WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16. Dedicated to my beloved sisters (Amina and Fatima Bashir) 01 Zaune nake gefen gadon Dana Gama gyarawa Ina kokarin saka takalmin makaranta nayi tsaki ya Kai sau Ashirin tsabar Yanda Raina yake a bace Na mike lokacin Dana Gama sawa kana Na kalli mirror nayi matukar kyau don akwai ni da son kwalliya Abu daya ne ban Shafa ba Jan Baki kuma tun asali ni ban taba Shafa komai a lips Dina ba sai Vaseline. Ina Sanye da Riga fara tas da ita Mai dogon hannu da maballai a gaba sai skirt kalar royal blue da ya wuce gyuwa kana nasa doguwar socks da ta tadda skirt din fara tas don kar a dinga ganin kafata da baking takalmi sandals wuyana kuma dan guntun hijab ne dai dai wuyan na Kara Jan tsaki saboda hayaniyar data cika gidan kamar ba Safya ba Farin agogon dake hannuna Na kalla karfe 7:10am na fessa turaren dake kan madubin Na fito fuska daure kamar ko yaushe a bakin Kofar mu Na tsaya Ina Kare ma gidan kallo kamar in hadiye zuciya in mutu tsabar takaici. Matan gidan tsaye ba Kaya sai zani daure a kirjin Su yaransu kam ba me Kaya sai yawo suke da miyan bacci a baki don ba Wanda yayi sallah asuba a cikinsu amma sai damben amsar koko suke yi Wanda mahaifiyata ke ta faman kasawa duk ta rude saboda tsabar yaran kwano da cups din dake gaban ta. A hankali Nake ta kowa yara Na matsawa saboda sun San yanzu zan dauke Su da Mari Ina zuwa gaban mamata ba tsaya Naga Habibu ba fitsari a tsaye dab da Inda ake Rabon abinci. Na daga hannu Na zabga mishi Mari kana Na murde mishi kunne Ina fadin don ubanta yau sai ka Shanye fitsarin nan shekarunka 7 a dunia amma kana iskanci innar shi ta taso tana gyara zanin dake shirin kwancewa tace Sam bazai yuwuba ni da haihuwa wata yar iska ta Dukan min Na daga Ido Na zabga Mata Harara kana nace kin haifi asara wallahi koda yake dole yara suyi rashin da'a don basu gadaba Na hankada shi ya fadi yana kuka ita kuma tana ta zage zage amma ko ajikina. Na Karasa gaban mama ta Na tsaya ta dago ta kalleni kaf tsakar gidan ita kadai ce Mai kaya Riga da zani da kallabi Na kalleta nace wai ke umma so nawa Zance maki duk Ranan girkin ki in kin diba mana namu ki rinka tashi kina barin Su in sun ga Dama Su kashe kansu amma baki ji ko to ki rinka biye musu sai sun kashe ki da hawan jini Na juya Raina a bace zan wuce ta Riko ni tana fadin kiyi Hakuri 'yar mama ba Yanda zanyi ne saboda babanku Na juyo cike da tausayawa nace to ki cigaba in suka haukata ki sai barni da kuka tayi mirmushi don Sam bata da son hayaniya gashi duk ta rude tace to zan daina kana tasoma kwance gefen zani ta Ciro Dari biyu tace gashi ki sayi kosai kici don nasan baki Shan koko sauran chanjin ki hau mota Na girgiza Kai nace yau Monday Ina azumi bar kudin ki kuma Ina da chanji a jaka sun ishe ni Bari dai in amso miki kosan ke kici Na juya Na fita Na siyo Mata kosai Na naira 50 Na ba ta Ina kallon agogo kana nace 7:30am tayi Bari in wuce umma kar a duke ni ta kalle ni tace to Allah ya kiyaye kinji 'yar mama sai kin dawo kiyi sauri kuma ki kula da kanki kinji Na gyada Kai Na fice sauran Matan gidan Na taba baki da yamutsa fuska wasu kuma sun cigaba da gulma da tsegumin su. WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16 02 Cikin sauri da gudu Na iso bakin titi Na Kai minti Goma a tsaye ba taxi saboda tsabar wahalar man fetur da ake yi jikina sai Rawa yakeyi don bani son duka Sam Ina cikin tunani wata mota ta tsaya maza uku ne zaune a baya sai gaban ba kowa ba abun da Na tsana irin zaman gaban mota amma da Inda zauna da maza gara haka Na bude jikina a sanyaye Na zauna Mai motar yaja muka tafi bamuyi nisa ba Naga Mai taxi din ya sake tsayawa gabana ya yanke ya fadi Na dago Ido da sauri maza biyu ne a tsaye kafin natsuwa ta shigo mun Dayan ya bude baya ya zauna Dayan kuma ya bude gaba cikin sauri Na zuro kafafuna waje Na fito yayinda mutumin ya shige ya zauna a Inda Na tashi ba tare da ya kalle Inda nake ba naja baya Na tsaya Mai taxi din ya kalle ni yace Hajiya muje ko Na girgiza kaina cikin sauri nace kuje kAwai ni Bana zama da maza a mota driver yayi Daria kana yace Haba kanwata lalura ce ay kuma ma zaman minti nawa ne kwata kwata Ina tsiya Ina Air Force base kar ki damu shigo kinji kinga mutane Na jira Na sake gyara tsayuwa kana nace Mallam kuje kawai zan nemi wani cikin kosawa yace kina tunanin ganin wani ma kenan Yanda ake wahalar Mai dinnan pls Hajiya shigo muje kina bata mana lokaci ko kuma ki biya ni kudin dauko ki naja wani guntun tsaki nace daga Asikolaye zuwa badikko nawa kake so in baka ay Walh bazan biya ba mutanen dake baya suka fara surutu kuna bata mana lokaci dalla. Mutumin daya kwace mun sai a lokacin ya dago duk surutun nan da ake yana Sanye da shadda blue kanshi ba hula sai wayoyi biyu a hannun shi daya kuma a aljihun gaban rigarshi kallo daya ya min kana yaja guntun tsaki yasa hannu ya fisgo ni Na fado kan jikin shi gaba daya kana yasa hannu ya rufe Kofar motar ya ce ma driver din ha muje dalla kin tsaya kuna bata mana lokaci in ku Baku da abun yi mu muna dashi. Ni da nagama mutuwa a zaune saboda kaina Na kwace a saman gyuwarshi tunda ya fisgo ni ban motsa ba Na saki kuka don a rayuwata Ina ga ko nahaifina tunda Na balaga ban sake yadda ya taba ni ba saboda tsabar nasihar mahaifiyar mu sai gashi yau a Karon banza wani kato ya rike ni har da rungumeni a jikin shi inata kuka Naji muryarshi dai dai kunne Na yana fadin 'yar mitsitsiyar ki dake har kinyi girman sanin ba zaki zauna kusa da namiji ba mtswww yaja tsaki yan yara daku sai kuyi ta Sama kanku tunanin manya. Bance komai ba Na cigaba da kuka Na sai da aka zo Air Force base kana driver ya tsaya ji nayi an bude murfin motar kana ya dago ni cak ya fito Dani ya Ciro Dari Biyar a aljihun shi kana ya mika Ma driver din hannun shi na Hagu kuma yana rike Dani Ana mika mishi chanji yace bar shi Na biya ma kowa bai saurari godiya da ake mashi ba ya Karbi Jakar skul Dina kana ya tsallakar Dani titi Ana tabin layi Ana diba jaka kafin a shiga amma shi Jan hannuna yake har cikin gate yayin da sauran sojojin meta faman fadin mornin sir!! Suna mikewa tsaye muna Isa wurin masu kake napep a cikin gate din Wanda zasu Karasa damu Inda zamu ya shiga ya zauna kana ya kamani Na zauna Naji yace ha muje SP Quarters Na dan kalle shi cikin hawaye sai a lokacin nayi Magana nace ni makaranta zanje kuma a kafa nake zuwa bai kalle ni ba yace Yanda kikayi wanan lattin ay Zane ki zasu yi kuma kin San Dukan Su ay ba sai Na baki labari ba shiru nayi ban sake Magana ba har gate din skul din mu Na fito kana Na Karbi jakata Na juya zan shige sai Naji ance ke! Na dago Ido da sauri Na juyo yace ke baki iya godiya bane in an miki abun Arziki Na kalle shi cikin Ido Ina son tambayar shi rungumeni ne abun Arzikin? Sai kuma ya min kwarjini haka Na hadiye Magana ta nace kayi Hakuri Na Gode har da dan dukawa nayi tsabar Tsoro yace good fuska daure kamar ko yaushe kana yace me sunanki? Na Amsa da Amina Bashir ya miki mun handkerchief yana fadin goge idonki kuje class kar a duke ki and next tym Ina so Kisani mace Mai class bata fada ko surutu ko gadama da maza a titi kinji Na gyada Kai nace Nagode bazan sake ba Yanda take Amsa maganar cikin sanyin muryar kamar ba ita bace ta Gama tsiwa dazu ba sai ta bashi tausayi ya Ciro kudi 2000 a aljihun ya bata yana fadin gashi kiyi break cikin Tsoro nace Ina azumi kuma Ina da kudi ya sake daure fuska yace ba yanzu Na Gama Gaya miki ba a musu da maza a titi ba. Nayi saurin dukawa nace to kayi Hakuri kana Na Amsa nace Nagode Allah saka da Alkairi sai a lokacin yayi mirmushi Karo Na farko yace ko kefa kana Na juya a hankali Na shige class duk da tare yara da a kayi sunan latti ba Wanda ya Dakatar Dani har Na zauna a class kana Na juyo Na kallo window Na hange shi ya zauna cikin napep kana aka ja suka tafi. WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16 03 Wunin ranar sukuku nayi shi don gani nake nayi wani laifi da ban San Yanda zan fara yuwa umma ta bayani ba. Ana tashi ban hi yaran ajinmu zuwa gate ba kamar Yanda muka Saba Na Tari keke napep zuwa gate Ina sauka Na bashi kudin kana Na Tari taxi nayi gida tun daga bakin Layin mu nake Jin hayaniya jefi jefi kuma police suna gilmawa Na dan kalli mutanen dake ta gudu suna karasawa ko ba a fada ba nasan gidan mu ne din mu ka'ida ne a raba fada sau Biyar a sati duk anyi cirko cirko a Kofar gida baban mu kuma Na tsaye a gefe tare da wani police sai kuma yaya Kabiru dake tsaye Wanda ko ba a fada ba nasan case din nashi ne don police guda uku ke rike da wandon shi Na Karasa Raina a bace don Inda Sabo yaci ace mun Saba da ganin irin wanan rashin hankalin Na kalli banana da yayi zugum nace Abba Ina wuni ya dan juyo yace 'yar mama kin dawo shiga ciki Ina zuwa Bari mu Gama da mutanen nan kinji Raina Na suya Na juya Na shige gida kaf duk yawan matan gidan mu suna waje sai mamata Na zaune Akan tabarma Na Karasa nace ummana lafya? Ta dan ja tsaki tace Ina fa lafya yayanku ya sake dakko abun magana wai yayi ma zuwaira Mai awara ciki kuma tayi Magana ya rufe ta da duka yace sharri ne har jini ya tsinke Mata da iyayen ta suka fito shine suka dakko Mai police kin gani tun karfe sha biyu ake Abu daya har yanzu kuma sunce ba zasu Bada beli ba karewa ma kotu zasu dashi wai yana son kashe musu yarinya. Banji komai ba don Inda Sabo ni Na Saba dajin irin wanan surutun don maza da matan gidan mu ba Mai tarbiya daga masu yo ciki a zubar in ba kudi kuma ka haife abun ka sai kuma mazan kullum sun yi Ma wata ciki ko sunyi sata an Kawo police abun dai gashi nan rakwacam ba dadin saurara. Na mike Na shige daki Na canja Kaya din nayi sallah tun a skul Na fito Na zauna gefen Ummata kana nace wai Su yaya Fatima basu iso ba har yanzu ta dan yi murmushin Jin dadi Na Kira sunan 'yarta tace Walh Nima Naji shiru gashi Ina lambar kawar tata inna Kira ba a dagawa Na Karbi wayar Ina Kiran lambar Naji a kashe Na kalle ta Ina Daria nace Kai umma a kashe ne fa wayar tata. Ta tabe baki tace mtsww Ku kuka Sani don ni dai da Naji muryar Mata shikenan kawai ba a dauka ba muna ta fira da wasa da Daria har akayi la'asar muka tashi tare muka yi sallah kana muka yi zaman mu cikin daki Jin hayaniyar mutane sun dawo gidan sai kusan karfe Biyar muka ji sallamar yaya Fatima da gudu Na fito Na rungumeta cikin murna Itama ta rungumeni tana fadin nayi missing dinkin 'yar mama tare muka shiga daki ba tare da ta kalli kowa a tsakar gidan ba don Dama ba Wanda ya Mata Magana balle sannu a cikin su yana zama tace ummana shine ko ki fito ki tare ni duk muka yi Dariya a tare din Dama mun San tsokanar ta takeyi don umma Na matukar Jin kunyar yaya Fatima. Muka mike a tare tana fadin yaya Usman ne ya dauko ni mama Bari mu kwaso Kaya kuma kin San zai shigo fa ta dan kalle ta kana tace sai da kika ba Dana wahala maza ce ya shigo Ina da fura Tasha yaya Fatima da ta Kai bakin koda tayi Daria kana tace azumi mukeyi umma Adana furar ki muka fice sai da muka Gama kwaso duka Kayan kasancewar sun Gama makarantar be kwata kwata kana yaya Usman ya biyo mu muka shigo idon shi a Kasa yake ta kowa yayi sallama a tsakar gidan kowa ya Zubo mishi Ido amma baifi mutane biyu suka Amsa ba yace sannunku kawai muka shiga daki har Kasa ya durkusa ya gaida umma ita kuma tana ta shimi shi albarka kana ya mike yana fadin Bari in Karasa gida umma Zanzo anjima tace to Usman ka gaida Maman ku Nima ay gobe Zanzo in Allah ya yarda ya Amsa da to Allah kaimu kana ya kalleni yace 'yar mama sai kallona kike yi nayi kyau ko Na Harare shi cikin wasa nace Kaifa kasan ba wai Kafi mijina kyau babe ko ya sake kallona yace Anya nifa Yaro ne ke kuma mijin ki tsoho Na tura baki gaba nace Naji din a haka nake son shi duk muna wasa da Daria muka fito har mota muka raka shi nida yaya Fatee kana muka juyo cikin gida Ina bata labarin hayaniyar dazu ta yamutsa fuska tace ay Nagode Allah da aure zanyi Dana sha haushi duk muka shige muna Daria din Ina son 'yar uwata sosai. WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16 04 Karfe shida muna zaune daki muna ta fira da umma da yaya Fatima Yaro ya shigo wai ance Amina tazo ko ba a fada ba nasan Alhaji ne hakan yasa Na mike cikin sauri don baya son jira Na dauko hijab nasa nace umma Ina zuwa ta kalleni tace sai sauri kike in bashi bane fa kin fa San shi baya zuwa sai cikin dare bayan isha'i Na kalli umma kana nace shine ma umma in San yayi Tafiya kuma yau yace zai dawo kila ya biyo ne kafin ya shiga gida! Ban jira ba Na fice cikin sauri shine kam zaune a cikin motar shi Na karaso Na tsaya Ina kallon Kasa nace Ina wuni an dawo lafya? Ya zubar mun Ido yace Amina ya akayi kika San nine kina fita wurin samari ko Na Zaria Ido waje nace Walh a'a jikina ne kawai ya bani kaine Yanda take magana cikin murya Mai sanyin sai yaji duk hankalin shi ya kwanta gajiyar ma ya neme ta ya rasa ya bude murfin motar ya fito ya tsaya kana ya gyara glass din idon shi yace wai yanzu Amina sai nan da shekara biyu zamu yi aure? Gaskia Na kosa a Kawo ki gidana nayi saurin Jan hijab Dina saboda kunya nace to kwana nawa ne zan Gama skul din! Gashi yaya Fatee har ta Gama yayi mirmushi yace yanzu Fatee sai aure kenan nayi Daria Na gyada Kai nace kwanan nan kuwa. Kina azumin ne yau? Na Amsa da eh duk muna yi yace ay nasan baki wasa Sam nayi mirmushi don ni kunyar shi nake ji ya bude bayan motar ya Ciro tar kace iri iri Na ciye ciye yace gashi ashamed ruwa kana ya miko wata katuwar Leda kana yace wanan kuma Kayan shafarki ne don nasan sun kusa karewa ko Ina murmushi Na Amsa Na dan durkusa nace to Nagode ya leko fuska ta yace to baza kice darlin ko sweetheart ba Kai baby gaskiya ki koyi kula da miji da kar a kwace miki ni kinji Ina Daria cike da kunya nace to zan daina ay yace good ki gaida baban naki kinji inna zo Ranan Wednesday sai mu gaisa Na gyada Kai nace to in sha Allah zai ji ya Karkace a aljihun Babban rigan shi ya Ciro kudi dubu Goma yace gashi wanan ki ba Fatee kice Mata congrats nace to Zata ji Nagode Na kwashi Kayan nayi cikin gida kowa nata kallona daya daga cikin matan gidan tace ummm tsohon banzan sa'an ubanta yazo kenan tun da gashi an amso Kaya Allah dai yasa ya gane yaudarar shi akeyi ban ko kalle Su ba Na shige daki Na zube Kayan Ina fadin yasan muna azumi shine fa ya Kawo mana Kayan Shan ruwa umma ta kalleni kana tace Alhaji junaidu Na kokari sosai ni har Na kosa ki Gama makarantar ma ayi auran kowa ya huta nayi Daria nace Shima haka yace amma in kun yi Hakuri saura kwanaki kadan ay Na mika ma ya Fatima sakon ta Amsa tana ta murna kana Na bude Leda ta set din daya Saba siya munne duk wata Na "head & shoulders" tun daga kan sabulu Mai shampoo da sauran Su haka Su powder kuma suma komai Na Classic har Jan baki can kasan ledar kuma envelop ne kudi ne a ciki naira dubu 20 daya ke bani duk wata nayi murmushi Na maida Kayan Na tura gefe daya Ina Kara yima Allah godiya daya bani shi don a irin rayuwar gidan mu Alhaji junaidu shine gatana dunia da kuma lahira don Ina burin ya zama mijina ni kuma in yi mishi biyayya har ta kaini aljanna. Har aka Kira magriba mukayi sallah kana muka yi ta ciye ciye har lokacin isha'i don Dama gidan mu Ranan da baban mu ya ga Dama yayi cefane to ayi girki in baiyi ba kuma kowa ma ya gane don ba wai ya damu bane. Karfe takwas yaya Usman ya dawo har dajin umma ya shigo suna gaisuwa ta fice tsakar gida ta barmu Na dawo gefen shi Na zauna muna ta labari yayin da yaya fateema ke kallon my yana Daria don ni dashi kullum cikin fada muje kasancewarshi abokin wasan mu don mahaifinshi da ummanmu uwarsu daya ubansu daya. Sai kusan karfe Tara Na fito Na barsu Shima don nagama Jin haushin tsokanar dayake munne wai zan auri tsoho. Na zauna gefen Ummata fuska daure tana Jin radio nace umma wai don Allah Alhaji junaidu tsoho ne sosai? Shiru tayi tana kallona don a zahirin gaskiya tasan tsoho ne don ya Kai kusan shekara 55 amma don tasani farinciki sai ta shafi gefen fuskata tace in jiwa hala kefa Usman ne shi dai haushi yake ji kin San masu shekaru sunfi rike gida ai zan miki maganin shi. Cikin doki nace Nagode ummana ni nasan zan yi farinciki fiye dazu ay ko ta gyada Kai tace sosai ma kuwa 'yar mama din Nima gidanki zan koma ko cike da murna nace eh mana. WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16 05 Ni sunana Amina amma kowa yafi sanina da 'yar mama kasancewar nice auta kuma tunda aka haifeni haka Ummata ke Kira Na. Bashir ba shine sunan mahaifin mu ba mahaifin mu sunan shi Alhaji Muhammadu Kwabja ko kashe ni za a yi bazan ce ga asalin garin Su mahaifina ba don kowa ya tambaye shi zai ce kaduna. Fitinannen mutum ne Na bugawa a jarida don har wasu mutane Na cewa ay halin shine yaran shi ke gadowa koda dai an haifeni lokacin ya manyanta zan iya Bada sheda Akan rashin mutuncin shi kuma baya ganin kowa da gashi a Kai sannan bai damu da matsalar iyalin shi bama balle ta wasu kullum yana cikin shari'a da