. yace, Buri na kizama Likita mamana, saboda a rayuwa ta ina sha'awar in ga ya mace Likita, abin yana burge ni kwarai da gaske. shiyasa tun ranar da Allah ya bani ke, nake ta addu'ar allah ya raya min ke in samu in cika burina. ko kuwa ke ba kya sha'awar? Tace, sosai nake son zama Likita Abba, kuma insha allahu zankara himma don ganin na gama da Biology. ya dafa kan ta cike da farin ciki yace, yauwa ni'imatah, to allah yayi miki albarka. Amin abba, Daga nan suka ci gaba da hirar su sai da akayi sallama da shi, ya tashi ya fita babban zaure inda majalisar sa ke taruwa. Mama ta koma wajen umman ta a kicin suna aikin abinci, tana bata labarin abinda abbanta yace. umma tace yallabai kenan allah dai ya cika masa wannan buri na sa. Tace Insha allahu umma sai nazama. Tace allah ya yarda, wai wa ya gane min mama da fararen kayan nan? tana dariya tace na dan ratayo abin nan da suke sawa a kunne ina takawa ana ga Doctor Ni'ima nan zuwa. suka fashe da dariya. washe gari misalin goma dai dai, mama ta fesa ado da koriyar atamfa, sannan ta dora( after dress) ta yafa maya finta ta sami ummu a daki, sai ina? tace zani gaida inna mairo ne, A'a, kice dai zaki gun Baraka . Tayi dan murmushi, umma ai duk daya ne, idan na gaida innata, sai muyi hira da kawa ta. Tace" Uhm.... To ko dai lauya xaki zam ne, afasa likitan nan ? Tayi dariya " wai kina so ki hada ni da Abba kenan Lallai kam. To kice ina gaida mairon , idan ta gama dinku nan tabaki, kizo min da su. shikenan Amma ina fatan da akwai nawa aciki? Tace babu naki, duk nawa ne. ta dan kime fuska, kai umma! ai kuwa zan xabi daya aciki, duk zannuwan ciki da alakun ne, rigunan kuma masu hannu. na canxa style, ni ina so haka nan. to ban bayar ba, ki amso min kaya na kawai, idan ta gama. ta jinjina kai , shi kenan umma ni na tafi tace, A dawo lfy, kar ki dai ki dade. ta saba jakarta tana fadin to. salis na zaune kofar gida tana fitowa ya kare mata kallo sama da kasa kafin yace, sai ina kuma ? gidan inna mairo zani , Ok na kuwa ga baraka jiya itama ta dawo. ya mike, muje in rakaki, ko baki so? muje mana. ta wuce ya biyo ta suka jera. Wai mama meyasa abba yake takuraki dayawa? kamar yaya ? baya son kina samari. kin kuwa san har yanxu yaya ali na sonki? ta dube shi, Farin sani kuwa, tunda yana gaya min asace. amma fitinar duk waya fara dauko ta? ya ce A;' a, ba don wai muna uwa daya uba daya da shi ba, abinda yaya umar yayi ai bai kyauta ba. tunda ya san shi yana sonki, menene nashi na shigowa neman ki ? yafa san halin yaya ali, ba hakuri bane dashi ba, yan zunnan sai ya nuna maka hauka. ta dan tabe baki. Tace Hmm... kai ni fa karatu ma zanyi, damasun sa ran su a inuwa. Babu wanda zan aura cikin su . koda abba bai dakatar da su ba . ya zura mata ido kina kina wulakanci mama, kice dama ke ma ba son su ki keyi ba? Ba ka gane ba , me ki keso ki fadi ? karatu zai hana ki aure? ta kada kai, natsuwa nafi bukata, saboda karatuna mai son natsuwa ne, mezaki karanta? aikin Likita. ya ware ido, Uhm... Doctor Ni'ima kenan! Tayi murmushi, har kasa naji gingirin! yayi dariya daidai lokacin da suke tsayawa gefen titi. to Doctor Ni'ima, ni anan zan juya, na gode, ai kaga har nayi sauri da yake ana hira. yace dadin abokin rayuwa kenan , don ma ba yays ali bane. tayi dan tsaki, Get lost don allah, ka rabani da wannan zancen, yana dariya, ta tsallaka titi ta mike hanya, shi kuma ya juya ya koma gida. mota yake kakkabewa, ya cire shimfidar kasa inda ake ajye kafafuwa lokacin da mama taxo wucewa yayi tsaye yana kallon wata surar da bai taba gamo da irinta ba. kai ya kasa daurewa, sai da yayi mata sallama. TO KUBIYONI AGABA MUJI SHIN WANENE WANNAN YA YIWA NI'IMAH ( MAMA) MAGANA taku ummu ruman (nusnim)๐ŸŒบ๐Ÿ’˜ [15:41, 1/21/2016] nusnim: ๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’LABARIN NI'IMA๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’3โƒ? Ta dago ido ta kalleshi tare da amsawa , sautin muryarta yaka rikitashi. ya bita da sauri, dan allah ko za kiban minti biyu kacal in tambayeki ? ta tsaya cak, tana duban sa, dogone sosai Allah yasa nasani. Yace don allah agarinnan kike ? tambayar tasa ta mamaki tace eh mana. amma bantaba ganin ki ba, sai yau. tace kasan daurowa takeyi. gaskiya ne, ah sunana Ahmad , ina minna amma nan gidan kaka ta ne. na kawo mamana ne ma yanxu, sau dayawa ina zuwa nan, shi yasaki kaji natambaye ki. Hakane yau ne Allah ya nufa zamu hadu. ya sauke numfashi, gsky ne. Allah ya hada mu, kuma take nan kin kwanta min arai, ko zan san sunanki? ta dan kauda kai, yana ji jim yan mata, sai da gabansa ya fadi, tsoro ya kama shi kar ya sha kaya. Ya marairai ce, dan daure ki gaya min, ba don halina ba." Hali? Nasan halinka ne? Yace na mita da bakin naci. tayi murmushi, sunana Ni'imah. kai! sunan nan ya dace da wannan kyakkyawar sura. anan unguwan kike? ta dan kada kai, can gidan zani wajan kanwar umma na. Ok, ti gidanku fa. Ta yatsuna fuska, alamun ta kosa ta wuce, har tafara takawa, ya biyota na dame ki ko? yi hakuri, so ne ya kama ni, ki taimake ni. Ta tsaya ta dubeshi da fararan idanuwanta kal!, Da su tace , kasan uban dawaki? yace can tsallaken titi kena. ni yar sa ce, idan kasan gidan, nan gidan mu. sai.dai akwai matsala. Ya hadiye murmushin sa matsala? na shiga uku, A ina matsalar take? tace abba na baya bari ana zuwa waje na, yace sai na gama karatu. Hasalima bording na keyi, daga hutu sai sai hutu ake ganina. ya danyi shiru jim, kafin yace, To ya za ayi yanxu Ni'ima? Gaskiya bada wasa nakeyi ba yaya za ayi? Tace Ban sani ba, amma ina ganin hakuri zaifi kyau, mu saurari lokacin kammala karatuna. ba kai kadai bane, akwai, wadanda suka rigaka magana kuma sun hakura. Ya ce sun ga zasu iya ne,nikam bazan iyaba Ni'ima, ina sonki sosai. babu abinda nake rayawa cikin raina. face na aure ki. Ta dan kara duban sa, sosai yafara zama cikin ranta. Matsalar kawai bata san yadda zatayi da shi bane, har tace yaje gidansu. Don haka tace dashi kayi hakuri ahmad. ta wuce da sauri ta barshi yana kira, Ni'ima! dan tsaya mana kiji, Gidaje biyu ta wuce na ukun shine na inna mairo. ta sa kai cikitare da sallama. Baraka dake tsaye sakar gidan tana gyara zaman mayafinta, ta juya da sauri baki sake. Suka nufu juna suka rungume, gidan ku zantafi yanxu, ah haba? wallahi yanzun nan nake wa inna sallama har ta ban din kin umma, kin gansu. tace nayarda,, don nima ta aikoni zancen dinkin, ina innar? tana ciki suka shige tare. innar na uwar daka har can suka bita. au mama ce? kin rigata kenan. tana dariya ta zauna kusa da ita, sannu inna ina kwana? Ta amsa lafya lau. andawo lfy? wallahi kalau inna. kinga dinkinta dama za'aje kai mata, ashe kina tafe, ta kuwa ce in tambayeki inkingama. Tace gasu nan na gama, na huta, ta fiddo su a ledar ta daddaga, kai atamfofin masu kyau. umma tasa anbata su Inna tace anbata? Duba fa Inna wai wani ciki da alakun.tace uwar take yarinyace? suka fashe da dariya, zu mugudu kawa ta. Inna kibar su anan, idan zan wuce na dauka, tace sunanan suna jiranki. Baraka ta kamo ta suka wuce dakinta, kowacce ta yada mayafi da jaka.mama har da (after dress )din ta cire. Tafada bisa katifa tace, tun da zu ya kamata in shigo gidan nan, bakon unguwar ku ya tare ni. TAKU UMMU RUMAN( NUSNIM)PHYAR HAI ZINDAGI HAI๐ŸŒบ๐Ÿ’˜ [15:41, 1/21/2016] nusnim: ๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’LABARIN NI'IMA๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’6โƒ? Yace allah yasa goggo. suka baro zauran, hajiya nafadin kaifa nake jira kar ka shanya ni. ga ninan mama. mama tace allah ta kiyaye hanya ta amsa da ameen. Ya gyara tsayuwa yace kin gani? kin gani bani kadai ke sonki ba Ni'im. saboda haka ki saurare ni. tace ina nan ina sauraron ka. alkah ya tabbatar mana da alkhairi. ameen gimbiyata, to bari mu lallaba. allah ya tsare, amma zakayi min alkhawari? me zai hana? fadeshi in dai bazaki cemin nadaina zuwa gunki bane. Tayi yar dariya, bashi bane. kayimin alkhawarin zakaci abinci, idon son samune ma mama ta dan jiraka kaci ko yayane, kai likita ne ka san matsalar rashin cin abinci. Ya ware ido sosai yace waya gaya miki ni likita ne? tayu nuni cikin gida, yar'uwata dake nan gidan. Yayi jim murmushi kawai yake fiddawa kafin yace is true, watanni shida dasuka wuce aka damka min takardar daukar aiku a ( A.B.U.T.H Zaria) ina fatan kina son likita? Da gefen ido ta dube shi, shi yasa shima ya tsira mata idonsa. domin kallon yayi masa ba jadan ba, ko shi kasai ya isa amsar tambayar sa, in banda son jin baki ba, bata gama dalilin wannan tambayar ba, don haka ra juya zata shige gida, Ni'ima. Ya kirata a sanyaye. ta waigo dauke da murmushi tace a sauka lfy, Allah ya tsare. ta karasa cikin gida, domin ta lura idan ba hakan tayi ba. Ahmad ba zai tafi ba alhalin jiran sa akeyi, gabaki daya kasala ta saukar masa, ya sauke numfashi , yana ta damuwansa , bisa kofar zauran yake, ya jima tsaye, sannan yafito ya tafu mota inda mahaifiyar sa ke zaman jira. A hakikanin gasky Ahmad ya kamu da wata sabuwar cuta wacce shi kansa a matsayin sa na likita bai taba cin karo da maganinta ba duk iya karatunsa da yayu, sosai yake ji acikin ransa idan bai auri mama ba. babu nakawa zai fuskanci matsala. shi yasa tunda ya damki hanya, baya iya magana illa addu'a allha yasa Ni'ima matarsa ce. Haka kazalika wajen mama, tas! Ahmad ke neman rusa shirinta nason zurfin karatu, kamar yadda tayi wa abban ta alkgawari. a halin yanzu kam shirun da tayi bisa shimfidar, tun shigowan ta gidan, tunani auran Ahmad takeyi kuma da son samu ne, kar aja lokaci mai tsawo, anya abbanta zai yarda? A dakin Inna ta sameta suna sallam, hannu ta daya rike da ledar kayan dinkin umman ta, ki gaida min ita sosai, sai nazo m. tace zataji inasha allahu, ta juya suka fito tarevda baraka. Sawun tayoyin motar sa ta tsaya tana kallo, tsawon lokaci kafin ta dubi baraka,Ahmad ya wuce, ban jin zan sake ganinsa .... wannan mugun zatu ne me yasa kike wa kanki fata? ta kada ba fata bane, sauya ra'ayin abba shine fargaba na, tabbas babu abinda zai hana shi dakatar da Ahmad, tunda ya iya dakatar da Ya'Yan yan'uwan sa na jini daya. TOFA SOYAYYAA RUWAN ZUMA, WANNSN SHINE HANTA DA JINI DIN kubiyoni agaba don muji me zai faru TAKU UMMU RUMAN(NUSNIM) MERA DIL HAI TO ALL MY MEMBERS [15:41, 1/21/2016] nusnim: ๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’LABARIN NI'IMAH๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’7โƒ? Kiyi ta addu'u mama idan allah yasa shine mijin bayadda za'ayi sai kin aure shi,, in kuma bashi bane mijin ki, sai ki dauki dangana, hakane nagode baraka gi gaida umma sai nazo,,,to duk yadda ake ciki zaki ji. Bayan ta koma gda duk jikinta ba kwari ta mikawa umma ledar dinkin tashige dakinta ta kwanta,, sai tunanin Ahmad takeyi sonshi ya mamaye jikinta,, ta tunanin har ta hango su tare sunsha fararan kaya ni likito ci wayaga Doctor Ahmad da Doctor Ni'ima,, sai tayi murmushi. Ke mama ina ta kiranki tun dazu kin ki amsani, wai meke damunki ne tunda kika shigo gidan nan naganki wani iri baki cikin walwala,, wlh umma kaina ke min ciwo ne shiyasa,, ayya allah y kara sauki tashi kisha magani kije kiyi sallah to umma. Washe gari akayi sallama sassan su mama akace ana sallama da uban dawaki,, yace suwaye ne ke nemana sai yaron yace bikine daga minna sunce suna son ganinka, toh ka kaisu falon baki ga ninan zuwa,, suka shiga uban dawaki yayi sallama yazo suka fara gaisawa. Sai yace banwaye kuba,Eh dama baza kasanmu ba,, yarane suka hadamu wato dai danmu Ahmad yaxu garinnan yaga yarka Ni'ima yace shi yana sonta da aure,, ita kuma tafada mishi komai game da'ita,, ita karatu zatayi koma anhana kowa zuwa wajenta,, shine muka zo neman alfarma abamu aurenta,, intagama secondry in yaso sai taciga ba adakinta. Uban dawaki ya nunfasa naji bayanin ku kuma na gamsu,,, a gsky inason Ni'ima tafara jami'a kafin tayi aure koma fannin likita nakeso ta karanta,, amma idan shi Ahmad din zai iya jira idan tafara sai ayi auren sai ta karashe adakinta. sukace to shikenan babu matsala allah yasa shine mafi alkhairi suka amsa da ameen. Ina Ni'iman take mugaisa,, inga wacce ta rikita min dana,, uban dawaki yayi murmushin jin dadi ya tashi yaje kiran mama,, yace mama tashi kishirya kinyi baki saitazaro ido gabanta yafadi tace azuciyar ta kar ace Ahmad ne ya turu iyayensa,, mama tunanin me kikeyi kiyi sauri mana to Abba. Ya dawo falon sai ga mama tashigo ta tsugunna ta gaishe su,, suka amsa cikin jindadi,, sai baban Ahmad yace Ni'ima dama ke kika rikita min yarona ko kikasa yana ta sunbatu ko,, sai dayan yace ai dole ya rude,, gaskiya surukar mu tayi dan mu ya'iya zabe,, ta kara boye fuskarta. Ahmad yace ingaishe ki. yaciro kudi yabata,,, suka kama hanya suka wuce uban dawaki yata ka musu, yana dawo wa yashige cikin gida yasa mu umma,, ya fayyace mata koma ya kira maman,, wato ke mama haka zakimin ko,, wlh abba ba hakabane tayi kaman zatayi kuka tafada mishi yadda sukayi dashi Ahmad din,,,yace to allah ya zaba mana abunda yafi alkhairi. Shiko ahmad da jin yadda sukayi yana ta mura, washe gari kuwa sai ga Ahmad y taso daga minna yazo wajen maman sa,, yayi sallama sai uban dawaki ya fito ya gaishe shi cikin jin kunya,, uban dawaki cikin murmushi yace ko kai ne Ahmada di Eh abba,, a lallai kam na yaba da kai,, ya kabaro mutan gidan duk suna lfy sunce agaishe ku,, to madallah,, bara akirata. yacewa umma kicewa mama Ahmad yaxo. Su Ni'ima akafara tsantsara kwalliya masoyinta yazo tasaka wani indian yad red colour ga wani takarmi ma wanda zai tafi da kayan, fuskar nan tasha ado,, hannu wannan yasha abun hannu,, tayi matukar kyau sai kace yar indian nan KAJAL,, tana dumfaro inda Ahmada yake saida yaji gabanshi yafadi. yana cewa tsarki ya tabbata ga wanda yayi wannan halittan,, takara so cikin kasaisaitar tafiya yarta,, shiko ya zuba mata ido baya kiftawa tazo dab dashi ta hura mai ido,, sai dayayi wani ajiyar zuciya, ta danyi murmushi ta koma taje tazauna. wanderful love phyar, phyar, phyar hai muhabbat. TO KU BIYONI DON MUJI WANI WAINAR ZA ATOYA AWAJAN. TAKU UMMU RUMAN(NUSNIM) SAJAN SAJAN๐ŸŒบ๐Ÿ’˜ [15:41, 1/21/2016] nusnim: ๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’LABARIN NI'IMA๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’5โƒ? Ya goge zufar goshin sa da hankicif, don dai in jure ki kare secondry, zan iya jira mana. idan ma kina so cigaba ne, bayan munyi aure ni zan dauki nauyin ki karanta duk fannin da kike sha'awa. don allah ki taimakeni kiyiwa abba wannan bayanin. Ta dafe goshi, wani bayani zan masa ya gane? ya fada aransa yace nada me ki ko?yes nima nasan nafiye naci, ga dukkan abinda nakeso. tunda baki da abunyi, ni inadashi, a bunda nake bukata gareki yanxu kawai ki tabbatar min tsakaninki da allah har cikin zuciyar ki, kin ameen ce kina sona? ki fada kanki tsaye, kar mutsaya nuku-nuku. mamana tana gab da fitowa tafiya zamuyi. Ta ce Ahmad na ameen ce, karkaji wani shakku aranka, amma... ya dan daga mata hannu, Don't say it please! kin faranta min rai Ni'ima, na tabbatar zansamu inci abinci , yanxu me zaki bani na rikeshi alkhawari? Ahmad fa na bata mamaki yadda gaba daya ya sallama kansa gare ta, ko shiya sa itama ya mamaye mata ko'ina? tayi dan murmushi, me zan baka kuwa. Ya nuna ya tsanta, wannan rindin yayi min kyau, shi zaki bani. ai bazai yi maka ba inji wa? miko shi nan ki gani, Ba musu ta zaro ta mika masa, ya turawa karamin ya tsan sa. zobe yayi zaman sa daram kamar daman can nasa ne. Ya dubeta da kyau, yana murmushi, you see? mu biyu akayiwa zobennan, ki ka kama ke kadai kika rike. Tayi yar dariya, haka naji, Nima kuwa hakan naji, amma matsalar ni bani da jan azurfa dana baki, wannan kuma sai dai kiyi warwaru dashi ba dai zobe ba. Ta zubawa zoben yana ta daukan ido. ko inbaki shi haka? kawo, yayi miki yawa gimbiya. ayi min hakuri abiyoni bashi Insha allahu zan biya, To allah ya baka iko. ya kara zuba mata ido yace, ameen gimbiyata , yaciga ba da kallonta, sannan ya sauke nunfashi, wai yanxu zamu tafi, gashi bangaji da ganinki ba, yadda kika san inje faki aljihu in tafi dake, tace kasa ce ni kenan? Yayi yar dariya mai karawa fuskarsa kyau da kwar jini, kamar yadda kika sace ni ba. ji sukaji ana tambaya, ina Ahmad din ya nufa ? yace ga mamana nan. Ta fada zaure da saurin ta, tafara dariya, Ganinan mama! Zo ki ganta mama, don allah. Ta kama baki, oh ni hafsatu! Goggo fito kiga ikon allah, itama yar tsohowar ta fito,ina kishiyar tawa? duk ta susu tamin miji, mama ta manne da bango, ta rufe fuskarta ruf da mayafi. Ta sulale kasa tun kafin su karaso. goggo zo kisha kallo, tar baby ba irinki ba, bude fuskar su ganki, maman da kanta ta bude fuskar, yayin da take gaishesu,ta amsa cike da fara'a, Ah masha allahu. Ahmad kayi zabe. allah yasa albarka, Goggo tace, ameen dai. ai ka kwantar da hankalin ja nan gida ne babu abinda zai gagara insha Allahu. TAKU UMMU RUMAN(NUSNIM) DOSTIKAROGI ALL๐ŸŒบ๐Ÿ’˜ [15:41, 1/21/2016] nusnim: ๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’LABRIN NI'IMA๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’8โƒ? Ya juyo ya kalleta haba my luv duk kinbi kin rikita min kwakwal wata wlh,, ko ai soman tabi kenan ka gani,,, ka iso lfy ya su mum da dad da fatan suna lfy. duk suna lfy sunce in gaisheki, Ni'ima nayi matukar farin ciki da abba ya amsa min allah yasa shine mafi alkhairi. Ameen saheebina,, ina alkhawari na,, gashi nan ban manta ba ya ciro wani dan karamin zobe a kwalinshi sai kyalli yake mai kyau,, ya mika mata ta amsa cike da murna tasaka a dan yatsanta,, yayi matukar yi mata kyau. Woow kedai komai yana miki kyau ni'imaty nah,, tayi fari da ido ba dole yayi min kyau ba,, tunda saheebina ne yakawo min ba,, yayi murmushi,, suka cigaba da hirar soyayyan su da zai tafi tarakashi waje har wajan motarsa gasu gwanin ban sha'awa in ka gansu sai sun burge ka. Yace my luv zan juya wajen aiki sai yaushe kenan ta marairaice fuska kamar zatayi kuka har zaka tafi kabar ni,, shima ya kwaikwa yeta,, eh mana zantafi suka kwashe da dariya duk abunda sukeyi akan idon abbanta,, yayi murmushin jin dadi kasance war yarshi cikin jin dadi,,, tace mishi ranar sunday zata koma school yace amma ni zan kaiki,,,a'a ni baxa ka kaini ba abbana zai min fada. To shikenan zan zo nima ranar da zaki koma tace to, allah ya kiyaye hanya, ya tafi ita kuma ta dawo gida,, tana shigowa zata wuce sasan su,, sai taji muryar innarsu salis tana yada habaici,, anga mai kudi ai dole adau yarinya abashi,,, nan yaran mu suka nuna suna so aka ce musu karatu zatayi,, to yanxu munga kara tun ai. ran mama bace sosai tashige wajen ummanta. ta fadamata abunda taji,, tace kiyi hakuri dama dole ne za su mana zargi,, allah dai ya shige mana gaba ameen,, amma kar ki fadawa abbanki komai, don ban son hankalin shi ya tashi,, to umma. umma gobe zanje wajan baraka muyi sallama don zankoma to mamana allah ya kaimu, duba kiga abbanki ya dawo ki kai mishi abin cinshi to. Tayi sallama baraka tazo da gudu ta rungu meta wayyo kawata ina taso inzo inji lbrin likitanki,, tayi urmushi ainima nazo na baki labarine, to mushigaciki in gaida inna mairo,, to kawalli ta gaishar da inna suka shige daki suka fada kan gado,,hmm kawa bari kiji abba ya amince da Ahmad. Amma abba yace sai nafara jami'a zamuyi aure, suka tafa allah kawata amma natayaki farin ciki, bari kawai ina matukar son Ahmad kawata wlh nayi missing dinshi sosai dama ranar yazo in ganni amatsayin matar saheebina kuma mijina angonah,,, kai mama abar zumudi haka,, kisha kuru minki Insha allahu by next year, za musha bikin Likitoci, ranar duk wani mai ciwo a fanta gori zai warke. Tafara dariya, dariya na ba ki? kin ga dai PANADOL shine ( Take-away) din mu. Anti Biotic kuwa su kowa zai sha wajen (Dinner), ina cuta zata zauna? ta buge kafadanta tana dariya allah ko kawata,, allah ya nuna mana, ameen. TAKU UMMU RUMAN( NUSNIM) ๐ŸŒบ๐Ÿ’˜ [15:41, 1/21/2016] nusnim: ๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’LABARIN NI'IMAH๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’9โƒ? Yau ya kasance lahadi ranar da mama zata koma makaranta,, abba yace tashirya da wuri zai mai data,, umma a ina kika ijye min kanxo na da yaji,, tace ya na nan waja gefen gadonki har da kwakwar manjanki ma ya nanan,, tana cikin hada kayanta sai ga yayanta abdul rahman yaxo da gudu tazo ta rungumeshi. Oyoyo yayana allah yayi zamuhadu kafin intafi nayi missing dinka allah ko lovelly sister,, jiya da mukayi waya da abba yake cemin zaki koma yau, shine nace bari sai nazo naga kanwata,, har abba ya bani lbrin saurayinki sai taboye fuskarta abayanshi kai abba har ya baka lbri,, to baki so yafa da minne ai har ya abdulkareem da abdul kadeer ya fada musu ,, kuma munyi murna don kanwar mu tayi dace da miji mai kyan hali. Kai yaya,eh mana kanwata suka kwashe da dariya kina tashirin koma wane,, Eh to ni xan mai daki makarantar to yaya Abdul-rahman suna cikin hirar su,, sukaji ana sallama abdulrahman ya fito ya duba sai yaga wani saurayi hadadde ne fari dogo, ga dogon hanci ya karaso yayi mai sallama,, sai Ahmad ya durkusa yana cewa ina yini yaya Abdulrahman. Dai dai zaiyi magana sai ga abba,, a'a Ahmad kai ne agarin namu,,eh abb ina yini lfy lau ya mutan gidan lfy, to madallah abdulrahman shine fa Ahmad din kanwarka,sai yayi dariya abba kace siriki nane ashe,, kashi gar dashi ciki. Suna tafe suna kara gaisawa bayan ya kaishi falo suka tsike da hira tunda duk kusan sa'anni ne, kuma sun kulla abota, yace bara naki ramaka ita kasan yau zata koma makaranta tana can tana ta shirye shirye,, haba yayan mu ita kadai take shirya kayan meyasa baka taya taba,, to ai tunda kazo sai katayata ko surikina su ka kwashe da dariya ina xuwa. Bayan yafita yaje gun mama ya sameta tana tashiri,to kanwata Ahmad din naki yazofa. kai haba