jama'a a kotu ko police station sai da ya manyanta Nema ya dan natsu ya dawo zaman majalisa amma ko a majalisar kullum sai ya bar abun fadi. Acewar mahaifin mu ko ince labarin daya bamu iyayen shi sun rasu tun yana karami sakamakon gobara dasu kayi kuma shi kadai ne dansu don gidan da muke ciki ma Na gadone bayan rasuwarsu ya Gada shi kadai ya tashi don bai taba Nuna mana wani da sunan dan uwanshi ba. Yayi aure sunfi ashirin kuma duka Mai anguwa ke tsaya Mai don sunyi zaman mutunci da iayayen shi kafin Su rasu tun yana zuwa Neman aure Ana bashi in ya cika hudu sai ya fara sakin wasu har ma ta Kai an daina bashi aure lokacin yana da Mata uku da yara Sama da 30 gashi ya Kai kusan shekara 50 sai ya Sama ran shi natsuwa ya dawo gida ya zauna yawancin yaran iyayensu basu gidan hakan yasa suka tashi a watse sai ya won banza kullum yana zaune a tsakar gida bai Hana kowace yarinya balle Yaro fita don shi bai nemo kudi balle ayi cefane sai dai kowa ya ciyar da kanshi a haka yaran suka fara yo cikin shege tun yana Hakuri yana kallo wani a cire har ya Kai wani lokaci Karima bata da kudin cirewa har ta haihu ma bai Sani ba sai da yaga Jariri ranshi ya matukar baci karshe ya Koreta a gidan tun daga lokacin ya kafa Doka duk wacce tayi ciki kora ne har sai da ya kori Rabin yaran kuma basu Isa Su dawo ba don mazan kuma da sun Kawo karfi suke barin gidan a haka ya dan Samu natsuwa don gidan ya dawo daga shi sai matan shi uku da yara Goma kuma duk kanana. Mahaifiyata Haj. Halima Asalin ta 'yar nijar ce a maradi Su biyu kacal iyayen Su suka Haifa ita da wanta Alh Bashir sun taso cikin matukar sha kuwa da juna kasancewar mahaifinsu ya rasu sai mahaifiya komai tare suke yi cike da tarbiya da kauna har Allah yasa ta Isa aure ta auri wani saurayinta da suka jima suna soyayya amma me sati daya da yin biki ya rasu kowa ya tausaya mata ta dawo gida lokacin bata fi shekaru sha uku ba bata sake maganar aure ba sai bayan shekara uku Inda ta auri abokin yayanta Shima bai taba aure ba kwatsam bayan sati daya Shima ya rasu koda dai kowa yayi mamaki Shima sai da aka tausaya Mata ta dawo gida. Abu kamar wasa sai da tayi aure Biyar amma duka bayan sati daya suke rasuwa tayi bakin jini a garin sosai karshe akafara cewa mayya ita ke cinye Su tun tana kuka tana damuwa har ta Hakura tayi takaba ta dawo gida wata rana suna Zaune da mahaifiyar ta da kuma yayanta Bashir sai innarsu tace nikam inaga Halima ki Hakura da aure kawai baza ki sake ba din surutun mutane yayi yawa koda dai kowa yasan kaddara ce amma kin San Ana take Sani a ci maka fuska Ina kuka nace to shikenan inna Allah sa haka yafi zama alheri. A Daren tare muka kwana daki daya muna ta fira kar kusan karfe biyu Na dare kana muka yi bacci ni Na fara farkawa da asuba nayi alwala kana Na tashe ta da kyar tayi sallah a cewar ta bacci takeji ta koma ta kwanta amma har karfe daya Na rana bata tashi ba kuma nasan bata dogon bacci yaya Bashir ne ya shiga tashin ta sai dai Naga ya fito yana kuka hankalina ya tashi Na rike shi Ina tambaya a hankali yace ta rasu yanke jiki kawai nayi Na fadi har akayi sadakan bakwai bata cikin natsuwa. Tun daga lokacin zaman Nijar ya soma gagarar ta don kowa cewa yake ni Na cinyeta har Tsoro nake ji in fita don yara sai suyi ta jifar ta da duwatsu suna waka wai ta cinye uwarta da mazajen ta guda Biyar a haka yaya Bashir ya fara Neman aure amma duk Inda yaje sai ace in Ina raye baza a bashi Mata ba bakin ciki sosai muka gani don saida abinci ya gagare mu. Wata rana Ina zaune duk Na rame Naga ya Bashir ya dawo gida misalign karfe11 Na safe ya kalleni yace hada kayanki na siyar da gidan nan zamu bar gari cikin doki Na kwashi kayana dan Dama ba wani yawa me dasu ba Ashe ya jima da saida rakuman mu da shanu duk ya kulle kudin muka dau hanya sai Nigeria a kaduna muka yada zango cikin wata anguwa wai badarawa da kyar muka nemo gidan Mai anguwa ya amshe mu hannu biyu kasancewar mu baki daga nijar ya bamu masauki har da abinci muka huta washe gari Ina gidan shiru don Hausa ta ba sosai take fita ba sai dai French Ina ta kallon kowa shiru har kusan magriba sai ga ya Bashir ya shigo yace in dauko kayana muka musu godiya muka fito Ashe gida ya siya mana nan kusa dasu da taimakon Mai anguwa murna kamar in zuba ruwa Kasa in sha don gida ne Mai kyau daka shiga Kofar gidan zaka tadda Palour Mai dakunan bacci biyu da bayi sai kuma wani dakin shi kadai a tsakar gida da bayin shi tare muka fara zama a ciki shi daki daya ni daya rayuwar mu gwanin dadi don zai yi cefane inyi girki kullum kuma zan zuba ma Mai anguwa ya Bashir ya sayi mashin kana sauran kudin ya bude katon shago a kasuwa rayuwar mu gwanin dadi cikin yaran Mai anguwa akwai wata Zainab da bata wuce sa'ata ba don lokacin shekaruna ashirin nama girmeta don bata wuce sha takwas kullum na Kai abinci ita take Kawo kwano muna shiri sosai a haka suka fara soyayya da ya Bashir nan da nan Mai anguwa ya bashi auran ta an Mata Kaya daki gwanin sha'awa ta dawo gidan mu ni kuma na koma dakin waje da Farko muna shiri sosai da Zainab har ta Samu ciki ta haifi Usman nice nake Mata komai har girki amma me daga baya sai ta fara canja min da wulakanci da hantara abun ya fara damuna amma Ina dannewa har ta sake haihuwa ta Samu mace ruqayya sunan innarmu kullum abun ta gaba yake yi har ya Bashir ya gane ya Kira mu ya tambaya me ya faru cikin sanyi nace Mai ba komai amma budan bakin ta sai cewa tayi ita ta Gaji da ganina Ina Hana Su sakewa inyi aure ko in bar gidan ran ya Bashir ya baci ya kalleta yace ba Inda Zata don da kudi ta aka yi komai da gadon ta sai dai ita ta bar gidan hakan da yayi ya Kara jamun tsana tsakanin Mata da miji sai Allah ban San me ta kitsa Mai ba sai dai Naji kawai ya fara mun masifa in nayi Magana ya zage ni har ta haifi danta na uku Auwal lokacin rayuwar ta isheni don bani da gata gashi ya Bashir kullum Kara samun kudi yake yi. Shari'a ce ta Kawo mahaifin mu badarawa Akan wani fili daya siyar ya cinye kudin kuma ba nashi bane an dade Ana rigima har case din yazo gun Mai anguwa anan yaga mahaifiyata gani ta dayayi yasa ya Bada Hakuri ya maida kudin kana ya nemi aure ayi na bincike ya tabbatar da halayen shi marasa kyau amma kuma dayake ya Bashir ya Gaji Dani yace Sam in aure shi kawai don Dama ba Wanda ke sona yanzu tunda an Samu sai nayi ni kaina na Gaji sai kawai na amince gidan shi nan na Gado aka Kawo ni daki daya tal a Asikolaye by pass a ciki aka samun Gado da kuma yan kujeru Na da madubin sai garar abinci kowa yayi mama kin auran balle in aka ganni Mai kyau gashi an fidda ran zai sake aure da Farko Usman cewa yayi sai ya biyo ni da kuka aka raba mu don har asibiti ya kwanta amma don yana zuwa makaranta Na lallashe shi rayuwar dai ba dadi tun da nayi aure Hakuri kawai nakeyi har Na haifi Fatima sai a lokacin ya Bashir yazo koda ya tausaya min haka ya sake Tafiya ya barni sai dai ya Kawo mun Usman Hutu da Kayan abinci matarshi ce kawai dangina ranar suna kuma ta tafi da danta ko wanka uwargidan tayi min don Ina Mata biyayya shekarar Fatima 2 a dunia aka haifeni wanan karon ma ba Wanda yazo ko sunan am ba ayi ba don ya Bashir bai aiko ba mahaifiyata kawai ta rungumeni sai Fatee muka zauna gida hakan yasa sha kuwa a tsakanin mu Ina da shekara 2 lokacin ya Fatima shekarar ta hudu aka Samu makaranta primary one akasa ta don Dama tana lesson a unguwarmu Wanda umma tasa ta ni kuma nursery one Samu makaranta shi kadai ne gatan da ya Bashir yayi mana shi yasa ma muke Amfani da sunan shi a lokacin yayi kudi sosai don har ya fidda ya Usman kasar waje har muka Gama primary shi yake biya ban taba ganin umma taje gidan shi ba koda Ina Jin labarin yayi sabon gida Mai kyau. Shi ya cigaba da biyama yaya Fatima har ta Gama ss3 amma ni tun daga jss2 yace ya Gaji wai kudin shi sunyi Kasa daya kawai zai iya. WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16 06 Koda dai ran mahaifiyata ya baci haka ta danne ta Hakura don ya maida Fatee boarding din da autar shi takeyi a dambo a nan kaduna ss1 ni kuma na cigaba da zuwa supreme jss2 Ranan aka koro ni kudin makaranta na Taho a hanya Ina kuka don lokacin an koro ni ya Kai sau Biyar a bakin wani gidan cin abinci nazo gittawa Naji ance ke zo nan na dago da sauri girman mutumin yasa naje don nasan ya haifeni na tsaya dan nesa dasu nace gani zuba mun Ido yayi kana yace kusan me kikeyi nayi shiru nace ba komai ya ce um um Gaya mun gaskia ni Dinan kar kiji komai zan share miki hawaye ko nayi Kama da Mai karya na girgiza Kai da sauri yace to meye ne? Nace an kore ni skul fees kuma uncle Dina dake biyamun yace bazai sake biya ba yayi shiru kana yace daina kuka Ina ne gidan ku muje in gani shiga mota kwarjinin mutumin yasa ba shiga yazo har gidan mu yayi mamaki duk kyau irin na yarinya nan ace nan ne gidan su babana na zaune nayi Magana dashi ban San surutun dasukayi ba sai dai Naga ya ba babana kudi ya wuce. Na matso ya kalleni yace zaki aure ni abun ya ban Daria duk da hawaye sai nace to zaka bani kudin makaranta ya gyada Kai sai Nima nace zan aure ka to amma Babbba dakai Baka da Mata? Yayi Daria yace Ina da ita har da yara ma amma ke ay amarya ce in kin girma ko da gudu na shiga gida na janyo mamana nace tazo tags mijina zai biya mun skul fees tun tana fada har ta Gaji ta biyo ni sun gaisa yace Mata yayi alkawarin kula Dani har in Gama skul amma da sharadin zai aure ni tun kafin umma tayi Magana nace na tadda don ni burina bai wuce in Gama skul ba yana ta Daria ya Ciro kudi ya bani da gudu na kama hanyar skul na biya Ina ta murna kuma duk na Gama Gaya ma kawayena nifa nayi miji suna min Daria. Tun daga wanan lokacin kula Dani ya dawo hannun Alhaji junaidu 'yam mama asalin ba katsine ne yana da kyau sosai kuma dogo me siriri ko da dai yana da fur fura ni dai Ina son kayana a haka kullum Na tambaye shi maganar matarshi da yara sai yace mun baby ki Bari sai kin girma mana har yau da Nike ss1 Ina shirin fita ma kuma shekaruna Goma sha shida ban San komai Akan shi ba amma tabbas zuciya Na a natse take kuma Na tadda zai kula Dani matukar ranshi don yana sona. Ya Usman kuma da Ya fateema sun fara soyayya ne tun daya dawo daga karate da yaje visiting ma kanwarshi yaga Yanda FAtee ta girma ya rikice kuma Dama shi yana son ummana ba kamar sauran yaran gidan Su ba don da bikin kAnwar shi Ruqayya ma bamuje ba din har yau ba jituwa tsakanin umma da mama Zainab koda dai kullum ya Usman yazo sai ya Nuna mun hoton kowa Na gidan din ya Basheer Na har yau Na lura umma Na fisgo dashi shi yasa da Farko umma ta Hana soyayya tsakanin shi da fateema amma data ga Yanda ta Dage dole ta Hakura don Usman Na da matukar kirki da sanin ya kamata. Ko da dai har yau Maman shi taki yarda shi dai yace sai ya aure ta ba fashi amma baban shi cewa yayi ba komai In dai yana sona shikenan ay komai Na gida ne. Ko yanzu da umma take cewa Zata je gidan ya Usman ke Gaya Mata ruqayya ta haihu shine take son zuwa duba baby ba wai don komai ba sai don kunyar idon Usman da ya matukar damuwa da lamarin mu sosai. Koda dai har yau umma bata yarda ba asiri ke dawainiya da yayanta Bashir ba din tasan Yanda suka matukar shakuwa da junan Su. WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16 07 Kwanci tashi ba wuya don har Na Gama ss1 dina Na shiga ss2 soyayya tsakanin ya Usman da ya Fatee kam sai abun da yayi gaba don kullum yana gidan mu gashi ya Samu aiki a NNPC komai cikin kauna yake Mata. nikam bazan Kira abun da nake da soyayya ba don kullum cikin Jin kunyan Alh junaid nake gashi baya fasa mun hidima tun kafin ince Ina so yake mun shi yasa duk wani Kayan Gayu da kyale kyale jikin ni da ya Fatee ake fara gani gashi kowa Na yabon tarbiyar mu don a irin rayuwar gidan mu in dai ka ganni nida ya Fatee zaka tabattar da natsuwar mu shi yasa ma mahaifin mu ya rage duk wani ashararancin sa saboda kaf ya ranshi mune kawai muka Kawo miji sauran daga sunyi ciki ya kore Su sai kuma Wanda suka shiga dunia sai kananan da basu da iyaka don Alh.junaid yasha tambaya Na mu nawane sai dai ince oho don ko uban mu bai san ya wan mu ba.... Yau asabar tun asuba muka tashi cike da doki don yau za a zo Neman auren ya Fatee girki sosai muka shirya hatta Kayan da baban mu zai sa Alh.junaid ya siya ya kuma bani dubu hamsin a musu girki gashi kuma babana ya gay yace shi cikin masu taya shi karbar auren. Misalin karfe Goma sha biyu mun Gama komai har an Kai wani gareji dake jikin gidan neighbors din mu an shimfida Katon carpet an shirya abinci da drinks har da snacks baban mu kuma yayi kyau don wanan ne Karo Na Farko da naganshi cikin Kayan mutunci. Karfe daya dai dai suka iso already babanmu da wani abokin shi da Alh junaid sai kuma Mai anguwa suna zaune. ta wancan bangaren kuma Alh Bashir ne sai Baba Kabiru Shima yayane ga mama Zainab sai abokin shi cikin mutunci da girmama juna akayi komai Inda aka yanke sadaki dubu hamsin nan take suka biya kuma suka tsaida biki nan da wata shida sai da suka ci abinci kana ya Bashir yace zancan Kayan daki ko cokali bai yadda suzo dashi ba shi zaiyi komai Alh junaid yace haba Alh hidimar Zata maka yawa ay ga ango ga amarya ya Bashir yayi Daria yace Fatima Bashir yata ce shi yasa don Usman yana aiki zai Ma kanshi komai wanan Kara ta birge kowa har babanmu ya dan rage Jin zafin shi ya fara tunanin to meye yazo kan ya Bashir yau! Sai misalin karfe uku kowa ya watse bayan an gabatar Mai da Alh junaid a matsayin Mai son aurena yayi murna matuka don yasan Alh junaid Babban mutum ne sosai don akwai wani lokaci ma da yake Neman contract aka ce sai Alh junaid yasa hannu contract din da bai Samu ba kenan don bai da hanyar ganin shi Sam! Sai gashi yau a arha har Ma zai auri 'yar shi. Da sallama Alh Bashir ya shigo cikin gidan mu da sauri Na Karasa Ina gaishe shi ya Amsa cike da fara'a kana yace Ina umman taki cike da Jin kunya nace tana ciki Abba muje a hanya yake tambayana makaranta Ina bashi Amsa har daki mama Na zaune ita da ya Fatee muka shigo cike da kunya ya Fatee ta gaishe shi ya Amsa cikin fara'a kana ya zauna a kan kujera umma kuma Na zaune gefen Gado idon ta a Kasa ya zuba Mata Ido ba abunda yake tunawa irin rayuwarsu ta nijar irin Kaunar da suke ma juna shi gani yake ma kamar yau ya fara ganin ta ko ince kamar yayi bacci ya tashi ga dukiyar ta a hannun shi tana ta Kara habaka amma ita tana nan tana wahala da yanzu zai iya ce Mata kudin ta a hannun shi sunkai 20million kila tsine mishi za tayi tunda ya barta a wahala. Shi bai masan Yanda akayi ba shi dai a iya tunanin shi ba zaice ga abun da yasa basu zumunci ba don zuwan shi gidan daya haihuwar Fatee sai kuma yau auren Fatee lallai bai yi ma kanshi adalci ba Sam! Kuma in bai nemi gafararta ba Allah bazai barshi ba hatta yaranshi Banda Usman ba Wanda ke zuwa!!! Ya dago Ido a natse yace Sadiya! Sai da gaban ta ya fadi don shi kadai ke kiranta da wanan sunan kuma tun suna nijar hawayen data makale suka Zubo ta dago a hankali tace Ya Basheer !! Ki yafe mun shine Abu Na Farko dayace Ina Kaunar ki Halima amma Allah kadai yasan shaidan din daya hau kaina kin San dan Adam ajizi ne murmushi yayi don Allah bai sa tana da yawan Magana ba kana tace ka Gama mun komai tun da kazama sillar illimin yarana wanan kawai ya isheni Allah zai biya ka da sakamakon Aljanah! Shiru yayi zuciyar shi kamar wuta kafin a hankali yace wanan hakkina ne har wurin Allah kuma..... Da sauri ta Dakatar dashi tace hakkin ka a'a haba dai kar ka manta suna da uba in shi yakasa musu komai to meye abun ko Jin zafin don wani bai musu ba balle Kai da ka tsaya ka basu ilimi dai dai gwargwado ni dai yaya ka bar maganan don Allah. Ya dade yana bata Hakuri Dani kaina sai Danayi mamaki kafin daga bisani ya mike yana fadin kina da dukiyar me matukar yawa a hannu Na kike rayuwa a nan Sam! Zan siya miki gida ki koma da sauri tace a'a yaya kar ka damu rayuwar auren kenan wasu Su bar wahala suzo cikin dadi wasu kuma Su bar dadi Su sha wuya nikam ay in dai da rai da lafya auren 'yar mama kawai nake jira ba don ba kyau rokon mutuwa ba to da Na roka amma da Na aurar da ita komai yazo da sauki sai kuma jiran lokaci shiru yayi yana kallon ta kana yace kin Kasa yafewa yayanki laifin shi ko? Ta mike ta rako shi har kofa kana tace har abada Kai kadai gareni kuma bazan manta wuyan daka sha a kaina ba Sam! Ni ay ban ga komai ba zaman garinka da aure sun gagare ka saboda ni Kullum Ina cikin ka addua sai da ya gyara ba bar Riga kana yace Rabon Su Fatee da Su Usman ya Kawo mu kar ki ma Allah shishigi ya wuce tana daga mishi hannu ni da nake makale a waje tun shigowar shi sai da nayi kuka sosai balle ita mama da Ranan kwana mukayi lallashin ta. Washe gari sai ga Kayan abinci iri iri dasu Kayan tea har sabulun wanka ba abunda babu ya Bashir ya aiko dashi Ranan har kishiyoyin mama sunji dadi koda dai duk gulma suka cikagaba kuma bai sake yin sati biyu bai zo ba ya Kawo mana kudi da Kayan kwalama hatta gadon dakin mama ya canja da kujera yasaka mana tv plasma da komai Na kallo kullum yana cikin rokon ya canja mata gida din baban mu shi ba ruwanshi amma Sam! Taki a cewar ta gidan mijin ta tafi so akwai Ranan da kaf iyalin shi ya dauko yazo dasu har ruqayya datayi aure ba yabon a fallasa sai dai duk a wani kyamace suke komai tamkar wasu yaran gwal har suna fadin hope fateema tayi abincin zamani don yayansu nason girki Daria kawai mukayi din Na tabbatar duk abincin shi Na gidan mu wani abun babansu Na masifa in sunyi har suka tafi Na kalli ya Fatee nace kina da aiki tayi Daria tace lallai kam gudun surutu yasa umma tasa mu kaje sau daya har da ita Shima ya Basheer da ya Usman keta murna da doki sauran daga gaisuwa shikenan bamu fi awa biyu ba muka tashi koda ranshi bai so ba dole ya danne don a ganin shi shi ya gurbata komai tsakanin Su da yar uwar shi kwara daya tilo daya ke so fiye da ranshi. WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16 08 Zaune kawai nake a class amma komai bani fahimta saboda tsabar ciwo da murdawar da cikina ke mun idanuna sun fito sunyi matukar ja! Da Ana Sabo da ciwo nikam da Na dade da sabawa saboda duk wata in dai zanyi period sai nayi wanan ciwon cikin har ta Kai da duk wata akwai allurar da ake mun kasancewar Doctor din Na aiki a nan cikin base ne ma yasa Alh junaid ya cire ni daga daga makarantar da nake a supreme ya dawo Dani Air Force base din dan ko wane student nada I.d card so ganin Doctor kyau ta ne don allurar nada matukar tsaida. Ana tashi break Na mike a daddafe Na fito ni Dama ba kawa gareni ba sai dai sannu sannu a hankali nake takawa don ciwon yau ji nake yafi Na kullum da kyar Na iya karasawa bakin gate Na Gaya ma Mai gadi shi yasa ni a napep bayan ya bani clearance don asibitin akwai dan nisa Ana sauke ni a gate din asibitin Na shige sauki Na daya ba mutane a layi sai wainda ke ciki hakan yasa Na zauna Ina jiran Su fito Na hada Kai da gyuwa don azaba Jin an bude kofa yasa Na mike da sauri wata Mata ce ta fara fitowa Sanye da jallabiya fara sai gyalen data yafa gashin attachment datayi fixing ya Zubo a bayan ta haka kumbunanta tayi fixing dogaye ta musu penti pink har kafa ga eye lashes kallo daya zaka Mata ka gane yar Gayu ce sosai don Jakar ta kawai abun kallo ce sai dai tayi bleaching don fatar jikin ta har wani ja takeyi duk da tsananin ciwon dake jikina sai da kamshin ta ya birgeni din ya cika ko Ina a hankali Na mike nace are u done? Ko Inda nake bata kalla ba balle ta Amsa hakan yasa Na yi tunanin ko ranta a bace yake ganin ta wuce yasa Na tura Kai ganin mutum a tsaye yasa nayi kokarin juyawa Naji ance no ki tsaya Na Gama? Ko ba a fada ba nasan Mai wanan muryar Na juyo da sauri muka hada Ido wanan Karon cikin uniform yake irin nasu Na Air Force fuskar shi ta dan Nuna mamakin ganina cike da fara'a nace Good Morning! Uncle ya aiki tun Ranan ban sake ganin ka ba Ina so in ce maka thank u Nagode. Kallon da yake mun yasa nayi shiru kallon mamaki ko ince kallon rashin Sani din ya wani yamutsa fuska ya Zaro Ido tare da hade gira gyuwa Na tayi sanyi nace sorry Baka gane ni bane? Sai da ya sake kallona kana yace Bashir ko? Sannu!!! Yabi ta gefena ya wuce Ji nayi kamar in Rusa ihu duk da rashin Magana da miskilanci irin nawa Na daure Na Mai Magana da fara'a da komai shine zai mun haka to ko dai bashi bane? Kai shine ai yace Bashir ko it means yasan nice Amina Bashir wulakanci ne kawai da abun haushi nida ko sunan shi ban Sani ba sai yau Dana gani a jikin uniform dinshi AY HAKEEM rai bace Na zauna Doctor yace wata yayi ko cike da kunya Na gyada Kai kana nace kuma wanan Karon wani farin Abu nata fito mun sai da yayi rubutun shi kana stryt allurar ya dauko ya mun kana yasa Na kwanta kamar kullum Na minti Goma sai da Na natsu kana yace yau da karfe Biyar kije lab a debi farin abun za a yi test a ga meye kafin a baki Magani ki tabatta kinzo yau don in period din naki yazo baza a iya dauka ba nace to kana Na mike don Naji karfi a jikina Na koma skul amma Ina cike da Jin zafin abun da mutumin nan yamun ba don komai ba sai don yanzu zai ga kamar Na Mai shishigi. * Karfe hudu nagama shirina cikin Jallabiya Baka Na yana gyalen ta Na kalli ya Fatee nace kin fasa raka ni ne ta aje wayar ta a gefe kana ta mike tace sorry kanwata ya Usman Na Zuwa jeki kawai mama tace jeki abinki suya Allah ya Kara sauki kinyi kyau kamar balarabiya nayi murmushi nace Nagode mamana ya Usman da isowar shi kenan yace kuma ba a San buzuwa bace ko Na kalli kofa da sauri kana nace walh kaine buzu dan nijar ni yar Nigeria ce kuma zamu kora mutum kasar Su ya daga kafada yace oho dai ay da mamana zamu tafi kinga ke yar Nigeria sai ki zauna da babanki Harara Na sake mishi kana nace ay saura wata biyu da rabi ka daina zuwa mana gida kullum zamu ga in don Allah kake zuwa ko don Na juya Na kalli ya Fatee Na fice Na barshi yana fadin yanzu kuma fada zaki hada ni da uwata! Ina Isa lab din Na Ciro paper din a lokacin karfe Biyar saura minti Goma no 11 aka bani Na nemi seat Na zauna jin an zauna kusa Dani yasa Na dago matar dazu Na gani zaune a no 10 ga mamakina AY Hakeem ne tsaye a gaban ta rike da hand bag ko ba a fada ba tashi ce mamaki yasa ya sake kallona ni kuma Na dauke Kai tamkar ban San shi ba Ina nan zaune no8 ya fito 9 ya shiga Wanda daga Su sai Su Hakeem kana ni no 11. Ni dai zaune kawai nake Naga matar ta mike Hakeem ya kalle ta yace Ina kuma zaki mune next sai ta tayi tsaki kana tace I am pressed Ina Jin fitsari ko kar inyi? Yace don Allah koyi Hakuri mana yanzu fa zai fito my shiga zakiyi a ciki ko Inda yake bata kalla ba ta wuce tana fadin ni kam bazan iya ba walh sai nayi fitsari na OMG ya fada yana rike da Jakar ta yaja tsaki yabi bayanta nida kaina ke Kasa abun ya cika ni da mamaki ba abun da nake tunawa irin masifar daya mun shekara daya data wuce Ina ss1 Ashe ma mijin Hajiya ne tunda tsoron matarshi yake ji naja tsaki a fili kuma nace ku kuka Sani. Basu fi minti Biyar da Tafiya ba no9 ya fito Ana ta Kiran 10 amma shiru nurse din ta kalleni tace ke number nawa ce Na kalleta nace 11 tace shiga in kin fito maby sun dawo sai Su shiga ba musu Na mike din Na Gaji da zama Ina shiga Naga wata Doctor daga gani Christian ce Na gaishe ta Cikin sauri take komai ta Amsa da kwanta pls ta Nuna mun Gado it won't take tym ta fada tana ta hada wasu abubuwa hanun ta Sanye da gloves jikinta da lab coat sai face mask irin Na asibiti ta matso tana fadin mutane nawa suka rage a waje pls one Na bata Amsa don Dama nice ta karshe thank god ta fada kana tace cire pant dinki pls ba zafi ba musu Na cire don nasan dole zan cire tunda Dinan discharge be saukin ma mace ce sai da aka saura kafafuna akan wani karfe kana ta soma yin abun da take yi koda dai Na dan ji zafi don ban dauka haka yake ba cikin sauri da kwarewa take komai taba fadin sorry bayan kowace minti banfi minti Goma ba tace we are done madam. A hankali Na mike zaune ta bani wasu Magani nasha Na maida pant Dina Na juya Na wuce Ina fitowa Na gansu a bakin kofa ko Inda suke ban kalla ba Na wuce sai dai Na juyo muryar shi yana fadin ki shiga kuma bazan raka ki kuma If u want to try me zaki sha mamaki Daria nayi nace iyye ran maza ya baci Na wuce gida abuna. WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16 09 Cikin kwanciyar hankali Na cigaba da komai nawa shirin biki mukeyi sosai don kudi sosai ya Usman da Alh Junaid ke bamu a skul kam har mun Gama jarabawar 2nd term hakan yasa Na Kara samun natsuwa muka maida hankali kawai wurin shirya komai Na biki. Wanan watan kam ko a Lamar ciwon ciki banyi ba sai dai Naga period abun ya matukar bamu mamaki mama tace lallai auta anji sauki nayi Daria nace lallai kam. Ana saura sati biyu biki Na kwanta rashin lafya koda dai ba sosai bane zazzabi Mai zafi kuma sai dare ga yawan amai duk abun da naci duk nabi Na rame nayi zuru zuru gashi Ana Hutu balle in tafi asibiti sai dai Shan panadol yau ya Usman Na zuwa ya sa muka tafi pharmacy Ina musu bayani kamar Yanda Na Zata suka zartar thyphoid da malaria ne suka bani magunguna muka dawo gida Na cigaba da sha duk da ba wani sauki nake ji ba amma Na rage yawan Kasala mama kanta sai da amso mun Na Hausa duk Na hada duk Na rame sai dai hasken ciwo danayi. Alh junaid kanshi fada ya mun Akan rashin zuwa asibiti don rashin son surutu yasa Na bashi hakuri nace ay Na warke ya zuba mun ido yace kin San fa ban son abun da zai taba mun ke baby Na Daria nayi don kunya nace to kayi Hakuri in yana mun wasu kalaman ji nakeyi kamar in nitse don kunya don shi Sam bai yadda ya tsufa ba. Yau Alhamis aka fara biki da lalle duk kawayen ya Fatee Sunzo daga gari gari Ana tayi ma kowa lalle gwanin sha'awa ni kam Ina can kwance tun safe nake ganin jiri kuma bai rasa nasaba da aiki da mukayi jiya Na karban lefe Wanda tsayawa fadar haduwar shi bata lokaci ne. Nayi tsaki Na sake shigewa bargo wata kawar ya Fatee da muke shiri Hameeda tace Amina ke bakiyin lallen ne? Naja tsaki again Na bude ido nace da kyar ne ya hameeda banjin dadi tana taba jikina taki zafi rau tace wayyo sannu taso kisha Magani Na kalleta nace nifa nagaji da Shan Magani Sam! Barni kawai yanzu zai sauka gara ma Na gargajiyar can shi yafi dadi bazan yi amai ba inna sha ta mike tana fadin sannu ta fita haka Na wuni kwance banci komai ba don duk abun da naci sai nayi amai in ko banyi amai ba ya rinka damuna kenan ga azabar zafin ciki Wanda kowa Na fadin ulcer ne dole Na koma Shan transilicate gashi thyphoid din ya mun mugun kamu don daka ganni kaga Mara lafya haka kowa ke cewa in yazo biki. Washe gari Friday aka daura aure duk mun sha anko Na atampa amma still Ina kwance kamar ba bikin gidan mu ba. Karfe hudu aka soma shirin luncheon ni dai ko tashi banyi ba balle in shirya sai da aka soma Tafiya ya Fatee ta shigo tana mun sannu Na Amsa Mata tace kai wanan ciwo naki kamar ba a Shan Magani nayi Daria nace sai addua Anty Na tashi ki shirya don ya Usman yace dole kije ko a keken marasa lafya ne balle ke da sauran ki biki kamar ba nawa ba duk dokin ciwo ya Hana sakewa ita tayi ta lallaba a ni Na shirya tare muka fito tayi kyau sosai cikin less blue anyi Mata buba da zani da asoeke har mota Na rakata kana Na dawo motar Alh junaid don Shima yazo ganin Na yi shirin biki yasa yace baby Na taji sauki kenan nayi Daria nace eh ya ja motar muka tafi har kauna garden ya kaini kana ya bani Sabbun kudi yan 200 wai inyi liki Na Amsa nayi godiya Na wuce ciki wuri daya Na Nema Na zauna Kanan ya Usman da kawayen amarya nata rawar kai Ina kallon Su don ya Fatee Mai kyau ce ajin Farko kowa yasan Yanda yan nijar suke gashi sunyi kyau har aka tashi bikin ban mike ba ko abincin da aka Kawo gabana ban kalla ba asali ma sanyi Na koma ji gashi biki yayi kyau iya adawa sai da aka soma watsewa Na Karasa gunsu mukayi hotuna ya Usman nata tsokanata yau kam ban Rama ba sai dai kallo dole Na Hakura suka Gama sallama da jama'a muka tafi gida tare Na bawa mama kudin ita tasani gaba nayi wanka Na dan ji karfi kana ta bani kunun tsamiya mai zafi nasha da Tuwo kana nasha Magani Na kwanta amma washe gari kamar an Kara mun ciwo gashi Ina ta kuka don Ranan za a kai ya Fatee karfe Biyar aka tafi da ita nayi kuka kamar Raina Amma Na danne don nasan zamu Hadu a dinner kuma gidan ta ay wurin zuwa nane dole. Dare yayi Na Kasa zuwa dinner ya Fatee tayi ta Kira dole ta Hakura don nace bazan iya zuwa ba sai dai Yanda Naji labari Haduwa Naji Dama Na tafi kawai don takaici. Gidan Sam baya min dadi don nayi rashin yar uwata sosai da kyar Na rufa Sunday aka Gama sallamar kowa Ranan Monday tun safe mukayi asibiti nida mama don ciwon ya isheta asibitin a nan unguwan mu take biba sai da muka yanki kati kana muka yi zaman jiran ganin Doctor kaina kwance jikin mamana ita kuma tana ta bina da sannu. WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16. 10 Ana zuwa kan mu mama tace in shiga Na kalleta nace muje mana mama ta mike tace kinsan wasu likitocin sunfi son ganin patient dinsu Su kadai nayi Daria nace kamar munafukai muna shiga Doctor yace seat! Muka zauna meke damunki? Na soma mishi bayani Wanda Na manta mama Na tuna mun yace kin taba Shan Magani caraf mama tace sosai duk wani maganin thyphoid Tasha a natse ya taso ya taba jikina kana yace kwanta a can ya Nuna wani Gado Na tashi a natse Na kwanta yasa hannu ya danna cikina wani irin ihu nayi Na rike hannun shi a natse ya juya ya dauko syringe ya debi jikina kana ya Kira nurse ya bata da wata paper yace ki Kawo mun result yanzu nan ta juya da sauri shi kuma ya cigaba da rubutu can ya dago yace kina da miji ne? Da sauri Na girgiza kai nace a'a sai da ya kalli ma kana ya kalleni yace are u sexually active? Tambayar ta bani kunya sosai amma Na danne Na girgiza kai nace no ya cigaba da rubutunshi sai ga nurse din ta dawo ta bashi result ta fita ya dade yana kallo kana ya mike yazo gabana yace don't lie to a Doctor! Gabana ya fadi nace am not lying sir ya kalli mama fuska daure yace kinsan tana da CIKI? Gaban mama ya fadi nikam ko a jikina don nasan karyane ko kuma ince ba result Dina bane mama datayi mutuwa zaune tace Anya Doctor a sake dibawa ya wurgo Mata paper yace duba ki gani duk wani iskanci yaran mu Hausawa ke fara shi yanzu kamar wanan yarinya da bata fice sha shida ba tasan namiji mama ta mike tace Dakata Doctor ta daga mishi hannu kana ta kalleni Amina ciki gareki? Na kalleta da murmushi nace a'a mama walh ban taba aikata zina ba walh ban taba sanin ko wane namiji ba a rayuwayata wanan result din ba nawa bane Sam! Ta kalli Doctor tace kaji ko ni yarana masu tarbiya ne Doctor daranshi ya Gama baci bai ce komai ba ya fisgo hannuna kana yace ma mama ku biyo ni scanning room muka shiga Na kwanta da confidence Dina don a iya ilimi Na ba a dauka ciki a ruwa to ni banga dalilin da zaisa in ji Tsoro ba ya soma mun scanning abun da nagani ne yasa ni mikewa zaune ba shiri tabbas cikine kuma a jikina yana kwance lafya lau har a kasan scan machine din an rubuta 10weeks wata biyu da sati biyu kenan innalillahi wa inna illa hirajiun kadai mama ke fada kafin daga bisani ta tsinka mun wasu gigitattun Mari guda biyu duk da haka Na Kasa motsi buri Na bai wuce in tuno Yanda nayi ciki ba Na dago Na kalli mama dake ta faman rusa kuka ta Nuna kirjinta da hannu tace Amina haka zaki mun sakamakon wahala da gatan Dana Nuna miki kenan ni yar mama sakkayar Daza ki mun kenan da wane ido zan kalli jama'a ince diyata tayi cikin shege Na mike tsaye nazo gaban ta Na tsaya har a lokacin Na Kasa kuka nace wallahi mama bani da ciki walh mama Doctor karya yake walh mama ban taba sanin wani namiji ba yau Na shiga uku kin manta Na miki alkawarin duk Ranan da nayi tarayya da wani namiji Allah ya Hana mun rahamarsa walh ki yarda Dani mama ban aikata komai ba hawayenki masifa ce ma rayuwata don Allah mama ki bar zubar dasu hannu tasa ta ture ni Na fadi Kasa kana tasa kafa ta hankada ni tana fadin don ubanki cikin Dana gani kika gani kowa ya shaida kike karyatawa Dama ko a cikin yaranka ka guji Mai shiru shiru sune munafukai Amina me kike so in miki ko ban tsine miki ba walh sai kin ga rayuwa Na taso da gudu Ina kuka Na rike kafafuwanta nace mama walh ban taba zina ba mama walh in dai Na taba sanin wani namiji Allah ya Hana mun rahmarsa ita da Doctor din duk cikin Jin haushi suke kallona don kawai gani suke Na Raina musu Wayau mama ta kalle shi kana ta durkusa Akan gyuwoyin ta tace Doctor ka taimakeni ka cire cikin nan in babanta yaji zancan cikin nan Kora ne walh sai ta bar gidan Doctor ka taimaka ita kadai gareni yanzu in ta shiga dunia yazan yi kuka sosai mama ke yi Doctor din ya kalleta yace cire ciki har abada in Baki Sani ba ki Sani nan asibitin musulunci ce kuma cire ciki is equivalent to kisan kai to kisani ba dai anan ba kuma mu muna cikin kungiyar tallafa ma musulunci don haka sai dai kotu ta raba mu walh ba za a cire cikin nan ba ay saboda irin wanan gatan yasa yaran mu keyin shege da Ana barini Su sai sun haifeshi da ba Wanda zai dinga ko sha'awa namiji balle har yayi shege mama ta mike rai bace tace walh sai an cire cikin nan don 'yata baza ta haifi shege ba ke kuma don ubanki shige muje ni Dama wurin cire cikin ki mutu in huta da bakin ciki! Maganganun mama ke girgiza ne ba wai cikin da aka ce Ina dashi ba ta yaya mama Zata fahimce ni duk Yanda akayi Doctor Dinan bashi da hankali din ni bani da ciki Na tuno scan din nasa hannu a hankali Na shafa cikina ba abun da nake gani sai hoton baby kwance a scanning Na dafe kai Na girgiza da karfi nace Na shiga uku! Mama ta tsinke ni da fadin Amina Dari ma zaki shiga tunda rayuwar da kika zabar ma kanki kenan! Ta fisgo ni mukayi bakin kofa Doctor dake tsaye yace Hajiya walh in kuka tafi to ki jira samatsi don kotu ce Zata raba mu ba za a sake yin wanan Jahilcin ba don da kinsan matsayin cire ciki a musulunci da Baku fara ba. Mama ta wurga Mai Harara tace ka kaimu gaba da kotu duk shegen wa'azin nan naka da 'yarka ce cire Mata zaka yi munafukin banza da wofi in sha Allahu bazan tozarta ba ta fisgo hannuna muka fice ko a hanya kuka kawai nakeyi sai da muka zo layin mu ta kalleni kiyi mun shiru kafin jama'a Su fara tambaya ta. Muna shiga gida nayi daki stryt kan gado na fada duk iya tunani Na Na Kasa gano Yanda Na Samu ciki duk sai Naji ciwon ya fita a jikina sai rudu duk Na fige Na rame cikin wuni daya ita kam mamana ba abun da ya tsaya Mata a rai irin yaudarar da Amina ta Mata duk Yanda taba yaran ta tarbiya haka Zata Mata wanan alkawarine baza ta taba yafewa Amina wanan laifin ba ta mike da sauri ta shigo daki ta girgiza ni Na bude ido tace Amina kiyiwa girman Allah ki Gaya mun Wanda ya miki ciki ko Alh junaid ne ? Nayi shiru hawaye ya sake Zubowa a idona nace mama walh ban taba aikata zina ba umma ban taba sanin wani namiji ba a rayuwata walh mama ran mama ya sake baci ta sake wanka fuskata da Mari kana tace ni ba Wanda Na Sani a haka kina mun musu kike so mu cire cikin to Bari in barka da abun ki sai ki nemo uban shi kinga idan babanki yasani sai ya hada duk ya more mu ta fice tana kuka ni kaina kukan Na dasa din bansan uban wanan cikin ba ko kashe ni za' ayi amsar Dana ba mama itace dai. Sai dai Na kudure ma Raina gobe zan tafi asibitin air force base duk tsiya Doctor zai taimakeni don mun san juna at least kuma yafi wancan Doctor din kila zai duba ni sosai har a gano matsalar da wanan tunanin Na Samu kwarin gyuwa amma ko gezau banyi ba haka mama ita kanta sai juyi take. WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16. 