yaya harda zolaya,, allah yana falo a zaune,, kanwata gsky Ahmad na matukar sonki don idan yarasa ki. to rayuwarshi zata shiga garari danxaman damukayi dashi afalo mukayi hira nagane,, wlh ya ban tausayi dan allah kice mishi ya rage sonki haka,, don zai iya xama mishi matsala kinga ba wanda yasan gaibu,, bamu sani ba ke matarsa ce ko ba matarsa ba kar yazo watarana ya rasaki yashiga damuwa. tagoge hawayenta hakane yaya nasan Ahmad yana sona dayawa amma zan fada mishi ya kiyaye, yawwa yar kanwata allah ya bar mana autar mu, takara goge hawayenta. Ta tura kofar tashiga tare da sallama. ya amsa yana kallonta, ta wuce ta zauna rai bace. Da sauri ya matso gunta ya tsugunna, Da inga irin wannan fuskar ta ki, gara na kwanta gadon asibiti Ni'ima. gaya min waye ya taba min rayuwata? Gaba daya tsigar jikinta ta tashi, ta dan numfasa tace kai da kanka ka tabani Doctor. Ni? me nayi? Tace ni nasan kana sona Doctor, ni kaina zan iya dafa qur'ani in rantse. wlh yadda kakeji nima haka nake ji, bana son ka tsananta damuwa cikin son da kake min, domin ina jin tsoro kar wani abu ya illa tamin kai. Kar kamance makaranta zan koma inda bawaya, sai fa kazo visiting. kana nufin bazakayi sukuni ba tsawon wannan lokacin? Rashin sukuni bashi zai tara maka damuwa ba? kai Likita ne, ka gaya min me yan sa damuwa a rai ya ke haifarwa. Yayi zuru yana kallon yadda idanuwan ta suka kawo kwalla. Ta kara fadin, Tambayarka nake ka gaya min? cikin sanyin murya yace, Abubuwa masu dama da kan iya nakasa lfyar mutum. Amma kar kiga laifi na Ni'ima, sonki nakeyi. kwalla suka malalo bisa kuncinta,, labe narawa tace yayi yawa Doctor! karage don allah, bana son narasa lafiyar ka. Tasa hannayen ta ta rufe fuska,taja numfashi mai tsarke da kuka mai tsuma rai. wani kululu ya tokare mashi wuya, kansa ya dau zafi, zuciyar sa na zugi tare da tashin hankali. da kyar ya kalato miyau bakinsa sa, ya iya fadin Ni"..... Ni'ima ta dago ido jajur! ya mika mata hankicif , Don girman allah ki goge hawayen nan Ni'ima. kin kuwa san ciwon da kika dasa min yanxu? komai zai iya faruwa dani muddin hawayenki ya ci gaba da zuba. Tasa hannu ta karba ta goge kwallan, ta nunfasa ta dubeshi a hankali, Alkhawarin da mukayi wa juna.allah zai tabbatar mana dashi, nima ina sonka Doctor. ya koma dirshan , ya zauna farin ciki ya mamaye zuciyarsa, yace duk jawabin ki na yarda dasu Ni'ima. Kuma zankiyaye shawarwarin da kika bani tare dayin addu'ar allah ya san yaya min zuciyata, duk lokacin da ciwon son ganinki ya kamani, rokona gareki shi ne ki taimakeni kidaina zubar da hawayenki, ko alama bana son ganinsu. Tace daga yau ba zan sake ba. muddin ina ganinka cikin natsuwa. yayi dan murmushi, an gama my princess. tace to yanxu ka tashi na raka ka, ka kama hanya ka isa wajen aiki da wuri. Yace a'a kar kiyi min haka, kije kishirya ku fito, kina gaba amotar abdulrahman, ni kuma ina take miki baya. kash! sai dai babu jiniya dana dana makala kowa yaji ya kauce hanya, Gimbiyata zata koma school. ko bahaka ba? Ta dan shagwabe, gsky ba haka akeyi ba Doctor ai dai zakasa yaya ya min fada. ya zura mata ido yana dariya, to shi kenan, bari inyi gaba, tunda kin amince min... kazama prince ba. Ta tari numfashinsa, ya kara rausaya kai Ah Lallai na gode. ya mike to muje ki rakani. TO KU BIYONI AGABA KUNA GANIN N'IMA ZATA AURI AHMAD TAKU UMMU RUMAN ( NUSNIM) ๐ŸŒบ๐Ÿ’˜ [19:13, 1/21/2016] nusnim: ๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’LABARIN NI'IMAH๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’1โƒ?4โƒ? Yau kwana uku da rasuwan Ahmad ayaune kuma mama ta farfado tana bude idonta duk ga yan uwanta anan ,tana motsi da bakinta Ahmad take ambato,, sai ta tuno abunda yafaru tafasa ihu tana bugege,abdulrahman ne yarike ta dakyar,uban dawaki yazo yana lallashinta, haba mama nah sai kace ba musulma ba kina tafaman ihu, memakon kiyi mishi addu'a dafatan rahmah sannan tasassauta hawayenta. Ta kalleshi tana hawaye abba yazanyi da rayuwata babu ahmad,, abb kana ganin zan iya rayuwa mai dadi kuwa,, no abba tafashe da kuka tabbas yasan yar shi tana cikin tashin hankali bayadda zaiyi sai dai suyi ta mata addu'a. Uban dawaki yasami likita yayi mishi bayani akan rashin lafiyata kuma yace jininta ne yayi kasa yarinyar tana cikin matsala akula. bakomai likita nagode insha allahu zanyi. haryanxu tana kwance akan gadon asibiti tarasa me ke mata dadi tana tunani saheebin ta, tana hawaye tana tuna rayuwar soyayyar da sukayi abaya,, amma lokaci daya ace babu likitan ta,, kullum cikin tunani take damma Abdulrahman yana bata baki. Don shima mutuwar ta tabeshi sosai,,,yaune kuma aka sallame mahaifiyar Ahmad,, duk tabi ta rame kamar wadda tayi ciwon wata daya,, tace akaita gun Ni'ima ta ganta ko taji sanyi aranta tunda tarasa Ahmad, zata rike amanar daya bata da son kuma tazama likita itama. Mahaifin ahmad yace mata tabari ayi sadakan bakwai, to alhaji allah y kaimu. barakane ke zaune da mama tana shere mata hawaye. pls mama kidaina kukan haka kina so kisawa kanki wani ciwon ne kuma,, kinsanda ahmad bai son kukanki,, ko kinmanta ne,, tayi sauri ta goge hawayenta. yanxu baraka yazanyi rayuwa suka rungume juna suna hawaye. Satin mama daya a asibiti aka sallamota aranan ne mamain ahmad tazo anyi musu tarba na sosai,, aka gaggaisa tare da bawa juna hakurin abunda yafaru, anan wajanma sai da suka zubda hawaye, sbd tuna no rasuwar Ahmad umm da mami suka shiga ciki suka bar uban dawaki da abban Ahmad a falo, mami ta tambayi umma ina Ni'ima take tana daki,, ai yanxu mama bata shiga mutane. mami ta tashi tashiga dakin mama wanda bata san da zuwan suba haryan xu tana tunanin nata da tasaba, mami ta tabata, tayi firgigit ta tashi tana ganin mami ne, tafada jikinta tana kuka, mami ahmad ya tafi ya barmu da kewar sa, mami ta goge hawayen dake zubo mata kiyi hakuri mama ba yadda zamuyi allah ya karba abunsa,, mami ban san ya zanyi da rayuwata ba son ahmad zai kashe ni,, kiyi hakuri mama allah zai musanya miki da wanda yafishi, a'a mami bazan iya rayuwa da kowa ba inba Ahmad ba. mami ta tausaya mata sosai. Ni'ima yanxu ina so ki kwantar da hankalinki kifara karatu don kema kixa ma likita,, saboda ahmad yana so kixa likita kuma kinga ma mahai fin ki ma haka, pls kicika mana burin mu, ina so kuma in rokeki alfarma dan allah, amma dan allah kidawa wajena dazama zan zame miki gata arayuwarki, inaso kidawa kamar ahmad dina bani dawani.dan yanxu sai ke kadai. Mama ta sunkoyar da kanta kasa tana tunani take anan taji tausayin mami,, ta dago ido ta kalli mami, kiyi hakuri mami bana jin abba zai badani karki damu indai wannan ne zansa alhaji yayiwa abba magana kawai nidai amincewar ki nake so,, na amince mami zan zauna dake zan zame miki kamar ahmad dina, yauwa babynah nagode. umma tashigo tasa mesu tace wa mami kinganta haryanxu taki daina kuka duk tabi tahana kanta sukuni, mami tace ai sai ahankali, anan ne mami kefawa umma abun da tacewa mama. Itama tajin dadin haka kuma ta amince saboda mutunci da karanci, amma basu san me abbanta zai yanke ba, mahaifin ahmad yasamu uban dawaki yayi mishi bayani, sai yakira sauran yan'uwanta yafada musu sun amince, abdulrahman yaje wajan mama, my little sister zaki tafi kibarni, haba yayana bayan bamu danisa dawajan da kake aiki gari dayane fa, hakane mami tashigo ta karbe hirar aikaima zaka dinga zuwa mana ko tunda muna kosa,, sosaima mami tunda sister na na nanh, suka kwashe da dariya,, wai yaushe zaka fitar da mata musha bikine, ya sunkuyar da kai yana sosa keya, mami tare za ahada dana mama. Mama tace ashe ko zaka dade bakayi aure ba, ko ai shikenan nikam sai nakai kanwata gidan miji, mami kingnshi ko kyaleshi baby,, mama taje tayiwa baraka sallama har suna kukan rabuwa da juna.sunkama hanyar minna suntafi tayi kewar iyayenta sosai, bayan sun sauka mai aikin mami tazo takwashe musunkaya,, mami ta janyo hannun mama ta nuna mata dakinta, tashiga dakin ya tsaru sosai tabude wadrop taga kaya dayawa nata, ga kan mirrow kayan shafa ne kala kala, an narka dukiya adakin bazan iya baku bayani ba, indai kunsan dakin KAJOL TO HAKA YAKE๐Ÿ˜œtafada toilet tayi wanka tare dayin alwala tafito tashirya cikin riga da wando na parkistan , ta dubi kanta amadubi, taga tarame kuma tayi duhu, tace azuciyar ta bazan taba mantawa dakai ba saheebina. Yau gani agidan ku wajan mahaifiyarka, ta sauko palo wajan mami suka zauna suna hira suna cin abinci, abba shima yasauko yazauna kusa dasu,, ana hiran dashi yace Ni'ima awani kasa zakiyi karatunki abba ni INDIA nakeso nayi karatuna sai da gaban mami yafadi, donjin ta ambato India, to shikenan bari result dinku ya fito to abba,, ta tashi tahaye sama tana hawaye,, sbd garin da masoyinta yaje yarasune,, haka kawi ta tsince kanta da son zuwa india karatu. TAKU UMMU RUMAN( NUSNIM) KUBIYONI AGABA, LOT A KISSESS NI'IMAH, MUJSE APAKI YADATI APTI HAI [10:48AM, 1/24/2017] โ€?+234 806 448 1931โ€?: ๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’LABARIN NI'IMAH๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’1โƒ?5โƒ? Zaman Ni'ima agidan su Ahmad ya mata dadi kullum cikin kulaww da ita akeyi kamar kwai, haskenta ya kara fitowa amma haryanzu bata kara kiba ba, sbda yawan tunanin masoyinta, kullum mami ta dinga mata mita kenan amma harta gaji tabari, abune wanda baza ta taba mantawa ba. yau watanta daya a minna kuma tana so taje taga ummanta da abbanta da kawarta baraka mami tashirya musu tafiyar, sun isa fantagori lfy yayin da mami tawuce gidan goggonta ita kuma mama tawuce gidansu, inanan shigowa mama, to mami,tana isowa gda da gudu tafada sassan su umma umma, muryan waye wannan kamar ta mamana tana fitowa suka ci karo da mama. Oyoyo ummana nayi kewarki dayawa saukan yaushe mama yanxun nan, sannu dazuwa ina mamin take ko kekadai kikazo a"a tashiga gidan goggo tace tana zuwa ,umma abba nanan baya nan yafita, hala mama haryanzu kina wannan tunanin naki ne, mekika gani umma gashi kin kara haske kinyi kyau amma bakiba sai rama. umma lokaci ne xanyi, to allah ya nuna mana ameen umma,tashi kije kigaida su umman aliyu da umman umar, to tana shiga tacikaro da salis hmm mutanan minna anmanta damu, anxama wasu bare. to ina ruwanka sa ido kawai, kai dai ha zaka kare wlh salis. Ko ai kedama gaskiyar ce bakiso uhmm su umma su nanan eh, yaya ali yadawo fa to ni ina ruwana,, ina ruwanki.kikace, yanxu tunda ba ahmad mai zai hana ayi da yaya ali allah ya kyauta, ni nan da kake ganina yanxu bana shawa'ar soyayya mutum daya tak nayi mawa shi kuma yanzu bayara ye,, hakama soyayya axuciyata bata raye, sbd haka kabani waje nasha iska karka sake damuna dawani maganan su yaya ali. Duk naganan dasukeyi akunnan ali din da ummarshi saiji suka ana cewa to yanzu dai kajiwa kunnanka aliyu yarinyar nan ba sonka takeyi ba saboda ta ganka baka da kudi kamar saurayin ta da yarasu, saiga umman su umar itama tafito banda abunka ali,, me zakayi da wannan yarinyar da tagama tallar kanta awajan masu kudi, mu da taki ya'ya yanmu saboda bamu da kudi,, yanma ankaita wajan masu kudin don tazauna acan tasami miji mai kudi. Kamar ko kinsani mama sai zubar da hawaye takeyi tarasa ma meza tace duk umma ta najin abunda suke fada amma takasa taje ta janyo yar tata saboda hakuri yayi mata yawa dai dai nan mami tashigo ta tsinci maganan ana ta zagin mama, aliyu wanda ranshi yayi mugun baci yace shegiyar yarinya kawai juyuwa tayi ta kalleshi taji baza ta iya daukan zagin da yayi mata ba. tace mai ni ba shegiya bace sai dai kaine shege, yataho afusace zai mareta yadaga hannu kenan sai ga mami ta rike hannushi,, kai kana haukane zaka mari mace. Are you mad sai yakasa cewa mami komai duk randa kayi kokarin taba mama wlh sai nayi shari'ah dakai, tace bata sonka dole zakubi kusa yarinya agaba meta muku ko ana soyayya dole ne, sai ga umma tazo tana bawa mami hakuri , kyaleni tunda ke kinki daukan mataki sai sun la'anta miki yarinya sannan zakiyi magana, to nikam vazan dauka ba. bari abban ta yadawo, suna jin an ambato uban dawaki kowaccen su tafara kame kame. saboda sun san uban dawaki baya wasa da mutane kuma zasu gane kuran su, taja mama dake kuka sukabar sassan nasu, tana lallashinta. Umma tana bawa mami hakurin karta gayawa uban dawaki ita koma tace wlh sai tafa don idan akayi shiru ba asan me zasu yi nangaba ba, har suna cemata tabada kanta awajan masu kudi, kenan suna nufi ita yar iska ce bazai yuba wlh, mama tashige dakinta tarufe tana kuka, tana kiran sunan Ahmad dinta kaga cin mutuncin da ake min har ana la'antani da yar iska, ahmad kaikadai sonka ke zuciyata bazan iya son waninka ba har inkai da auranshi, inama inama kana raye, ta tashi tayi alwala tazo tayi salla tana rokon allah yashige mata gaba. tayiwa kuma masoyinta addu'ah. Aikuwa uban dawaki yana dawowa yasamu labari wanda hakan bai mai dadi ba yata kannan nashi da matayaen da yaran nasu yayi musu fada, ya nuna musu bacin ransa yayi aliyu fada sosai, yau idan mama tace tana sonka zanbaka ita amma tace bata sonka,, sanin kankune nibanawa yara auran dole, shine har kana neman marinta saboda allah, to kar inkuma ji don zansabawa mutum, aliyu yace kayi hakuri abba baza akuma ba duk suka bada hakari, kowa yawatse. Dagashi sai mama aka bari yace zonan mamanah kiyi hakuri ko bakomai abba, ya wuce, abban Ahmad yace min zaki fara makaranta a india kuma nan kike so kikace eh abba nafi son nan, meyasa bazaki yi anan kasarmu ba, abba ni nafison can to shikenan allah yasa shine mafi alkhairi. Ameen abba banaso kitafi ke kadai ne ko zaki tafi da yar wajan innarku baraka tunda tare kuka gama ga mahaifinta ba hali kuma, ni sai indauki nauyin karatunta, eh abba wlh xanso hakan sosai tana murna, to shikenan sai ahadaku kubiyun ko, kira min ummanki, yasanarwa da umman nata itama tayi murna sosai batasan dame zata sakawa mijin nata ba.yafadawa mami da abba yadda yatsar abban Ahmad yace kabarmin komai a hannu na ni nadauki nayin Ni'ima da Baraka insha allahu. Uban dawaki yanata ta godiya sosai, mami ko kamar ansata a aljanna kasancewar yan'mata biyu agabanta, mama tashirya da zuman taje gidansu baraka ta labarta mata, umma tace uwar zumudi to ba inda zaki, sai tayi kamar zatayi kuka haba umma zanje gaida inna mairo ne kawai fa, bawani ni zakije dai kilabartawa kawarki,, mami ta ashe maganan tana dariya. shirya kije ko baby na rabu da umma, sai ta rungume mami, mamina nagode allah ya barmin ko ameen tayiwa ummants gwalo keba zanka maki, umma kina dai kishi danine sbd nafiki kyau , dalla awajan wa kika samu kyan inba wajena ba, suka kwashe da dariya. Ni'ima tana tafiya tana murnarta, taxu daidai inda suka fara haduwa da Ahmad dinta sai da ta zubda hawaye na tuno masoyinta, allah sarki saheebina, allah ya jikanka ta isa gidan da sallamarta sai ga baraka oyoyi kawalli suka rungume juna suna murna. ta gaida inna, sanna tafara bawa baraka labrin abunda ya faru, baraka harda kukan dadi kice zamu zama likitoci kenan inama Doctor Ahmad na raye dayafi kowa jin dadi, allah yabiya iyayenshi don bamu da abun da zamu biyasu, kuma har kasan india fa, amna wannan abu yayi min dadi,, umma zatazo tafadawa inna ai harda abba ma to shi kenan. result din su mama yafuto kuma tasamu abunda take bukata hakama baraka,, anyiwa iyayenta bayani kuma sun ameence sai fatan alkhairi, wannan komawar da zasuyi da baraka suka koma bayan sunyi sallama dakowa kuma anmusu nasiha akan sukula da mutuncinsu, kuma suyi abunda yakai su karatu, kuma surike iyayen Ahmad sosai , don mutanan kirkine. Abdulrahman ne yakaisu minna tare da mami, suna ta hira a mota mami tana jin dadin su,, yauwa abdulrahman inaso zaka koyamu musu mota, mami mota fa kikace, gaskiya zaki sha gwabasu daya ina ruwanka bayarana bane, inban shagwabasu ba wazan shagwaba cikin raha yace gani mami, a haba kai kagirma sosai, mama ta mishi gwalo, sun isa gida lfy masu aiki suka tarbesu mami ta nunawa Abdulrahman dakin Ahmad, mama kuma tace ita da baraka daki daya ya ishesu don suyi ta hira, kowa yaje yayi wanka anfito kan daining cin abinci, gobe nefa nake son afara koya musu. so that ina so sutafi indi sun iya mota, kaga basai sundinga hawan motan haya wajan zuwa lectures ba, ok mami allah y kaimu. TAKU UMM RUMAN ( NUSNIM) KUBIYO NI AGABA DON.MUJI๐ŸŒบ๐Ÿ’˜miss u NI'IMAH [10:48AM, 1/24/2017] โ€?+234 806 448 1931โ€?: ๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’LABARIN NI'IMAH๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’1โƒ?6โƒ? Yau suntashibda zumar abdulrahman zai koya musu mota bare ma Ni'ima tafi kowa zumudi, baraka ko tsabagen kunya ne, yacika ta koma amotar ahmad abdul ke koya musu, wanda hakan sai da hankalin mama yatashi tana ganin kamar ahmad dinta ne. sannu ahankali suna koya, akwana atashi bawuya su mama an iya mota. Har sai da sukayi kwarya kwaryan waliman koyan mota inda mami da abba suka mika musu gift na keyn mota, kowacce ansiya mata, tare da murna suka rungume mami suna mata godiya sukaje wajan abba ma suka mishi godiya tare da addu'a mai kyau, abba allah ya kara bude yasa albarka aciki koma ya jikan iyaye, tare da Ahmad sai ga hawaye a idon su duk. ameen nagode allah ya muku albarka y baku abunda kuke so duniya da laheera ameen. kushirya gobe da safe in allah ya kaimu zamuje muyi siyayyan kayanku donnan da 1 week zaku tafi, to mami, abdulrahman yace lallai yaran mami, nikam abdul wai yaushe ne zaka fitar da mata kayi aure ya sosa keya abba yace inkudi ne akwai su sai kafada amaka, Lah abba wlh ba haka bane, to menene bani da budurwa ne mami tayi salati kamarka ace baka da budurwa mama ta anshe maganan wlh mami yana da shi,bayaso yayi auren ne yanxu, wai sai dani bai san nikuma bani damiji ba, to aikema inkin samuzakiyi, tab niko bazanta ba yin aure ba don bazanci amanar Ahmad dinaba, sai ga hawaye ta tashi tabar wajan. Baraka ta bita daki mama sai kuka takeyi haba mama zaki bi duk kitada mana da hankali wanda ya mutu ya mutu bazai dawo ba,, har kice baza kiyi aure ba yau wata shida da rasuwan doctor fa yaci ace kindaina damuwa, kin rike iyayenshi da hannu bibbiyu, basa jin dadi idan suka ganki cikin damuwa fa, saboda haka pls kidaina kinji kawata kuma kanwar mijina, tayi sauri tadaga kai takalle baraka. Baraka tayi mata murmushi what did you mean. kina nufin kece budurwan yaya abdulrahman , YES IS TRUE, mama tayi wani irin tsalle tafada jikin baraka tana murna, nikam kar ki karyani,, allah ya amsa addu'ata wlh, amma yaushe kuka fara soyayya bai wani dade ba, kafin dai muxo minna, amma inna tasani, bata sani ba, to wlh sai nafada don allah rufamin asiri kar kifa, allah sai nafadawa mami, tafita da gudu taje palon. tana mami mami baraka ma tabiyo ta aguje, duk suna zaune harda yayan nata da abba tafado kan mami tana haki, lafiya mama shima yayan da abba suna lfy sai ga baraka. mama ta tuntsire da dariya, baraka tace abba mami duk abunda mama zata ce muku karya ne, wlh abba gaskiya ne to fada muji shiko abdulrahmanyakosa yaji menene. Mami kunyi siriki fa ke don allah aina yake ina abdulrahman, hmm ingaya maka yaya baraka tayi wani saurayi hadadde ga kyau kuma tana matukar sonshi, dakyar yake hada miyau yace aina yake , dan nan minnan ne, yazaro ido baraka kuma takara duban mama dake son hada mata bom agaban abdulrahma, taciga ba dacewa yauma yace zai zo ayi magana zai turo abdulrahman yace what yakalli baraka wanda idonshi ya canja kama, wlh karya takeyi dama kina dawani saurayin shine baki fada min ba zaki yaudareni, wlh karya take min. mama ko sai dariya takeyi tana durkusa kasa. Mami da abba sunkasa fahimtar abunda ke faruwa, mama tace abba mami kaga asirinsu yatono ko yaya abdul ne saurayin baraka nikuma nashirya haka don inga ya yaya zai yi mami tayi dariya amma allah ya shiryeki baby, yayana yanxu nagane kana son baraka ya harareta, abba yace ashe yar gida za'ayi, ai da tuntuni kafada mana, amma kuna soyayya bayan idon mu to zansanar da uban dawaki. yauwa abba hakan za ayi ta. Gobe zamuje kusuyo jaka, jirgin ku zai tashi karfe biyar sai kushirya komai naku, to abba, to kutashi mutafi , mami tayi musu siyayyan komai. abba yasa abokinshi dake can india yagama musu komai na makarantar, har dakuna anka ma musu, tare da siya mosu mota daya. Ana gobe za sutafi suka kara zuwa fanta gori yin sallama, haka ubandawaki yakara jankunnen su akan karatu, har gurin inna ma sun mata sallama tama tayi musu nasiha, sunkama hanya za su koma taga aliyu. mama ina son magana dake lafiya kuwa don sauri nake, mama wallahi ina sonki haryanzu ki amin ce min, kaga yaya ali don girman allah kayi hakuri karatu zantafi, ko ina zaki zanjiraki, bazan tabayin aure ba har sai naga kinyi. hmm ashe zaka mutu bakayi aure ba in har sai kajirani, kaga saduwar alkhairi ana jirana, tawuce yabita da kallo harda hawaye. mami da abba da abdulrahman sunkawo su airport don hawa jirgi, mami ta tuna lokacin da suka rako Ahmad tafara hawaye ta rungume yan matan ta, mehaka kuma kinaso kisa su kuka ne alhaji kamanta hakama muka rako Ahmad dagabaya kuma muka rasashi, shima jikinshi yayi sanyi. mama da baraka sai kuka mami zamuyi missing dinki keda abba kuyi hakuri zamu dunga ziyaranku fatanmu kuyi karatu sosai insha allahu zamuyi, baraka taje sukayi sallama da masoyinta shima yana kwalla to baraka allah ya bada sa'a kuma arikemin amanata insha allahu yaya abdul zanyi, pls kisawa mama ido tom aka kira sunan su, sukawuce jirgi suna daga masu hannu, wajan zaman su daya, sun zauna sai taga wani mutum kamar tasanshi shima kallonta yake, ashe doctor adnan ne, yaxo wajan kamar nasan ki nima kamar nasanka, ๐Ÿ‘‰๐ŸปNI'IMAH ko, kai kuma ๐Ÿ‘‰๐Ÿป DOCTOR ADNAN ko sai ga hawaye. TAKU UMMU RUMAN( NUSNIM) KUBIYONI AGABA HATUMSE PYARI HAI ALL MY FRNDS๐ŸŒบ๐Ÿ’˜ [10:49AM, 1/24/2017] โ€?