11 Tun asuba Ina idar da sallah na kalli mama nace air force base zanje mama Doctor din zai iya taimaka mun sai da ta Harare ni kana tace kici gaba da tona ma kanki asiri ke zaki kwana ciki Yanda ubanki ya Kori sauran yaranshi haka zai kore ki don ba wai kin fisu bane. Sai da Na dafa gyuwar ta kana nace mama ki yafe mun nasan Na miki abun da Baki taba tunani ba amma walh talh ban San Yanda akayi nayi ciki ba ki zo muje wanan asibitin tare kila ganin ki ya taimaka mana don Allah mama da kyar da hawaye ta yadda Zata bini ni ko tunanin wanka banyi ba karfe takwas da dogon hijab din sallah ta Na fito mama Na biye Dani har dakin Baba tace zamu asibiti ya kalleta yace jikin Amina ne ta kalleni kana tace eh amma da sauki sannu kawai yace muka mike don Dama ba ko sisi zai bayar ba duk da uban kudin da ya Samu a bikin ya Fatee. Har muka iso ba Wanda yayi Magana don kowa da abun da ke damun shi a rai ko a reception ba kowa hakan yasa Na mika card Dina dayake komai da computer akayi sai da suka tura suna Na kana muka shiga ya dago ya kalleni kana yace Amina Bashir we are on break hope ba jikin bane? Nayi smiling kana nace Doctor shine mama ta gaishe shi ya Amsa cike da fara'a ko da dai wanan Doctor ba musulmi bane yana da matukar karamci da kirki Na zauna kana Na gaishe shi ya Amsa yana fadin ya batun discharge din da kike Samu kinyi test din Dana ce kuwa don nabi feedback din result sunce Baki yi test din ba Na kalle shi nace nayi mana Doctor a lab sai dai in basu tura maka result bane yayi 'yan danne danne yace ok to Bari I will request for it ko kuma ki sake Sabo ko! Meke damu ki yanzu hawaye ya Zubo idona kana nace Doctor akwai possibility ne mutum yayi ciki without sex !!! Doctor ya kalleni yace mutum daya a dunia haka ta Faru dashi merry mother of Jesus that is Annabi Isa ko in ba su ba to kowa ma akwai Yanda yayi shi Na gyara zama nace Doctor wai am pregnant kuma har scanning anyi Na gani 10weeks kuma lafya amma Doctor ban taba sanin wani namiji ba walh talh ya dade yana kallona kana yace Anya Amina tell me the truth wani Abu yazo mun wuya don bakin ciki Na sauka Na durkusa Akan gyuwa ta kana nace walh ban taba sanin wani namiji ba wai dame zanji ni Na rasa wace irin jarabawa ce Allah ke mun ba Doctor ko zanyi karya bazan maka ba in akwai Yanda za a yi ka gane ka duba zaka gani ba musu ya mike yace kwanta cikin kuka Na kwanta wani dan Abu ya dauko yana auna ni tabbas she is a virgin ya fada mama sai da ta mike don mamaki tace Doctor kar ku hada Baki ku yaudare ni don Allah in ba haka ba ya akayi tayi ciki ya zauna a kujerarshi kana yace akwai Inda aka Samu matsalar nan kuma I guess nasan Ina ne ku biyoni kawai yace Tafiya muke kowa akwai abun da ke ranshi muna isowa lab yaja hannuna har ciki matar data mun test Na zaune a kujera tana danne danne a computer ya sa Na kwanta ta dago ya kalle mu bai ce komai ba ya soma mun scanning ciki kan akwai shi Na wata biyu da sati biyu ya kalli matar kana yace last two months Na Turo wanan yarinya ayi Mata vaginal swab and Baki tura mun result ba ta kalleni kana tace kasan mutanen dayawa ban gane ta ba but Bari a duba computer card number Dina aka bata ta duba sai ta kalli Doctor tace Na Mata har Na tura maka result yazo gaban computer din ya tsaya yana kallo kana yace she's pregnant and ultra scan din Dana Mata ya Nuna (artificial insermination) aka Mata a rude tace no yes same day nayi ma wata insermination and wata swab ta kalleni a rude tace Wat was ur number Na kalleta nace 11 but number 10 bata nan sai aka ce in shigo kafin ta dawo matar ta mike tsaye kana tace we work wit number a lab and rana I was very sick sure nasan no 10 ta shigo Na Mata insermination and nama 11 swab don da ta shigo bata mun wani bayani ba. Doctor ya zaunar da ita kana yace calm down mu fahimce Yanda matsalar take don kin san wanan abun da kikayi Mrs. Jacob court Zata raba ki da asibiti kuma a kore ki tun da suka fara Magana ban fahimce Su ba Sam! Jikin matar sai Rawa yakeyi Doctor yace mama kuyi Hakuri wanan laifin namu ne. I have a patient da suka zo shida matarshi bata iya daukan ciki munyi Magani sosai but still ba tayi ba shine Na umurce Su da suzo lab Dinan ya Bada sperm dinshi ita kuma sai a diba a zuba Mata a cikin mahaifan ta sai a daure cikin in har ba tayi ciki ba to suyi Hakuri ba abunda za a iya yi don duk kasar da za suje abun da za a musu kenan to munyi fixing date Na basu time a Ranan still Na ba Amina appointment tazo lab don infection da ke shirin kamata a Mata swab and Mrs jacob tayi mistake tayi ma Amina insermination tayi ma wancan matan swab don nace Su dawo after one month kuma sun dawo sai dai Ina yin test Naga bata da ciki Na basu Hakuri kana nace matar baza ta iya haihuwa Ashe mistake din daga mu yake. Sujadda nayi Na Gode ma Allah kana nazo gaban mama Na rusa kuka nace kinji ko mama nace miki bazan taba yaudarar ki ba ta riko ni tace Amina bata sauya zani ba ciki ne dake Doctor yace kuyi Hakuri mu rufa ma juna asiri ku dawo Ranan Friday zan cire Mata cikin nan don in maganar nan ta fita Mrs Jacob za ayi Mata seizing lincense dinta a kore ta aiki in ma ba a rufe ta ba kenan ke har ni sai abun ya shafe ni. Mrs Jacob da kuka yafi karfinta tazo gabana ta durkusa tace am so sorry walh I dnt knw Wat happen kaddara ce ki rufa mun asiri kinga cikin bai yi girma ba jini ne bazai taba virginity dinki ba pls ki yafe mun ki rufa mun asiri mama ta dafa ta tace kin mun laifin da ba Wanda ya taba mun makusancin shi but Na yafe miki in sha Allah ya wuce ki kiyaye gaba nikam murna kamar ta kashe ni duk tsiya an wanka ni a zargi. Doctor yace Friday karfe Goma zamu cire ba wani wahala ba zai wuce minti Goma ba kuma ba zafi kinji Na gyada kai cike da murna mama ta zuba mun ido tace Amina kinga wata kaddara ko Allah ya nufa sai jinin ki ya Hadu da Na wanan mutumin shi yasa kika ga haka mutumin da bamu Sani ba bamu dan labarin shi ba nayi Daria nace lallai kam mama amma Nagode ma Allah daya bayanar mun da gaskia tun wuri ba tare da Na wahala ba. Sai da suka sake bamu Hakuri kana muka fito muka koma gida don jiran zuwan Ranan jumu'a a raba ni da cikin da ban San matsayin shi ba. Duk wani ciwo Na neme shi Na rasa da wani lau layi tsabar murna har wanka nayi naci abinci kana nayi waya da ya Fatee don ita bata san abun da ke faruwa ba Sam! Tana can tana amarci hankalin ta kwance! Gani nake jumu'a ma baza tazo ba don kwana uku gani nake kamar wata uku a haka dai Na danne ma Raina don Doctor yace in rinka cin abinci don in Samu jini sosai kar a Samu matsala duk da ni din ba Mai yawan Magana bace kowa ya kalleni sai ya fahimce akwai abun da ke faranta mun Raina. WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16. 12 Yau laraba tun karfe takwas AY Hakeem ke zaune a office din Doctor yana sauraron wani rikirkitaccen al'amari sai da Doctor ya Gama duk wani bayan in matsalar da aka Samu Na diban sperm dinshi a sama wata kuma har tayi ciki. Hakeem ya kalle shi kana yace u mean wata nada cikina? Wanan wane irin useless Magana ne Doctor did u knw Mrs Jacob or Wat so ever sunan ta sai an rufe ta a prison don bata San aiki ta ba masifa yake sosai Doctor Na bashi Hakuri sai da ya natsa kana Doctor yace Dama Na Gaya maka ne don kawai kasan kar ni cigaba da zargin matar ka Akan rashin haihuwa ita kuma yarinyar she is my patient for long nasan ta sosai and abun tausayi ma in ka ganta cos she is just 16 I think Babban matsalan ma she is a virgin da sauri Hakeem ya kalli Doctor yace virgin kuma da ciki? Doctor ya share zufa duk da AC din dake wurin kana yace ay jini Friday minti dasu suzo a cire don Maman yarinyar in kaga kukan da tayi zaka tausaya Mata coz baban ta is very strict ance in yaji labarin cikin korar yarinyar zai yi. AY Hakeem ya mike tsaye wani miskilallan murmushi kana yace me sunan ta Amina Bashir sai da zuciyar shi ta buga ya kalli Doctor yace Amina kar kace mun yarinyar da muka Hadu a nan Doctor yace exactly ita ce lallai abun a tausaya Mata ne don karamar yarinya ce koda dai jikinta bai Nuna kan kanta ba don tana da tsayi da cikar halitta. Can I have her address ya tambaye Doctor ba musu aka dauko file Dina ya dauko paper ya kwace address din gidan mu kana ya kalli Doctor yace zanje gidan su kuma za ga iyayen ta in basu Hakuri ita ma in bata Hakuri amma walh ba Wanda zai zubar mun da cikina don ina don abuna! Gaban Doctor ya fadi ya kalli Hakeem kana yace sir! Ka tausaya ma rayuwata dayawa mutane zasu Samu matsala Akan cikin nan Hakeem ya dafa kafadar shi yace Nima ka tausaya mun shekara ta bakwai Ina Neman haihuwa ban Samu ba so yanzu kuma da Allah ya bani bazan mishi butulci ba! Doctor ya sake share zufa yace sir kai dakanka bazakaso ace Babban danka shege ne ba shut up!!!! Ya fada cike da tsaya kar ka sake don't do dat again kar sheganta mun Yaro don ba zina ce ta Samar dashi ba Allah ne ya bani kuma da zan yarda a zubar amma Na taba da tarbiyar yarinyar don nasan ta so ko da kotu ce Zata raba mu ba za a zubar mun da ciki ba walh. Doctor yasake tare shi yace aiki Mrs Jacob zai Samu matsala sir Nima aiki Na zai iya samun matsala ka tausaya mana Hakeem yayi miskilallan murmushi kana yace zan tsaya muku koda duk abun da Na mallaka zai kare amma fa ba za a zubar da cikin da Allah ya bani ba don in ka duba Yanda aka Samu cikin nan sai dai hukuncin Allah don kai shaida ne Akan wahalar da nakeyi saboda haihuwa. Doctor yayi shiru idonshi ya kada suka yi ja ba abun da yake hange irin matsalolin da zasu biyo baya ya kalli Hakeem yace sir pls ka Kara tunani dai kafin ka zartar da hukunci amma barin cikin nan kamar barin gidan iyayen ta ne don Amina is my good patient sai da ya daga kafada kana yace I don't bloody care Ina da Inda zan aje ta ni dai burina ta Haifa mun cikina in yaso duk abun da zai Faru ya Faru amma Ina son 'dana!!! Ya fice ya bar office din koda ya koma gida kwantawa yayi yana juyi yana tunani tabbas barin cikin nan matsala ce Baba don Amina yarinya ce kuma virgin shine zai zamo sillar rushewar rayuwar ta kila karshe ma yasa ta a WATA RAYUWA don baza a Samu mijin da zai aure matar data haihu ba aure ba Amma kuma yana son ganin jinin shi Allah baya bacci kuma shi yayi wanan hukuncin ay ba zina ka aikata ba zuciyar shi keta lallaba shi da wanan tunanin yayi juyi ya mike ya kwanta yayi sallah wuni yayi ba abinci har dare yana addua amma washe gari alhamis da mafarkin yaganshi rungume da Jariri ya tashi hakan yasa ya yanke ma ranshi da yamma in ya tashi office gidan su zaije tun kafin su canja shawara su tafi wata asibiti a cire Mata cikin. Da kyar yake aiki a office ya kosa Biyar tayi ya bar office yaje gidan din Sam! Bashi da natsuwa. Ni kam tun karfe biyu nayi kwalliya cikin atamfa blue nayi kyau sosai don har da mama wurin yin kwalliya Alh junaid Zaizo mun sallama don zai koma Abuja Na sake kallon madubi Na yafa gyale sai kanshi nakeyi gashi Na Kara haske fau idona sunyi haske kirjina sun cika sosai saboda ciki Na kalli mama nace Bari inje mama tayi murmushi tace Allah ya miki albarka Na Amsa da Ameen cikin sanyin nan nawa Na fice ban San dalili ba Ina fitowa gate gabana ya fadi yana zaune cikin motarshi ya Parkin a inuwa bishiyar dake Kofar gidan mu Ina isowa yace Amina ta Na rufe fuskata da sauri da gyale kana nace Ina wuni? Yayi Daria yace kunya ko lallai amarya to in aka Kawo ki ya zakiyi nida ko hannu ba a Bari in rike komai ace sai minti aure Daria nayi nace to ay ba kyau yace ummm ay ke kam akwai kokarin wa'azi ya kwaso ledoji yace gashi Kaya Na siya muku keda abokan zamanki Na Amsa Ina fadin Nagode don shi baya San musu duk abunda ya Baka kawai ka Amsa kayi godiya nace to in ka tafi sai yaushe yayi Daria kana ya kwaikwayi muryata Mai sanyi yace sai kin neme ni Na zaro ido Ina Daria yace nace in Baki waya kinki Na girgiza kai nace Sam! Sai Na Gama skul Tukuna. Muna ta fita muna Daria har aka Kira la'asar ya kalleni yace ya kamata in tafi ko? Na girgiza kai zanyi Magana Naji Ana ta sallama a Kofar gidan mu Na juya wani mutum ne Sanye da suit har zan Karasa Naga Baba ya fito sai Na dawo Na tsaya Na kalli Alh junaid nace to in ka Isa Abuja ka Kira da Wayan mama don in tabbatar lafiya yace toh shikenan baby Na amma...... bai Karasa maganar ba Naji an fisgo hanuna har ledar ta fadi juyowar da zanyi Naga Baba ya wanka fuskata da Mari kana yace karanta ku 'yan boko cikin kuka Na soma bude paper din ko kafin in bude Alh junaid ya fisge sai dai Naga ya mike ya kalleni yace Amina wane ciki zaki cire Na dauko paper da sauri Naga samatsi ne daga kotu musulunci Akan cire ciki da zamuyi daga biba hospital nan take Na durkushe don gyuwa ta baza ta iya daukata ba mama nagani ta fito da gudu Bako ma yafi ta durkusa ta rungumeni kana tace karyane wanan sharri ne wata murya Naji tace har ni zaki karya ta Ina daga ido Naga Doctor din biba hospital Na kalle shi cikin kuka nace me Na maka ne zaka mun haka tiryan tiryan ya Kora ma Baba da Alh junaid bayani kana ya Dora da gobe karfe goma kuzo da lawyer in kuna ganin cire cikin sauki ne ya juya ya tafi Alh junaid ya mike ya fisgo hanuna yace Amina ciki ne dake? Haka zaki mun sakayyar dazaki mun kenan Na rike kafafuwanshi nace walh ban taba yaudarar ka Babban taba aikata zina ba matsala aka Samu kuka taxi karfina gashi duk Rabin mutanen anguwa sun fito don kowa ya dauka da sauran yaran ne amma ganina yana kowa mamaki Alh junaid ya dago ni idanunshi sunyi matukar ja! Yace tambaya daya Amina daya tak! Kina da ciki? Shiru nayi kuka yaci karfina nace eh amma walh ban taba aikata zina ba! Juyawa yayi kawai zai shiga mota Na rike shi Ina kuka yana juyawa ya dauke ni da Mari sai da Na zube a Kasa kana ya fisgo motarshi ya baza mana kura ya wuce mama ta dago ni tana fadin ki daina kuka 'yar mama Allah baya bacci babana ya riko ni yace Amina ciki ne dake? Nasan ba yau Na fara ganin cikin shege a gidana ba amma ban taba dauka za a samu a yaran Halima ba kuma wai ke da kika fi kowa natsuwa a cikin yara Sama da arba'in dana Haifa! Waye Uban cikin waye uban shi don a iya Sani a Alh junaid ne kadai saurayin ki Na rike hannun babana by now kuka ya zama jikina don fuskata tayi ja nace Baba cikin jikina bai da uba walh bai da uba Allah ne ya hukunta zan Samu kawai walh Baba muje ciki zan maka bayani ture ni yayi yace cikin bai da uba! Kamar daga Sama Naji ance ni ne uban shi kuma am ready to do the worst don tsirar da cikin nan! Cike da mamaki Na ke kallon shi Hakeem!!! Na fada a zuciya ta yazo gabana ya tsaya a hankali ya zare paper hannuna ya karanta kana ya kalli Baba ganin shi cikin uniform yasa kowa ya natsu kwarjinin shi ya Hana babana motsi ya juyo ya kalli mama yace kuyi Hakuri mama ki shigar da ita ciki ni kuma zanga Baba! Muna wucewa ya kalli sauran jama'ar yace can u pls disappear or u want me to clear u out! Tas kowa ya watse ya durkusa gaban Baba gyuwa bibbiyu kana yace don Allah ka bani chance in maka wani bayani masallaci Baba ya kaishi ya zauna cikin natsuwa yama Baba bayanin komai mamaki ya Hana Baba motsi ya riko hanun Hakeem yace walh nasan Amina baza tayi shege ba amma Bari muje kotu gobe duk abun da alkali ya yanke shikenan! Ranan kowa da far gaba yayi bacci don ba Wanda yasan Mai zai Faru gobe a court ba Wanda ya kaini rudu don Yanda Naga tana haka Naga dare don ina hango WATA RAYUWA da zanyi nan gaba wacce bata da Madafa!!! WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16. 