+234 806 448 1931โ€?: ๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’LABARIN NI'IMA๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’1โƒ?7โƒ? Baraka tace kedai daga haduwa da mutum sai ki fara kuka, kin sanshi ne Eh abokin Ahmad ne tare suke aiki ayya sannu fa, yace Ni'ima ya hakuri mungodewa allah yakaji dajiki? jiki alhamdulillah, naso zuwa gidan ku don inmiki gaisuwa amma ban samu zuwa ba, sai gidansu ahmad dana musu gaisuwa. Ina zakuje haka tace karatu zamuje a india wani course kenan madicine, muke son karanta woow kice zaki gaje abokina kizama doctor, allah yataima, nima can zani don yin wani harkoki, ok! jirginsu yatashi lfy kuma sun isa INDIA MY BEST CONTRY, ( arjuhai pata hai mera dil hai) suna sauka taji wani sanyi azuciyarta, allah mungode maka da ka kawo mo lfy. tana sauko da kafarta daga jirgin taji wani iska ya hurata tare da wani kamshin turare mai dadi. tayi shiru da alamun tana tunanin wani abune, bayan sun sako sai ga medaukan su awajan yana jiransu, doctor adnan yayi musu sallama tare dafadin zamu hadu don ya karba numbern wayen ta. Yace sannunku da isowa yauwa, kushiga muje to, bayan sunshiga sunata ta kallon garin mai kyau haddde kuma ya tsaru, suna ta tambayanshi nan inane yana fada masu. yakai su masaukin su yace gobe zai zo don su shiga makarantar, badamuwa mungode. Dakin nasu ya hadu, kuma ma agyare yake da alama baifi jiya aka sake dakin ba, baraka tace kanshin turare mai dadi nakeji,, Ni'ima ma haka tace kamar nataba jin wannan kamshin, da alamu kamshin turaren wanda yabar dakin ne, suka shiga gaggyara kayansu cikin wadrop, suka kara gyara dakin bayan kowa yayi wanka suka shiga kicin suka hada tea da indomie, suna ci suna hira tare da murnan ganin su a india, baraka tace cikin zolaya ko zaki nemi mutumin ki SHARUKHAN, ta harare ta, gobe fa xamu fara zuwa school allah yabamu ikon cika ma iyayen mu alkhawari ameen amma fa nayi missing din gida, tun ba akwana ba har kinyi missing din su mama. Ni kam mama mutumin da yayi miki magana a jirgi kice abokin ahmad ne, Eh abokinshi ne, tare suke aiki kuma tare sukayi hatsaren nan amma shidai rauni yasamu sosai,, nima kwanciyata asibiti lokacin da aka kaini daga makaranta nasanshi. ayya ashe shima likita ne, bayan sungama hira suka kira gida suka ce sun iyasa lfy kowa yaji dadin hakan,washegarin ranar monday suka shirya cikin kaya kanana amma suka daura after dress akai dai dai nan sunfito sai ga mutumin daya kawo su yaxo daukan su, suka gaisa har kunshir yane eh to muje, sun isa jami'an gaban Ni'ima yafadi sai taji wannan kamshin turaran ya buso hancinta alamu mutum ne yawuce ta bayanta, tajuya kuma bataga kowa ba, sundoshi inda zasu karbi komai nasu sannan yanuna musu depertment dinsu, yace anjima zan kawo muku motarku sai innu na muku hanya, yadda zaku iya zuwa da kanku, to mungode. Sun shiga class dinsu sukayi introducing din kansu kuma sun samu karbowa, amma sai kallon mama suke kamar dama yar indian ce, dabadan tafada musu daga inda take ba da sai suce itama yar indian ne, sun sami waje suka zauna. sai sukaji an musu sallama, suka amsa wata kyakkyawan mace suka gani, tana musu murmushi, sai tafara magana da hausa ni sunana rumana, asalinmu yan nigeria ne aikine yakawo babana india, nagankune kun min shine nace inba damuwa inaso muzama friends, ba komai nice to meet u rumana, sukayi dariya amma ku yaya da kanwane ko baraka tace Eh nice yaya ita ce kanwa, sai rumana tace amma kuma tafiki kyauba, daba don nasan kasarmu daya ba da sai ince Ni'ima yar india ce, kai rumana har da zolaya haka, suna ta hirarsu. rumana tana matukar son Ni'ima haka kawai taji tashigar matarai.suna cikin hira sai ga lectura din su yashigo ya ijye pepper kowa tazo tasa sunanta da sing, mama tasa mrs Ahmad da wannan sunan zatayi amfani. bayan sun dau lecture sun fito don tafiya gida, ni'ima takara jin wannan kamshin kuma tarasa ta ina yake fitowa, sai gawanda yakawo su yazo tare da motar su, sukayiwa rumana sallama, tace ita zataje tasami yayanta a asibitin can suwuce ne ok badamuwa, suka daga mata hannu suka wuce. baraka tace kai wannan rumana akwai surutu kuma daga ganinta yar gidan masu kudine kuma yarinyace ma, nikam bata min ba wlh" mama tayi dariya ko, nikam tayi min. TAKU UMMU RUMAN( NUSNIM) acce huwa koyi huwa ๐ŸŒบ๐Ÿ’˜ [10:49AM, 1/24/2017] โ€?+234 806 448 1931โ€?: ๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’LABARIN NI'IMAH๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’1โƒ?8โƒ? Ai sai tayi tamiki, suka shige mota abinsu yanuna musu wajaje da dama kuma harkasuwa sukaje, sukayi siyayya, sun fito daga kasuwar kenan dai dai wajan da suka ijye motar su, suka ga wata mota hadaddiya yayi musu kyau, baraka tacewa mama irin wannan mota haka ai sai wane da wane, kuma ma in anbibiya mai motar ha dadde ne, uhmm kyaji dashi, in hadaddene ina ruwanki kozaki ce kina son sane nikam dai baza ataba bawa yayana kishiya ba, atoh garama kiji inba haka ba infada mashi. eyye sannu mai yaya. kika sani ko shima yana can da wata daban, ina yayana bazai tabayin hakaba sbd yana matukar sonki, allah ko suna ta surutu har mai motan yazo yaja motarshi tare da barmusu kamshin wannan dai turaren, da mama takeji sai da suka lumshe ido tare. tafiyar motan suka gani kawai, sun so suga waye acikin motan. Kingani ai halama yaji maganar da muke gashi yawuce bamu ganshiba sai kamshi turaren dana ji adakin da muka kama farkon da zamu shiga. mama tace ashe kingane tunda nazo india nake jin wannan kamshin, har amakaranta ma, amma kuma abun mamaki ina tunanin nataba jin wannan kamshin acan gida nigeria amma narasa nawaye ne. kajiki da shirme mama dan allah muje nikam nagaji suka wuce gida bayan sun sauke wanda ya kawo su, yanxu dakan su zasu dinga zuwa, sbd sungane hanya. Akwana atashi bawuya yau watan su mama biyu a india, kuma karatun su yana tafiya daidai yadda ya kamata har sunyi farkon test dinsu kuma suncinye, don sunfi kowa marks sbd suna da kokari sosai har ana mamaki. rumana tana yabawa da irin kokarinsu wanda ita bata kaisu ba, sai kara mannewa su Ni'ima take wanda hakan bayawa baraka dadi, wai ke baraka me rumana ta tsare miki ne wlh haka kawai bana sonta gashi tacika shegen shagwabar tsiya,, to ina ruwanki. Yau sun shigo makaranta da wuri don sun riga rumana da ita take rigasu sbd yayanta inzaizo asibiti dawuri yake zuwa, suna tsaye jikin motar su sai ga wannan motar da suka gani akasuwa tazo tayi parking nisa dasu, baraka ta bude baki ta tabo mama kinga abunda nagani sosai ma kuwa wannan motar ne yau zamuga waye zai fito daga motan. suna ko shikin magana sai suka ga kafar mace tazoro amma basu ga gangan jikin ba da alamu ba ita kadai bace amota, tana magana da wani ne, bayan tagama sai tafito ta rufe motar, tana daga mai hannu yaja motar ya karasa, sai tajuyo sukayi ido hudu dasu mama. tayi musu murmushi takarasa inda suke, suko duk suna cikin mamakine bare ma, mama taji wani abu ya tsoketa azuciya tashiga cikin wani tunani, sai da rumana ta tabata lfy mama tunanin me kikeyi haka. Baraka da bakinta ba ya iya shuru, tace rumana da ma wancan motar kuce, tace Eh motar mijina nane tazaro ido dama kina da miji, tayi murmushi inadashi duk surutun da sukeyi, Ni'ima bata ce komai ba saidai kawai ta dinga na natawa azuciya, miji kuma wato kenan wannan kamshin turaren na mijinta ne? to taya ya wannan kamshin yaje dakin da suka kama? wannan abu da daure kai yake,, kuma meyasa tun farko bata cemana tana da miji ba?wazai bani duka amsana, kamarko rumana tasan tunanin Ni'ima na karshe, na rashin cemusu tana da miji ba, Ni'ima kina mamakin don nace ina da miji ko. tayi murmushi. Kuyi hakuri kawayena naboyi muku wani abu, shi ba mijina bane amma inasa ran xaixama mijina don ina sonshi sosai dan uwa nane gidan mu daya, kuma likita ne sosai ana ji dashi acikin likitoci, shiyake kawoni kuma yake dauko ni, dafatan kun gamsu da maganata. Sukayi murmushi amma mama kam murmushinta bai kai ciki ba tarasa dalili baraka tace kicaba rumana kice kin kusa zama amarya sukayi murmushi, sunkama hanyan zuwa department dinsu. sunshiga bada dadewa ba saiga lecture ra, mama taga ashe Doctor adnan ne shima yayi mamakin ganin ta kasancewar bai san anan take karatu ba, bayan yagama masu lecture suka kebe da mama suna magana, ashe nan kuke eh kaima kana koyarwane, eh amma basosai ba na dan wani lokaci ne nafi aiki a asibitin can ok ayya ya kwana biyu, ya iyali ka kuma ko gida tunda kazo kuwa eh nakoma ayya. Sai ga rumana tazo tagai sheshi ita da baraka ya amsa, sukayi sallama da mama yawuce sai rumana tace Ni'ima wannan guy din yayi ko shine gwanin naki? a'a abokin mijina ne au dama kina da miji, eh amma ya rasu allah sarki allah ya jikanshi sai ga hawaye a idon mama, ameen rumana tace kiyi hakuri allah zai sanyaya miki da wanda yafishi baraka tace ameen. Bayan sunkoma gidane sukayi waya da su mami har da umma da inna da yaya abdulrahman duk sun hadu waje daya anata gaggaisawa da yan makaranta, suka shaida musu sunan zuwa, suma sai murna, uban dawai yace umma kadai taje dasu mami kasan cewa kudin jirgin yayi yawa inbadon hakaba da dukan su za suje. abba yake cewa uban dawaki aiyakamata kaje kamanta da batun kudin jirgi nina dauki nauyin biya, harda abdulrahman za'aje da su inna ma, abdulrahman sbd tsabagen murna sai da ya rungume abba yana godiya, amma yace shi da kanshi zaiyi kudin jirginshi yana dashi, abba yace a'a. uban dawaki yace kayi hakuri alhaji zaiyi da kanshi badamuwa, to shikenan tunda haka kace. Matan gdan su mama sai tsaigumi suke tayi aliyu ji yake kamar atafi dashi amma bahali yana so yaga abar sonshi, yana matukar son mama, har uban dawaki yana tausaya mishi, yakira aliyun kayi hakuri aliyu yau un allah yace mama matarkace matarkce, bawanda ya isa yahana sai allah ka kara hakuri kacigaba da addu'a, kana d sakone gun maman eh ina dashi wasika yaciro yabawa uban dawaki yayi murmushi yace kuma agaisheta. Sai abban Ahmad yace zataji cikin murmushi, allah yasa mama ta amince maka kazama suri kin, ameen abba yana murmushin jin dadi. su mama ana shirin tarban iyayensu, rumana taga sai zumudi sukeyi, wai lfy baraka naga mama tana ta zumudi lfy haka wlh iyayenmu ne zasu zomana, ayya kice nima zangan su. eh to bari atashi mushiga kasuwa muyi sayayya ko, to allah ya kaimu bayan suntashi saiga yayan rumana din yazo a mota, motan tayi parking yana jiran rumana, sai gasu ko sunfio yana kallonta, tace yauwa ashe yazoma ba rabon zansha wahala, kuxo muje kugaisa sai infada mishi zamuje kasuwa, kamar sun hada baki sukace a'a jeki kekadai watarana zamu gaisa ok, duk yana kallon su amma su basa ganinshi. TAKU UMMU RUMAN ( NUSNIM)MUCH OF PHYAR NI'IMA๐ŸŒบ๐Ÿ’˜ [10:49AM, 1/24/2017] โ€?+234 806 448 1931โ€?: ๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’LABARIN NI'IMAH๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’1โƒ?9โƒ? Rumana takarasa wajan yayan nata, tafada mishi tana son zuwa kasuwa ne yin siyayya"iyayen kawayenta ne za su zo gobe in allah y kaimu, ok zani kuma bank incire kudi ok to sai kindawo zanfadawa umma bye take care my one. Yayi ribas ya wuce tagaban su baraka, yana kallon su, ta karasu wajansu kuyi hakuri nabarku atsaye a'a ba komai, to muje tashiga motarsu Ni'ima, dan allah mufara biyawa ta bank incira kude ok amma sai dai kimin kwatancen banka din to dinga nunawa mama hanyar kasancewa itace me tuka motar, sun isa banka tacire kudin suka joya kasuwa, suna tafiya tana basu labiri kuma tace yau sai sunje gidan su, sugaisa da umminta. baraka ta ware ido gidanku fa kikace eh mana ko baza kuje ba, duk fa mutanan gidan sun san da labarin ku har abbana, dakuma wannan yayan nawa kuma suna son ganin ku. please Ni'ima and baraka kuje mana dan allah, ok shikenan karkisamu da muwa zamuje. Yauwa nagode muku sosai kawayene wlh ina sonko sosai, shiyasa abbana yake son ganin ku ganin nadamu daku, ashe ke yar lele ce sosaima ai suna ji dani bare ma yayana da abbana, ummina kuma tafiji da autarmu, waini katuwace kai rumana wlh kincika surutu inji baraka, ni'ima tace ina ruwanki baraka, yauwa yauwa ni'imata wannan barakar naga alama batasona kamar yadda kike sona, tana sonki mana ita kawai tacika zolaya ne. Ai naga alama tana murmushi, Ni'ima kinsan wani abu kuwa, sai kin fada rumana. sunan mu daya dake, cikin mamaki suka juyo kai dan allah, shine baki fada mana ba, nikawai sunan bai min bane sunan kakata akasa min, shine nakejin kunyar fada ni aganina sunan mutanan dane, amma kuma dana hadu daku naji sunanki Ni'ima sai naji ina son sunan. Mahaifina yana matukar sunan Ni'ima kasancewar sunan maman sace,rabonsa da mahaifiyarsa da yan'uwansa tun yana shekara shahudu saka makon saceshi da akayi ya gan shi aghana, shine wani mutum mai kudi ya tsince shi, kuma alokaci anbatar mai da tunaninshi don kar yagane gida har sai da ya girma yayi aure ya haifemu, kwasam sai yatuna da sunan unguwan su,, FANTAGORI, fantagori kuma dama mahaifinki dan fanta gorine ai garin mu kenan, dan allah tab di. shine fa yanxu yakeson zuwa yaje yanemo yan uwanshi, tunda allah ya mishi arziki yana so yan uwanshi su samu suma. Jiyama yadawo daga gana gunkakanmu wanda yarikeshi da kuma yabashi ilimi yazama mai kudi kuma don ya daukeshi amatsayi babanshi sosai, allah sarki natausayawa mahaifinki, shiyasa ma yake sonku dana cemishi nayi kawaye yan nigeria, sboda cibiyarshi kenan,, ina kuma yanzu dana cemishi ku yan fantagori ne. shiyasa nakeso muje gidanmu daku. Cewar baraka kar kidamu zamuje sunshiga kasuwa sunyi sayayyan su sun gama, suka wuce gidansu rumana ita tayi driving din motan, har suka isa gidan su mama sunga kudi kam gidane hadadde na ajin karshe sunyi parking da mota suka fito ni'ima tace kuzo mukarasa ciki to baraka sai kalle kalle takeyi sai da mama ta mintsileta tukunna ta daina. sunshi falo sukaga wasu yara kyawawa sun rugu da gudu suna oyoyo aunty rumana muna ta jiranki baki dawaba sai yaya ne kadai yadawo, to kuyi hakuri munje kasuwa ne dakawaye nane,, sai alokacin sukaga su mama, Lah aunty rumana ina kikasamu me kama dake, sai tajuya tana kallon su mama cikin murmushi, wacce daga ciki take kama dani. suka nuna Ni'ima lah haba dai ai tafini kyau. Ina ummi ne tana sama tashiga wanka to rumana tacewa su Ni'ima su zauna,tana zuwa bara ta kawo musu ruwan sha bayan ta tafi ne, nawwaran da nawwarat suka zo wajan Ni'ima suna gaisheta, nawwara tacewa aunty menene sunanki mama tayi murmushi tace sunana, ni'ima, la sunan ku daya da aunty rumana allah ko, Eh, suka cewa baraka kema aunty ya sunanki, tayi murmushu sunana baraka, aunty baraka ai aunty rumana suna kama da aunty ni'ima ko sai ta kalli mama taga kuma gaskiyan yaranne tabbas suna yanayin kama amma mama tafita kyau sosai, eh hakane kanina suna kama. Kaima kana kama da yar uwarka ai amma ku yan biyu ne ko ,eh tare aka haife mu amma nafita tsayi, sai nawwara tace a'a aunty nadai fishi ko, to to to, dukan kuma kuna da tsayi da kuma kyau, aiko suka fara murna da tsalle suna ihu sai ga rumana, kai dalla lafiyan ku kuna mana ihu, a'a kyalesu inji mama muna hira ne dasu, sai ga ummi tasauko a'a har kindawo daga kasuwan eh ummi gasu Ni'ima nan da baraka, allah sarki yau kinkawo mana su suka durkusa kasa suna gaida ummi, a'a kutashi yarana bana son haka"ya karatu lfy kalau ummi y muka same ku lafiya kalau, ai muna tashan labarinku wajan runa ashe dara bon zamu ganku, eh ummi. Rumana tace wa ummi wlh iyayen sune zasu zo gobe shine mukaje kasuwa mukayi siyayya ayya ashe baki zamuyi"allah ya kawosu lfy ameen ummi, ummi abba fa ya nan eh yana falonshi yana kallon news, ki kaisu sugaisa da abban naku toh ummi. baraka kutashi muje suna isa sukayi sallama suka shiga falon dukan su suka zauna akasa, a'a rumana har kundawo ai dazo yayanki yake fada min kunje kasuwa da kawayenki, eh abba shine ma nakawo makasu sugaisheka Ni'ima da baraka, suka gaishe kansu aduke yake baiga fuskar suba. ya karatu lfy lau abba da fatan ana bada himma eh abba to allah ya taimaka ameen, to rumana nikam wacece mai sunan maman tawa gatacan Ni'ima tadago kai sukayi ido hudu da abban ya yaji kanshi yafara juya mai ya meke shirin faruwane, gizon fuskarta yafara tunowa wanda bazai taba mantawa ba. TOFA NIMA NACE MEKE SHIRIN FARUWA NE HMM BAKANTA FA. . TO KUBIYONI AGABA DON MUJI MEZAI FARU AWAJAN. TAKU UMMU RUMAN( NUSNIM)๐ŸŒบ๐Ÿ’˜much of love my dostis [10:49AM, 1/24/2017] โ€?+234 806 448 1931โ€?: ๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’LABARIN NI'IMAH๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’2โƒ?0โƒ? Rumana tace abba lafiya,bakomai rumana fuskar kawar kice yake min gixo dana hajiyata, ayya abba, ita kuma mama shi take kallo yayin da kamanshi yake mata fisge dana abban ta uban dawaki, tayi murmushi abba suma fa yan fanta gori ne yayi zumbur yagyara zamanshi kai dan allah, ashe garin mu dya allah sarki. Dama abba iyayen su ne za su zo musu gobe, shine muke son mushirya musu abincin tarba. dan allah abba kabarni na kwana agidan su kaji abba, to ai bakomai sai ko dauka su larai masu aiki biyu su tayaku ko, yauwa abba na ashe kagane allah yaja zamanin ka abbana allah ya hadaka da yan uwanka, ameen uwata nagode da addu'arki. Suka tashi za suwuce yace kudan dakata ina zuwa yashiga daki yadauko musu kudi masu yawa" ya mika musu suka ki karba rumana ta hade rai suka kalleta yace aini nabaku kyauta ba wani ba, kuma kamar ya'yana ne, to abba mungode allah ya kara budi ameen sannanfa rumana tasake rai, suka fita tafadawa ummi yadda sukayi da abba zataje ta kwana gidan su Ni'ima to shikenan, ummi ta basu kayan kwalliya da dankunnaye masu bala'in kyau irin na india wa, dakuma kayan ciye ciye. To kiji kifadawa yayan naki mana, ummi sauri mukeyi yauwa abba yace aturo mana su larai gobe da sassafe sai driver yakawo su sai inmusu kwatance, toh allah ya kiyaye ta daukayen ta suka wuce. A mota mama take cewa rumana gaskiya gidanku yayi min ki kalla yadda aka karbemu hmm sai ma kunxo kwana agidan namu ma zakusani, dan dayar yayata bata nan ne, sun isa gidansu barakan lfy, ruma na sai murna suna shiga sukayi wanka suka fara wani aikin daga ciki, washegari sai gasu larai sunzo sunfara aiki. 12 nayi su mama sungama shiri zasu je dauko su a airport kowaccen su tasaka kayan india kuma duk coulour daya RED yayi matukar yimusu kyau kasan cewar farare ne su, kuma riga da sikwt ne, sunsha dogon takalmi. Rumana tace ita zata tuka motan, aikuwa haka akayi har sukaje airport din sun fito sunshiga wani waje sun zauna sai kallon su akeyi kasan cewar sunsa kaya iri daya gasu kansu daya kuma farare, daidai lokacin su uban dawaki da abba suka fito sai gasu umma da inna da mami da abdulrahma, kan kace kabo mama tazura aguje kawai baraka da rumana su kaganta aguje tafada jikin mamin ta da umma sai inna kuma, baraka naso itama tayi gudun amma rumana tariketa sosai allah baza ki tafi kibarni ba, allah allah take taje ta rungume innar ta da mami amma rumana ta riketa gamgam. umma da inna sukace kedai mama baki girma wlh, mami tace don taxo ta rungumeku tana murnar ganinku, to nikam ku kyale min yata, mamina nayi missind dinki yaya abdulrahman da abba da uban dawaki suna kallon shirmen mama, saida ta rungume kowa, subaraka suka karaso rama tarungume su da gudu kema haka xakiyi kinxa ma mama ne, abdulrahman sai kallon masoyi yarshi yakeyi itama tagaida iyayen nasu, dukan su suka juya kallon rumana wanda take tsaye tana kallon su suna ta faman murna,, itama ta karaso ta sugunna gaban uban dawaki da abba ta gaishe su dasu mami ma, tazo gaban yaya abdulrahman. tace yayan mu ya hanya yace lfy lau mami sai kallonta cikin sha'awa take yaxo yata ya sunanki,mama tace kawar muce, kuma sunan mu daya amma ana ce mata rumana. ayya gashi kunyi anko kamar wasu yan uku ta rungume rumana hakama umma da inna, rumana sai kallon uban dawake takeyi tana ayyana wani abu aranta. DAN ALLAH KUMIN HAKURI SAKAMAKON WANI ABU DA YA TARENI,, TAKU UMMU RUMAN (NUSNIM)๐ŸŒบ๐Ÿ’˜ [10:49AM, 1/24/2017] โ€?+234 806 448 1931โ€?: ๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’LABARIN NI'IMAH๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’2โƒ?1โƒ? Sai kallonshi take tayi sai da baraka ta tabata lfy rumana kuwa, naga kina ta kallon.abban mama ne, bakomai wlh natuna dawani abune, naga wani babban al'amari ne yake son faruwa, ko menene shi rumana, kedai bari kawai inmunje gd sai muhadu muyi magana ok, mama ta karaso inda suke wai me kuke tattaunawa ne haka naga kundade kuna tsaye, kema zakiji ai bari mukoma gida ok. Suka karasa wajan motocin daman rumana tasa akawo mata mota daya daga gida da mami da inna da baraka sai yaya abdulrahman, suna mota daya baraka ita take tukin"sai kuma dayan motan da abban Ahmad da uban dawaki da rumana da mama adayan motan rumana ke tukawa ita, suna tafiya suna hira abinsu"rumana sai kallon uban dawaki take ta madubi, mama kuma tana ta basu labarin makarantar su da kawancen su da ruma harda zuwan su gidan, duk tafadawa su abba. Hakama baraka itama tana tabasu labarin india da kuma skull da kuma kawancen su da ruma, mami tace a' lallai kice abun naku azeeman ne gashi ko kanku daya kamar jini daya"abdulrahman yace dafatan dai ba'ayi sau.....? sai baraka ta galla mai harara yayi shiru, mami tace aida ka karasa mara kunya kawai . sun isa gidan su mama dukan su suka fito, mama nabude gidan taga abun mamaki yadda aka canxa tsarin gdan da decrotion din yayi masifar kyau baraka tace lfy kikayi turus dake tajuya , tace kema xo baraka zoki ga abun da nagani tana karasawa itama mamaki ya daure ta. Ita ko ruma tana jingine jikin mota tana jallon su cikin murmushi, suka jiyo so kalli ruma tadaga musu gira tare da murmushi, ta karaso wajen su mami tace kushigo mana mami, har su abba suka shiga suna kallon wajen" kowa yaxauna a falo, mami tace kai wannan falo haka, abban ahmad yace badai saboda xuwan mu kuka kashe kudi haka ba dongyara wajan, ubandawaki yace sai kace ana bikin india wa, abdulrahman yayi dariya ai abba murnan zuwanmu suke sukayi. su baraka dai basu ce komai ba don mamaki har yanxu afuskar. sai ga larai sunfara kawo kayan ciye ciye daban daban abun yawuce tunanin su mama. Abdulrahman yakasa shiru don ganin abun ya girmama kai wai aina kuka samu kudi haka kukayi wannan abun. suma sukace bamusan da duk wa yannan abun ba, illa muma mamaki mukeyi, umma tace kamar yaya sai alokacin rumana ta amshe magana, kuyi hakuri, duk abun da kuka gani bada kudin su baraka bane sukayi, illama suma basu san konai akan hakaba, duk wannan shiri nane dana mahaifina bayan munje dauko kune akazo akayi wannan abun cikin kankani lokaci, don intaya kawayena murnan ganin ku. dafatan banyi laifi ba sai ubandawaki yace bakomai rumana allah yasaka da alkhairi abba ma haka yace harda su umma. Ni'ima da baraka suka zo suka rungumeta suna mata godiya da murna, bakomai wlh ku kawayena ne ba har abada ina matukar sonko shiyasa namuku haka, wannan kadan kenan daga cikin aikina, abba yace bara mugama zamuje gidanku wajan mahaifinki don yimashi godiya. yauwa abba dama inaso kuje gidan mu, inna tace kar kidamu zamuje. sun basu waje su ci abinci don suna so sutattauna akan wani abu, sunkebe mama takara yi mata godiya, nace kudaina gode mun, rumana tace akwai abunda keshirin faruwa mama ma tace tabbas da akwai , suka gayyace komai, kowacce ka gani tahada gumi, tare da farin ciki mara misultuwa, abdulrahman yazo yasa mesu shima yazauna yaciro wasikan da aliyu ya bamawa abba aba mama, gashi mama inji aliyu yace akawo miki. ta karba tare da hade rai, rumana tace waye aliyu baraka saurayinta ne kuma yayanta yarwa da kani suke yana matu kar sonta ita kuma bata sonshi tunda ahmad dinta ya rasu, ahmad shine mijin nata eh allah sarki sunanshi daya da yayana kuma wanda zan aura ayya. Mama tace kumin shiru dawannan suratan naku tabude lettern takaranta, sai kuma yabata tausayi,, tarasa irin aliyu tafada mai bata sonshi amma yaki ji. Rumana ta kalle abdulrahman tace yaya amma kayi dacen mata fa don tana matu kar sonka, kai don allah amma nagode miki rumana, a'a nima kace min kanwarka, to kanwata suka kwashe da dariya vayan su abba sunshirya, daman rumana tafawa abban ta zancen xuwan su, sun kama hanya zuwa, suna isa tayi horn mai gadi ya bude" sukawu ce ciki aiko sunga inda ake narka dukiya a india. tayi musu iso cikin falon abban nata taje takira ummi suka gaisa, sai shima abba yasauko, yana saukowa suna ido hudu da uban dawaki, uban dawaki ya mike tsaye dan ba xai taba manta kamannin ba, abban rumana jikinshi sairawa yakeyi yana fadin ๐Ÿ‘‰๐Ÿปy....? TAKU UMMU RUMAN ( NUSNIM) MUCH OF MISSING NI'IMAH๐ŸŒบ๐Ÿ’˜ [10:49AM, 1/24/2017] โ€?+234 806 448 1931โ€?: ๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’LABARIN NI'IMAH๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’2โƒ?2โƒ? Yaya kaine kuwa ko gizau nakeyi, ubandawaki cikin karkar wa yace adam dama kana raye anya kaine kuwa yayi sauri ya karasa wajan shi suka rungume juna suna hawaye sosai, kowa na falon sai da yaayi hawaye barema ruman da mama sun tausaya musu sosoi,, yaushe rabon da su hadu shekaru aru aru. Abban ahmad ne yaje ya lallashe su yace su zauna ayi magana duk sun xauna, sai abban ahmad yake cewa uban dawaki kasanshi ne Eh dan uwa nane uwarmu daya uban mu daya shine autar mu, tun yana karami ya bata ba aganshi ba, gashi iyayen mu na matukar sonshi sosai, mahaifin me nadin sarauta, asalin uban dawakin kenan" yazo ya kwanta ciwo yarasu, hakama mahaifiyar mu itama tarasu duk sun rasu da tunanin adam aransu, munyi neman adam ta koina bamu ganshi ba har addu'a mukasa akaimana shima amm shiru na labari. Abban rumana sai kuka yakeyi saboda rashin iyayenshi da yayi har saida Abdulrahman da abba suka lallashe shi da kyar sannan yayi shiru, abban Ahmad yace allah ubangiji ya gafarta musu da rahmar sa Ameen kowa yafada.shima abban rumana yafada musu yadda akayi har ixuwa rayuwan shi india. allah ya tsare gaba kafin mukoma sai muje ghanan ko Eh, yatambaye shi sauran yan uwan shi yace duk sunana dayaran su, duk gida daya muke allah sarki, kai yaya yaranka nawa. Yarana hudu biyu maza suna gida tare da iyalan su sai da ukunne wannan abdulrahman kenan sai kuma autana mama mai sunan mahaifiyar mu Ni'imah, kaifa babban dana shine Ahmad sai rumana itama sunan mahaifiyar mu nasa mata Ni'ima sai kuma laisu sai yan biyuna nawwaran da nawwarat, kai amma allah ya raya mana su ameen , ana tahira cikin nishadi basa son rabuwa. uban dawaki yanunawa adam abban ahmad sirikinshine amma allah yayi ma dan rasuwa shine wanda mama zata aura ayya. Su umma da mami da inna, ummi tajasu sama sasanta don su huta abba kam suna ta hirar su su rumana ma anja kawayenta kuma yan uwanta suna ta murna sosai. TAKU UMMU RUMAN(NUSNIM)๐ŸŒบ๐Ÿ’˜ [10:49AM, 1/24/2017] โ€?+234 806 448 1931โ€?: ๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’LABARIN NI'IMAH๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’2โƒ?3โƒ? Labari ya barke tsakanin su, abban rumana yace dole sai dai sukwana agidanshi aiko hakan tafaru abinci kala kala yasa an musu, washe gari suka dag zuwa ghana wajen marikin adam danttijo dashi mai kamala, yayi farin cikin zuwan su kuma yamika godiya gurin allah dayasa yau'uwan shi suka bayyana tun yana raye. kwanan su biyu aghana suka koma india, suma sai yawo ake tayi agari asiyo wannan asiyo wancan barema rumana, ummi ma ba abarta abaya ba itama ta kwashe su mami akafita siyayya, sunji dadi sosai mami tacewa ummi nikam kema zan kwace miki yar taki rumana, sai in hada da yan matana biyu sai su zama ukun kinga shikenan nazama.maman ya'ya mata uku ko umma da inna suka ce aikowa hakama ummi. Satin su daya a india sukace za su koma harda kuka adam yayi, gani yake ya sake rabuwa da da uwan nashi, yayi musu tsaraba sosai ya kashe musu kudi. yace yana son su mama da baraka su dawo gidanshi kawai har sugama makaranta abban ahmad yace dama nima nayi tunanin hakan bakomai duk yadda kayi daidai ne. Yace shima ya nanan zuwa idan yasa mu hutu wajan aiki harda iylanshiga badaya to allah ya kawo ko lafiya, su mama da baraka anata kukan rabuwa da iyaye ummi ne ke lallashin su, me kuke kuka ai kuma kun kusa zuwa gdan ai,har airport suka kaisu suna daga musu hannu. Bayan sundawo abban rumana yace suje su kwaso kayan s, su tafi da masu aiki sutaya ku to abba, rayuwa ta canxa musu suna ta kara tunsu har sukayi exam , sunzama abun kallo a skull din su sosai bare ma mama lecture ras sun sonta sbd haza kanta, duk pratical ita take cinyewa, samari sai kawo mata hari sukeyi amma sam taki bada fuska, sbd har yanxu son ahmad dinta yananan azuciyar ta. baza ta iya yi mai kishiya ba, ta gwammace itama ta mutu ahakan batayi aure ba. Kullum baraka tana mata fada akan yawan tunanin nan amma taki ji, suna yawan haduwa da doctor adnan yana kara koya mata wasu abubuwan, anshirya taron kananan likitoci inda zasuyi fadakarwa, su mama kenan, kuma angayyaco manyan likitoci don su musu kyauta. Ranar su mama rumana baraka anata murna za'ayi jawabi tunda sune kanan likito cin, harda doctor adnan awajan, rumana tazo tayi nata akan stage din itama baraka tayi nata sai mama itama haka sai tafa matabakeyi, anxo bada kyau tuttuka, dama su goma ne student din wayanda sukayi, amma mamace tazo na daya, kuma manyan likitocin su suke bada kyauta, bayan kowa ya karba kyautar shi, sai mama ta karshe"wanda zai bata kyautar aka kira sunan shi DOCTOR AHMAD ADAM rumana tana ta murna dama yaya ahmad yazo wajan hardashi dama, baraka tace kina nufin na nagida Eh, sai gashi yafuto cikin kasassaitar tafiyanshi,, dai dai nan kuma aka kira baraka awaya tafita amsawa. Bayan ya karaso, sai aka kira NI'IMAH UBAN DAWAKI itama tafito itama cikin kasassai tar tafiyanta, tana karasawa taji gabanta yafadi yajiyo tare da GIFT dinta yana juyowa. TAKU UMMU RUMAN(NUSNIM)HAMKO PHYARI HUWA ๐ŸŒบ๐Ÿ’˜ [10:49AM, 1/24/2017] โ€?+234 806 448 1931โ€?: ๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’LABARIN NI'IMAH๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’2โƒ?4โƒ? Yana juyowa sukayi ido hudu dashi ya mika mata gift din ta tare dace mata BAHAT BAHAT KUCHI NI'IMAH, MERI SAP SA HAI NI'IMAH hannunta narawa amma bata daina kallonshiba shiko abun yabashi mamaki irin wannan kallo haka, sai yabasar cikin in ina tana cewa saheebina shiko baima sake kallonta ba har yabar wajan tajuyo tafara tafiya. Rumana sai murna take masoyinta ya bamawa kawarta gift, takaraso daidai da rumana ta yanke jiki tafadi kasa sumammiya, rumana tasaka ihu dai dai kunnan ahmad ya taho da sauri, yana lfy rumana tana nuna mishi da hannu yaga mama akwance akasa bata motsi. Me yasa meta rumana kawai na ganta tafadi ne, i thing something is wrong with her, taimaka mukaita hospital dina, duk wannan abunda ke faruwa baraka bata sani ba,anbata gado" ya duddubata tare dayi mata allurai, baraka da ta koma ciki taga bata gansu ba, tashiga kiran layin rumana, kuna inane rumana bangan ku ba, sai taji ta tana shesh shekan kuka. lafiya rumana, sai tace mamane, bata karasa ba tafashe da kuka,cikin dimaucewa tace me yafaru da maman kuna inane muna hospital,, tayi mata kwatan cen hospital din tana zuwa taci karo da rumana tazo da gudu ta rungume ta. Ta na ina tajata sukaje dakin da aka kwantar da ita, baraka tana ganin ta ta fashe da kuka don mama kam tacanxa kamar wadda tayi shekaru tana ciwo, rumana meyasa me mama ta koma haka wlh nima ban sani ba tabata iya lbarin abunda tasani. yan zu yaya ne yake kula da ita, pls baraka jeki gida ki gayawa ummi na nemi layinta ban samu ba. Ok bara naje nafada mata ta fita ba da dadewa ba sai ga ahmad yazo dubata, ruma ta tashi kuwa a'a wlh kinci abinci a'a nafadawa dai baraka taje tafadawa ummi agida ok, nima ban samu zuwa gidan bane nashiga dakin opretion ne shiyasa, inaga nan da awa biyu zata bude idon ta, ok yaya ahmad bara naje gida anjima zan dawo to . Baraka na isa tafada falon da kuka lfy baraka meke faruwa daga ina ummi mamace ba lfy tana kwance a asibiti, cikin tashin hankali tace meke damun maman wani asibiti ne muje, bayan baraka ta kim tsa, ahmad yashigo gidan yaga ummi hankalinta atashe lfy ummi mamace ba lfy, ki kwantar da hankalinki, nabata kulawa sosai, bakomai ummi zata tashi nanda awa biyu tayi ajiyar xuciya to shikenan rumana nacan kenan eh ita take kula da ita. to bara nahada musu abin ci mukai, yana wuce wa daki sai ga baraka ta sauko. ummi naji kamar kina magana eh yayan kune ya dawo shine yake cemin nanda awa biyu zata farfado, ok bayan sunkammala girkin nasu suka wuce asibiti, suna isa daidai nan rumana tafito daga dakin taga ummi ta rugometa da gudu tana kuka, ummi zo kiga yadda mama ta dawo kamar mai ciwon kanjamau, suna isa dakin daidai nan ta bude ido tana kalle kalle ummi tace me zan gani haka, me yasa mi Ni'imata haka wani ciwo ke damunta faraddaya ta koma haka, wlh ummi muma bamu sani ba kuma yaya yaki fada min. Mama duk tana binsu da ido takasa cewa komai sai hawaye baraka ta karasa da sauri wajanta, tana mama meke damunki, tayi mata alamu tasukuyo da kynnenta taji , cikin inina tana cewa naga saheebina baraka, baraka ta bita da ido mama kodai kinfara tabun hankali da alamu ba lfy kike ba, mutumin da yariga da ya rasu tun da dadewa, kice kuma kin ganshi, dan allah kibar wannan maganan. Mama azuciyanta tace dama.ba yarda za'ayi da itaba, baza ta fadawa baraka inda yake ba ko bajima ko bada de dole zata ganshi tunda gida daya suke,, amma kuma abunda ya dore mata kai dama yana raye me yakeyi, a gidan su rumana tayaya yaza ma yayanta, me yahana shi zuwa gd, kuma meyasa yanuna bai sanniba, akwai wani abu akasa wanda ya kamata nasani,, waye zai bani amasana ina cikin tsaka mai wuya. Kuma gashi shine ruma zata aura tajuya taga suna kallonta suna mata sannu, ya allah awani duniya nake, allah kasa mafarki nake. ta rufe ido ta bude taga dai ba mafarki take ba, sai tasaka kuka ummi tazo kusa da ita lfy mama meke da munki, baraka dai tayi jugum tana tunanin maganar mama, shin anya mama bata samu tabin hankali ba, taya mutum ya rasu ace kuma yadawo, kai impossible. mama tasa mi tabin hankali, shiko ahmad yana can yana tunanin mama daga lokacin da zai bata gift dinta, yaga ta birki ce ko meta gani oho. DAN ALLAH KUMIN HAKURI BANA ZAMANE KWANA BIYU, HAR YANXU BAN ZAUNA BA. TAKU UMMU RUMAM ( NUSNIM)nusfima sap hai dil ๐ŸŒบ๐Ÿ’˜ [10:49AM, 1/24/2017] โ€?+234 806 448 1931โ€?: ๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’LABARIN NI'IMAH๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’2โƒ?5โƒ? Koma menene ita ya shafa kilama aljanu ta gani saboda gata da bala'in kyau kamar aljanar ni ban ma taba ganin mutum irin haka ba, bayan yagama tunanin shi yatashi ya watsa ruwa yayi shirin asibiti, yana isa baraka kuma tana fitowa daga dakin tana hawaye tawuce bata ganshi ba amma shi ya ganta, yace azuciyar shi kwade ji dashi sai kace me ciwon mutuwa, ya tura kofar yashiga. Lokacin mama idonta biyu tana ta tunanin ta rumana ce tace ya ahmad sannu da zuwa yauwa rumana, ummi tace har kazo eh ya me jikin ummi, da sauki gata tabude ido sai faman hawaye take tayi, tunda ya shigo dakin ta runtse idonta tare da jin haushin shi, tace axuciyarta ya allah kafiddani cikin wannan halin dana shiga, shin a lahira nake ko aduniya, nasan dai Ahmad dina ya rasu, to mai ya dawo dashi. Hayenta suka kara yawa taji ance mata ya jiki sai ta bude ido sukayi ido hudu dashi, yana kallon ta tana kallonshi tana hawaye, yace yakama ta kibar wannan hawayen naki, saboda jininki yahau ga kuma ciwon xuciya yana son kamaki,rumana ta fashe da kuka. yaya pls kataimaka bana son wani abu yafaru da ni'imata, bakomai sis kar ki damu i will do my best, ita ko mama takara fashewa da kuka, rumana takaraso wajanta da sauri kiyi hakuri mama kidaina kuka pls kifada mana meke saki yawan kukan nan, gashi zaki janyo wa kanki wani ciwon. Ido kawai ta zubawa rumana tana ayyana wani abu aranta, sai tayi mata murmushi alamun ta daina kukan kenan, bayan ummi ta tafi gd tabar rumana kadai wajen mama, sai ga baraka ita da doctor adnan sun shigo dama tafada mishi mama bata da lfy kuma tafada mashi abunda mama tace mata game da Ahmad, shi kuma yace lallai kam tasamu tabin hankali,, shine yanzu yaxo ya ga maman. Mama tana ganin shi tafara hawaye ya matso kusa da ita sannu mama tace yauwa tafara fada mishi kamar yadda ta fadawa baraka shima bai yarda ba, yace dole agwada kwakwal warki ko lfyarsa kalau, bara nayiwa doctor faisal magana tunda su suke kula da section din nan, yakirashi yazo yayi mishi bayani, kuma ya gamsu akaje aka gwada aka ga bakomai, normal yake abun ya dore musu kai, yau satin mama biyu a asibiti su baraka suna kula da ita sosai hakama Ahmad, mama taki jinin taga yashigo asibitin don haushin shi take ji sosai, shiko haryan zu tana bashi mamaki yana lura da yana yinta kamar bata son ganin shi, yarasa menene matsalarta. ranan nan ummi tasa baraka ta dafa mata abinci ta kawo mata asibitin, bayan baraka taje gida tagama komai, ta kamo hanyar zuwa asibiti, tana shiga reception suna cin karo da ahmad sukayi idi hudu, ta daburce sai tafasa ihu tasuma zata fadi kasa yasa hannu ya tar beta.๐ŸŒบ๐Ÿ’˜ TAKU UMM RUMAN( NUSNIM) meni phyar huwa ni'ima [10:49AM, 1/24/2017] โ€?+234 806 448 1931โ€?: ๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’LABARIN NI'IMAH๐Ÿ’๐Ÿ’?2โƒ?6โƒ? Da sauri aka kawo gado aka sata yace akaita ciki, abin yafara damun shi da alamu ni suke gani suna suma to me nayi musu haka ne, gsky dole in tambaye su sun sani aduhu, yayi mata allurai ya bar daki ya koma wajan su rumana. Yaga ummi ce da abba ya gai shesu sannan yafa da musu abunda ke faruwa mama ta zazzaro ido tare da fashewa da kuka, ummi da abba suka ce wai lafiya kuwa. to ummi nikam ban sani ba narasa dalili kuma ciwon su daya da mama, amma na mama yafi sosai. wayyo muje dakin suka bar mama tana ta kuka, dama tasan za'a arina nafada musu ita da doctor adnan amm sunce nasami, tabin hankali" itama gatanan ta ganshi munzama mubiyu masu tabin hankalin, saura doctor adnan, shima yazaiyi idan yaga Ahmad. sai ga rumana ta dawo taga ni'ima da alamu kuka tayi wai lfy ni'ima kike kuka haka kinsan da ciwon dake jikin ki, tunda kin ki kifada mana damuwar ki ba sai ki kwantar da hankalin ki ba.baraka ba lfy ta suma itama anbata gado, rumana cikin tashin hankali tace WHAT dagaske kike ta gyada mata kai, ina su ummi suna wajenta tace ina zuwa tafita, mama tayi murmushi tace hmm rumana baza ki gane bane idan da kin san abun da ke da mun mu da kinfimu shiga wani hali, rumana ta sa mesu akan baraka bata far fado ba , sai ga yayan nata yashigo yauwa ruma dama ina son magana dake zu muje office dina. Suna shiga yasa mi waje ya zauna itama ta zauna yacire gls din idon shi yana kallonta, shin intambaye ki mana rumana, ina jinka mijina yayi murmushi, akwai abun tsorone afuskata, da mamaki tace mai wannan wani irin tambayace, to naga kawayenki ni suke gani suna suma. kuma narasa waye zan tambaya shine nace bara na tambayeki, tayi shiru na dan wani lokaci, ina zuwa yayana" ta tashi taje tasami mama tace mata wai shin lfyarku kalau kuwa inajin ajikina akwai abunda kuke boye wa ne, yaya ahmad yace min shi kuke gani kuna suma da alamu akwai abunda kuke gani. Gaban mama yafadi duuuum, ko kadan baza taso tafawa ruma abunda ke ranta ba, don batasan yaza ta dau zancen ba, gara su bar abun acikin su har ranar da gsky zatayi halinta, rumana tace kinyi shiru, gsky ba haka bane, ni kaina ban san meke damuna ba, ta gaggaya mata maganganu sa zasu kawar mata dawancan tunanin, haka bara tasamu kwana biyu kafin ta bude idonta ranar da tabude idonta , mama taje dubata itama, baraka suka hada ido da baraka sai baraka taji tausayin mama tafara hawaye, mama ta girgiza mata kai alamun ta daina kar ayi mata zargi don ruma na son dagosu, azuciyar ta tana tunanin abunda mama ace mata ita da doctor adnan suka karya tata, har suka kirata da mai tabin hankali, wanda kuma ba haka bane, tunda itama gashi ta ganshi, da idonta saura doctor adnan. amma shin da gaske ahmad ne ko ko dai mai kama dashine. TAKU UMMU RUMAN(NUSNIM) ๐ŸŒบ๐Ÿ’˜ [10:49AM, 1/24/2017] โ€?+234 806 448 1931โ€?: ๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’LABARIN NI'IMAH๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’2โƒ?7โƒ? Baraka itama fara samun sauki yau aka sallame mama amma taki tafiya gida ita sai ta tsaya da baraka, abba yace to shikenan, rumana tace to bara nakai wa yannan kayan gida indawo ko,, to shikenan sai kin dawo dama allah allah suke ta tafi don suyi magana. Mama ta gyara zama ta kalli baraka, tace yanxu dai kunyarda dana cemuku ahmad nanan ko, ai da dana fada muku kun daukeni me tababbiyar hankali sai gashi kin ganshi da ida nunki ai. baraka tace hakane mama, ko ni nan bayi mamaki matuka amma kuma abun tambaya meyasa bai gane mu ba, meyasa zai shereki na tsawon shekara 1 da watanni, yakamata ace yadawo gida ai. Kema dai ai kya fada shiyasa abun ke cimun rai, gashi shi rumana zata aura idan muka gama, kuma suna matukar son junan su, yanxu menene abunyi mama, kina ganin mufada mata komai ne? koko kina ganin mufawa ummi ne? koko kina gani mufada acan gida ne, mukira yaya abdul rahman, don asami mafita don wannan abun akwai rudu. Mama tace a'a duk wannan bai taso ba mubar komai acikin mu, kai mama idan muka bari zaki iya samun matsala, sbd nasan halinki tun ba yauba, ga ciwon xuciya yana son kamaki, yauwa ya kamata musanar da doctor adnan fa, a'a mukyaleshi kar mufada mishi, amma musan yadda zamuyi muhada su suga juna, shima sai ya tabbatar. Eh hakane kin kawo shawara mai kyau, ok yanxu bara naje up stair nagani ko zan ganshi, bayan mama ta fita sai ga Ahmad yazo duba baraka, sannu ya jikin da sauki, dan allah inba zaki damu ba ina son intambayeki wani abu, ok ina jinka ba damuwa. dan allah meye na muku keda ni'ima kuke suma ko namuku kama da wani ne ko ko yayane abun yana daure min kai narasa dalili kun sani cikin tunani. Ta gyara kwanciyar takalleshi da kyau tace doctor ahmad ba abin da kamana kuma muma ba musan meke damun mu ba, ka kwantar da hankalinka matsalar mu bata shafe ka ba, ya kara zuba mata ido amma bai yarda da abun da tafada mishi ba, kowai akwai abunda suke boye mishi ne wanda basa so kowa yasani, amma zai bin ciki, karan bude kofa ne yasa suka juyo mamace tashigo tare da hada rai,sai koma doctor adnan ya biyo bayanta. suka karaso amma baiga ahmad baraka cikin murmushi ta gaidashi, oh baraka yau meke damunku hakane amma ta warke ke kuma kin kwanta anya lafiya kuwa, sai yaji wani murya abayanshi kamar yata bajin muryan, ya furta yace ai kaima kafada musu nima narasa dalili doctor adnan najiyowa sukayi ido hudu da ahmad ya zazzare idanuwa, saura kadan yafadi yama kasa magana yana nuna shi da yatsa. TAKU UMMU RUMAN ( NUSNIM)๐ŸŒบ๐Ÿ’˜oh ajnabi mera ajnabi najane tum kaha cale ka hai se ni'ima&ahmad [10:49AM, 1/24/2017] โ€?