13 Tun da sauran duhun asuba Na fito alwala ba don komai ba sai don gudun haduwa da wani a cikin 'yan gidan mu Ina durkushe bakin rijiya Na idar da alwala Ina addua Naji motsi gabana ya fadi Na dago da sauri babana Na gani nayi saurin zaunawa a Kasa ya durkusa gabana ya riko hannuna Karo Na Farko tun da Na tashi a rayuwata Naga hawaye a idon baban mu ya kalleni sosai kana yace Amina yau Bari in sanar dake labarin da Baki Sani ba duk yawan yarana da Wanda kika Sani da Wanda Baki Sani ba walh talh ba Wanda nake so kuma nake ji a Raina kamar ki Ina tausaya miki a koda yaushe Ina son abun da kike so kuma Na yarda dake fiye da kowa walh koda Na mare ki jiya a Raina Na dauka fyade aka miki but sai gashi wani alamari ne daban daga ubangiji ya sake riko hanuna yace ki daina kuka ni Dinan zan tsaya miki kuma za a cire cikin nan ko don farin cikin ki don alkawari Na dauka tsakanin a da Allah duk yarinya ta da tayi ciki sai dai ta haifeshi a waje ba a gidana ba nasan ni ba uba Nagari bane ban taba miki komai ba amma Na miki alkawarin Sama miki farinciki in dai har cire cikin nan kwanciyar hankalin ki ne kuma shine kadai hanyar daza ki cigaba da zama Dani to kisani sai dai kotu ta kaini prison amma zan cire miki fadawa nayi jikin shi Ina kuka nace Nagode Baba Nagode don Allah a cire mun cikin nan kar kujera ni a WATA RAYUWA wacce bazan iya fita ba don nasan rayuwata rushewa zatayi ya shafa mun bayana yace kin Gama kuka 'yar mama zan Nuna miki nine ubanki nayi alkawari sai dai in karfi Na aka fi!!! Kamar daga Sama Naji Ana tafa hannu gami da salati Na dago Baba kuma ya sakeni da sauri ya mike Laure ce matar shi ta uku ta tsaya kana tace me zan gani haka Kwabja don su ba wai suna sirrinta sunan nashi bane! Shege fa tayi kuma ta kwana a gidanka lallai Halima ba karamin shiri tazo dashi ba daga nijar duk a gidan nan ka kori yaran mu sai dai suzo yawo in baka nan amma sai gashi ka rungume wanan matsiyaciyar kuna watse ma juna kalaman kauna lallai da sake walh talh bilh Yanda yaran mu suka bar gidan nan sanadin shege sai Amina ta bar gidan nan daga bayanta talatu ta amshe ba 'yar mama kike ba sai dai mamar ta bita amma walh barin gidan nan dole ne don Yanda aka haife ta haka muka Haifa kuma aka kora. Kuka nake sosai mama dake tsaye itama kukan ta soma don duk Wanda ke gidan hayaniyar nan ta fito dashi ita kam hajiya babba uwar gidan ba abun da tace don haihuwar ta Goma sha Biyar a gidan biyu ne kawai maza kuma kaf yaran basu gidan to meza tace don Nima za a kore ni sillar cikin shege!!! Baba baice komai ba ya kalleni yace tashi ki shiga Ni zan Samo alkali kafin karfe Goma da zai tsaya mana a cire cikin nan kinji! Na mike tsaye Na nufi hanyar daki oho dai talatu ta fada ba kotu ba duk Inda za aje aje gidanan sai kin barshi sum sum da ita har tasan maza!! Dama masu shirun nan munafukai ne ni dai Na rike hannun mama mukayi cikin daki tunda Na soma sallah nake kuka Ina addua har karfe Tara kana Na daina mama ta kalleni bayan ta shirya cikin atamfa tace kiyi wanka mana Na dube ta nace mama bazan iya ba ta mike tace dole kiyi don cikin jama'a za a shiga ba zaki tafi haka ba da kyar ta Samu nayi wanka ba shirya cikin jallabiya Baka duk sona da kwalliya haka Na danne ko Mai ban shafa ba Na dauko Turare Na fesa don tunda Na Samu ciki komai wari yake mun shi yasa kullum Ina cikin turare mama ta miko mun tea tace sha muje kinga Goma saura babanki ya Kawo mota Na kalli tea din nace mama kin fa san komai naci amai nakeyi ki Bari ban Jin yunwa zullumi ya cika mun ciki inna dawo zanci mama tace to muka fice a tsakar gida duk matan sun shirya a cewar su suma kotu zasu je mota ce taxi Baba ya dauko ganin duka matan yasa yace mu shiga shi zai biyo wata ba musu Na bude gaba Na zauna duka matan hudu kuma suka shiga baya. Wata hadaddiyar mota tayi parking a gaban mu Hakeem ne ya bude Kofar motar ya fito yana Sanye da kaftan farare tas dasu da hula brown ya durkusa gaban Baba ya gaishe shi zuciya ta kamar ta fado don bakin ciki Na kauda kai da sauri don ko ganin shi ban son yi ban San me suke cewa ba sai dai Naga Baba ya shiga motarshi a tare muka jera har kotun musulunci dake nan anguwar mu zuwa yanzu zuciya Na ta bushe ba ko alamar kuka Na fito tare da mama ta gabansu muka zo wucewa yayi saurin dukawa ya gaida mama ta Amsa ba yabo ba fallasa ni kam ko daga kaina banyi ba balle in gaishe shi mun danyi gaba kadan Naji yace Amina lawyer din naso ya miki wasu tambayoyi kinga saura minti Biyar a fara cak Na tsaya kana Na juyo Baba dasu mama suka shige shi kuma yazo gabana ya tsaya kana yace cikin murya Kasa Kasa so nawa zan Koya miki gaisuwa? Shiru nayi don ban da amsar bashi Inda Wanda Na tsana a dunia to ya biyo bayan Hakeem Na dago ganin shirun yayi yawa caraf muka hada ido ya rungume hannayen shi a kirji yana ta kallona cikin sanyin muryata a hankali nace Ina lawyer din? Bai ko motsa ba yace gani and nasan duk abun da ya kamata in Sani ban da shekarunki don babanki yace bai Sani ba cikin mamaki nake kallon shi kana a hankali Na sauke ido nace 12 June 2000 am 16 Na juya Na bashi waje Na shiga kotun. Gefen mamana Na zauna ta riko hanuna ta rike tace ki kwantar da hankalinki 'yar mama ni jikina ya bani Baki da matsala Na gyada kai a natse nace in sha Allah mamana. Karfe Goma dai dai alkali ya shigo kowa ya mike sai da ya zauna kana muka zauna wani ya mike ya karanto Kara daga biba hospital Akan case din cire ciki. Sai da ya zauna sai lawyer ya mike kana ya umurci doctor din biba ya fito yayi bayani bai Kara komai ba kuma bai rage ba alkali daya Gama saurare yasa Na fito gabana ya fadi Na tako a hankali Na tsaya ki gabatar da kanki ya fada ba musu Na Bada Tarihina ya kalleni yace kinji Mai Doctor yace hakane? Na girgiza kai yace to ya akayi sai a lokacin hawaye ya sauko mun nace ni ba shege nayi ba kuma ban taba aikata zina ba tiryan tiryan Na Bada labarin Yanda komai ya Kasance mamaki ya kama kowa ga kotu ta cika makil ya umurce Doctor air force base ya fito shida Mrs jacob doleka tausaya Mata don ta Gama rudewa ya tambaye su ko labarina gaskiya ne cikin far gaba duk suka Amsa sai da yayi rubutu a paper kana yace amma wanan wane irin mistake ne? Mrs Jacob Baki San aikin ki ba and u wil be purnished for dat!!! Kuka sosai takeyi nikam Ina tsaye a hankali lawyer yace and Ina Hakeem din yake pls ya fito cikin takun Kasaita ya fito ya tsaya alkali ya kalle shi yace pls ko zaka gabatar mana da kanka kamar Yanda tayi sai da ya gyara tsayuwa kana yace sure why not! Ya soma bayani kamar haka.... suna Hakeem Y Abdallah but Anfi Sanina da AY Hakeem shekaruna 33 tun wurin haihuwa ta ummana ta rasu kuma Dama babana ya rasu tun Ina ciki mu biyu kawai suka Haifa nida yayana Wanda yake a Abuja da iyalansa tun da aka haifeni b4 Ina zama a family house wurin Kanin babanmu a katsina don anan aka haifeni har Na fara skul sai dai yayana nayin aure ya dauke ni Na koma wurinsa a Abuja scan nayi karatu har nagama secondary kafin ya tura ni oxford university London nayi karatun law har masters lokacin am 22 ganin bani da shekaru yasa nayi joining wani course Na pilot shekara biyu nayi Na Kwaru sosai a tuka Jirgi sai Na dawo Nigeria a Inda nake service a Abuja Na Hadu da matar da nake aure ita kuma tana aiki a wurin shekarun mu daya don lokacin duk we are 24 a nan Abuja gidan su yake Na gabatar da ita ma yayana ya amince don diyar abokin shi ce ba bata lokaci mukayi aure da gidan mu a Abuja Ina Gama service Na nemi short service Airforce kasancewar Na iya tuka jirgi yasa suka bani nayi training wata shida Na cigaba da aiki saboda haka ne Na nemi gida Na siya a kaduna Na dawo da matana kuma tun lokacin muke Neman haihuwa bamu Samu ba yayana ya kaimu Kasa she Biyar amma shiru a haka Na Hadu da Doctor rubben kowa Na fadin kwarewarshi hakan yasa nasameshi Na Mai bayani ya dade yana bamu Magani da allurar shiru sai daga baya yace za a Mata Artificial insermination in dai bata Samu ciki to in Hakura shekara 8 danayi Ina Neman haihuwa ya zama a banza to Munzo yin abun ne aka Samu matsala akayi ma Amina instead of matata Hameeda!!!! Alkali yace ka taba ganin Amina kafin Ranan da za a Mata abun ya gyada kai yace eh once! Ranan Na bar gida a hanya Zanzo office aka buga mun mota har salansa ya fashe hakan yasa Na wuce Na kaima mechanic Dina a hanya Na dawowa Na tari taxi Na ganta ciki to Ranan Na fara ganin ta don ko a base napep daya muka shiga aka aje ta skul tun daga nan ban sake ganin ta ba kusan shekara daya da rabi! Alkali ya sake kallon shi yace to kai me ka yanke Akan cikin nan sai da yayi Daria kana yace Ina son abuna kuma Zata Haifa mun shi don kyau ta ce daga Allah ba Wanda zai zubar mun da ciki!!!! Cikin mamaki Na dago haka mamaki ya bayanna a idon duk wani masoyina ban San lokacin Dana daga murya nace ni ba zan haifi SHEGE ba walh sai an zubar da cikin nan ba Wanda ya Isa!!!!! WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16. 14 Ke!!! Amina ya fada cikin tsawa 'Dana ba shege bane hop kin gane da yaushe muka aikata zina da zaki sheganta mun Yaro Ajiya Allah ya Baki kuma sai kin Amsa don duk yawan matan dunia ke ya zaba!!!!! Alkali ya dago ya ce Ina mahaifin yarinya babana ya fito ya kalle shi yace Ina mahaifiyarta mama ta fito Na zuba ma alkali ido don nasan shariar nan ta kare Dama su kotu basu yadda a cire ba kuma yanzu uban Yaro yace yana so ni kuma da in haifi shege gara Na mutu walh! Alkali yace zamu fara da Doctor da Mrs Jacob. Kai Doctor you are safe laifin ka daya daka amince zaka cire cikin amma mun maka uziri don kowaye ma haka zaiyi a wanan cukurkudadden lamari sai dai Ina so Kasani bazan ma shishigi a aikin ka ba but wanan artificial insermination din haramun ne tamkar kuna yima Allah shishigi ne kuma yanzu meye matsayin cikin nan kaga baza mu Kira shi shege ba don ba zina ta Samar dashi ba kuma ba zamu Kira shi dan Halas ba don ba aure ya Samar dashi ba so pls a kiyaye! Ke kuma Mrs Jacob hukuncin ki is seizing lincence dinki kuma a kore ki a aiki don Wanda yayi abun da kikayi zai iya kashe wani da wrong medication don aikin asibiti ba abun wasa bane sai a lokacin Hakeem yayi Magana yace ayi mun afuwa alkali I do reason with her don in some extent ba laifin ta bane lab works with number don ba a basu file sai dai a Turo number a computer da aikin da za a ma mutum and ita kuma Amina she went In a number Da ba nata ba ya dade yana Kawo points har dai yayi convincing kowa don yayi alkawari zai tsirar Mata da aikin ta alkali ya Mata fada kana yace ta Kara natsuwa ya kalleni yace Amina Bashir wane hukunci kika yanke Akan cikin jikin ki? Na dago jajayen idanuna nace ni bazan haife shi ba zan cire don bazan zama uwa Mara miji ba bsyd wa zai aureni kuka ya kwace mun! Mama ta Amsa da Kwarai in dai har Zata bar cikin nan sai dai Hakeem ya aure ta Jin maganar nayi tamkar saukar aradu shi kam ko a jikin shi ya kalli alkali yace in auren ta ne solution walh zanyi har ta Haifa mun baby Na don ni baby Na nake so cox Ina da Mata matsala ta kawai a dunia rashin 'da kuma yanzu Allah ya bani kome kuke so zanyi har Allah ya Kawo baby Dinan dunia! Alkali dake sauraron su yace kai kuma baban ta Mai kace Baba ya kalleni Na zuba mishi idona da suka yi ja yayi gyaran murya yace alkawari Na dauka tsakani Na da Allah duk 'yata da tayi ciki sai Na kore ta duk da lamarin Amina tsautsayi ne amma ciki ne ni dai a zubar kawai don Amina karamar yarinya ce in ko har Hakeem bai amince a zubar ba to tabbas sai an kori wacce Gama Amina haka a aiki sai ya zaba kuma sai ya tanaji Inda zai aje ta har ta haihu kuma data haihu Zata dawo gidana shi kuma ya rike danshi don haka cikin Amina ko Mrs Jacob shiru kowa yayi don mamaki a hankali Hakeem ya kalli Mrs Jacob dake ta kuka yace am sorry nan hada baby Na da kowa ba don haka zaki bar aiki but Na miki alkawarin Jari Na 5million don kace sillar ganin jinina ya kalli Baba kana yace an Gama wanan gida kuma Amina ta Samu har ta haihu kuma sojoji ne zasu maka gadinta da taimakon Allah har ta haihu ya durkusa kana yace ku yafe mun zan zama sillar raba ku da 'yar ku walh bazan iya cire cikin nan ba! Alkali yayi gyaran murya kana yace Naji zancan kowa kuma Na gamsu kun Kawo matsala kuma kun warware ya kalli mama yace aure tsakanin su bazai yiwu ba don tana da ciki kuma musulunci ya haramta aure da ciki.. ya kalli Baba yace Naji uzurin ka kuma Na gamsu kayi Hakuri koda dai ba yau ka fara Koran yaranka ba nasan wanan yama ciwo sai dai Hakuri amma akwai zalunci in ka Barta saboda haka Hakeem shi zai bata gida da duk wani abun bukata zaku je ganin 'yar ku duk sanda kuka shirya kuma shi zai Mata komai har Ranan data haihu ta bashi danshi ta koma gida kuma zaka biya ta kudin rainon ciki haka in kana son ta sha yar maka da baby sai kabiya ya gyada kai yace Na amince duk abun da ya kamata zanyi alkali ya kalleni yace kiyi Hakuri don shi kadai zamu iya Baki don cuta an cuce ki kiyi Hakuri iyayen ki kuma bamu rabi ba zaki ga mama ko yaushe da Baba ni kaina zan dinga zuwa dole ki taimaka wurin cika addinin mahaifin ki don kin San ya shiryu ba kamar da ba nasiha sosai ya mun tare da ban Hakuri yace Amina WATA RAYUWA zakiyi Mai wahala kuma sai jure cire ciki haramun ne kuma zunubi ne babba kuma dai dai yake da kisan kai kashe mutum don raine ki Hakura ki haifi yarinya nan ni kuma zan miki addua sai cikin nan ya zamo sillar farin cikin ki zai zamo haske a rayuwar ki ya kalli Hakeem yace duk Ranan da tayi rashin wani Abu zaka Samu hukunci dai dai da laifin ka. Kuma ka sanar da matar ka don hakkinta ne kana Amina ta cigaba da zuwa makaranta!!! Yau Dinan Zata koma sai mu tafi ka gabatar mun da gidan ta in gani don sheda ita kuma suke gida su kintsa anjima ka dauko ta ba don rantsuwar mahaifin ta ba da gidan su ta zauna !!! Ni kam mutuwa nayi a tsaye don Na rasa Ina dunia ne ko Na mutu hatta matan babana Na basu tausayi jama'a dayawa sunyi kuka da labarina mama ce tayi karfin Hali ta riko ni Na zube a kafadarta har muka fice daga kotun ban San Inda kaina yake ba Na zauna turus a mota Na Kasa kuka Kiran sallah azahar ya cika ko Ina sauran matan suka zo muka wuce muna isowa gida Na tarar da ya Fatee da ya Usman zubewa nayi a jikin ya Fatee sai kuka don a kotu har da ya Basheer Ashe babana ya mishi waya shi kuma ya Kira ya Usman su kuma ganin sunyi latti yasa suka zo gida kwana hudu day in biki har kun fito Naji muryar mama ya Fatee da kuka yaci karfinta ta dago ni har daki Akan gado na kwanta Ina ji mama Na kora musu bayani hatta ya Usman sai da yayi kuka amma kuma hukuncin da alkali ya yanke shine dai dai a hankali ya Usman ya matso yana ban Hakuri don ni Ina ganin in har Na iya yin kuka to ba karamin dadi zanji ba don ji nake zuciya Na ta kunbura Na mike zaune Na rike hannun ya Usman nace nama Allah laifi ne meyasa zai jarabe ni da wahala haka! Ya rike ni yace Allah Na son ki yana tuna ki a ko yaushe shi yasa Ina ma ni Allah yana wanan baiwar da kinga godiya ya dade yana lallaba ni har Naji sanyi tare muka ci abinci koda Ina Gamawa Na fara amai sai zazzabi karfe hudu Baba ya leko yace ki hada Mata kayanta karfe shida Zata tafi ya juya kuka sosai nakeyi lokacin da ya Fatee ke hada Kayan lallai kana naka Allah Na nashi kamar wasa karfe shida aka soma fitar da akwatuna wai Hakeem yazo da kyar mama ta lallaba ni muka fito matan gidan mu sai da kowa yayi kuka amma suma haka aka ma yaransu gara ma ni Mai gata ce tunda uban naso! Sam naki shiga motar Hakeem sai dai ta ya Usman da mama Baba kuma yace baza shi ba don da ya kori sauran bai je ba sai dai tashi mun albarka kuma yace kar ki taba tako gidana da ciki ki Bari har ki haihu ya shige a hanya ma kuka nake har cikin airforce base gidan Sama ne flat flat tun daga one har 50 a Kasa 25 a Sama 25 dakin da aka kaini yana Sama number 30 tun da Allah ya Halice ni ban taba ganin gida Mai kyaun wanan ba muna shiga Na Alkali ya kalleni yace sannu da zuwa Amina nan take Na yanke jiki Na fadi sumammiya!!!!!! WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16. 