+234 806 448 1931โ€?: ๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’LABARIN NI'IMAH๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’2โƒ?8โƒ? Yakasa furta komai da mamaki ahmad ya kamashi don saura kadan ya fadi yaga yana kokarin fita hayyacinshi ya bashi taimakon gaggawa, mama ta dumfaroshi, bayan ahmad ya fita tace munshiga uku yazamuyi mama, karki damu komai zaizama normal, wannan kuma inaga su mami da abba sunganshi ya zasuyi, ahmad ya dawo da drip a hannunshi, ya kalli su mama cikin tuhuma. Cikin daure fuska yace musu wlh sai kunfada min abunda koke boyewa game dani, haka kawai me namuku kowaye ya gani sai ya zauce, sai kace kunga aljani, to bazai yuba ko kufada min ko kuma in hadaku da abba abun ya ishene, mama sai hawaye takeyi, yaji anrike hannunshi ahmad ya jiyo yaga doctor adnan ne har ya farka, yana hawaye. yace taya idan muka ganka baza mushiga damuwa ba, yau wajan kana neman shekara biyu da mutuwa, sannan kuma mungan ka araye kace baza mu shiga wani yanayi ba,, mun godewa allah ma dayasa ba mutuwa ma mukayi ba saka makon.ganin. Lokacin da ni'ima tace mana ta ganka bamu yarda ba har muke mata kallon ta babbiya, ashe da gske ne kuma kuna gida daya bata sani ba, yaciga ba da gaya masa maganganu masu dore kai, wannan baiwar allan sakama kon rashinka tashiga wani hali wanda ba mai iya fitar da ita sai allah, a rasa farin cikinta adalilin rasaka, mama sai kuka takeyi, baraka ta amshe maganan, kuma kazo kuna soyayya da rumana kabar ni'ima, menene halakar ka da yan gidan bayan iyayen ka suna can gda, katare a india mai muka maka kaki dawowa gurin masoyanka, ahmad"abun yakara daure mishi kai yace nifa kunsani aduhu ban san me kuke nufi ba. Ni ban sanku ba sai ta dalilin rumana cikin jan saki yace ya isa haka inaga wanda kuke magana bani bane sai dai mai kama dani kuke magan, doctor adnan zaiyi magana mama ta dakatar dashi ya isa haka ku kyaleshi. kuma ina so dan allah kada kowa yaji wannan maganan koda rumana ne,, kayi hakuri ahmad munyi zaton ahmad din da muka sani ne am srry, yaja tsaki yabar dakin. mama ta durkusa kasa tana ta kuka baraka tayi karfin hali ta lallashe ta hakama doctor adnan abun ya bata mishi rai sosai. kiyi hakuri mama komai lokaci ne ina ganin mukyaleshi kawai, bakomai naji na hakura amma soyayyarshi tana raina haryanxu. Doctor adnan yace bara nawuce naje na hoto ko xuciyata xata min sanyi, ok doctor mun gode sosai, bayan ya tafi suga cigaba da tattaunawa , har rumana ta dawo lalle baraka jiki yayi sauki shiyasa yaya ahmad yace ince miki ya sallame ki, au dama an sallameta bai fada mana ba lallai kam, sai muyi haraman zuwa gda. Hakadai rayuwa ta cigaba da wakana sun koma skul suna karatun su amma har yau mama tana tuna nin ahmad, da ita da baraka sam ba saso su hadu da ahmad ko ahanya ce, saboda suna jin haushin shi rumana, taga sun rage walwal sam tarasa gane musu, sunyi exam dinsu,, dama zasuje gda harda su abba don yaje yaga danginshi. suna murna sun.kosa ahmad dai yace ba inda zashi abba yayi yayi yaje amma yaki, mama ko dadi taji don yace bazai jeba, don zuwanshima bala'ine da damuwa don zasaka mutane cikin hadari, rumana ko bahaka taso ba. can gida ko su mami ana ta murnar zuwan yayanta bangaren ko fantagori aliyu yafi kowa murnar zuwan su daon yaga masoyiyar shi, abdulrahman ma haka ba abashshi abaya ba.abba yayi wa yan uwanshi tsaraba sosai. ubandawaki ma yasa sai murna yake da zuwan dan uwannashi, abban ahmad ne yasa aka gyara gidan su uban dawaki saboda zuwan abban rumana. TAKU UMMU RUMAN (NUSNIM)๐Ÿ’˜๐ŸŒบnajane tum kha ha cale ka hai se itna phyar AHMAD [10:49AM, 1/24/2017] โ€?+234 806 448 1931โ€?: ๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’LABARIN NI'IMAH๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’2โƒ?9โƒ? An gyara ko ina waje yayi tsaf kamar wani sabon gini ne akayi, uban dawaki yayi murna sosai tare dayiwa abban ahmad godiya sosai, yace bakomai ai duk munzama daya, allah da ya kara donkon zumunci ameen. Sauran yan uwan ubandawaki suma sunyi murna sosai, matayan su sunbawa mami hakuri da umma kuma sun hade kawunan su, kawai yanxu suna jiran bakin sune, mami tasa telenta yayi wa su mama dinki su uku iri daya shaddace pink anmata aikin sama sai daukan ido take yi, har ta karma ma duk ta musu saboda ta shirya musu liyafa da kuma taya su murnan gift din da aka basu na haxa kan kananan likitoci. Hakama su umma ba abarsu abaya ba suma dinki sukayi anko har dasu abba uban dawaki da sauran kannan sa, su mazan ankon yadi sukayi, matan kuma lace ce sukayi, abdulrahman da su aliyu da kuma su salis suma ankon shaddace blue, abunka da masu kama da india wa yayi musu kyau sosai. Su mama angama shiri, baraka tacewa mama, kinsan allah nakosa inga yan gda ko dai kiga yaya abdulrahman ko, dama hardashi mana ai shine kanga ba ma rumana tace au allah, gasky baki da kunya, eyye kunyarwa zanji tab, kema ai dai kina murnar zakiga yaya aliyun kiba , mama ta hade fuska. baraka wlh bana son iskanci, rumana tace kedai fada gsky mama, wai to shi yaya aliyu bashi da kyau ne da baki son sa, yakamata ace yanxu kin tsaida miji sbd munkusa gama karatu fa, kuma nasan muna gamawa za'ai mana aure, baraka tace aikuwa dai. Mama sai kallon su take hawayen da tamake kar yazubo amma sai da ya zubo, baraka tayi saurin cewa haba mama wai yaushe zaki daina wannan kukan naki kinsan dole ne muyi aure, rumana tace hakane wlh, allah dai yazaba mana mafi alkhairi, ameen. suka ci gaba da har hada kayansu, gobe jirginsu zai tash, su rumana sun fito falo suka ci kara da ahmad sai da gabanta ya fadi,baraka ta hade fuska mama ma haka, suka gaisheshi ciki ciki, shiko suna bashi mamaki, rumana tace yaya kallo kakeyi eh.su ruma gobe sai tafiya ko. Eh mana bayan kai kace baza kaje ba, to meza ka tsaya yi anan, ko kana so innaje can nayi sabon saurayi, a'a habadai kiyi hakuri inkika min kishiya ai zan mutu, kin san ina matukar kishinki bana son wani ma ya kalleki balle kuma ki kulashi, kiyi hakuri saheebata, mama ta juyo da sauri ta kalle su wanda idanunta yayi jajir amma ba hawaye, ji take kamar zuciyarta zata fashe ta fito baraka dake kusa da ita tarike hannun ta alamun kartayi kuka ta nuna bata ganshiba. Sai soyayyan su suke tayi tana ta rokanshi dan allah suje tare, kirki damu kanwata xanxo insa meku daga baya aiki ne yasha gabana ok, promise, yes i promise dont wrry my dear very soon u wil see me, suka tafa hannu ita dashi baraka ta gwalo ido ,mama kam tama kasa juyawa. sun shirya tsaf ahmad ne ya kawo su airport, suka shiga jirgi rumana tana dagawa ahmad dinta hannu shima haka pls take care my ni'ima ok i will my ahmad. mama gani takeyi kamar ita da ahmad dintane, bakomai rayuwace, bayan jirginsu yatashi. barka take cewa ruma lallai kam agaishe ku naga alama kuna matukar son junan ku, hmm kedai bari kawai ai inajin yaya ahmad kamar raina baxan iya rabuwa dashi ba, mutuwace kawai zata rabamu , lallai kam to allah y taimaka mama dai kallon su kawai takeyi, ita allah allah ma takeyi su kai gda ko taji sanyi aranta. TAKU UMMU RUMAN(NUSNIM)๐Ÿ’˜๐ŸŒบHAMKO PYARI HUWA [10:49AM, 1/24/2017] โ€?+234 806 448 1931โ€?: ๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’LABARIN NI'IMAH๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’3โƒ?0โƒ? Jirginsu ya sauka a airport din abuja, oh ready dama su mami sunje suna jiran su, rumana ce tafara fitowa sai mama da baraka sannan su ummi, rumana wooow dama haka kasarku take mama gsky i like it, anyama za akoma dani india kuwa. don har naji araina anan zanyi aure inxauna da mijina, baraka tace allah ko, mama tace to kina ganin mijin naki zai zauna anan din eh mana . Ai ni jikina yabani anan zan zauna, lallai kam nama dai bata ce kala ba. sai gasu mami dakansu da gudu suka ruga wajan mami suna oyoyo mamin mu saura kadan su fadar da ita,, abba yace kuyi dai a hankali kaku karya min mata, gwanda daku sabobbin jini ne, sukayi dariya rumana tace naga alama abba kana ji da wannan tsohuwar matar nan taka, kabari kawai nakawo maka mata hadaddiya daga india, wannan HEMAN naga zaku dace, tab badai niba sai dai dayan abban naki, nafison matana ahaka, aita fiki kyau nesa ba kusaba, inke kike da shekarunta ai bazaki ganu ba, suka tuntsire da dariya. Uban dawaki yace zonan mamana kyalesu kema mai kyauce sosai kinfi su umma da inna da ummi da mamin harma da su mama da baraka, abba nagode tana yiwa su baraka gwalo wo ance nafiku, ummi ta buge bayanta ke kin ishe mu da surutu baki bara angaisa ba, mama tace aikuwa dai. mami tace sannunku da zuwa, abban rumana ya rungume yayanshi uban dawaki cikin murna, yaya ina saura suna gda duk zaka gansu, ya kuma rungume abban ahmad, kun iso lfy, lfy kalau ya bayan rabuwa alhamdulillah, abdulrahman yazo ya gaisheshi, shiko aliyu tunzuwan su yake kallon mama wacce batama lura dashi ba, shima yakaraso ya gaisar da abban rumana yana murmushi, a'a wannan kuma waye abdulrahman, naga kuna kama. uban dawaki yace ai dangidan mangane, kai dan allah dama shima yana da saurayi haka a masha allah. allah y raya mana. Ameen sai ma kaje xaka ga sauran a lallai kam dukan su suka dunguma wajan mota suka shiga sai fanta gori, abban rumana sai hawaye yake a mota yana ganin kasar shi wanda rabonshi da ita shekaru aru aru, yace allah nagode maka dakasa ban mutuba, nadawo kasata, abban ahmad yace yau gaka ga kasarka kuma gaka ga yan uwanka sai ka kara godewa allah. wannan haka yake, sun isa fanta gori abban rumana sai murna yake yana kallon garin su. Su rumana murna ake tayi har su mama ji suke sunkai shekara biyar rabon su da fanta gori, dadai kofar gidan su uban dawaki suka sauka, inda yan gidan suka fito tarban baki,duk sunfito abban ruma yafito yana kallon gidan su yana hawaye, yaga sauran yan uwanshi manga yace adam dama kana raye hakama alhaji karami ma yace suka rungume juna suna kukan murna, kowa dake wajan sai da ya zubar da hawaye, uban dawaki yayi karfin hali yace ya isa mushiga gda, suka sauka falon meating dinsu, aka kara gaisawa sannan akafara kawo abinci, mama taja baraka da rumana suka fada dakin ta kowa sai murna yake, taga dakin duk angyara mata, suka bige da hira, sai ga abdulrahman ya shigo, sannunu fa yan kannai na yauwa yayan mu ya hanya, ina tayaku murnat taron da kukayi a skull dinku, babban taya murna ma sai gobe zaku gani, mama tace haba yaya zaku gani rumana tace yaya to dan fada min menene aka shirya mana, yayi dariya kaji mai wayau to anki, afada, sai ga aliyu to ni bara nafada miki suka juyo don kallon mai magana suka ga aliyu, amma sai kin biyani kafin infada miki to shikenan, kafada min xan biyaka"yayi musu ya hanya yana kallon mutuniyar tasa, tace yaya aliyu ina wuni lfy sai yanxu zaki min magana, la yi hakuri wlh kaina ne yayi zafi, baraka tace kyaji dashi ai abdulrahman yace wai ina ruwanku ku kyale mun kanwata mana rumana tace, lalle yaya abdul.kawai dai kace abaka waje kuzanta kai da masoyiyar taka, lalala rumana mama ta koya miki surutu ko, aliyu yace baruwan mama, dama can tana da surutu, baraka tace kaima dai kace mubaka waje kuzanta, sukuyi dariya, suna ta hiran su cikin nishadi. TAKU UMMU RUMAN(NUSNIM)๐Ÿ’˜๐ŸŒบ TUMKO NA BHOOL PAAYENGE NI' IMAH [10:49AM, 1/24/2017] โ€?+234 806 448 1931โ€?: ๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’LABARIN NI'IMAH๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’3โƒ?1โƒ? Su uban dawaki sun hada kawunan su waje daya, abban ahmad yacewa abban rumana anciryawa yaran nan waliman award din da aka basu a akul, gobe ne, hall aka kama, kuma munyi anko, a lallai gsky kana ji da yaran nan naka, kadai bari ai ni duka su ukun in allah ya yada ni zan aurar dasu, ubandawaki yace indai wannan ne ba damuwa munbaka wuka da nama sai yadda kayi, kai amma bagode. Mami ma haka suka fadawa ummi abunda suka shiryawa su rumana, itama anbata kayanda zata gobe, washe gari ya kasance ranar walimar da akashirya, mami ta dau ko musu kwalliya, don asara mata yan matan ta kuma likitocin ta, don sunyi gayya sosai ita da abba manyan mutanema,,mami tashigo dakin su dauke da kayan su, lokacin ana musu kwalliya. Mami taci kai amma kun hadu irin wannan kwalliya sai kace ranar bikin ku, rumana tace mami kedai bari yadda mukayi kyan nan, nasan zamu haska taron nan ko mami, amma kash babu ahmad dina zan so ace ya nanan dayaga yadda na hade, baraka tace to uwar rashin kunya gar agaban mami ma sai kin nuna mata kina da saurayi, mama tace irin ba sa banba za ayi aure, suka kwashe da dariya mami dai murmushi tayi, tace rumana yasunan saurayin naki kuma me yahanashi xuwa, rumana tace sunanshi ahmad kuma dan uwa nane, kuma likita ne, sai daga ban mami ya fada, baraka da mama sai da suka hada ido, yayin da mami tajoyo tana lallon su sukayi sauri suka wayance, aikine yatare amma yace zai zo yasa meni. Mama tayi saurin cewa mami don baki ganshi bane kyakkyawa ne sosai har yafita kyau baraka tace, mami zai zo zaki ganshi ai, rumana tace kai bana son iskanci shine yafine kyau, ta turo baki taje kusa da mami, mami kina jinsu suna cewa yafini kyau ko, yi hakuri kyalesu kin fishi kyau duk da ban ganshi ba, yanzu dai kayanku nakawo muku gashinan, suka zazzage kayan mami ta nunawa kowa nashi, na mamane kawai dan fita daban sbd ta dan fisu kiba kadan, amma da baraka da rumana iri dayane jikin su, amma duka aikin shaddan iri daya aka musu. Sai murna suke tayi, taciro ta kalma ha daddu masu tsini, da kuma gold na dankune da sarka da abun hannu ta basu, kowacce ta sa kayan nata, tace bara nima naje wajan su ummu nashirya, dan kwalayen naku za akawo muku nasa ayi nadin goggoro ne, suka taho da gudu sunka rungu meta suna murna sosai mama harda hawaye, bakomai kun can canki na mukune kukadai na yayana, wayan da zankalla naji dadi, mami muma haka kinsa mun mata da iyayen da suka kawo mu duniya ke kadai kawai muke gani allah ya barmu tare, su umma da ummi da inna dasuke vakin kofa sukace ameen, muna ta jiranki ga lokaci nata fiya kuma baki shirya ba. Wlh ina nan wajan yan mata nane, mama tacewa umma kingani mami tayi mana, ummi tace mamin kunnan tana sonku sukayi murmushin jin dadi, oya to kuyi sauri kushirya kafin su abba suyi magana, to, bayan sungama shiri ankawo musu goggoronsu sunsaka, gyalen suma irin kalan ta karmin, duk sun hadu sunyi kyau sosai kamar india wan asali, yaya abdulrahman da yaya aliyu da su yaya salis, da yaya umar shi har ya hakura da mama yayi aure, ya bar aliyu da son mama, wanda ya kasa hakura, duk sun shirya zuwa hall din, ba abar babban waba, MAJOR abdulkadeer, sai kuma, abdulkareem, duk sun taho da iyalansu, taya kannan su murna. kowa ya hallara a hall din su mama kadai ake jira, aliyu da abdulrahman sunso abarsu sutaho da su mama" amma mami taki tace ita zata kawo su,bayan mutanan gd sun watse sai mami da kanwar ta hajiya asma'u suka rage, su baraka sun fito mami tabude ido kaikai tabdi jam gsky zaku kashe samari da suke wajan wannan haduwa haka, hmm ba a magana, ruma tafara takawa cikin kasaita har anajin takun tafiyan, mami tace eyya rumana kin san allah baza kimana wannan tafiyan ba, baraka tace kyaleta mami yanxu zankira ya ahmad infada mashi ai, ta dawo da gudu dan allah kar ki fada baraka bazan karaba, mama ta kwashe da dariya ashe kina tsoro, bawani tsoro. Mami tace nikam ya isa kushiga mota muje, su uku abaya mami cikin xuciyarta tana cewa oh ina ma ahmad dina yana raye dayaga Ni'imar sa yadda ta hadu, kawai tayi murmushi me hade da kwalla,sun isa wajan dukan su suka fito daga mota mutanan dake waje suna ta kallonsu, wasu sunyi zaton yan ukune, aka sanar acikin hall din gasunan zuwa, suna shiga ido yadawo kansu su ake kallon ko su abba ma sunyi mamaki yara kamar aljanu, abdulrahman da aliyu su sucewa sukayi, suka karasa wajan zaman su inda aka tanada, mama ta hango doctor adnan yana daga mata hannu tayi mishi murmushi. TAKU UMMU RUMAN( NUSNIM) YE LARKI HAI BUHOT KUCHI๐ŸŒบ๐Ÿ’˜ [10:49AM, 1/24/2017] โ€?+234 806 448 1931โ€?: ๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’LABARIN NI'IMAH๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’3โƒ?2โƒฃAliyu ya xuba mata ido sai kallonta yakeyi, baraka ko sai signa takeyi wa abdulrahman, yana murmushi, mami duk tana kallon su hakama uban dawaki, mami ta kara kallon ni'ima, tace allah sarki ahmad dina ka tafi kabar ni'ima da sonka. Mama ta juya sukayi ido hudu da mami tasakar mata murmushi, angabatar da su mama wanda kowa ya nuna musu farin ciki, kuma anyaba da hazakan su, don doctor adnan ya gayyato manyan likitoci na nigeria, sunyiwa su rumana tambayoyi, kuma sun amsa musu, kuma suna rokansu idan suka gama karatun su india, suna so suyi musu aiki a asibitocin su, bayan angama jawabi sai kuma akafara ciye ciye, mama ta taso tazo wajan big bros major ta rungumesa, hakama abdulkareem, ta rungumeshi, congrat little sister, we are prd with you ni'ima, tanx bros. naji dadin ganinku awajan nan, bakomai sis, sai gasu rumana sun kara so, suma sukayi musu murna, sannan aka fara daukan hotona da major da abdulkareem sai abdulrahman suka sa mama atsakiya suka dauki hoto, murmushi uban dawaki yayi dayaga yayan shi sun dauki hoto. sannan kuma suka dauka dasu baraka , akazo akayi da su mami, har su abba, sannan kuma suka dauka da mami suka sata atsakiya suka rungume ta aka dauke su, haka sukayi ta daukan hoto, abdul rahmam ya dauka da baraka hakam mama sun dauka da aliyu, rumana tana ta tsaki mama tace mata rumana lfy kuwa, hmm kedai bari inda ace yaya ahmad yaxo ainima da mundauki hoto amma yaki zuwa, mama tace aranta gara da baizo ba, sbd muddin yaxonan to farin cikin da akeyi sai yakoma bakin ciki, haba kiyi hakuri mana, kema kinsan sha anin aikin nasa. Hakane, mama kinsan menene wancan mutumin sai kallonki yake tayi da alamu dai yafada tarkon sonkine, ai sai yakarata can abinsa suka kwashe da dariya ,, taro yayi taro sunsamu kyaututtuka dayawa, bayan sunkoma gda kowacce tafada kan gado don hutawa, washe gari abban rumana yacewa yan uwanshi yana so afasa wannan gdan gadon nasu asake gini na zamani, sun amince da shawaran su, abban ahmad ma yana wajan don sun sakashi cikin dan uwansu,, yace to sai ku dawo gidana kafin agama gdan naku, sunyi murna sosai. Abban rumana yasa anfitar da mahaifin baraka waje don magance shiwon dake da mun shi, baraka tayi kukan murna sosai hakama inna mairo, cikin sati daya akafara gini gadan gadan, don ma yakara siyan wani filin yakara anasu antsara gida mai kyau kowaye da bangaran sa harda iyayen baraka, harshima abban rumanan yayi bangaren sa koda sun zo sauka. Uban dawaki yakira su mama da rumana da baraka, nakira kune don nakara tuna muku akan maganar aurenku idan kungama maka ranta, wanda baifi shekara daya da watanni ba, ke mama yakamata ki zauna kiyi wa kanki fada kicire ahmad azu ciyarki, kifito da mijin aure tunkafin lokaci ya kure miki, ke kuma rumana, abbanki yace min akwai wanda kike so kuma shi zaki aura, to shima ina bukatar ganinshi, ke kuma baraka abban ahmad ya fada min komai tsakaninki da abdulrahman, kintabbata shi kika tsayar eh abba shine, to madallah allah yayi muku albarka kutashi kuje, mama tayi saurin tashi dinji take kamar andaba mata wuka, ta wuce sassan su ummi tashiga dakin ruma ta rufe sai kuka takeyi, yanxu yazanyi, wanda nakeso gashi bai sandani ba, kuma yar uwata yake so"wayyo allah na, ya allah ka kawo min mafita kacire min son ahmad kasa min son yaya aliyu kawai in huta. Su baraka suna ta bubbaga kofar taki budewa sukaje kiran mami tazo da sauri tana tuntube, itama tana buga kofan, Ni'ima pls kibude badon ni ba sai don ahmad dinki, rumana tayi sauri ta kalli mami tace azuciyarta, AHMAD, AHMAD, AHMAD, mama takara rushewa da kuka donji mami takira ahmad, taje da sauri ta bude mata tana shigowa tafa jikin mami tana kuka, barakama hawaye takeyi"don tasan me yasa mama kuka, maganar abba ne, da kuma tuno ahmad din rumana, ta goge hawayenta mami tace wai meke faruwa ne, rumana ta fada mata, ho ho ho, wai mama yaushe zaki daina tunanin ahmad badaman ayi miki maganan aure saiki fara kuka, kinsan dai dole ne kiyi aure, kuma kinkai munxilin yin auren, rumana tace dama mami sunan saurayin nata da ya mutu ahmad ne, eh rumana, kuma nice mahaifiyarshi. ruma na da gwalalo ido waje. TAKU UMMU RUMAN( NUSNIM) HAMKO PHYARI HUWA๐ŸŒบ๐Ÿ’˜ [10:49AM, 1/24/2017] โ€?