15 Hakeem da shigowar shi kenan ya nufo ni da gudu amma mama da ya Fatee sun riga shi tare ni ya tsaya a rude kana ya kalli alkali yace meya Faru? Alkali a rude yace call Doctor pls da sauri ya daga waya ya Kira Doctor cikin minti Biyar ya iso yana taba wuyana yace kar ku damu she will be fine ruwa ya dauko Mai sanyi ya zuba mun da wata ajiyar zuciya Na tashi Mai karfi Na dago amma dishi dishi nake ganin kowa!!! Drip ya daura mun karami kana yayi allura a ciki ya kalli Hakeem da ya Gama rudewa yace calm down she is fine yanzu Zata warware bata ci abinci bane kuma tayi kuka she is stressed and kasan ba a son masu ciki Na wahala pls a kiyaye!! Mama tace to duk abun da taci amai takeyi Doctor yace to Bari in Mata allura zai rage abun sai a hankali and zan bata maganin da zai rinka sata cin abinci ya nemi kujera ya zauna don a palour muke yana jiran drip don ya kare. Alkali ya kalli mama yace to kin gani Inda Amina Zata zauna ko Na Aminta da wajen don jama'a suna Zagaye da ita kuma ga Doctor zai dinga duba ta gashi makarantar ta anan kusa kinga komai yazo da sauki ya kalli ya Fatee yace kuma zaku dinga zuwa duba ta ko ta Amsa da sosai kuwa ya kalli mama yace kema ki dinga zuwa shi Hakeem gidan shi a NDC Yake amma ba nisa maganan kudin rain on ciki kuma nace kar ya bata duk wata ya Bari in ta haihu ya dunkule ya bata zai fi amfani ko don Naga ba abun da babu a gidan nan yace Mai aiki ma tana zuwa da safe tayi gyara! Ya dade yana masu nasiha da wa'azi har aka Kira sallah isha'i idona biyu Ina Jin komai amma nayi kamar Ina bacci wayar mama ce tayi ringing Baba ne ya Kira ta da sallama ta Amsa yace Baku je bane har yanzu? Ta Amsa da munje mana yace to a dawo gida don kin Sani sauran Dana kora in mahaifiyarsu tace Zata ko Kofar gidane cewa nake a bakin auranta Zata yi Magana ya kashe wayar Na bude ido don wayar mama ba sirri Nokia ce Mai Kara sosai kowa yaji nace mama ta kalleni tace kin tashi Na gyada kai nace mama yunwa tayi saurin kallon Hakeem ya matso yace me zaki ci ban ko kalle shi ba Na kalli mama nace tuwo da miyan kuka!! Tun kafin in Karasa Hakeem yace to Bari in siyo dare yayi baza a iya dafawa ba yanzu! Ya fice da sauri mama ta kalleni tace to ni zan wuce yanzu Na kalleta nace zakizo gobe ta gyada kai tace eh mana 'yar mama Zanzo in Allah ya yarda kici abinci sosai ga kuma magingunan ki kisha Banda wasa don kar Asamu matsala kinji har cikin zuciyar mama ta gamsu da Inda aka Kawo ni ta mike Na riko ta nace kince gobe ko tayi murmushi tace in sha Allah Na sake ta nace nasan ba zuwa zakiyi ba tace Allah fa nace Amina kin ko San ya wuce komai. ya Fatee Na daki tana ta jera mun Kaya a wardrobe don Kayan Hakeem a gidan 'yan kadan ne mostly ma uniform ne ya Usman ya mike yace Bari in kaiki mama kafin nan Fatee ta Gama mama har ta kai kofa ta juyo tace Doctor Amina fa tayi period wanan watan Doctor yayi Daria yace ay hakane don tabbatuwar zaman cikin yasa ta zubda wanan jinin ba tace komai ba ta fice ni kam Na rufe ido zuciya Na sai bugawa takeyi Karo Na Farko a rayuwata zanyi bacci ba a dakin mama ba. Alkali ya mike yace to Amina ni Na wuce sai Na sake zuwa ki ci gaba da rike mutuncin ki Allah yana tare dake godiya Na mishi kana ya fice a lokacin drip Dina ya kare Doctor ya cire kana ya Nuna mun maginguna yace ki dinga sha zasu Hana ki amai gyada kai kawai nayi lokacin ya Fatee ta fito yazo gabana ta tsaya tace kai Amina gidan nan ya Hadu sosai nayi smiling nace har ya kai naki don kafin biki Na taba zuwa ni da su mama da sauran matan gidan mu ganin daki gidan ta babba ne sosai gashi yasha Kaya don ya Bashir ya matukar yin kokari don bai Nuna Banbanci ba wasu har suna cewa ma gidan ta yafi Na Ruqayya yarinyar shi. Ya Fatee ta zauna gefena ya shafa gashi a tace sannu Amina Allah ya Baki ladar abun da kikeyi Na gyada kai nace Ameen ya Fatee rufe bakina keda wuya Hakeem ya shigo rike da ledoji iri iri ya zube su Akan dining kana ya shige kitchen ya fito da plate duk ya rasa Yanda zai zuba abincin a plate sai juya su yakeyi yana kona hannu ya Fatee ta mike tace Bari in zuba Mata yaja baya da sauri kana yace thank you ta Zubo a plate tazo gabana tace sauko a natse Na dauko Na zauna kana Na mike a hankali duk suka bini da ido kitchen Na shiga Na wanke hannu da fuska kana Na fito Doctor dake zaune har yanzu yace madam ki rinka sa slippers ko a palour ne saboda sanyi kuma pls kar ki rinka Shan Abu Mai sanyi sai dole kallon mamaki Na mishi kana Na zauna a Kasa nan ma ya sake cewa hooo madam ki dai yi Hakuri Dani ki dawo kan carpet kinji cike da Jin haushi Na kalle shi nace ha'an cikin murya Mai kama da kuka duk sai suka kwashe da Daria har ya Usman dake shigowa yanzu amma Hakeem smiling kawai yayi kana yace kiyi Hakuri damu kinji ya shiga daki sai gashi da wani karamin carpet kamar dadduma Mai laushi ya shimfida mun kana yace zauna a kai ko kin fi son wurinki ban Amsa ba Na zauna a kai Na sa hannu Na fara cin tuwon sai gashi da slippers ya aje ba tare da yayi Magana ba Na daga kai Na kalli ya Fatee nace muci ko ba musu yasa hannu kana ta kalli Hakeem tace kuma sai ka nemo masu tayata cin abinci don bata cin abinci ita kadai lokacin in ina skul ita da mama inna dawo kuma ni ta kalleni tace kwana hudu Dinan da kyar nake cin abinci saboda rashin ki ya Usman yace iyye kina nufin u dnt aprct me ko da sauri ta rufe ido tace haba honey Na Isa Doctor ya mike yace dare yayi 9 Bari Inje sai gobe ko ya fice Hakeem ya zauna a kujera don duk surutun nan a tsaye yake yana kallon mu muna cin tuwo ya kalli ya Usman yace tun yaushe kukayi aure Daria duk suka yi Banda ni da Na bata fuska Ina ta cin tuwo Na ya Usman yace yau kwanan Biyar zaro ido Hakeem yayi yace Wat!!! Lallai sanin ku duk nine Na taso ku ko a mun afuwa ya Usman yace rayuwa kenan da ay bamu sanka ba amma yanzu kazama family don duk tsiya kazama uban 'dan Amina!! Fira suke sosai har muka Gama Na mike zan dauke plate ya Fatee ta Hana kana ta dauko kitchen muka shiga Na wanke hannu kana ta wanke plate din ta fito ya Usman ya kalleta yace kin zauna kinci abincin ki kin manta ni ko Daria nayi kana nace hmmm ka cika complain da nice matar ka ko yayi saurin fadin ke ay matar tsofaffi ce irin su Alh j........ shiru yayi ni kam gabana faduwa yayi don tuno shi danayi bance komai ba Na koma Na zauna don Sam banji alamar amai ya taso mun ba tv Na zuba ma ido yayin da ya Usman suka ci tuwo tare da Hakeem ya Fatee keta hidima don har plates din ta wanke Hakeem nata fadin Mai aiki Zata Zo ki Bari mana amma Sam har kusan karfe Goma da rabi suna fira na mike nayi alwala a wani toilet dake nan palour din nazo nayi sallah duk suna surutu Na dawo kan kujera Na kwanta Na rufe ido Hakeem yace Amina bacci takeji ko ya Fatee tace ay yanzu zamu tafi Na mike zaune da sauri nace um um kar ku tafi ba bacci zanyi ba duk Daria suka yi a tare kana ya Fatee ta mike ta dauko Jakar ta tana fadin akwai gobe ay gara ki huta kinji Na mike nace to zan raka ki tace ki huta kinga bene ne na bata fuska kamar zanyi kuka don zuciya Na bugawa kawai takeyi yace kar ki damu Amina neighbors dinki duk suna da Mata zakiyi kawaye zaki Saba kinji sai ma kin Gaji da fitowa ganin hawaye ya cika mun ido yasa Hakeem yace muje ki raka su daga nan ma kinga waje ko ban ko kalle shi ba Na mike duk tare muka fito ba kowa a waje sai haske tamkar rana da Karan AC a bakin mota muka tsaya Hakeem suka yi exchanging number da ya Usman kana ya Karbi number mama a cewar shi yana da ta Baba har suka bace Ina daga musu hannu Na juyo jiki ba Kwari Na fara yana stairs sai kuka Na tsaya Ina ta kuka Hakeem yazo gabana yace pls Amina kiyi Hakuri kinga akwai mutane kar su fito suga kina mun kuka su dauka wani Abu Na miki me kike so ki Gaya mun zan miki kinji don Allah Na kalle shi nace gida nake so ya dafe kai yace kinsan bani da iko Akan wanan amma kiyi shiru zan nemo solution in sha Allah zaki koma gida amma yau kiyi Hakuri kinji Na gyada kai ya dade yana lallaba ni kana Na yadda Na shige daki yayi ajiyar zuciya ya biyoni wayar shi nata ringing yayi dan tsaki kana ya dauka yace wifey ya dai? Ban San me tace mishi ba yace kinsan I don't stay out late ni Bana yawon dare so kigane something is wrong kinji ya kashe!!! WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16. 16 Ya kalleni da idonshi masu haske yace zakiyi bacci ko Na girgiza kai ba wai don banjin bacci ba sai kawai don in bashi haushi yace to shikenan taso kiyi kallon a daki nace to wa zai rufe mun kofa in ka tafi yace Ina da key ay zan rufe ta waje ke kuma ki bude ta ciki ya janyo drower tv stand yace kinga key din ni kuma nawa Na hannuna ba musu Na mike Ashe kallo Na bedroom don ba kowace amarya Allah yaba baiwar samun daki kamar wanan ba gadone asalin Na Dubai da wardrobe dinshi da mirror har da side drowers ga AC gefen gadon kuma kadan Kofar toilet ne sai kuma katuwar plasma da dstv receiver gwanin sha'awa komai Na dakin black ne har zanin gado na zauna gefen gado ya kunna tv din kana ya miko mun remote yace akwai abunda kike so Na girgiza kai yace good Ina wayar ki Na yamutsa fuska nace Banda ita kallon mamaki ya mun yace really?? God a aljihun wandon shi ya Ciro wata waya blackberry ya aje a gefen gadon yace ga wayana ba a cika kirana a ciki ba zaki nayi saving number Na da MTN ki rike in wani Abu ya taso ki kirani kinji Na kalli wayar nace no need ka tafi da abun ka ba abun da nake so by now ya Gama Jin haushi da alamuran yarinyar nan amma sai dannewa yakeyi shi yasa ya tsani kananan yara don sun cika raini ya daure fuska annurin da nike gani ya bace kana yace am not asking for ur permission doka ce kuma Ina so kibi kinji ban Amsa ba Na cigaba da kallon tv idona sunyi ja matuka ya kalleni cikin maganar shi takasaita yace Amina kwanta kiyi bacci ur eyes are red pls Yanda yayi ya ban tausayi ko ba a fada ba kasan ya gaji but haushin shi ya rinjayi tausayin ban ko kalle shi ba nace inaso inyi wanka!!! Kuma again !!!! Haba Amina kar ki kashe Ni mana hohoho Na kalle shi nace tafi Abunka zanyi ay ya kalleni yace in har Na bar gidan nan Baki bacci ba ba zaki iya bacci ba don aljanu zasu Baki Tsoro da sauri Na zaro ido nace akwai aljanu a nan ne? Ya daure fuska yace inane ba aljanu Na nan dakin dai sunyi yawa nayi shiru don Naji Tsoro nace to Bari in kwanta yace no jeki wankan don in ka Saba Abu in Baka yi ba to ba zaman lafiya ya kalli agora 11 tayi yace yi wanka minti Goma Na Baki ya fice zuwa palour Ina bude wardrobe Na hango Kayan bacci doguwar Riga har Kasa Na fada toilet cikin Tsoro nayi wankan nasa kayana Na fito Na kwanta duk Na takure da hijab don Tsoro minti Goma nayi ya shigo bargo ya bude ya rufe ni kana yace cire hijab din ki bani kar ya shake ki ba musu Na cire Na bashi don kaina akwai hula Na rufe ido nayi addua ya kashe tv yace to sai da safe duk abun da kike so ki kirani da wancan wayan a ciki Na Amsa da to! Ya fice zuwa palour ni kuma nayi ya addua har bacci ya daukeni bayan minti 30 ya leko yaga nayi bacci sai da ya lumshe ido kana yace thank God ya ja kofa a hankali ya kashe komai ya fice ya rufeni ta waje ya wuce Abu shi.... yana Isa gida madam Hameeda nata kallon tv tana gyara kumba ya kalleta yace Baki bacci ba? Cikin Halin ko in kula Na ya kalle shi yace umm Ina sa nail polish ne ya zagayo gaban ta ya zauna yace Ina so muyi Magana ta yamutsa fuska tace hop ba Maganan ciki bane yayi smiling kana yace um um tace better Ina jinka!!!! Tas ya gayamata komai don Allah yayi shi mutum Mara Tsoro specially Akan gaskia cike da mamaki take kallon shi kana tace yayi kyau ay yanzu Kasa mu cikin da kake Buri sai ka bar takura mun tayi tsaki tashige cikin bedroom!!! Ya dade zaune yana Tunani don duk abun da take ciki yasa ni yasan mahaifar ta baza ta iya daukan ciki ba kuma don duk abun da take sha yana sane shine don yazo Mata da wanan 'yar maganar Zata mishi haka ya mike a fusace ya shiga dakin tana ganin shi ta taso ta rungume shi kana tace nayi ma ihu dazu am sorry but kasan zuciya baby kuma Allah ya raya ma ko duk da haushin daya shigo dashi dole ya sauko Dama yasan ba damuwa Zata yi ba don ita sam a dole baturiya ko rungume Hakeem zaki bata damu ita dai barta da Gayu da karya!! Mata da miji sai Allah haka suka shirya tamkar basu suka Gama rigima ba yanzu!!!! WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16. 17 Tun da Na fara bacci sai asuba Na farka don ni'ima da dadin dakin to AC dai kowa yasan babu a gidan mu balle kuma irin wanan gadon Na mike don Kiran sallah ya cika ko Ina toilet Na shige sai da nayi wanka kana Na daura alwala don haka nakeyi kullum in zanje skul har Na Saba ko da makaranta ko babu sai nayi wanka da asuba. Na fito kenan naga wayar Na ringing Ina dubawa naga MTN ko ba a fada ba nasan Hakeem ne Na kalli wayar kawai Na koma gaban madubin Na shafa Mai duk sona da kwalliya ko powder ban shafa ba Na fesa turare Na dauko doguwar rigar atamfa nasa Na daura dankwali still wayar nata ringing amma ko a jikina Jin an tada sallah yasa nasa hijab Dina nayi sallah sai danagama addua kana Na mike Na koma kan gado na kwanta Na dauko wayar Hakeem stryt pictures Na shige bayan naga missed kal takwas nashi bazan yi karya ba Hakeem nada kyau ance in ka cika kallon mutum muni yakeyi to Banda Hakeem dinshi a lokacin daka zuba mishi ido lokacin yake Kara masifar kyau don dole ka hango wani Abu da zai birge ka a tare dashi dogo ne sosai kuma yana da suffar maza don duk jikin shi a murde yake hakan bazai rasa nasaba da gym ba don duk wani daki Na gidan sai kaga Kayan gym a ciki fari ne sai dai ba sosai ba yana da gashi a kanshi don daga gani ba ma'abocin aski bane idanun shi farare ne tas kuma manya sosai gashin girar shi kuma sun kusan hadewa da juna saboda cika ko ma ince sun hade haka gashin idon shi dogaye ne sosai kuma Baki wuluk ba abun da yafi daukar a hankali a tare dashi irin dimple dinshi in yayi mirmushi duk wata halitta dake numfashi sai Hakeem ya birgeta sai kuma Allah yayi shi miskilallan mutum don Magana wanan aiki ce a wurin shi don in Ba dole ba sai ka Gama zama bakaji yace komai ba hakan da yake yi kuma sai yake Kara mishi kyau da kwarjini. Ina ta kallon hotuna Wanda yawanci shi kadai ne sai dai dai ku da matar shi Wanda har cikin Raina Na yaba da gayunta don ta hadu sosai zan iya cewa a tv kawai nake ganin irin ta sai da nagaji da kallon hotunan Na kashe Na kwanta Na cigaba da bacci sai karfe takwas Na farka don ni ban ma Saba baccin safe ba cikin nan ne ke Sani bacci ma a lot Na mike a hankali don yunwa nakeji Na kalli wayar nasake ganin missed call uku bayan takwas din dazu Na danyi gajeren tsaki Na wuce Ina fitowa palour Na ganshi kwance Akan kujera gabana ya fadi cikina ya juya nayi saurin zama a kujera don wani jiri Dana gani ya juyo ya kalleni ganina a yamutse yasa ya mike da sauri yana fadin kina lafya cikin Jin haushi nace ka bani tsoro sai da ya yamutsa fuska kana yace really Na Baki tsoro? Sorry to amma dama ay yakamata kiyi xpctn Dina don ina ta Kira in ji ko kina Lafiya but Baki daga waya ba! Na kalle shi kana nace eh naga call din mamaki ya bayanna a fuskarshi Na Kara dacewa dazaka tafi cewa kayi in akwai wani Abu in Kira ka but bamu yi da kai in ka Kira in dauka ba ko? Murmushi yayi dimple dinshi ya fito gashi ya zuba hannu biyu a aljihun jallabiyarshi Baka yana kallona yace I love the way u value your rules!!! To pls inna Kira next tym ki daga kinji! Na mike nace to in sha Allah!!! Ina kwana?? Shi dakan shi yayi mamaki don yasan ni ba gwanar gaisuwa bace ya amsa da lafya ya kike ya baby Na sai da Na juyo Na kalle shi amma kwarjininshi ya Hana in bashi amsar danayi niyya Na wuce kitchen ya biyoni da sauri an share ko Ina an goge tas! Yace me zakiyi ba tare Dana juyo ba nace yunwa nakeji I wanna cook!! Yace no Bari in siyo dawo palour Kar ki wahala Na kalle shi cikin ido nace ni nike so in dinga dafa abinci Na bana so a siyo mun ya gyada kai yace noted madam!!! Ya fice indomie Na dafa har uku a ganina zan iya cinyewa don tsabar yunwa Dana keji gashi Na hada tea duk Na Dora a tray Na fito har Na nufi dining Na dawo kasa Na zauna Akan carpet nasa fork a indomie din Na fara ci ta masifar yin dadi sosai don nayi class din koyan abinci kusan hudu baifi loma uku nayi Ba Na soma juya cokali a indomie din shi da yake kan kujera Ashe yana ta Satan kallona amma a zahiri danna waya yakeyi can ya mike Na bishi da kallo ya shige kitchen duk abincin ya fita kaina don ba abunda Na tsana irin cin abinci ni kadai ga mamakina fork ya dauko ya zauna gaban tray din ya fara cin indomie din ba tare daya ce mun komai ba don ya tuna ya Fatee tace ban cin abinci ni kadai shi kan duk abun da zai taba lafiyar baby dinnan ba son shi yake ba ganin yana ci yasa Nima Na maida hankali kamar wasa sai gashi mun cinye tas Na kuma shanye tea din Rabon da inyi irin wanan koshin zan iya cewa tun bani da ciki ya mike ya dauko magani Na ya miko mun Na amsa ya debo ruwa a dispenser ya miko mun Nasha maganin kana yace saboda skul da office Dina Mai aikin nan fa da sassafe yake zuwa Na dago nace namiji ne Dama ya gyada kai da yes mace kike so in aje? Na bata fuska nace ni Nafia son mace yayi shiru yace mun dade tare da yaron kuma baya sata kana baya shiga bedroom in kina da wanki kawai palour zaki fiddo zai dauka yayi ni ban taba kwana a nan ba but a nan nake wuni Kayan gym Dina ma da kuma wasu Kayan Shan iska duk anan suke sai uniform tun asuba nake barin gida inzo nan don masu aiki su iske ni in sun Gama kuma in yi shirun office if am free in dawo in yi game if am not kuma sai an tashi in canja Kaya in huta in wuce sai kuma gobe Na kalle shi nace to Mai aikin yanzu ya zaiyi in.... sai kuma nayi shiru yayi smiling yace kullum