+234 806 448 1931โ€?: ๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’LABARIN NI'IMAH๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’3โƒ?3โƒฃBaraka ta juyo tana kallon mama, mama karfa abunda muke gudu yafaru fa, mama tace lokacin boyeye ya kare baraka, ya kamata musan abunyi, nagaji wlh ban san yazanyi da raina ba,, dole ne fa musa mu babba mufada mishi abunda ke faru tun kafin lokaco yakure, to wakike ganin yada ce mufada masa? Eh to nima narasa waye zamu fadamawa baraka tace gashawara. Fada muji mezai hana in munkoma india musa mu abban rumana da zan cen, tunda shikadai ne zai iya fada mana waye AHMAD dinshi eh haka za'ayi suka tafa, sai ga rumana ta shigo kudai wlh baku rabu da kuskus dinku kome kuke tattauna wa haka oho. Kedai kinji kingama waya da SAJAN dinki kinzo kina wani surutu, gashi har zamu koma ahmad din baizu ba, hmm bari kawai yana kawo min wani wai uxuri ya daukeshi, gashi abba nason ganinshi, ni naganeshi kawai baya son zuwa kasan ne, amma kuma meyi dalilin yin haka oho, mama tayi yake, hmm dolen shi ko yazo cibiyarsa don tana cike dayi masa tambayoyi, rumana tace bangane ba, baraka tace dalla shareta ita dai tacika yiwa mutane hausa cikin hausa. Aikuwa kinsan nida yake ba hausan nawani iyawa ba, hakama su umma in sunji ina hausa dariya suke min, kunga kutashi muxaga gari kunsan jibine za mukoma, suka shirya abun su suka cewa mami za su zaga gari kuma daganan za suje kasuwa siyayya, to shikenan ta dauko kudi ta basu suka wace waje mami ta rakosu, rumana tace, wlh yau kam dole ashiga wancan motan wato motan marigayi ahmad take nufi, mama tace baza ashiga ba, mami tace yi hakuri ni'imatah kushiga kawai tunda tana son motan, baraka tace mami don taga irin motan saurayin tane shiyasa take son ashiga. Mama taje ta dauko musu key din motan mama ko sai babbata rai takeyi don me za ashiga wannan motan bayan ga motoci nan kalakala, arasa wanda xa'a shiga sai wannan, taja tsaki, rumana tayi guntun murmushi, tace axuciyarta ai sai nagano me kuke boye min kawai nazuba muku idone, dayan bangaren xuciyarta tace karki yawaita bin cike inba hakaba zaki ga abunda zai tarwatsa rayuwarki, tace ina babu wannan, suka shiga motan barakace zata tokasu don mama taki, suna shiga rumana tace wow wannan kamshin motan irin na yaya ahmad ne har yanayin cikin motan ma, baraka tace kedai kyaji dashi, mama dai bata ce komai ba don tashiga wani zurfin tunani. Rumana ko sai kalle kallen cikin motan takeyi, ta hamgo wani kundin ajye labari ta dauka a hankali ta boye kar sugani, wannan kundin yadade a ijye bawanda yasan dashi sai yanxu da rumana tagani, sunje wajaje dayawa don har da gidan su kawayen su sannan suka zarce kasuwa sunyi siye siye dayawa sannan suka dawo gida, rumana taje ta boye wannan kundin labarinnan don kar su mama sugani. Washe gari suka koma fantagori yin sallama ubandawaki ya kara yi musu nasiha harda manga wato baban aliyu, ubandawaki sunyi bankwana da abban rumana tare da cemusu zai kara zagayowa, koma ya bar musu kudi dayawa,ummi ma haka tayi wa su umma sallama, za suwuce gidan abban ahmad daga can su wuce airport kamar kar arabu, abban rumana yacewa abdulrahman da aliyu yaushe zakuxo wajena kumin kwanaki, cikin xumudi irin nasu suka hada baki muna so muzo dama abba,to shikenan bayan munkoma da sati daya zan turo muku da kudi zaikuxo ko, abban ahmad yayi dariya wannan dai zuwan da biyu ne za aje. Yaune jirginsu yatashi zuwa india, garin ma'abota soyayy garin su SHARUKHAN, sai naji dama da nice, oh wayaga nusnim wajan su rumana, su khadycool ana son xuwa india, sun isa lafiya ahmad ne yaxo daukan su, sukayi ido hudu da mama da kawar da kwayan idon ta, rumana cikin murna ta karaso shima sai murna yakeyi, oyoyo my sajna kindawo lfy, lfy lau nayi kewarka dayawa nima,yakarasa wajan su abba ya karba jakan dake hannun sa, suka wuce mota, sai gd. Ya gaisar da su abba, mami tace ahmad naga kara mene, ko kayi ciwone, bari kawai ummi narasa meke damunane wlh ayya sannu fa, rumana tace yayana sannu . mama sai kallonshi takeyi ta gefen ido tabbas ya rame amma to meyasa shi rama.waahe gari mama da baraka sunje wajan abba suka gaishe shi sukace suna son yin maga dashi, yace to ina jinku yarana, kufada min komai ni mahaifin kune, bara ta gyara zama dama abba bawani abu bane face maganar ahmad din gdan nan. TAKU UMMU RUMAN(NUSNIM) ZINDAGI HAI ๐Ÿ’˜๐ŸŒบ [10:49AM, 1/24/2017] โ€?+234 806 448 1931โ€?: ๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’LABARIN NI'IMAH๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’3โƒ?4โƒฃTofa kodai ya muku wani abune a'a abba baraka tace abba akwai lbarin da zan baka yanzu to baraka ina jinki, dama abba akwai wani acan gda sunanshi Doctor Ahmad yana son mama sosai tun tana aji jss2 suke tare, kuma anmusu baiko, da zumar idan taga secondry tafara jami'a za ayi musu aure, mama har tazo ajin karshe nagamawa sai aka tura su doctor ahmad india donyin wani aiki, mama tayi kuka tafiyan da zaiyi shima baiso rafiyan ba ba yadda zaiyi ne. Bayan yayi sallama da mama da kuma iyayenshi suka shiga jirgi da abokinshi doctor adnan, ba su kai da zuwa inda za suje ba jirgin su yafadi, dayawan mutane sun rasu kalilin ne basu rasu ba doctor adnan yana daya daga cikin rayayyu amma sun samu rauni sosai,, abba yace shikuma ahmad dinfa mama sai hawaye, baraka taci gaba da magana, allah yayi mishi rasuwa, abba yace innalillahi wa inna ilaihi raji'un, baraka taci gaba bayan rasuwanshi shine iyayenshi, suka dan allah abasu mama surike don sucika ma dan su burin shi, don shima yana matukar son mama tayi karatun likita, shine suka hada dani suka turo munan karatu a india, dama mama ce tazabi india. Bayan da muka zo india gidan da muka kama muna shiga mama tafara jin kamshin turaran ahmad, awannan daki, abban rumana yace wani block kenan baraka tace block 26, yace block 26 dama ku kuka kama block 26, da mamaki tace eh abba, kasan block din ne,, kedai kici gaba da bani lbarin tukunnan,haka muka cigaba da rayuwar mu awannan gdan mama kullum cikin tunani, har allah ya hadamu da rumana , haduwan mu da rumana munshiga tashin hankali sosai, sbd kullum muna ganinta ana kawota makaranta amota kuma motan irin na ahmad din mamane, ana haka hardai allah yasa muka dawo gidan ka, dama rumana tana bamu lbrin mijin daza ta aura kuma yayanta, kuma allah baisa muntaba haduwa dashi ba. sai ra nan nan taya mu murnanan kananan likitoci, da aka mana a skull dinmu, wajan karban gift mama ta hadu da ahmad din rumana da lilin dayasa mama ta suma har aka kaita asibiti, nima dalilin ganinshi ba kwanta ciwo, hakama doctor adnan shima ya gigice sakamakon ganin ahmad din rumana. Abba wanda yake sauraron baraka yarasa dalilin suman su, to baraka abunnan ya daure mun kai abba kenan ai dole ya daure maka kai, kasan menene yasa muke suma yace a'a, to abba bakomai bane sai ahmad din rumana shine ahmad din mama,yace WHAT kina nufin ahmad din gidannan YES abba, rumana dake labe tana jin abunda ake fada wanda kanta ya daure sosai, kukane yakubuce mata ta toshe bakinta don kar ajita, baraka tace kaga dole ko musu ma, yaza ayi matacce ya dawo, shine duk muka gigice, kuma muka kasa sanar da kowa bare ma yan gda can, don ba musan ya za su dauki maganar ba, abba yatashi yana zaga falon cike da tunani mama sai hawaye take tayi, baraka tace abba, kuma muntabbatar wannan shine ahmad din maman, yace kuna da hoton sa ku kawo min nagani baraka tace eh abba, to tashi kikawo min, rumana tana jin za'a fito tayi saurin barin wajan ta koma dakin su nawwarat da gudu, sai kuka take tayi wai meke shirin faruwa da soyayyar tane, anya zata iya rabuwa da ahmad dinta kuwa, baraka ta dawo tare da hoton a hannunta ta mikawa abba, yana dubawa ya zaro ido tare da cire gls din idon shi, innalillahi kar abunda nake gudu shiyake shirin faruwa. TAKU UMMU RUMAN(NUSNIM)sap hai dil hai, acca dil hai, muke dil hai tum ni'imah๐Ÿ’˜๐ŸŒบ [10:49AM, 1/24/2017] โ€?+234 806 448 1931โ€?: ๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’LABARIN NI'IMAH๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’3โƒ?5โƒ? Abba yace abba baraka, wannan hoton tsab fuakar ahmad dinane, duk suka juyo suna kallonshi, rumana ta dawo ta kara labewa tana jin abunda abba yake fadi. Takara fashewa da kuka sai yanxu mama tayi magana tana cewa abba, abba kana nufin kai ka haifa wannan ahmad din yajuyo yana kallonta, mama bani na haifi ahmad ba, asalima bansan iyayen ahmad na gaskiya ba, suka kara bude idanuwansu, rumana da take labe tana cewa dama ba ahmad ba jikan kaka na ghana bane, to waye shi meyasa abba ya boye mana. Baraka cike da mamaki tace abba aina kasamo ahmad, abba ya nunfasa , yace lokacin danaje can wajajan kauyen india akwai wani gogin su da suke bauta mishi , nayi tafi nagaji sai naje gefen kogin don in debi ruwa in wanke kafata, nasaka hannu nana sai naji na tabo wani abu, naka ra saka hannu na, sai naji mutum nayi salati dama akwai wani mutum akusa dani bakin fatane shima kuma dan kasar mune sunanshi alhaji hafiz, sai nafada mishi ga abun da nagani, ya tayani muka fito da shi, to dama likitane shi alhaji hafiz din, ya dubashi yace bai mutuba amma yana bukatar tai makon gaggawa. Yace min shi likitane yace kamashi mukaishi motana sai muje asibiti, haka muka kaishi asibiti cikin taimakon allah akayi nasara ya farfado, amma da matsala yarasa mmry dinshi nada, amma sai ahankali zaidawo, hakanan nayi ta jinyar ahmad , dama yasamu karaya akafa, alhaji hafiz shiyake taima kamin, har yasamu sauki ranar da ahmad yafara maga yace min abba tundaga ranar abbana yake ce min ba ya yarda da kowa sai ni, alhaji hafix yace yanxu ya zakayi dashi kenan, sai nace mishi zanyi shawara da matata don naji, sai yake cemin inda zanji shawaranshi, ni ya can canta inrike ahmad har lokacin da kwakwal warshi zai dawo. Nace to shikenan alhaji naji zan rikeshi in allah y yarda, har aka sallame mu shine nakama wannan block 26 din da kuke anan nabar ahmad nasamu me kulamin dashi ina biyanshi kudi, abinda yasa bankawo shi gidana ba saboda iyalaina basu san komai ba, kuma alokacin ne ake sadakar bakwai din yarona wanda yarasu, mama tace abba dama kana da wani yarone wanda ya rasu, eh mama ina dashi sunan ahmad shima,, mata ta tashiga damuwa sakamakon rashin ahmad, haka su rumana ma, sai bayan kowa ranshi yasamu ya kwanta, sai nake sanarwa da ummi ga abunda ke faruwa fa, tace abban rumana kana ganin babu matsala,insha allah babu karki damu da ita mukaje wajan ahmad yana ganina yafara murmushi, yace abba har kazo eh dan abba nazo, na taho da ummin kane,y gaida ummi, ummi sai hawaye tafarayi, tana ganinshi kamar ahmaf dintane, sai,abba yace kidaina haka mana yanzu dai wani suna kike so mukirashi dashi tace ahmad nake so mukirashi dashi. To yanzu idan muka kaishi gidan mu me zamu cewa su rumana, ba sai,muce jikan kaka na ghana bane, ehe hakane kinkawo shawara, haka ko akayi ranar da muka kaishi gidan sukayi ido hudu da rumana tundaga wannan lokacin soyayya ta wanzu a zuciyoyin su, satin ahmad daya yafara abun ban mamaki, inda yasa meni dacewan abba ina son nakoma aikina, abba yace wani aiki kake nufi ahmad, kai abba ka manta ni likitane, sai abba yayi shiru yana tunani, yacewa ahmad ina xuwa dan jirani, nashige dakina nakira alhaji hafiz nasanar mai, shine yake cemin inturoshi asibitin shi, wato na makarantar ku kenan, bayan munje akai tambayoyi, ya amsa har yayi pratical, aka gane da gske likitane shi kuma mai hazaka ma, haka yasamu aiki anan yacigaba, har aka bashi babban matsayi. Hakanan muke ta rayuwa da ahmad a matsayin danmu, kullum suna kara son junansu shida rumana, kuma muna matukar son ahmad dinmu, abba ya goge hawayen da ya zubo mai, yace har bana son randa ahmad zai tuna shi wanene don rabuwa dashi babban illace ga rayuwar yata rumana, sai gashi yanxu kunzo min da abin danake gudu, duk da haka abba na hawaye, baraka tabbas wannan shine ahmad dinku mama ta tsinke da kuka, to wanene iyayen nashi acan gda, baraka tace su mamine da abba, cikin mamaki yace dama sune iyayenshi, eh abba shi kadai allah ya basu, sunshiga damuwa yayin da ya rasu shine ma suka rikemu don basu da wasu yayan, falon yayi tsit kowa sai tunani yakeyi, rumana dake labe dok idon ta yacanxa kamanni, xuciyarta ya cun kushe tarasa awani duniya take, sbd jin lbrin da mahaifinta yabada, ta ruga daki da sauri ta dauko wannan kundin lbrin da ta dauko a motan ahmad. TAKU UMMU RUMAN(NUSNIM) dore saman khal ho na ho ๐Ÿ’˜๐ŸŒบ [10:49AM, 1/24/2017] โ€?+234 806 448 1931โ€?: ๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’LABARIN NI'IMAH๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’3โƒ?6โƒฃTana bude wannan kundin hoton mama tafara gani dana ahmad suna murmuhi, takurawa hoton ahmad din ido sai kuka takeyi, tabbas wannan ahmad dinane kuma ahmad din mama, tafara karanta labarin dake ciki, taga irin son da ahmad yakeyiwa mama. Sone sosai wanda ko kwatanshi basuyi da ahmad dinta ba, tana budewa tana karantawa, kuma kowani page da hoto aciki har tazo kan wani hoto daya dauke mata hankali wani, hoton ahmad ne hannunshi tagani da zobe, wanda zoben shine ahannun shi har yau, takara tarbata tarwa wannan ahmad din mamane, sai kuka takeyi kamar ranta zai fita, wayyo allah na nashiga uku, ahmad bazan iya rayuwa babu kaiba, ba zanso kabkubuce min ba, nikadaice taka wayyo mama karki rabani da ahmad, sai sunbatu take tayi, can kuma tafara dariya hade da kuka, KHAHA JAYENGE AHMAD SAP CAT NAHI HAI MUJKO PHYAR HAI AHMAD, DILSE HAI MUHABBAT HAI, ACCE SHADEE HAI, kar ka tafi kabarni ahmad,bazan barka ba kai kadai nakeyiwa soyayyata ahmad, da zuciyata da soyayyata duk na mallaka maka, kaxo muyi aure, tacigaba da kuka, taga dai wannan kukan nata ba abun da zai tsinana mata. Sai ta tashi zataje ta same su, ta fito kenan taci karo da ummin su, ke kuma lafiya rumana naganki haka, sai kace wacce aka aiko mata da mutuwa, rumana tace ummi da ma mutuwar ce da sauki, tafada jikin ummin tana ummi za arabumu da yaya ahmad, me kike nufi rumana, wani abune yasamu ahmad din fada mun naji takasa magana sai kuka take tayi, tunda bazakiyi magana ba oya muje falon abbanku, tajata suna shiga ummi tayi turus ganin su baraka da mama sai kuka sukeyi, suma suka juya suna kallonta ita da rumana, kowannen su zuciyarshi cike da sonyin tambaya, ummi ta juya tana kallon abba, tace abban rumana meke faruwa hakane, naga rumana tana kuka, tana cewa kuma ahmad, su mama suka zaro ido waje kuma yanxu naga su baraka suna share hawaye, wai shin lfy kodai wani abu ya faru ne ban sani ba. Abba yace shigo kisamu waje ki zauna, rumana da mama sai kallon junansu suke tayi, suna jin tausayin junansu, abba yace rumana zauna anan, ta zauna kusa da baraka,abba yace rumana meyasaki kuka haka mama da baraka suka jiyo sunan kallon ta, tace abba naji duk abunda kuka cene, ummi wai meke faruwa ne haka, abba yace barakiji abunda ya faru, ya kwashe komai yafada mata abunda su mama suka ce mishi, ummi itama tayi kuka sosai kuma ta tausayawa yaran, yanxu basu san ya zasuyi ba, gashi ahmad haryanxu hankalinshi bai dawo ba, ummi tace wa rumana, dole kiyi hakuri ki rabu da ahmad, rumana tayi sauri tajuyo tana kallon ummin su hakama su baraka, rumana tafashe da kuka, tace ummi rabuwa da ahmad kamar rabuwa da rai bane mama ma tace ummi bazan iya aure aduniyar nan ba inba da ahmad ba itama tafashe da kuka baraka sai lallashin su take tayi, itama kukan takeyi suka rungume juna, abba yace wannan kukan da kukeyi bashi bane mafita yakamata kuyi shiru hakanan wanda ake abun danshi bai masan kunayi ba, kutashi kuje dakin ku. Zan san abunda zanyi kowacce ta tashe suna rungume da baraka sukawa wuce kowaccen su tafada kan gado sai wani sabon kuka, baraka dake tsakiya tarasa me xatayi wa kawayan taba, gashi tarasa wacece tafison ahmad acikin su, amma wanna wace irin gaddara ce ke son rusa rayuwan yan uwanta, menene mafita . abba da ummi sun rasa abunyi gashi suna tausayin yayan nasu. ummi tace abban rumana yakamata kafadawa babban yaya fa don ceto rayuwan yarannan don ina gudun abun da zai samesu, haka amma kinsan basu san ahmad yana raye ba ganinshi zai iya ta damasu da hankali, kai wannan abu bantaba shiga tashin hankali ba irin wannan, ga rumana da shegen kishin tsiya don zata iyayin komai akan ahmad, to idan kuma hankalin ahmad yadawo yace baisan da wata rumana ba fa, shima tashin hankali, ga yarannan suna son junan su, fatana dai kar da allah yasa kiyayya tashiga tsakanin mama da rumana. TOFA BA KANTA MASU KARATU AGANINKU CIKIN NI'IMA DA RUMANA WAYA FI SON AHMAD, GARE KU, TAKU UMMU RUMAN( NUSNIM)Mohabbatain๐Ÿ’˜๐ŸŒบ [10:49AM, 1/24/2017] โ€?+234 806 448 1931โ€?: ๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’LABARIN NI'IMAH๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ—œ3โƒ?7โƒฃAmeen, yamzu dai abinyi shine abirne maganar nan har sai sunkare karatu tunda dama sun kusan gamawa, sannan sai ayi maganar, to shikenan ki ce musu anjima su zo ina son ganin su, to, ummi tashiga dakin su sunanan akwance yadda suke baraka kuma tana taune abunta tayi tagumi. Ummi tace lfy baraka naganki kinyi tagumi, hmm ummi ba dole inyi ba yan uwana hankalin su atashe, narasa abunyi, ummi takara so kusa da ita kidaina tunanin in allah ya yarda za asamu maslaha, to ummi allah ya kawo karahen wannan abu, nicewa ma nayi kawai yahada su duka ya aura, ina baraka ba ayin auren yaya da kanwa babu sam dama ace kamar keda rumana ne to za aiya, amma mama da rumana tsam bazai yuba, sai dai dole mutum daya zai aura, baraka tace tab di jam akwai aiki, aiko dole mama ta hakura ta barmawa rumana, ummi tace baraka kenan ba'a nan gixo ke tsaka ba, idan mama ta hakura tabarma rumana to shi kuma ahmad yayi yaya kenan, kinsan ko akwai rikici hakane,, to allah dai ya kawo mafita ameen. Duk su mama suna jin abunda suke fada, ummi tace duk kutashi kuji sakon abbanku, sukatashi jiki a sanyaye, idanuwan su duk ya raune sbd kuka, abban ku yace dan allah ku manta da maganar nan yanxu har ku gama karatun ku gashi saura kiris ku gama, baya son ku sami matsala kunji dan allah 4get about ahmad kawai, kuma kar kusake kuce zaku fada mishi , ummi, kuma dan allah karkuce zaku dauki gaba tsakanin ku, mama tayi murmushi, haba ummi tayaya za mu dauki gaba muna yan uwa, rumana tace aikuwa mama, suka rungume juna, ummi taji dadi sosai baraka tace ko kufa ammada kunsani nayi zamana kamar mai amsa gaisuwar mutuwa, suka kwashe da dariya, yauwa yan matan mami, haka nake son ganinku cikin anna shuwa. Yau sun shirya za suje skul suka hadu da ahmad yafito shima zashi asibiti suka gaishe shi yace to kuxu muje yan kannai na ba musu suka bishi, ya ajye su yadaga musu hannu tare da kallon mama ta dauke kanta, karatun su sai tafiya yake gadan gadan, har antura su pratical a cikin asibitin makarantar su, ahmad yaji dadin ganinsu sosai, shike kara assisting din su da doctor adnan baraka ta fayyace mishi abunda ya faru da suka dawo yayi, shiru, yace allah dai ya kawo mafita, ameen, doctor ahmad suna yawan gaisawa da doctor adnan amatsayin ta dalilin su mama yasan shi, wanda ya manta abokinshi ne kudda kud, haka dai doctor adnan yabishi, yace muje ahaka watarana zaka gane waye ni. Doctor ahmad yana yabawa da kokarin su mama sosai doctor ahmad yana office dinshi yasa wata yar pratical takira mashi mama, don yasata wani aiki, tare suka taho da maman ita tawuce office din nashi tashiga da sallama cikin, zazzakar muryarta sai kawai yaji gabanshi yafadi karo nafarko kenan dayaji muryarta ta raxanashi,ya zoba mata ido itama shi take kallo tace gani doctor, yace dama aikin dana baki zaki bani oh to bara na karbo maka, ok to tsaya muwuce tare tunda hanyar zanbi, amma meke damunki ne naga kinramene kodai aikin ne da wahala cikin mamaki n jinya tambaye ta wadda bai taba yimata irin wannan tambayar ba, a'a wlh kawai banjin dadin jiki nane, to kinsha magani, sai tace magani bazai min aiki ba, sai yayi shiru yana tunanai, ok to muje, sun fito tare ajere sai ga abokiyar aikinshi doctor hibbatullah, a'a doctor ahmad sai ina kaida matar takace gashi ko wlh kundace ka iya zabar mata, don zaku haifa yara kyawawa, dukan su da mamaki suka juya suna kallon junan su ko kyafta ido basayi wani iskane yazo ya sharbe dan gyalen da mama ta yafa akanta gashin kanta yabaje, iska sai hurashi yake yana tabo fuskar ahmad wanda ya lumshe ido, doctor hibba taga ikon allah daga magana kawai sai afada soyayya, kowa sai kallonsu sukeyi don sun burge mutane. TAKU UMMU RUMAN (NUSNIM) PHYAR ZINDAGI HAI๐ŸŒบ๐Ÿ’˜ [10:49AM, 1/24/2017] โ€?+234 806 448 1931โ€?: ๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’LABARIN NI'IMAH๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’3โƒ?8โƒฃDoctor hibbace ta taba mama tayi firgigit da juya tayi mata murmushi, shikam gogon naku yafara kame kamen abunda zai cewa doctor hibb, sai itace ta doctorn mu kadawo daga yau MR LOVER-LOVER yayi saurin jiyowa yana kallonta sai yaji kamar yataba jin wannan kalman, mama itama tunanin maganar tayi tana kara nana tawa azuciyarta, ai wanna kalman doctor adnan ne ke kiranshi dashi da, mama tayi murmushi ta wuce ta gefen doctor hibba,sai tacewa ahmad wai yaushe zamusha bikin likitocine, yayi dariya yace very soon, to ubangiji allah ya nuna mana ameen, zaka je up ne eh, ya wuce yana tunani magarnar doctor hibba da tace sundace da mama, bayan ba ita yake so ba rumana ce, tab amma nikam gara min rumana ta wlh to amma meyasa nadamu da ramewar mamane, to kuma wanna kalmar da doctor hibba tace kamar antaba fada min, haka dai yayi ta tafiya yana ta tunani kala kala. Mama ma haka tana can tana ta tunanin abunda ya faru sai tayi murmushi ji tayi antaba ta tajuya taga baraka ce, ke kuma lfy ina ta miki magana amma kintafi tunani baki ji ba, meke faruwa ne, mama tayi murmushi hmm kawas aidole intafi tunani, kece da lbari kawas hmm aikuwa me ban al ajabi ai ingaya miki danaje wajan doctor ahmad, duk ta kwashe tafadawa baraka komai baraka tayi mamaki tare da dariya, tace da alamu yakusan dawowa hankalin shi mama tace tabbas kuwa amma a gsky ina tausayin ruman, rumana tana cikin damuwa sosai kawai taki ta bari musani, kuma nasan duk akan son ahmad ne, baraka tace haka ne, to ya zatayi ai dole tabar miki shi, mama tayi saurin cewa a'a baza ayi hakaba, donni nariga nayenke shawarata, akan ko da ahmad hankalinshi ya dawo zansa ya auri rumana, baraka tabude baki da ido tana kallon mama, taci gaba dacewa ni zan iya hakura in auri aliyu, sbd ina tausayin rumana sosai, maman cikin zubar da hawaye tace baraka nasan zafin rasa masoyi ko makiyina bana fata yasa meshi bantala kuma rumana yar uwata, ko abbana cewa zaiyi in hakura inbar mata, baraka tace tab lallai mama zaki iya kuwa, hmm zamu gani kam, tashi muje wld din su rumana, suna zuwa kuwa suka sameta ta tana tunani, baraka tace rumana ya dai, tayi saurin wayaan cewa wlh duk nabii nagaji ne shiyasa, aidole ai naganku kunyi all round yau, ai munkusa gama pratical din mu, muhuta suka tafa abinsu haka suka cigaba da rayuwar su mai dadi tsakanin mama da rumana basa nunawa junansu wani mugun hali sai mutuntawa, ahmad kuwa komai ya jagule masa yarasa meke damunsa, haka kawai yaji yana son xuwa nigeria, aiko yaje yasa mu abba da zancan abba yayi shiru yana kallonshi kace kana son zuwa eh abba to aiba wanda kasani acan abba ba yan uwanka acan suke ba, yace eh to kaga dama wancan zuwan da kukayi banje ba shine yanxu nake son zuwa ingaishe su, abba yayi murmushi jin dadi, amma kabari muje kaba daya tunda saura wata daya su rumana sugama karatun cika likitoci, to abba naji,allah ya nuna mana suna dai pratical da kyau ko, abba sosai kuwa, wlh suna da kwakwal wa sosai har manager asibitin mu yace zai daukeso aiki, abba yace tab, wannan yaran ai baza su zauna a india ba, ahmad yace kai abba ni'ima ma baza ta zauna ba, abba ya kalleshi axuciyar shi yace me makon yace rumana a'a sai yace kuma ni'ima, da alamu yana so yatuno shi wayene, eh harda ita, zatayi aure acan ne, yace abba waye mijin yace aliyu ne dan yayana, ahmad yasake tambaya to abba amma dai tana sonshi de ko cikin mamaki abba yace ahmad lfyarka kuwa naga kadamu da zancen ni'ima, sai ya sunkuyar da kanshi kasa abba wlh nima na tsinci kaina ne da maka wannan tambayoyin, to shikenan shirya muje wajan doctor hafix zansa aduba min lfyarka, to abba bayan sunje asibiti abba yake sanarwa da doctor hafix abunda yake faruwa aiko aka duba kwakwal warshi akaga yana kan hanyar da wowane, abba yayi murna, amma kuma inya tuno zai rabu da ahmad dinshi, da kuma halin da rumana zata shiga sai ya zubda hawaye. TAKU UMMU RUMAN(NUSNIM)OH JAANA KERA HA HE DIL๐Ÿ’˜๐ŸŒบ [10:49AM, 1/24/2017] โ€?+234 806 448 1931โ€?: ๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’LABARIN NI'IMAH๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’3โƒ?9โƒฃAllah sarki rayuwa kenan, ahmad dina allah ya jikanka, bayan yadawo gda yasami ummi yake fada mata abunda ahmad yace nasan zuwa wajan danginsa sannan yace mata hankalin saura kadan ya dawo. Don yana wasu abubuwa daban daban har hirar mama yanayi, kinga ko da alamu komai yakusan warwarewa, hakane abban rumana tashare yar kwallarta, a gasky bana son rabuwa da ahmad ina jinshi kamar ahmad dina da ya rasu, amma bayadda zamuyi tunda iyayenshi sunfi sonsa sbd shikadai suka mallaka, nasan duk randa suka ganshi araye, za suyi mamaki bana wasa ba, kuma zasuyi farin ciki sosai. Yau su mama sungama pratical din su, za suwuce duk cikin yan class dinsu bawanda ya kaisu yin aiki mai kyau, shiyasa yan asibitin ke son su bare ma doctor hibba, dasu aunty rabi, da khadycool da doctor adnan da doctor ahmad, kuma sunbasu kyauta. Su rumana sunyi murna sosai kasan cewar yadda ake ya bamusu, bayan sunkoma skull za su rubuta exam din karshe nafita jami'an BAJE BACCAN, kuma nazama manyan likitoci,kullu sai suntashi tsakar dare karatu don su samu suhaye ahmad ma yana taimaka musa, cikin sa'a suka yi exam din su,saura jiran result dinsu sun kosa ya fito, wata yar class mate dinsu zatayi aure aka gayyace su mama, sunan amaryan sumayya, su mama ko sukace za suje taji dadin haka ranar sati suka shirya suka fadawa ummi sai ga doctor ahmad da doctor adnan sun shigo. A'a NEW DOCTORS din mu sai ina zuwa haka an wani sha kyau, baraka tace wlh bikin doctor sumayya zamu, a lallai kam, akwai ku dason zuwa biki amma ku kunkiyin,auren rumana tabamawa doctor adnan amsa kar kaji komai ai anxo wajan, allah ko eh mana, kwai yanxu mana jirane kubamu result din mu, to shu kenan allah ya nuna mana, shiko ahmad tum shigowarsu yake ta kallon mama yana tuno abunda doctor hibba tace mishi.sai sannan yayi magana yace rumana kuzo muje musauke ku ko, to shikenan yaya ahmad, mama bataso haka ba, sumayya tayi murnan ganinsu sosai, bikine akayi na yan cikakkaun yanmata kyawawa masu aji kuma cikakkun likitoci, inda sharukhan yawake amarya sumayya da angonta. Bayan angama biki suka dawo gida bayan sati biyu result dinsu yafito doctor ahmad ne ya dubo musu, yayi murna sosai don sune gaba da kowa, haka su abba da ummi sunyi murna sosai, ansaka ranar da za a rintsar da su a skull din su, wato ranar lahadi, su baraka sun sanar da yan gd can, abban rumana yace ba sai sun xo ba sbd idan aka gama xa su taho gabaki daya, uban dawaki yace bari kawai muzu sbda mamin su tana son zuwa taga yadda za a rintsar dasu, don wannan ranar farin cikine sosao arayuwata da sauran yan uwana, ace su mamana sun zama likitoci dama ranar dana keson yaxo kenan, to shikenan yaya sai kunxo din , mami da taji batun rintsar dasu tayi murna tayi kuka, sbd ta tuna lokacin daza a rintsar da su ahmad ninta, kuma gashi tacika mawa ahmad dinta burinshi akan mama taxama likita allah nagode maka, umma itama tayi murna sosai haka ma su abdulrahman. Wannan karan kowa da kowa zaije india, sakamakon samu likitoci guda uku acikin yan uwa. Can ko india suna murnar ganin yan uwansu, amm kuma suna gudun abunda zai faru. TAKU UMMU RUMAN ( NUSNIM)JANI MERA TUMSE KHA HAI YE DIL ASHIQANAA๐Ÿ’˜๐ŸŒบ [10:49AM, 1/24/2017] โ€?+234 806 448 1931โ€?: ๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’LABARIN NI'IMAH๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’4โƒ?0โƒฃBaraka tace tab wannan shine ana murna ana tashin hankali, mama tace bari kawai bansan yaza ayi ba, ni mami ma nafi ji wlh, bansan wani irin reaction xatayi ba kuma dole ne su hadu da ahmad rumana ta nunfasa kai wannan abu da ban al ajabi yake kuma gashi dole sai annu nashi amatsayinahi na babban likita, kunga ko dole su mami su ganahi wannan haka. Suna cikin surutansu ummi tashigo tasa mesu me kukeyi kunsan zakuje min aike ko, ummi wlh muna tunanin zuwan su abban ahmad ne bamu san ya za akare ba, tace haka ne nima abun da muka tattauna da abbanku kenan, amma bayadda aka iya dole ne suga ahmad, sai dai fatan allah yasa komai dai yaxo cikin sauki ameen, abban rumana yasa angyara gdanshi sosai har da bangaren baki, gdan y kawayay tu, don yana murna kuma yana bikin ciki, amma kuma yana rokon allah daya kawo mishi sauki cikin lamuran. Su nawawarat ne da nawwaran suka rugu aguje nawwarat ta biyo nawwaran abba yace lafiya kuke gudu haka, nawwaran yace abba ai nawwarat ce tace bazan mata allura ba idan na girma don nace zan zama doctor irin na yaya ahmad da su aunty rumana, shine take jin haushi abba yayi murmushi, su nawwarn manya wato kana so kazama kaman yayanka ko, eh abba ko baka so nazama ne indinga maka allura kaida ummi, mana so mana sai ka dage da karatu, nawwarat ta zumburo baki abba nifa, baka so inxama likita ne, haba bbyna ina so mana sai tayi murmushi, abba ni zan zama kamar aunty ni'imane tunda tafi su aunty rumana iya aiki gashi kayan likita yana mata kyau, bare in tafito tana dan takawan nan abba, abba ya tun tsure da dariya, kai nawwarat ashe haka kike da surutu, wato harkinsan yadda mama ke tafiya, ahmad dake bayan su duk yana jin su yana dariya, barema yadda nawwarat tafara tafiya irin na mama sai ya lumshe idonshi. Nawwaran na juyawa yaga ahmad la abba ga yaya ahmad nan kamar yasan muna maganarshi ya karaso yaja kunnan su shida nawwarat kuncika shegen surutu, sannan ya gaishar da abba, yadai ahmad daga ina haka na ganka wujiga wujiga, wlh abba daga asibiti ne munyiwa wata mata aiki ne tasamu yan hudu, abba yace to madallah haka ake so, nawwaran da nawwarat duk sun bude ido da baki suna kallon yaya ahmad, kamar sun hada baki ya ahmad yankata kukayi ko, yayi dariya eh mana kama haka watarana zaka yanka mutum, nawwaran yace tab wlh bazan iyaba, nafasa zama doctorn tunda dama yanka mutane akeyi, abba yace amma anyi malalaci. Yaune su uban dawaki zasu iso su aliyu baki har baka, da abdulrahman anshirya musu komai, su baraka sunje gidan amarya sumayya dauko nummbern site din su don ranar da aka bada ba suje ba, bayan sundawo daga karba ko wacce tafada gado, baraka tace oh yanxu munefa likitoci gashi anaji damu, rumana tace bari kawai ta dalilin yaya ahmad nace ni likita zanxama, amma tace gashiko kinxama, baraka tacewa mama nasan abbanki sai yayi kuka dan murna da kuma yaya ahmad, dasu mami, oh allah gashi nima adalilinki nazama likita mama, suka godewa allah. Su uban dawaki sun karasoana ta murna su mama basu wani zauna ba domin su sami suyi hira dasu mami, sai zirga zirga sukeyi don saida suka gayyaci sharukhan da kajol da salmankhan wajan taya su murna, da aliya batan, shima ahmad baisamu yagana da bakin ba saboda gujiba gujiban aiki, su mama sunje sun sami doctor hibba da doctor adnan sai ahmad sunfada musu tarone sosai su sake jikinsu suyi abu mai kyau dayawan likitocin india za su hallara kubasu mamaki amatsayinku na yan nigeria, kuma daga kasarmu ma akwai wayanda aka gayyata manyan likitoci, kunga sai kudage, mama tace inasha allah we will do our best, yauwa good girls may god help you, hall yacika sosai kowa da kowa ya hallara wannan bikin yaya likitoci masu hazaka, shigowarsu ake jira, su mama ansha kaya ha daddu ga lapcout din nan fari tas sun axa asaman kayan su gashi sunsha glass din do fari, sunyi roling din farin gyale akai yayi masu kyau sosai komai nasu iri naya jira suke akirasu sushiga, su uban dawaki sun xuba ido suga ta ina zai hango maman shi, hakama mami, har tana goge yar kwallarta. TAKU UMMU RUMAN( NUSNIM) (08064481931) BARI BAHAT KUSHI NI'IMAH๐Ÿ’˜๐ŸŒบ [10:50AM, 1/24/2017] โ€?+234 806 448 1931โ€?: ๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’LABARIN NI'IMAH๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’4โƒ?1โƒฃSuka kara so ciki su mama ne agaba bayan sun zauna sai gasu doctor hibba da doctor adnan, sannan doctor ahmad, mami ne tayi saurin taba abban ahmad duba can kagani bayan wancan mutumin kamar na ahmad din mu wlh, sai dai kice mekama dashi amma ahmad ba mutumin daya dade da rasuwa, mami sai tunani kawai azuciyarta, wata bangaren zuciyar tata cewa tayi haba yau kusan shekara 8 da dori da rasuwan ahmad amma ace yana raye, ai inda yan raye daya dawo gaban ku, sai takawar da maganar, yayin da taji anfara speach direactor din makarantar yake magana akan hazakar daliban shi, inda yake cewa baitaba wani yaye sate nalikitoci masu kokari ba kamar wannan sate din kuma, yawan cin su yan nigeria ne ma ina alfahari da wannan sate din, yanzu zamu kira wace tayi na uku, yar india ce anuska raizada, tafito tana daga hannu. Taxo tayi jawabinta aka bata kyautar tar mota da kuma aiki da aka dauke ta aka tafa mata, ta kuma tazauna sanna ya cigaba da magana, yace the next position sunyi bracket kuma yan nigeria ne suka dauka na biyu, aka kira baraka yusuf and rumana adam suka taso ana musu tafi sosai, inda suma sukayi jawabinsu da godewa wannan skull din nasu, yan gd ko sai murna sukeyi suna hawaye, suma anbaso kyautar mota da gida sannan, suka dauka hotona da directocin su, sai tafi aketayi bayan wajan ya nitsa sanna yaciga ba dacewa and the 1 first position is NI'IMAH U DAWAKI, duk wajan ya dauki tafi ana so aga wacece wannan mai sa'ar, ni'ima tafito duk jikinta rawa yakeyi ta kalla wajan su doctor adnan yanuna mata hannu alamun taje mama na hawa kan stage din ta daga ido taga dunbin mutane kowa sai kallonta yakeyi, takai idontan kan babanta yayi mata alamun tafara, takawo idonta daidai kan ahmad yayi mata murmushi da alamun haka๐Ÿ‘๐Ÿปgo on, sannan tayi wani ajiyar xuciya. Tafara magana cikin harshen turancinta mai dadin sauraro kamar mai raira wakan india, sai da ahmad ya lumshe ido kowa sai mamakin speaking dinta akeyi yadda kasan kamar tafi kowa iya speaking, bayan tagama jawabinta, sannan take cewa nagodewa allah daya nuna min wannan ranar sannan kuma ina godiwa skull dina data bani ilimi sosai ina godewa lecture rorin mu da direactor din mu, allah yasaka da alkhairi, kuma ina godewa iyayena, sai ga hawaye ya zubo mata tacigaba da cewa, sannan tace ina godewa yayana A----- ahmad da kyar takarasa, mami tafara kuka shiku ahmad yana mamakin.kukan mama, yawan cin kowa nawajan sai da zubda hawaye, ubadan dawaki ya tauasayawa diyarshi, hakama baraka, axuciyar mama tace allah sarki naso ace wannan taron da akayi kana cikin habkalin ka. Bayan tagama, sai shugaban makarantar su yazo yabata kyauta haka manyan mutane suna tazuwa bata kyauta sai karan camera kakeji ana ta daukanta hoto SHARUKHAN ma yazo ya bata gift dinshi tare da cemata, ni'ima u dawaki BARI BUHAT KUCHI MENE APNA HAI YE DIL HAI DUNYA CONGRAT, tasamu kyautar motoci har biyar da gida sannan kudi kuma ba amaga aka kira su rumana da anuska sai daukan hoto suke tayi da india wa, sannn akaba mawa sauran yan department din nasu kyautar dama su ashirin ne, suka dauka hoto in group inda suka sa su mama atsakiya, sun kashe hotona sosai harda su doctor hibba, ahmad da mama ma sun dauka tare sunyi masifar kyau, gwamnatin india suna bukatar suyi musu aiki, sannan gwamnatin nigeria ma haka, akafara ciye ciye sukaxo wajan iyayen su suna murna suka rungumesu shimanan suka dauki hoto mama ta rungume abbanta, abba yau gashi nazama cikakkiyar likita ko sai ga abdul rahman yace doctor ni'ima sai kinyi autar mu suka tafa. Taro yayi taro kowa ya dawo gda wujiga wujiga duk gajiya ajiki su mama sundawo da tarin dukiya gda, agda ma sunyi kwarya kwaryan su nan ma gda sunsa mu kyaututtuka sosai, har yanxu ahmad baixo sungaisa da yan gda ba, bayan kwana daya kowa ya huta abban rumana yatara kowa a babban falonshi, yace musu yana son nuna musu babban danshi, ranar su mama gabansu sai faduwa yake tayi barema rumana, dama ahmad y kosa ya ga yab uwan abban su, kowa na zaune, sai abba yace MY SON shigo ka gaida iyayenka suko sai murna sukeyi amma banda ummi da baraka da rumana da mama wanda duk hankalin su atashe duk su tsurawa kofan ido yayi sallama ya shigo cikin murmushi. TAKU UMMU RUMAN( NUSNIM) (08064481931)zindage hai mohabbat hai๐Ÿ’˜๐ŸŒบ [10:50AM, 1/24/2017] โ€?+234 806 448 1931โ€?: ๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’LABARIN NI'IMAH๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’4โƒ?2โƒฃyayi sallama yashigo cikin murmushi gaba ki dayan su tashi sukayi tsaye hade dayin salati shiko yana yinayin ido hudu da mami yaji kanshi yafara juyawa, take anan yafadi kasa sumamme, ita ko mami tuni ta sulale kasa su rumana sukayo kanta da gudu, abban ahmad kuma sai ya kulle ido ya bude, yana cewa wannan wani irin mafarki nakeyi ne, yanxuma amafarki ahmad sai kazo mun, sai ya mara kanshi sai ya tsaya shiku uban dawaki na mijin kokari yayi ya jawo abban ahmad dake sun batu. Shiko abban rumana tuni dama yakira motan asibiti ya sanarwa da doctor hafiz, su abdulrahman da su umma sai kalle kalle suke tayi kamar sun zare sai, mama kam sai kuka takeyi ganin halin da iyayensu suka shiga, sai ga doctor hafiz da su doctor adnan aka basu tai makon gaggawa amma antafi da mami da ahmad asibiti, amma su abba rudune yasa su kidimewa, amma anyiwa abban ahmad allura ta bacci, shiko ubandawaki sai kallon kanin nashi yakeyi, tare da tambayoyi abakinshi daya wa, duk su umma sundawo haiya cin su, amma suna ganin abunda ua faru kamar mafarki ne bare ma su umma, abban rumana yacewa yayanshi, nasan kana da tambayoyi sosai abakin ka ko, tabbas haka ne, bari abban abban ahmad ya farfado sai ayi maganar bayan kowa hankalin shi ya kwanta, manga yake cewa inafa hankali zai kwanta yanxu, har sai kasanar mana da amsoshin zuciyar mu, yayi murmushi insha allahu yaya zakuji komai, su abdulrahman dai basu ce komai ba ganin abu ya zarce tunanin su. Uban dawaki ne yace tashi muje asibitin don muji lfyar su dama rumana ne da mama sai ummi wanda suka bi motar asibitin, su abban rumana suntafi aka bar baraka da su umma da su aliyu da abdulrahman, su umma suka tashi suka wuce masaukin su aka bar baraka da su abdulrahman, dama allah allah yake su umma su tashi yayiwa baraka tambaya, baraka wace take kallon su tana murmushi aliyu wanda ya shiga damuwa yace baraka wannan bashi bane ahmad din mama ba, abdulrahman yayi saurin amshe zancen, baraka yanaga ku banga kungirgiza yayin da yashigo ba sai tayi murmushi, meyasa zamu girgixa, tace hmm yaya abdulrahman kenan, aliyu yace mekike nufine baraka, sai murmushi kike mana mai makon kibamu amsan tambayen mu, tace yayi aliyu dole inyi murmushi mana, yau kusan shekaranmu 5 muna tare da ahmad, to saboda me zamu girgiza, abdulrahman yace WHAT kun dade kuna tare kikace, kenan kuna rayuwa agida daya kenan, eh wannan hakane, kuma harda mama tace eh har ita, tab di amma tayaya wannan al"amari mai daure kai yafaru, mutumin da yamutu tun dadewa? To meyake yi araye? pls ki fahimtar damu sai magana kike mana tsugul tsugul, shuko aliyu idon shine ya kada yayi jajir, azuciyar shi yace yanzu nakara rasa mama arayuwata to ya zanyi da raina, lallai kam ajalina ne yazo, don bazan iya rayuwa ba mama ba, ita kadai nake so. Baraka tace muma ranar da muka fara ganinshi sai da muka kwanta a asibiti, mamace tafara ganinshi, tashiga damuwa sosai, sai take fada mana nida doctor adnan wato abokin ahmad kenan tun a nigeria yadawo nanna yana aiki na dan wani lokaci, lokacin da tafada. Mana mun karya tata har muka ce tasamu tabin hankali, har doctor adnan yasa aka duba mata kwakwal warta akaga bokomai. Muka share zancen kullum mama cikin kuka take tabi ta rame tayi baki kamar mai ciwon shekara daya. Har abun yazo yana bamu tsoro daga muntambaye ta sai tace mana taga ahmad mukuma sai mu batsar da maganar, ana haka har allah yasa nima naganshi, sai da nasuma hakama doctor adnan shima, yashiga yanayin kidimewa sosai, wanda za ace ya za'ace mamaci yadawo, shuko ahmad mamakin mu yakeyi wanda abun nada munshi, sosai har yana cewa me muke gani awajanshi wanda yake bamu tsoro. Mukayi shawara bawanda zamu fadawa abunda ke faruwa damu tundaga lokacin muka kasa sukuni, ranar da mujazo nigeria ne da zamu dawo abba yayi mana maganar aure tundaga lokacin hankalin mama yatashi, shine da muka dawo mukace zamu samu abban rumana da wannan zancen ko ya amsa mana tambayoyin dake zuciyar mu, don rumana tace mana yayanta ne kuma shi zata aura suna matukar son junan su shida rumana. Abdulrahman yace kina nufin ahmad bai sanku ba eh bai san muba, aliyu yace dama shine wanda akace zai aure rumana tace eh, aliyu yace to tayaya yazama dan uwan rumana din? Sai baraka tace shi jikan kaka na ghana ne,, abdulrahman yace hmm wannan abu da daure kai yake, ya kuma cewa kuma suna soyayya agaban ku, tace sosai ma, yace allah sarki autar mu allah kadai yasan abunda takeji azuciyarta, baraka tayi murmushi me hawaye, hmm bara nafada muku wannan ahmad din bajikan kaka na ghana bane yaron mami ne shi, baraka ta kwashe komai da komai har ixuwa yau tafada musu, sun girgiza sosai, saida suka zubda hawaye, ashe dama bai mutuba, yana wajan abban rumana, amma allah yasaka mishi da gdan aljannah, aliyu suka ce ameen amma kuma su rumana sun bani tausayi sosai aliyu yace hakane, ko yaza ayi yanxu, abdulrahman yace nasan abban mu zaice mama tabarwa rumana ahmad, aliyu yace haka ne, amma da ba ayi mata adalci ba baraka tace kaima dai kafada yaya aliyu, don mama tace zata barmawa rumana ahmad, ita zata hakura. TAKU UMMU RUMAN ( NUSNIM)08064481931, PHYAR HAI๐ŸŒบ๐Ÿ’˜ [10:50AM, 1/24/2017] โ€?+234 806 448 1931โ€?: ๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’LABARIN NI'IMAH๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’4โƒ?3โƒ?&4โƒ?4โƒฃAbdulrahman yace sai yadda manya suka yanke kam, wannan hakane, amma kuma yadda mama tayi hakurin jure rashin ahmad, bana jin rumana zata iya, baraka tace sai takoya ai itama maman koya tayi. Abdulrahman yayi dariya wato ke mama kikafi ji bama rumana ba, aliyu yace kyaleta naga alama bata son insami mama ce shiyasa take ta wani zaqewa. Ai za mugani nasan abban mama ni zai bamawa mama ahmad kuma rumana, tace tab wlh bazai yuba, kai kafi dacewa da rumana wlh, yayi dariya haka kike gani niban masan ya kamannin rumana yake ba wlh,tace zaka sani idan nahada ka da ita, karki kuskura wlh don ni inba mama ba to bani son kowa, to sai ka dau dangana mama ta maka nisa. Suna cikin hira sai ga inna tazo tana kiran baraka, au hira kukeyi ne, aliyu yace eh inna to ku baza kuje asibitin bane, zamuje inna to maza kutashi kudubo mana lfyar su. Can asibiti an gwada kwakwalwar ahmad ta dawo daidai abban rumana yayi murna, amma ahmad din bai farfado ba sbd an mishi alluran mai karfine, rumana da mama sunsha kuka sosai, su biyune awajan mami, itama bata fardado ba, rumana ta kalli mama da jajayen idonta, tace mama yanxu idan ahmad yadawo cikin hankalinshi, bai sanni ba ko, kuma bai san su abba da ummi ba, ko dasu nawwaran ko, ku kadai kawai yasani tana magana tana hawaye mama taji tausayinta sosai, kuma ya manta soyayyar da mukayi abaya ko, tayi dan murmushi me hade da kuka, mama ta dafa kafa dunta tace, rumana kar ki damu ahmad nakine ni mama nabar miki ahmad, rumana tana girgixa kai tana cewa a'a mama ahmad bazai taba yadda yasoni ba, saboda tun asali bani ke zuciyar sa ba, kece kadai, kema haka yake azuciyarki, zamana dake yasa nagane baza ki iya rayuwa ba ahmad ba, tashare hawayenta, naga irin soyayyar da ahmad yake miki acikin kundin sa dana karanta, sboda haka ahmad is yours only, mama tace no rumana nakine ahmad suka rungume juna suna kuka, sai ji sukayi ana ahmad dina dama kana raye, da sauri suka karasa wajanta, idonta arufe yake amma sai surayai take tayi, mama tace mami mami, sannan ta bude idonta wanda yarine tafara kallon siling, sannan idonta ya sauka kan su mama da rumana, tana magana ahankali tace da gaskene naga ahmad mama, tace eh da gaske ne ahmad dinki naraye, mami tace a'a ahmad dina yarasu pls kufada min gaskiya. Rumana tace mami wlh ahmad dinki yana raye sai ta kara kallon mama, tana kokarin ta tashi ta zauna, suka taimaka mata suka samata pillow abayanta, ta zauna da kyau ta kalli rumana ta kalli mama ta hade fuska tace to kufada min tayaya yake raye, sai sukace abba yace kar afada komai so ake idan kunsamu sauki sai afada muku, abunda ya faru, tayi shuru tana hawaye, mami kidaina kuka dan allah, suka rungumeta suna kuka sosai sai ga su abba sunshigo, kukuma menene haka kunsata agaba sai kuka kuyi, sai kunsa mata wani ciwon ne, sukayi shiru su abba suka cewa mami, ya jikin tace da sauki, to allah ya kara sauki sai gasu baraka da abban ahmad sunta ho dashi don yace bazai zauna agida ba, sai ankawoshi asibitin,uban dawaki ya juya da mamaki yace har katashi ai da kazauna agida ka kara hutawa, ai ina banga taxama ba, ina so ku fahimtar dani da abun dana gani shin da gaskene ahmad dina nagani ko mafarkine, mami tayi saurin cewa tabbas ahmad dinka ka gani ba mafarki kake yiba sai ta fashe da kuka taci gaba dacewa amma bansan tayaya ahmad yana raye tsawon shekaru dayawa, yakasa waiwayo gda, abban rumana yace dan alla ku saurara kubar maganar nan, idan munje gida zan fayyace muku komai game da ahmad. Abban ahmad yace shikenan ba matsala, yanxu shi ahmad din yana inane, yan dakin hutune anmasa allura kuma ba ason kowa yashiga wajan ne ok, to shikenan, sai ga doctor adnan yazo yagaishar da su mami ya umarci da rumana tacirewa mami drip din da akasa mata, ya mika wa mama allura tayiwa mami, sannan aka salla mesu daga asibitin, sun so mutum daya ya tsaya kusa da ahmad, amma doctor hafix yace ba sai kun tsayaba akwai me kula dashi, to shikenan, abban rumana yacewa adnan yabiyoshi gda don su fayyace musu duk abunda ke faruwa da ahmad, yace to. Bayan sun koma gdane suka kara xama afalon da suka bari, duj kowa ya kagu da yaji abunda abban rumana zai ce, don duka zuciyoyin su cike yake da tambaya. TAKU UMMU RUMAN(NUSNIM) akele tum akele ham๐ŸŒบ๐Ÿ’˜ [10:50AM, 1/24/2017] โ€?