da anyi asuba zaizo yayi aikin shi ni dama kafin kizo da anyi asuba nake zuwa so kar ki samu problem pls duk abun da kike so ki Gaya mun ko meye kinji Na gyada kai nace to in sha Allah!!! Yace kin zagaya gidan ko kinga ko Ina kuma komai da kike so akwai ko? Na girgiza kai nace daza ka tafi jiya daki kawai ka Nuna mun kuma Baka ce in zagaya maka gida ba ko! Ya zuba Mata ido cike da mamaki ya rasa gane wace irin yarinya ce wanan Mai cike da amsar ko wace Magana Babban abun da ke bashi haushi ko kallo bai isheta ba kuma shi yasan bai taba tsayawa gaban yarinyar da bata mishi kallo biyu ba yayi ajiyar zuciya yace to tashi ki leka ko Ina Na mike don already falon girman shi ba zai fadu ba komai kuma coffee brown da milk ne har labule da carpet sai center table da stools da katuwar tv kamar mutum zai fado gefe kuma dining table ne me kujera hudu kacal sai shegen kyau a kusa da dining dinne ke akwai Kofar kitchen da akwai komai a ciki tun daga kan gas cooker har fridge har oven su toaster duk akwai gwanin sha'awa akwai kuma store da duk abun da Nike so akwai cike. Daga falon kuma akwai Kofar bedroom daga dama gefen ta kadan kuma Kofar toilet ne Na Baki sai kuma wata Kofar da ban shiga ba Na bude a hankali nasa kai daki ne karami Mai masifar kyau ba gado a ciki sai carpet da tarkacen Kayan gym iri iri ko ba a fada ba Hakeem ma'abocin motsa jiki ne gefe daya kuma litatafai ne tamkar library Dayan book shelf din kuma alkur'an ne masu kyau da sauran takaddun addini Na fito Na zauna palour Na cigaba da kallon tv sai karfe 9:30 ya mike yace Bari in tafi gida yau Saturday zanyi Baki ban kalle shi ba nace sai da safe Bari in miko maka wayan ka yayi mirmushi kana yace kar ki damu zan shiga in dauka nace to kawai ya shige dakin bin ko Ina yayi da kallo Na gyara ko Ina fes sai kamshin turare Na ke tashi kan madubin kuwa ya dawo Na Mata don ya Fatee ta jera mun komai yayi murmushi ya bude toilet nan ma fes dashi duk Na jera su shampoo Dina da shower gel har wardrobe sai daya bude an maida Mai kayanshi side daya nawa kuma side daya tsakiya kuma an mishi hanging uniform dinshi ya rufe kana ya dauko wayar a gefen gado yana kallo duk inda Na shiga sai daya gani Allah yaso hotuna kawai Na kalla kana ya mike ni kam! Ina falo amma zuciya Na tana daki don naji shirun yayi yawa duk Na rasa natsuwa sai gashi ya fito ya kalleni yace akwai wani Abu ko in wuce Na girgiza kai nace ba komai still Ina kallon tv baice komai ba ya fice ni kuma Na tashi nasa key kana Na kwanta banfi minti Biyar da kwantawa ba nayi bacci don Na koshi sosai. Karfe daya Na farka sallah Na fara yi kana Na shiga kitchen Na dade tsaye kana nayi tunanin abun da zan dafa fried rice nayi don Allah ma yasan Ina so kuma ba ayi a gidan mu sai dai in Ni Na siyo nayi Na soya naman kaza don akwai a gidan kuma kowa yasan masu ciki da kwadayi Na Gama juyewa a food warmers kenan wutar gidan ta dauke Na jera a dining Na zauna don in huta har aka Kira la'asar ba wuta amma kuma Ina Jin music Na fitowa daga Dayan dakin nayi sallah Na dawo Na zauna Na fara tunanin in dare yayi ya zanyi da duhu Na mike da sauri Na saka hijab Na bude kofa Na fito ga mamakina gidan kowa da wuta ban da nawa gashi Na ma Hakeem wulakanci ya tafi da wayan shi Na koma daki Na zauna shiru har karfe Biyar sai Na tuna ya Fatee tace mun duk neighbors Dina suna da Mata zanyi kawaye Na mike da sauri Na fito don in samu in roki daya ko Zata taimaka tunda sun dade a duba mun! No 29 nayi knocking don munfi kusa sai da nayi knocking sau uku kana aka bude Kofar gabana ya fadi ganin namiji Na dago ido a hankali Na kalle shi Sanye yake da 3quater Baki sai vest fara ya Dora farar Riga Mai maballai a gaba amma bai sa ba hannun shi rike da kwalba ko ba a fada ba zanyi iya cewa giya ce Dayan hannun kuma glass cup ne da drink a ciki dogo ne Baki sai dai kallo daya zaka mishi kasan ya hadu sosai kuma yana da kyau Mai sanyi !!! Na dan ja baya nace am sorry pls I need ur help zaro ido waje yayi kana yace Mai ya Faru waya biyo ki don Na ganki a firgice mamaki ya kamani don ban taba dauka zai iya Hausa ba nace cikin muryata Mai sanyi kowa nada wuta but Banda dakina? Ya kalleni sosai kana yace OMG Mai kyau Haka tana da daki a base ban Sani ba Ina ne dakin ki? Na Nuna da yatsa kana nace 30 ya leko yace oboy Hakeem ya mutu ne duk yanda naso in danne sai da nayi Daria kana nace baya nan ne ya fita and ni kadai ce a gida yace ok Ina zuwa ko zaki shigo Na girgiza kai da sauri yace don't worry Nima wasa nake miki bazan Bari ki shigo ba coz d room is not in shape ya shige minti daya ya fito yana fadin yau birthday ne but zaki Sani zama nepa din dole but dole inyi cox duk yawan rooms dinnan you choose me ko smilling kawai nayi har muka iso a bakin Kofar naga yasa hannu ya taba wasu wayoyi da akayi ma connection sai kawai ga wuta ta dawo Na kalle shi nace thanks a lot Na Gode yayi smilling kana yace kina da kyau sosai daga gani ke sister din Hakeem ce don kunyi kama sosai Na zaro ido nace bamu yi kama ba gaskiya Any way happy birthday and nagode sosai Na juya zan shige palour naji yace any way am Farouk and u? Na juyo Na kalle shi nace nice meeting u!!! Ba tare Dana fada mishi sunan babba shige. WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16. 18 Ina shigewa Na Turo kofa Na zauna yunwa nake ji amma kuma ban son cin abincin haka nayi tagumi Na zuba ma tv ido amma a zuciya ta ba kallon nakeyi ba tunanin mamana kawai nakeyi. Ban San shigowar shiba sai dai naji an dafa mun kai nayi firgigi Na dago fuskar shi daure yace kuka kuma Amina menene? Baki San in kina damuwa ba baby Dina zai iya samun problem nace duk abun da kike so ki Gaya mun to meye Na kuka kuma! Nasa hannu Na taba fuskata naji hawaye donni ban San ma kuka nakeyi ba Na dago Na kalle shi nace ni wurin mamana Nike so ya zuba mun ido yace kin San fa abun da Baba yace Amina meyasa kike son maida mu baya ne kuma ki Bari mu dan lallaba mana in kinyi Hakuri nan da 7months kacal zaki tafi gida Abunki Haba mana sai a lokacin ya dauke hannun shi daga kaina yazo gefena ya zauna Akan kujerar da Nike ya Ciro waya a aljihun shi iphone6 kalar rose gold Mai kyau ya miko mun yace gashi ki rinka waya da mamanki kullum Na zaro ido nace wayan waye ya kalle ni yace naji ne ko Baki so in canja miki wani? Na kalle shi nace Ina so mana nagode Na karba Ina kallo don ban iya amfani da irin wayan bama ya miko hannu yana nuna mun komai ni kam Ina ta kallo cike da mamaki ya Nuna mun number din mamana da babana kana ya Fatee sai ya Usman Na kalle shi Ina so in tambaye shi nashi fa sai kuma Na kasa don ban so yayi feeling so special nace thank you nagode yace pls ki daina Sama mind dinki damuwa duk abunda kike so ki Gaya mun kinji Na gyada kai yace good girl kinci abinci? Na girgiza kai nace banci ba yace why Baki dafa ba? Ni kuma dazun da kika kore ni shi yasa ban Kawo abinci ba but Bari in fita in Kawo miki kar baby Na yayi fushi da daddy da mummy ko nayi smiling don mamaki nikeyi inna tuna wai Ina da ciki Na kalle shi nace nayi girki fa banci bane kawai kuma ma kana fita wuta ya dauke sai da nayi ma neighbors knocking sai aka gyara mun ya kalleni yace su waye neighbors kuma nace oho number 29 yace sunan shi Faruk ko? Yayi smiling yace yh he is my frnd but nasa a gyara wutan fa Ashe har yanzu yana daukewa! Yace yau birthday din Faruk din ma yace in shigo but bana son hayaniyar mutane dats why banje ba! Ya mike yana fadin Bari kici abinci ko ya shige kitchen ya dauko plate da spoon kana ya tsaya a dining yana waya Ina daki a base ka shigo mana kawai ya fada ya kashe sannan ya zuba abincin a plate da naman ya Kawo gabana yace sauko kici Na sauko yace cire hijab din mana Na girgiza kai nace sanyi nake ji yace to a kashe AC nace a'a am ok ya dauko ruwa da drink ya aje sannan ya zauna yana fadin yanzu naci abinci but Bari in taya ki ko Na Turo Baki nace ni ruwa Mai sanyi nake so wanan kuma ba sanyi ya kalleni cikin ido nayi saurin kallon kasa yace Doctor ya Hana kina so baby din mu ya wahala ne? Na kalle shi nace wai yanzu 'yar Karama Dani nice Maman baby dinnan yace ofcux ba a cikin ki yake ba Na girgiza kai nace Na barwa Anty Hameeda da kai ya zaro ido yace ke bakya son shi Na gyada kai yace to shikenan ni Ina son shi sosai sosai kuma Baki Isa kice kina son shiba daga baya beside duk abun da ya shafi kusa da baby Na kar ki taba ko Riga zaki sa kar ki taba cikin ki Na zaro ido nace to ba jikina bane yayi dariya don shirmen ta birge shi yakeyi yace ni dai Na Gaya miki ya fara cin abincin ya kalleni yace waya koya miki girki nace nayi catering class guda hudu fa yace lallai kinyi kokari coz abincin akwai dadi nace ko? Yace sosai shiru duk mukayi muna cin abinci can ya dago yace meyasa Baki son baby Na ban jira yayi shiru ba nace saboda ya rusa mun plans kuma yasa kowa Na mun kallon 'yar iska and bana son Baban shi cox da mijina ne dole Ina son shi kallona kawai yakeyi har nayi shiru yace kina da saurayi ne? Na ce sosai ma amma saboda kai ya tafi yana Jin haushi Na just because ina da cikin da ni kai Na kaddara ta bani yayi shiru yace shi yasa kika tsane ni ko nace nifa ban tsane ka ba kawai dai bana son ka ne kuma kana bani haushi kuma nasan kawai kana mun kirki ne saboda baby Dinka because b4 in samu baby Dinka kullum wulakanci kake mun to ni Na kosa in haihu in Baka baby Dinka in tafi gidan mu baza ka sake ganina ba shikenan Nima kuma in huta da ganin ka Ina Jin haushi ga mutumin daya Sani a WATA RAYUWA!!!! Ya dade yana kallona kana yace Ameenatu Na dago nace na'am Jin Ana knocking yasa ya kalli kofa kana ya hadiye maganar shi da ajiyar zuciya yace come in!! Aka Turo kofa Faruk ne bayanshi kuma wata yarinya ce Mai kyau daga gani bata wuce 18 zuwa 20 fara ce Mai kyau da ita tana Sanye da wando jeans Baki sai farar Riga da ta Kawo Mata cinya ta baza gashi attachement sai ta daura dankwali Baki. Suna shigowa idon Faruk Na kaina ya karaso ya ba Hakeem hannu yana fadin Weldone yau birthday din abokin ka but baza shigo ba Daria Hakeem yayi kana yace kaima kasan bana son mutane Faruk yace kowa ya tafi at daga ni sai baby Na Hakeem ya kalleta yace haleema ya kike ya birthday tayi smiling tace yayi dadi sosai ay kayi missing sosai don mun cashe munyi rawa but ga cake Dinka ta aje a kan dining kana ta dawo kan kujera ta zauna ko ba a fada ba haleema akwai rawar kai Na kalli Faruk nace Ina wuni yayi smiling kana yace fyn girl ya kike Na amsa da lafya kana Na kalli haleema nace sannu ya kike? Ta kalleni tace lafya sannu bamu gaisa ba sorry Faruk ya zauna gefen ta mu kuma abinci muka cigaba Daci sai da muka Gama kana Na mike Na dauki plate din Na wanke kana na fito Na kalleta nace zo kici abinci tace no tanx nagode sosai Na koshi ta dafa cin yar Faruk tace baby zakaci yace no bazanci ba cox ke kadai tama tayi zanyi Magana Hakeem yace in kana so a maka tayi kayi aure mana Daria Faruk yayi kana yace ay wanan Nike jira ta kusa Gamawa tunda dis year zatayi waec sai muyi aure Hakeem yace beta kana ya dauko magani ya miko mun da ruwa Na karba Na shanye ya kai cup din kitchen yana fitowa ya zauna gefena yace me kike so yanzu nace ba komai am ok yace good ya kalli Faruk yace aboki meye labari akwai flight gobe ne Faruk yace Hakeem wanan sister Dinka ce ya girgiza kai yace me ka gani kinyi kama sosai haleema tace kai baby ba suyi kama ba Hakeem yafi kyau Faruk yayi tsaki yace ke me kika Sani Walh wanan tafi kyau Daria nayi nace ku daina musu pls don bamu kama ko kadan Hakeem yace to kunji sai ya kalli Faruk yace zo mu buga game Faruk yace Baka Gaya mun wacece ba ay sai da Hakeem ya mike kana yace I tace Ameena da Nike Baka labari mamaki ya bayanna fuskar Faruk Sam bai dauka haka zai ganta yarinya ba koda dai Hakeem yace Mai secondary school take bai sake cewa komai ba ya mike suka fara buga game da haleema keta basu support ni kam ko kallon su banyi karshe Na daga waya Na Kira mama mun dade muna waya tana lallaba ni kwana daya kawai gani nake kamar shekara kuma wai a haka zanyi wata bakwai. Ina kashewa Na Kira ya Fatee wayarta a kashe Na Kira ya Usman munyi labari Na fara musu korafin sunki zuwa Daria su kayi suka ce inyi Hakuri in Ana zasu rinka zuwa babana Dana kirashi gaisawa kawai mukayi yamun addua ya kashe hakan yasa na juyo Ina kallon tv amma a kasan zuciya Na tunanin gida ne fal Ashe Faruk nata mun Magana but hankalina yayi gaba wajen tunani Hakeem ya taso ya taba kaina Na dago da sauri yace tunani ko? Na girgiza kai nace kallon game dinku nakeyi fa yayi smiling kawai ya shige daki don yin alwala Faruk yace Ina ta miki Magana Ina fadin Hakeem Na taci haleema Na supporting dinshi kin dan ban support kinyi shiru nayi smiling nace am sorry banji ba but next tym zan Baka support Bari inyi alwala ya mike yana fadin Nima iya zanyi ganin ya shige toilet din palour yasa Na shiga bedroom dai dai da fitowar Hakeem Na cire hijab din Na aje gefen gado na nufi hanyar toilet hannnu Na Akan cikina don zafi yake mun may be don pepper chicken din danaci don akwai yaji jinayi ya rike mun hannu Na dake kan cikina Na kalle shi da sauri yace Na Gaya miki dazu kar ki rinka taba mun baby Na ko! Na yi Daria nace cikina kaikayi yake shine nake sosawa cire hannu Na yayi kana ya fara shafa cikina a hankali gabana ya fadi tsigar jikina ta tashi yace a hankali Baki son baby Na kuma kin tsane ni so in kikaji wani Abu kusa da cikin nan kawai kice Hakeem baby Dinka Na damuna ni kuma zan mishi Magana ya daina!!! Ya cire hannun shi a hankali kana ya saki hannuna daya rike yace Ina son baby Na so zai ji magana ta sosai ke ajiya kawai Na Baki ya fice da kyar Na iya kai kaina jikin bango Na dan natsu kana Na shiga nayi alwala lallai Baki shi yake yanka wuya don Hakeem dagaske yakeyi sosai! Ina fitowa suna tada sallah Na bi bayansu nace Haleema baza kiyi sallah ba? Ta girgiza kai kuyi kawai a jam'i muka yi sallah kana suka cigaba da game nida nike ba Faruk support haleema kuma Na ba Hakeem koda dai Hakeem keta wining muna Jin haushi nida Faruk! WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16. 19 Faruk da Hakeem Abokai ne tun da Hakeem ya koma Abuja lokacin suna secondary school tare suka yi school har Tafiyar su Uk tare suke ko da suka dawo tare suka yi joining airforce Aminan juna ne sosai Na Wanda ke boye ma daya damuwar shi sai dai tun asali halin su ya bambamta har mutane Na tunanin yanda suke abota Faruk mutum ne Mai son jama'a da wasa duk inda yaje cikin minti Biyar yake sabawa da kowa har ba aso ya tafi tun asali kuma Faruk baya ji akwai shi da son party da club a can ya koyi Shan guys koda dai ba sha yake don ya bugu ba sai don gayu dai da kuma shiga stara kar ace bai iya ba kuma Faruk akwai 'yan Mata koda dai duk kusan su ke sonshi amma bai korar kowa duk wacce tazo she's welcome Haleema kanta ita ke sonshi tun wani zuwa da yayi gidan su don babanta ogan su ne itama gidan su anan cikin base yake amma da dan nisa ganin tana da kyau yasa ya amince da auranta don shi ba mutum bane Mai damuwa he always welcome and appreciate. Hakeem kam bashi da son mutane Sam hakan yasa duk inda za a tare baya zuwa ba wai bai son rayuwa Jin dadi bane amma bashi da lokacin nan a gani shi kullum suna cikin fada da Faruk Akan wasu abubuwan don Hakeem shi ko Magana sai ya ga dama yakeyi so dayawa yammata suna son shi suna zuwa inda yake amma sai su zauna su Gama surutu bai ko daga kai ya kallesuba! Haleema kadai yake so a yam matan Faruk itama don ta raba Faruk da Mata dayawa ne saboda tana zuwa dole ya Hana su zuwa to itama rawar kai gareta shi yasa wasu abubuwan ba damuwa tayi ba!!!! Tare mukayi sallah isha'i dasu kana Faruk yace Bari in kai haleema gida zan dawo Na kalli Faruk nace a Ina gidan su yake? Yace a cikin base dinan but akwai nisa nace nifa Banda skul da asibiti ban taba zuwa ko Ina a base ba! Yace to zo muje mu kaita kiga gidansu kema Na juyo Na kalli Hakeem idon shi Na kaina nace Ina so inje yace to tashi muje Nima zanje waya ta Na dauka kana Hakeem ya rufe gidan muka zo motar Faruk ke driving sai haleema a gaba ni da Hakeem a baya mun dauki hanya naga munyi hanyar gate Faruk ya juyo yace Bari mu sayi ice cream nayi Daria nace wow Nima zan sha Faruk yace dama daga gani kwadayi zakiyi Na Turo Baki nace kawai cikina ke zafi and Ina son Shan abun Mai ice shi yasa fa! Har muka iso Hakeem bai yi Magana ba Na kama handle zan bude kofa ya rike mun hannu Na juyo da sauri Na kalle shi don Faruk da Halima sun fita already yace baza ki sha ice cream ba coz akwai sanyi Na ce to ni Ina so ya sake daure fuska yace and ni bana so saboda baby Na baya so Na kalle shi cikin ido nace in ban sha ba zan mutu ni Ina so cikin ido yake kallona yace baby Na baya so in kuma zaki sha ki Bari sai kin bani ajiyar Dana Baki tukuna kuka kawai Na saki ya saki Baki yana kallona kafin ya sakeni a hankali yana fadin Amina u re not a baby pls ki daina kuka shiga ki