+234 806 448 1931โ€?: ๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’LABARIN NI'IMAH๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’4โƒ?5โƒ?&4โƒ?6โƒฃAbban rumana ya gyara murya yafara basu lbrin da baraka da mama suka bashi dashi ma yadda yasami ahmad din da zaman shi agidanshi da rayuwan da sukayi da ahmad. Da rasuwan danshi ahmad da soyayyar da sukayi da ahmad, har zuwa yau bai boye musu komai ba, kowa na fallon sai da ya zubda hawaye, bare ma mami da take kuka, gashi kuma abunda ya daure musu kai yadda rumana ke son ahmad, abban ahmad dake share kwalla yazo gaban adam wato abban rumana ya durkusa agaban shi yana hawaye,, yace bansan wani irin godiya zan maka don kamin halacci sosai wanda aduniyar nan bakowa zai maka wannan abun ba sai mai imani, samun irinku aduniya basu dayawa, nagode sosai, kuma na tausaya maka rashin danka dakayi ahmad allah ya jikanshi ya gafarta mishi yasa aljannace makomar sa, duk da ahmad ne kadai dana aduniya bazai hana in mallaka makashi tunda ina da yara yan mata uku ga baraka ga rumana ga mama sun ishene, sai.ka zabarma wa dan naka mata acikin su, tunda ba damar ya aure su duka. Suka rungume juna suna hawaye, abban rumana yace nagode sosai sosai bansan wani irin godiya zan maka ba a gaskiya muna son ahmad sosai, bakomai duk anaza daya, kowa na dakin yayi murna y suka goge hawayen su, amma fa banda rumana da mama wanda hamkalin su atashe yake, mami ma tazo wajan ummi ta rungumeta mami tana mata godiya irin son da tamunawa danta tilo, itama ta sadakar musu da ahmad din. Uban dawaki yayi gyaran murya yace mungodewa allah subuhanahu wata ala da ya bayyanar mana da ahmad cikin koshin lafiya tare da kulawar adam,, adam allah ya biyaka da gidan aljanna firdausi allah yakara hada kanmu baki daya, sukace ameen, kuma kadauka kamar kai ka haifi ahmad kadauka kamar ahmad dinka bai mutu ba, yana raye, duk da nasan ahmad inyadawo cikin hankalinshi akayi mishi bayani bazai ki kuba nasan zai zauna daku, sbd ahmad yarone me biyayye, abban rumana yace wannan hakane tabbas yarone me biyayya, yauwa, kuma kaine zaka aurar da ahmad. Abu kuma me daure kai shine wacece ya kamata ya aura acikin mama da rumana, sai akafara kallo kallo ana kallon mama da rumana, wanda suka suka sunkuyar da kai kasa sai sake sake sukeyi, ubandawaki yace mami cikin yaran naki waza kiba mawa ahmad, su mama suka juyo suna kallon ta, tayi saurin cewa a'a nikam bazan iyaba, sai dai ummi inaganin, ummi ma tace a'a badani ba, umma ma tace bada itaba, aka dawo kan abban ahmad yace badashiba za ayi wannan abun, akazo kan abban rumana, akace ya xabarma danshi mata yace to nidai nazaba mawa dana mama taxama matarshi, rumana tayi saurin daga ido tana kallon abban nata yayi mata murmushi, amma azuciyarshi yana tausayinta, ta sunkuyar da kanta tana hawaye, uban dawaki yace ni aganina rumana yadace ta auri ahmad mama kuma ta auri aliyu shukenan, manga yace baza ayi haka ba ai wanna kuna tauyewa yara hakin sune ya kamata ace abari ahmad ya farfado sannan yaxaba mata da kanshi, doctor adnan yace wannan haka yake, abari kawai yaxaba da kanshi kawai kar amishi ba daidai ba. To shikenan kowa ya watse su mama suka wuce dakin su baraka tace ba kwanciya zakuyi ba kuxo nan mutattana akan wannan maganar taku, tace gaskiya yakamata daya tabar daya ta auri ahmad tunkafin ayanke hukunci da bayyi ba rumana ta kalli baraka da jajayen idonta tace, baraka ni bani da abun cewa duk yadda aka yanke dai dai ne na hakura da ahmad nabar mawa mama, sunfi dacewa da mama bani ba, gashi yadawo hankalinshi, inya farfado mama kadai yasani, bani ba kinga ko dole nabar ahmad na rungumi kaddara ko da zan mutune, takareshe maganarta cikin kuka, mama tace rumana bazan so inganki cikin wannan yabayin ba karki manta nace miki nabar miki ahmad, koda yadawo hankalin shi, ni me iyasawa ahmad ya sokine. TAKU UMMU RUMAN(NUSNIM)(08064481931)SHADEE SE HUR MUHABBAT HAI๐ŸŒบ๐Ÿ’˜ [10:50AM, 1/24/2017] โ€?+234 806 448 1931โ€?: ๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’LABARIN NI'IMAH๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’4โƒ?7โƒ?&4โƒ?8โƒ? Rumana tace mama kenan bazan taba auren ahmad ba wlh. Washegari sukaje asibiti likita yace asami mutum daya wanda yashaku da ahmad yazauna kusa dashi, akace mama tazauna awajenshi nan da awa biyu zai farfado, rumana bahaka taso ba, taso ace itace awajan amma bayadda zatayi, mama bata so haka ba amma yazama dole ne sai ita zata tsaya. Rumana tasamu gefe waje daya tazauna abunta tayi tagumi abdulrahman ya hangota, ya kira baraka yace baraka me rumana takeyi acan, tace allah sarki rumana soyayyar ahmad ne ke damunta, kuma tace ita tahakura da ahmad ta barmawa mama,kaga dole tashiga damuwa, abdulrahman yace allah sarki yar kanwata da dayadda zanyi dana cire mata damuwar ta shima aliyu yana can yashiga damuwa yace ya barmawa ahmad mama ya hakura. Baraka tace yaya abdulrahman me zai hana muhada rumana da yaya aliyu don naga sundace da juna wlh gafatar su kala daya, amma matsala dayace kawai shi aliyu bashi da kudi, ita kuma rumana gdan kudi ta tashi da jin dadi, kar ki damu idai wannan ne za'a sami solution, fatarmu su amincewa juna kawai hakane, rumana sai subda hawaye take tayi abinta, mama tana kusa da yafara motsi idonshi arufe, yana kiran ni'ima ni'ima ahankali, hawayen dake idonta wanda ta makale saida yazobo, tace ahmad ganinan ni'imarka ce akusa dakai. Aiko yabude ido yaga ni'imar tashi yayi mata murmushi, itama ta maida mai, sai kalle kalle yakeyi, yace aina nake ne, a asibiti mana, to meya kawoni asibiti tace baka da lfy ne har natsawon shekara tara ya waro ido waje, shekara tara wannan wani irin ciwone haka, tayi murmushi me hade da hawaye, tafara bashi lbri kamar haka, ahmad inbaka mantaba lokacin da aka turaku india, yace eh nagane har jirginmu yafara rawa ya bigi wani abu,to tunda ga lokacin kukayi hatsari, anyi zaton ka mutune,ashe kana raye a india amma kasamu tabin hankali, takwashe lbrin komai ta fada mishi, harda halin da tashiga, yayi kuka sosai, tabashi lbrin soyayyar shi da rumana yayi kuka sosai. Yace mama dama haka rayuwata takasance, tab di ya iyayena sukayi, allah akbar, yanzu kunxama cikakkun likitoci bansani ba, tace sosaima saima inmaka aiki, yayi dariya yana share hawayenshi. Duk abunda sukeyi rumana na kallon su, tana kuka, mama tacewa ahmad dan allah ka auri rumana ni na hakura yazuba mata ido, mama kin san abunda nakike cewa kuwa, eh nasani, to inke kina iya sadakar da soyayyarki, to ni bani iyawa, karki manta ke kika cemin rumana tace ta hakura, eh amma ina tauaayinta ne bana son tashiga damuwa, kar kidamu zanne mamata miji kamar ni, tunda ai kanwatace ita, sai dariya sukeyi cikin nishadi kowa na kallon su amma su basu sani ba sunshiga duniyar masoya, rumana tana kallon su sunbata sha'awa yadda suke soyayyar su, ita ko sai kuka takeyi, tarike zuciyarta dake buga mata kamar zai fito, me zai faru sai tarin jini takeyi idonta yana kokarin rufewa jirine ke daukanta ta dafe wani glass dake wajan don karta fade kuma bawanda ya dora da halin da take ciki, aiko wannan glass din ya goce tafadi akanshi ji kake tas daidai nan aliyu yazu yasaka kara ganin jini ajikin rumana kowa yayi saurin juyowa don ganin meke faruwa, aiko baraka najuyowa ganin rumana cikin jini ko ina tasa ihu, akayo kanta da gudu mama da gudu tafito, tana ganin rumana tafara kuka, rumana tana kiran mama da hannu, takaraso ta dagota tana mama kiyafe min mutuwa zanyi nawa ta kare mama. Tana kara sawa sai kawai numfashinta ya dauke, tuni aliyu ya sungumeta sai emergency room don ceto rayuwan rumana, sai koke koke ake tayi, mama da baraka kamar zasuyi hauka saida aka rirri keso, taje wajan ahmad pls ahmad jeka ceto rayuwan rumana, zata mutu pls ahmad don soyayyar mu, kowa sai kallonshi yakeyi mami tace son go pls jeka ceto rayuwarta kaduba irin halaccin da iyayenta suka maka, aiko yafara tuno lbrin da mama tabashi, da irin shakuwar da sukayi da rumana, uban dawaki yadafa kafadunshi yace jeka, aikinkane aiko da gudu abdulrahman ne yanuna mishi dakin da take, su doctor adnan najanta ana buga kirjinta amma haryanxu shiru yafara ja da baya yana, no pls dont go rumana, aliyu wanda idonshi yayi jajir yafado dakin ya cakumu ahmad pls do something broz. TAKU UMMU RUMAN(NUSNIM) WAYYO RUMANA TA๐Ÿ˜ญ (08064481931)lay marjayengi rumana๐ŸŒบ๐Ÿ’˜ [10:50AM, 1/24/2017] โ€?+234 806 448 1931โ€?: ๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’LABARIN NI'MAH๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’4โƒ?9โƒฃahmad sai safa da marwa yake yarasa me zaiyi, can sai ga yatsarta daya na mutsi computer tafa din din da gudu suka yo kanta aka bata taimakon gaggawa sai ga numfashinta ya dawo normal amma bata bude ido ba akayi mata allurai tare da hotonan hrt din yasami matsala ne, sakamakon yawan damuwa. Aliyu yakaraso kusa da gadonta yana kuka pls rumana wake up, nagane kece wacce kikafi dacewa dani, pls kibide idonki ki amince min rumana, haka yaci gaba da surutu, aiko sai gashi tabude idonta tana kallon sama duk fuskarta ya kumbura su mama sun zagaye gadonta, har da su abdulrahman kowa da kowa ma, aliyu ne akusa da ita, tana bin kowa da kallo tana murmushi hawaye nazuba age fenta, mama da baraka suja karaso suna goge mata hawaye, rumana tayi masu murnushi, baraka tace meyasa kike son ki tafi ki barmu, mungodewa allah dayasa kina raye, tace mama ahmad naki ne nasamu wanda yadace dani, alokacin dana ke kakari nafara aman jini, alokacin na hango masoyina ya karaso kusa dani, tunda muke dashi bantaba kallonshiba sosai sai yau, a sannan ne naji zuciyata ta aminta dashi shine zabina, shi zan aura kowa yayi shiru yana kallonta, aliyu shiru yayi, yace shikenan rumanan ma barabonsa bace, shi yayi magana axuci amma baisan yafito ba, sai yaji tace ya aliyu ni rabonkane kai ne mijina inallah y yarda dafatan za muso juna sosai, cikin jin dadi mama da baraka suka rungumeta suna murna, kowa nadakin yayi murna sosai. Sai ga ahmad yatsaya abakin kofa, uban dawaki yace karaso mana ahmad ai mungodewa allah tadarfado, kuma muna kara godema da ka ceto rayuwar kanwar ka, rumana ta juyo tana kallonshi, tamishi murmushi, ta mishi alamu da hannu da yazo mami tace y karasa ya kalli mama tace yaxo da ido,yazo daidai kusa da gadonta yayi mata murmushi, yaji kanwata, tace da sauki yayana, cikin jindadi tace ahmad dan allah ina so daga yau kazama yayana kamar ya ahmad dinmu daya rasu, yace insha allahu daga yau kinxama kanwata kuma ni zan aurar dake, tace yauwa big broz yanzu dai ga miji na kawo maka, yace waye ta nuna mai aliyu, a'a kice abun yar gdane, to amma wanna sirikin nawa bashi da kunya nazo ko irin girmamawan yabani wajan zama na zauna, baiyi ba yawani hakince, to bama zanbaka kanwar tawaba sai inga yaxakayi, aiko da sauri ya sauka daga kujerenan yace zauna babban yaya, akwa kwashe da dariya, harda su abba, har mara lafiyan ma, cikin dariya abdulrahman ya kecewa wato bakaso karasa mata ko, kai ai dole inafa zanso inkara zama tuzuru, nan ma su mama suka kwashe da dariya, ahmad yace abba yanzu na amince zan zauna wajan su ummina da abbana a india, sai mami ta kwashi yan matan ta uku shikenan, mami tace ai ba sai kafada ba ni nadison yarana, uban dawaki yayi gyaran murya yace tunda yanxu kun hada kanku shikenan sai atsaida bikin ku ko, yacewa abban ahmad koya ku ka gani m, yayi dai dai kuwa abban rumana ya sai asa nanda wata biyu shikenan, manga yace hakan yayi dadi allah ya nuna mana bikin likitoci ameen, abban ahmad yace naba mawa aliyu aiki a campany na a matsayin manager din wajan, sai murna sukeyi suna ta barkwanci abunsu, ahmad ya rungume abikinshi doctor adnan sai ga doctor hibba tace ya kamata zanshirya bikin doctors dinnan namu, sai ga cool tace hakane ai wannan biki namu ne zamu kayatashi sosai. TAKU UMMU RUMAN(NUSNIM)(08064481931)MERA YAR KI SHADE HAI๐ŸŒบ๐Ÿ’˜ [10:50AM, 1/24/2017] โ€?+234 806 448 1931โ€?: ๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’LABARIN NI'IMAH๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’5โƒ?0โƒฃAn sallami rumana sun koma gida wanda soyayya ya wanxu sosai tsakanin rumana da aliyu, harji take kamar soyayyan da tayi da ahmad ba soyayya bane, kawai shafan fejine, shima haka aliyu ji yake kamar bataba fada soyayya ba sai wannan, bai san haka soyayya yake da dadi ba sai wannan karon, rumana ta kalli aliyu, tace ya aliyu banta ba tsammanin zan so wani da namiji ba bayan yaya ahmad, sai gashi ka canxa min rayuwata tazama abun kwatance tsananin sonka ne ke yawo azuciyata duk ya riga ya mamaye jikina munxa ma hanta da jini. Yayi murmushin jin dadin kalamanta, hakane kanwata, nima kincanxa min rayuwata yanxu taxama abun kwatance, rumana bana fata narasaki don yanxu ina jinki a jikina kece jinin dake sarrafa jijiyoyin jikina, suka kwashe da dariya yanzu munzama hanta da jini ko, ya daga mata gira. Sai gasu baraka da abdulrahman da mama da ahmad, mama tace wato ku kuna nan kuna shan soyayya, baza kuzo muje mu dauki hoton bikin ba ko, ahmad yace a kyale min kanwata tasha soyayyarta rumana tace yauwa big broz, shiyasa nake son yaya na, baraka tace eyye masu yaya aliyu yace karku takura min mata. Lokaci sai zuwa yakeyi yau sauran sati daya biki, su mami andage ana shirya amare, komai a india mami tasa agyara mata jikin yaranta, abban rumana shi ya dauki nauyin yin akwatinanan aure, inda kuma uban dawaki ya dauki nauyin biyan sadaki, shi kuma abban ahmad ya dauki nauyin duk wani party da za suyi, kai wayannan ma auratan sun more komai yi musu za ayi. Su mama sunyi fes da su kamar basu ba, sbd dilkar da suka sha na india, za suyi indian night, da kuma pertyn su na likitoci, a nan kasar india, sannan sai su wuce kasar su, yau ne ranar da takasance za ayi india night, su baraka sunsha ankon kayan indian nan riga da siket lemon green, mazan kuma goldeen ne nasu, sunyi masifan haduwa, sun gayyace su sharukhan shahiq kapoor, salmankhan, kajol, rani, madhuri, preety zinta, sannan sai amita bacan wanda shi da sharukhan zasuyi wakan, RACK IN ROLL SORIYE, ankawata wajan da folawoyi masu wuta, wajan ya hadu, ban san yazan kwatanta muku ba, amma kubari su doctor hibba da khadycool in sunje zasu baka labarin wajan, mami da ta gansu tace masha allah tsarki ya tabbata dayayi wayannan halittu, sukayi murmushi anya mazajenku zasu gane ku kuwa, kai mami kidaina sa kanmu yana kato fa, oya to kufito kar kuyi latti, suna can waje suna ta jiranku, sunfito falo umma tace kai mami anya yaranki ne wayannan kuwa, kodai yaran indiyawa ne kika dauko ummi tace aikuwa, mami tayi dariya kubari in sunda wo sai ku tantance kuga sune ko basu bane, yanzu dai maza jensu najiran su. Ta jasu suka fita suka jiyo sukawa su umma gwalo, eyye zaku dawo ai, suna fita kowacce tayi ido hudu da saurayinta suna musu murmushi, aiko sandarewa sukayi wannan ya kalli wancan wannan ya kalli wancan, mami tace abdulrahman ahmad aliyu to ga amaran naku kutafi, suka kasa magana, wai bada ku nake magana ba, abdulrahman ne yayi karfin hali yace mami ai basu kika kawo mana inga yaran indiyawan makobtan mune, shiyasa kikaji munyi shiru, aliyu yace hala mami suma aure zasuyi ne, inaga lokacin da kikaje dauko su rumana, sai kikayi batan hanya kika shiga gidansu, kika jawosu, ahmad yace hakane mami, dan allah ki koma ki dauko mana su ni'ima, mami inbanda dariya ba abunda takeyi, to shikenan tunda kunce basu bane, tace mama rumana baraka kuxo mukoma ciki sukace to mami, anan suka gane muryarsu, aiki suna juyawa sai ga su ahmad da gudu a'a mami munyarda sune, su rumana suka kwashe da dariya, aliyu yace mami kece ai kika sa aka musu kwalliyar da bamu gane su ba, sai da mukaji muryar su muka gane, sai dariya suke mungansune kaman bebin roba, kowanne yaja amaryarshi sai mota, sun isa wajan duk su ake jira sai wakan muse shadi karogi aha aha muse karoge yake tashi a hall din su doctor hibba da khadycool sai rawa ake tayi, sunyi shagali awajan rawa kam mama baraka rumana sunyi rawa sosai amma rumana duk tafisu iyawa, hakadai partyn ya kasance cikin nishadantar wa, sai 12 suka dawo gda agajiye, washe garima haka akayi partyn likitoci, baraka tace mawa mama kintuna ranar da kuka hadu da ahmad, nashi insaha allahu zaki aureshi ayi bikin likitoci, nace PANADOL SHINE TAKE AWAY DINMU ANTI BIOTIC KUWA, SUNE KOWA ZAI SHA yau ga ranar taxo, haka ne kuwa baraka. Sun kare partyn su a india sundawo gida nigeria inda za adaura aure ayi walima kowacce akaita, ayaune aka daura auren ni'ima da ahmad rumana da aliyu baraka da abdulrahman, mazajen don murna harda hawaye kowa burinshi ya cika, dare nayi aka tara su aka masu fada da nasiha, abban ahmada yayi musu gidaje a minna kusa da su kuma duk waje daya, tsakanin gidan baraka da mama da rumana banisa sai kaje ma akafa, amma ita mama za su koma india da ahmad can sai dai kawai in sun zo ziyara su sauka gidan su, rumana ne da baraka suke tare, daza akai su da kyar aka mammare su daga jikin iyayen nasu, uban dawaki yace bafa auren dole aka mukuba daza ku ishe mutane da kuka banxa idan baku wuce ba sai na dauko bulala naraka ku dashi, abban ahmad yace habadai, ai dole suyi kuka mana da kyar akasa kowacce cikin mota, uban dawaki yace babu rakiya kowani ango ya dauki matarsa ya wuce su mami ba haka suka soba, bayan sun isa gida jen su, ahmad ya nunawa mama dakinta inda sai sheshshe kan kuka take tayi, suka karasa ta zauna bakin gado, yace haba ni'ima kidaina kuka mana yaufa ranace mafi soyuwa azukatan mu, mundade muna jiran wannan rana sai gashi allah y nuna mana, kodai yanxu baki sonane, tayi saurin daga fuska haba saheebina ina sonka mana, kukan farin ciki nake yi, ya kamo hannunta yana murmushi itama tayi murmushi yasa dan yatsanshi a wajan beauty point dinta ta sunkuyar da kai ya rungumeta tare da ajuyen numfashi, tashi muje muyi sallah mugodewa allah, ba musu ta tashi, bayan sun idar ya juyo ya dora hannunshi akanta yayi addu'a sannan yayi mata tambayoyi, ta amsa mishi, yadauko kaza da milk ya kawo musu sukaci suna hirar soyayya bayan sungama, yace ina zuwa bara naje na watsa ruwa nagaji kona ji dadi, bayan fitanshi haka itama taje tahada ruwan wanjanta ta sa turaren wanka, bayan tafito ta shirya cikin kayan baccinta ta kwanta abinta, har tafara bacci cikin bacci saitaji ana shafata taji hannun mutum akan dukiyar fulaninta, tayi sauri bude ido taga ahmad ne yace pls my love kibani hadin kai muraya wannan daren namu,tayi murmushi tace my love do what ever u like, ni takace sai yashiga kissing dinta ta ko ina tun bata biye mishi saboda kunya harta fara biye mishi sai da yarabata da komai najikinta ya kara kanka mita, ya kai bakinshi kan dukiyan fulaninta, ai ina ganin haka na tsandare kawai naji anjani waje anrufe dakin ashe hibbace, itama tazo kallo ta ga abun ya gir mama๐Ÿ˜, dani da ita muka ce bara mu leka baraka da rumana, aiko muna lekawa sai da hibba ta suma awajan sa kamakon ganin au rumana ana๐Ÿ™Š . Rayuwa medadi sukeyi cikin gidan auren su mami take aiko musu da abinci, sai gogan amarci suke tayi, satin su daya suma suka koma india acan xatayi aikinta ita da mijinta agidan su ummi suke zaune,aliyu ma yafara aikinshi shida abdulrahman rumana da baraka kuma suma sun fara aikinsu abba ya bude musu asibita nakashin kansu, anaji dasu, sbd kwarewan su, bayan shekaran su daya dayin aure mama ta haihu tasa mu yan biyu mace dana miji, macen akasa sunan mami, na mijin akasa sunan abban rumana, bayan sati daya da haihuwar mama kamar an hada baki rumana ta haifi yan biyu kuma murna wajan yan uwa ba a magana, na mijin akasa sunan manga mahifin aliyu kenan na macen kuma akasa sunan ummi, baraka kuma tasha wahala, aiki aka mata ita, saka makon haihuwan yan uku mace daya maxa biyu, akasa sunan uban dawaki da sunan abban ahmad sai kuma sunab inna mero, mama ta dawo nigeria da zama inda mazajen su sukayi musu gida babba suhada kan family dinsu, yanxu gidan su daya, mama ce tace yarana to kunji tarihin rayuwanmu ko, wani kyakkyawan saurayi dake kusa da ita me kama da ahmad wanda ba zai wuce shekara 25 ba yace mumy kun dana so yayya fa sa ya juyo ya kalli maryam wato yarinyar baraka yace sweatynah muma haka zamuyi soyayyan mu ko, sai ta rufe fuskarta. NAGODEWA ALLAH DA YA BANI IKON GAMA WANNAN NOVEL DIN NAWA. TO ANAN NE NAKAWO KARSHEN LABARIN NI'IMA DA AHMAD. GODIYA GARE KU MASOYANA DA KUKA BANI GOYON BAYA, GODIYA GAREKU MEMBERS DIN GROUP DINA, DA DUKKAN GROUPS, JIN JINA GAREKI MASOYIYATA NI'IMAH TA AHMAD WATO CUTE LADY, ALLAH YABARKU TARE DA AHMAD DINKI, WANNAN NOVEL NAWA KU NA MALLAKA MAWA. sai kuma hibba, cool, aunty rabi, asma'u, sai ummi, sumayya, ummu arfat, allah y barmu tare, BAZAN MANTA DAKU BA GRP DIN LADIES WITH CLASS ALLAH YA KARA KAUNA. MISS YOU NI'IMA TA AHMAD CUTE LADY, SAI NI MARUBUCIYAR LABARIN NI'IMAH NUSAIBA SULAIMAN ( NUSNIML๐Ÿ’‹๐Ÿ’˜๐ŸŒบ