dauko suka shagon ki shanye!!! Ko motsi banyi ba don Na Gama Jin haushi shigowar Faruk yasa Hakeem fadin kiyi shiru pls banko dago ba Na cigaba da kuka Na Hakeem yace Faruk Ina nata Faruk ya Harare shi yace Baku da kafa ne ganin Ina kuka yasa yace Hakeem me ka Mata Hakeem yace shagwaba ne don nace baza ta sha ice cream ba don Doctor ya Hana ta Shan Abu Mai sanyi Faruk yace Hakeem kasan in Mai ciki taso Abu ba kyau a Hana ta ka Bari ya kalleni yace fyn gal dena kuka zan siyo miki zo muje a hankali Na bude Kofar sai a lokacin haleema ta shigo Hakeem ma ya bude ya fito ya biyo mu a baya muna shiga Faruk ya miko mun tissue yace goge idon ki kinji Na karba Na goge fuskata yace zo ki zaba duk Wanda kike so nan Na fara Rowan ido shi ya rinka Nunawa Ana zuba Mun har sai da nace ya Isa haka kana ya Bari yace sai me kuma Na girgiza kai yace good madam! U re a princess to us pls ki daina kuka bakiyin kyau coz kina da kyau Amina pls duk abun da kike so ignore dat crazy guy ki Gaya mun zan miki coz kin Gama mana komai tunda zaki Haifa mana Yaro and ki tabatta dake suka yi kama pls kinji Na gyada kai yace to yi dariya in kina son ice cream gobe Na washe Baki shima Daria yayi kana ya miko mun yatsa yace promise kin daina kuka Na kalleshi nace I promise kana Na Mika mishi yatsa Hakeem Na tsaye yana kallon mu kana Faruk yace good girl duk abun da kike so ni zan miki kinji Na gyada kai nace har kaini wurin mama yayi Daria kana yace sosai ma koda dai yasan hakan ba Mai yuwuwa bace koda baije court jiya ba Hakeem ya bashi labarin komai! Tare muka jero muka fito yana tsokana ta wai ya fini tsawo Na kalleshi nace da dan kadan yayi Daria yace Katy's ba kyau ni Ina ganin tsakiyan kanki fa Na sake kallon shi Na juya Na kalli Hakeem dake bin mu a baya kana nace shi kuma ya fika tsawo ay ni kuma nafi haleema Na mishi gwalo Daria yayi Nima inata daria tamkar bani ce Mai kukan ba muna zama a mota Na fara Shan ice cream Dina Na debo Na miko ma Hakeem a zatona ba zai sha ba sai naga ya bude Baki ni kuma Na Saka mishi kana Na Mika mishi roban ya girgiza kai yace thank you bana Shan ice cream am ok!!! A zuciyar shi kuma yana tunanin su yara dole a lallaba su kenan don shi ya Saba da halin matar shi komai dai dai ne ko fada suka yi kallon ta kawai yakeyi yayi masifar shi and ya wuce all dis shagwaba bai saba ba shi bai ma iya tattashi ba a ganin shi ma yana kokarin faranta Amina rai sai gashi yau Faruk cikin minti Biyar yasa ta Daria!!! Har muka ajiye haleema gida banyi Magana ba mukayi sallama ta wuce kana muka dawo namu gidan Abinci Faruk yaci kana ya mike yana fadin yau Saturday akwai inda zanje so Bari in dan kwanta zuwa 12am Amina sai da safe Na bishi da kallo har ya kai kofa kana nace Ina zakaje da dare Daria yayi yace zaki je ne? Na zaro ido nace a'a yace to shikenan kawai kinyi missing ya fice Na kalli agogo karfe Goma daura kwata Hakeem Na kwance a kujera idon shi a rufe kamar Mai bacci Na zuba mishi ido Ina kallo so Nike ko kadan ne in rage Jin zafin shi a mind Dina don yana mun kokari kuma ay ba laifin shi bane ganin yayi motsi yasa Na dauke kai Na mike da sauri Na shige daki wanka nayi nasa Kayan bacci kana Na kwanta Na shige bargo sai karfe Goma da rabi ya shigo dakin Ina kallon tv ya tsaya gaban gadon yace zan tafi Ameena gud nyt in da wani abu ki Kira ni Na kalle shi nace ban haddace number Dinka ba kuma ba kayi saving a wayan ba ya kalleni yace Na Sani ko Baki so bance komai ba ya zo ya dauko wayan yasa numbers dinshi suka uku kana ya miko mun yace kiyi saving Na gyada kai yace to kiyi bacci ya kashe tv din da wuta kana ya fice nan da nan bacci ya daukeni karfe sha daya ya shigo ganin nayi bacci yasa yaja Kofar ya rufe ni ya fice gidan shi ya wuce Hameeda Na kwance a daki ta kalleshi tace yau Saturday sa Baka zuwa ko Ina shine sai yanzu yayi Daria yace to yazanyi tunda an bani ajiyar yarinyar mutane har cikin ranta bata Damu ba don a ganin ta Hutu ne duk tsiya za a daina damun ta da maganar ciki don ita a tunanin ta haihuwa tsufar da mutum kawai takeyi ta rungume shi tace nayi missing Dinka ne yace Nima nayi missing dinki sosai ya kalleta yace Amina tace in ta haihu Zata bamu baby din ta tafi Hameeda ta gyara kwanciyar ta tace wa Zata bar mawa? Yace ke mana Dani ta girgiza kai tace ka Gaya Mata ko maws zan biya ta zauna ta Raina danta ni ban Haifa ba bazan wahala ba ban ma iya ba ni Sam! Ranshi ya baci but ya danne yace zaki koya nema kafin lokacin don nasan zakizo baby din! Daria kawai tayi ta share don tasan in ta biye mishi fada zasuyi cox yanda yake son cikin nan ko cewa akayi ya saketa zai iya ita kuma tana don mijinta to Zata lallaba don tasan ko mutuwa zai yi baza ta rike dan kowa ba da tana so da ta Haifa ay. A haka ta lallaba shi suka cigaba da soyayya ray koda Rabin hankalinshi Na tunanin yanda Amina take kila Na Wyatt gidan ta dauke ko ta darks tana son wani abu kar tayi amai tunani iri iri da kyar yabiya lallabawa asuba tayi yana idar da sallah yace ma Hameeda zaije base sai ka dawo kawai ta fada ta Dora da Nima zan fita anjima taja bargo ya dauki mota sai base yana budewa ya leko daki Na idar da sallah kenan Na cire hijab Ina linkewa Na juyo da sauri mamaki ya kamani lallai Hakeem Na son babyn nan Na fada a Raina kaina ba dankwali duk gashi Na ya Zubo a baya nace Ina kwana ya amsa da ya kike da baby Na? Lafya nace kana yaja Kofar ya koma falo ya kwanta masu aiki suka shigo Ina jinsu har bacci ya daukeni da tunanin wane irin so Hakeem kema cikin nan ne!!!! WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16. 20 Karfe takwas Na Farka amma Na cigaba da juyi har Goma na tashi Na gyara dakin kana Na shiga wanka Ina fitowa Na dauki jallabiya Na saka red kuma bata da shape a bude take sosai Na yana gyalen a kaina ko Mai ban shafa Ba balle hoda sai Turare Na fito yana tsaye yana arranging abu a dining Faruk kuma Na kwance Akan doguwar kujera 3seater Ina fitowa duk suka juyo a tare Na kalli Hakeem muna hada ido yayi smiling kana yace zo kiyi breakfast ya janyo kujera Na dan zaro ido kana Na kalli Faruk nace a Ina kuka siyo abinci? Daria Faruk yayi kana yace Nima yanzu Na tashi bacci Na Kira shi yace yana nan na shigo Na maida ido Na kan Hakeem nace meyasa Baka Bari Na tashi ba kawai sai ka siyo abinci? Ya tako yazo gabana ya rike hannuna kana yaja ni har dining Na zauna kana ya kalli Faruk yace kamar Baka San cewa nafi kowa iya girki ba Faruk ya mike ya zauna a kujerar dake gefena Hakeem Na zaune a kujerar dake fuskatana Faruk yace kin San shi baya don zuwa restaurants shi yasa ya koyi girki wai a restaurant ake hadiwa da Mata shi kuma tsoron Mata yakeji shi yasa kika ga an mishi auren wuri ay. Daria nakeyi sosai shi kuma Hakeem ya zuba mun ido Na kalle shi ganin fuskar shi a daure kamar kullum yasa nayi shiru yace haka zai haukata ki da surutun shi pls ci abinci Na mike Na bude food warmers din dankwali ne da Kwai sai oat yaji madara da kidney sauce mamaki Maman zai kashe ni Na zuba a plate kana Na dauko fork biyu Na mika mishi daya ya amsa kana Na fara ci Faruk yace iyye ni ne Baku so to Walh sai anci Dani Na kalle shi nace am sorry I tot zaka ci alone ne yace why? Zan yi Magana Hakeem yace shhhh pls eat don bazan bata 3hours a kitchen ba wanan useless guy din ya Hana ki ci Na cigaba da cin abincin don dadin shi ma bazai fadu ba Faruk ya janyo kujerarshi har kusa Dani kana ya fara cin abincin plate din mu yana fadin hmmm Amina u re special woo don Walh wanan ya Nuna Hakeem halin aljanu gareshi kinga number one baya shiga kitchen ma kowa sai kanshi kuma koya dafa Dakar sai dai kaje kitchen ka dauko kuma Walh am telling u wanan Hakeem din wahalar dayake ba Mata sai kinyi mamaki don ace war shi Mata 'tan rainin sayi ne sai gashi yana lallaba ki kamar...... Hakeem yace ha'an Faruk meye haka ne wai hala abun da kasha jiya a club bai Gama sakin ka bane ko ka zauna kamar wani lecturer kana ta zuba Mata zance sai kaja abincin ma ya shaketa ni kam kwashewa nayi da Daria don kullum Hakeem da Faruk ba dai kaji maganar arziki Na minti Goma ba tare da sunyi fada ba Na kalli Hakeem nace calm down labarin shi Na mun dadi at least Ina Kara fahimtar yanda kake kuma gaskiya Na ta fito kana kula Dani ne saboda baby Dinka Dana haihu zaka kora ni gidan mu!!! Hakeem yayi ajiyar zuciya yace to waya ce shi Faruk din gaskiya yake fadi Faruk yace gaskiya ne mana ita da tasan ka in less dan one week ta fahimta balle ni Dana sanka for more dan 20yrs kallon shi kawai Hakeem yayi yaja guntun tsaki ya cigaba da cin abincin shi Faruk kam surutu ya cigaba da mun Ina Daria har muka cinye Na mike Ina kwashe kwanon Faruk ya taya ni muka kai kitchen ya juya zai fita yaga Na tsaya yace muje ko nace no zan wanke first dawowa yayi yace to Bari in taya ki tare muka wanke yana daurayewa yana mun surutu da rabi abun Daria ne kuma duk Akan Hakeem yanda yake ma Mata wulakanci lokacin suna skul Na kalli Faruk nace Nima fa ya taba mun wulakanci Na Nuna nasan shi yayi kamar bai sanni ba faruk yace kadan kenan daga cikin Galatea shi ay muna Gamawa muka fito palour Hakeem nata kokarin kunna game Na zauna kan kujera Na dauko wayana Ina danne danne faruk yace me kikeyi chatting? Na girgiza kai nace no ban da kowane chat ay bsyd jiya aka Kawo wayan yazo gefena yana fadin ba girman ki bane zo in bude miki whatsapp da Instagram da snapchat ke hat twitter ma da Skype da.... nace wayyo uncle Farouq sunyi yawa! Wow ya fada ji yanda kika Kira sunana da sweet voice dinan naki kamar in narke Walh fa fyn girl kina kashe ni Daria nayi kawai kana nace kun dace sosai da Haleesh Dinka don haka yake Kiran ta yace ko meyasa kika ce? Na dan kalle shi don yana tsaye ne nace saboda rinka labari da surutu a gida zakuyi wasa da Daria zakuyi having fun unlike me kaga yanda ban cika Magana dinan ba inna auri miji Mara Magana ya Allah gidan mu bazai shigu ba tsabar boredom kowa zai ta harkar shi ne kawai Daria faruk yayi kana ya zauna gefena yace to ay ke kina Magana the only thing is Baki samu abokin surutu bane nace hakane but ni bana keeping abu a mind Dina ne kawai su kuma masu shiru shiru ko abu zai kashe su basu fada! Hakeem kawai buga game yake amma kunnen shi Na kan surutun da mukeyi tas Faruk ya Karbi wayana ya bude whatsapp yana duba contact yaga mutane shida kawai biyu ma ba suna yace wanan ne kawai contact dinki a ciki ma uku kawai ke whatsapp nayi Daria nace to daga mama sai Baba kuma basu whatsapp wanan kuma ya Fatee da ya Usman ne suna yi sai Na Nuna wata number da banyi saving ba nace wanan kuma number dinshi ne Na Nuna Hakeem sai da faruk ya kalleni kana yace waye shi bashi da suna ko anan ma Baki sa suna ba! Nace oho ni ka bar ni da main thing is nasan ko waye and its fyn ko! Ya rubuta number dinshi yayi saving kana yace to Nima Na shiga sai kije skul ki Karbi numbers kiyi ta chatting saura Instagram ko Na zaro ido nace barshi ba yau ba kasan ni bani da hoto kuma ance Instagram is all about pictures yayi Daria kana yace hmm in kika sa hoton ki a Instagram ay ba Wanda zaiyi bacci donni cewa zanyi nayi game da aljanna coz Walh fyn girl kin hadu dayawa don Allah baby din mu yayi kama dake kinji Na gyada kai nace to shikenan kar ka damu amma Na Fiso yayi kama dashi saboda Haleesh Dinka tace wai ya fini kyau Daria faruk yayi kana yace hmmm kin San bata da ido ay ko kadan in har Zata iya hada kyau irin naki da wancan ke kin ganki kuwa har tsoro nakeji ki fara fitowa kar mazan base su fara dambe Daria nayi nace lallai ni bazan auri soja ba saboda ance mugaye ne sosai gara inna haihu Na Baku baby dinku in koma in roki tsohon saurayina yayi Hakuri tunda yana sona muyi aure in ka ganni abase to auran ka da Haleesh ne ya tashi faruk ya Harare ni yace da kin cika Mara kirki nace iyye to Na fasa ko bikin ka ma da Haleesh bazan zo ba ya rike hannuna yace afuwan fyn girl tuba nake kiyi Hakuri Na gyada kai nace better ya mike yana fadin Hakeem Bari in dan yi maka ko 10-0 ne mana a game dinan kallon shi Hakeem yayi kana yace to Bari in ga lokacin da ka Kawo karfi tun da suka fara bugawa nake Daria don 10-0 din da faruk ya fada shi aka mama da kyar an kusan tashi faruk yaci daya aka tashi 10-1 Na kalle shi nace kai uncle faruk Ashe inna dage sai mana koya Na barka Hakeem ya mike yana fadin ki San kwakwalwan shi tun muna skul da kyar take dauka and har yana Baki a game see wahala woo nayi Daria nace am sure kyale ka yakeyi faruk yayi caraf yace yawwa fyn girl Gaya mishi Na zauna a inda Hakeem ya tashi Ina fadin uncle faruk zo ka koya mun Hakeem daya kusan kai wa bedroom yace zaki koyi shirme kuwa ni bacci zanyi in lokacin sallah yayi ki tashe ni kinji Na gyada kai nace toh in sha Allah! Tunda faruk ya fara koya mun tamkar karatu haka Na maida hankali sai yau gidan yayi mun dadi don faruk nada matukar wasa da Daria gashi da iya Bada labari yana koya mun game din yana tsokana ta a haka mukayi ta playin kamar wasa sai gashi Ina ta kokari har Ina ci koda dai faruk kusan 15-3 yamun but a cewar shi nayi kokari don duk mun cika palour din da Daria don akwai dadi kuma muna yana mun labarin yammata da yayi tun suna skul Wanda suka mishi wulakanci inyi Daria sai dai ji nayi Ana Kiran sallah Na aje game din da sauri Ina fadin Bari in tada shi daga bacci faruk yace wai Baki San sunan shi bane? Na kalle shi nace Na Sani yace to why kike kin Kira sai da Na yamutsa fuska kana nace kawai sunan baya mun dadi and ban Kiran abun da bana so Daria sosai faruk yayi kana yace kefa character ce Na wuce ciki Ina fadin gaskiya ne ay! Turus Na tsaya Ina kallon shi don Na rasa yanda zan tashe shi ya cire jallabiya sai dogon wando a jikin shi Na Karasa gefen gadon sai Na fara tunanin to ko in Watsa mishi ruwa ne ko kuma inja mishi gashi ko maybe in daka mishi duka wata zuciyar kuma tace in mishi Kara a kunne! Duk da ni kadai gashi tym Na Tafiya kawai sai Na shige toilet nayi alwala Ina fitowa da hannuna Mai ruwa ga sanyin AC don bai shiga bargo ba Na shafa mishi ruwan a baya at once ya kifo Akan bayan shi don yana rungume da filo dama Na mike don ya kusa danne ni ya bude ido a firgice kana ya kalleni Na ce lokaci sallah yayi cikin muryar bacci yace ke dama muguwa ce? Na zaro ido nace Mai nayi kuma? Sai da ya Harare ni kana yace kin fini Sani kuma Walh sai Na rama ban San lokacin Dana kwashe da Daria ba kana nace me Na maka wai kai fa kace in tashe ka kuma nayi laifi ya mike zaune yace ruwa fa kika watse mun Na daga hannu Sama nace Ina ruwan ni alwala nayi shine Na tashe ka kaima kayi kuma kai kace in tashe ka zo nan Ameena ki taba gadon kiji har ya jike ga sanyin AC to yau da aljanun dakin nan zaki kwana kuma yanzu zan tafi nida faruk Na matso da sauri nace don Allah kayi Hakuri Allah hannuna ne keda ruwa ban watsa ma ruwa ba yace ke kika Sani Tafiya zanyi nayi fuskar tausayi nace katuwar girman Allah kayi Hakuri kar ka tafi Sai dare yayi baice komai ba ya mike yana fadin ke kika Sani zaki ga Mai zai Faru ay har cikin Raina a storage nake hakan yasa Na zauna bakin gado Ina jiran shi yana fitowa Na mike kana nace to zo ka rama kaga shikenan mun shirya ya rike Dariar da yayi niyya yace ya juya bayan ki kwanta ki daga Riga Na zaro ido nace wayyo Allah ni fa karama ce kamun a hannu mana yace lallai ni a hannu kika mun nida Ina bacci ma banyi expecting ba kawai ki kwanta ki juya Na sake cewa don Allah mana! Yace nifa in ban rama ba Jan hannun faruk zanyi mu tafi cikin sanyin jiki Na rufe ido na fara ja da baya ji nayi ya riko hannuna Na bude ido da sauri yace kuka ko Na girgiza kai nace amma in ka Rama zanyi kuka kuma lace Baka so ina kuka yawwa bama kace duk abun da Nike so zaka mun ba to kawai kar ka Rama in ka Rama walahi kuka zanyi sosai ma bsyd kwana zanyi Ina kuka! Daria ya kwashe da ita tun da Nike ganin shi ban taba ganin yana Daria ba sai yau Na saki Baki Ina kallon shi a hankali ya saki hannuna kana ya shafa wuyana yace kar kiyi kuka baby girl Na fasa ramawa yau amma ban ce Na yafe ba! Ya dauki jallabiyar shi ya saka ya fita ajiyar zuciya nayi don duk dunia ba abun da Na tsana irin ruwan sanyi a jikina sai dai abun haushin ban San me ya ba Hakeem Daria ba nayi dan guntun tsaki Na dauki hijab Dina Na fito har sun Tatar da sallah Na bisu jam'i a baya! Faruk yace yunwa Nike ji nace to me zamu dafa Hakeem yace kai maye ne yaushe mukayi break Walh ba abunda Zata dafa besyd yau ka shirya gym zamu je faruk ya zaro ido yace owhhh kai da Kaso mugunta sai ka kaini gym don in wahala. Hakeem ya kalleni yace kin gani ko lazy soldier ba abunda ya iya sai cin abinci Daria nayi nace to Bari inyi girki sai kuje gym din Hakeem ya girgiza kai yace um um in za aje gym ba cin abincin rana so ba za ayi girki ba d only tin is in kina Jin yunwa Na girgiza kai Ina Daria Hakeem yace good! Ya daki cinyar faruk tashi muyi game faruk ya Harare shi yace bazan yi ba Hakeem yace oho dai gym ne sai Mahe Walh Daria nayi nace tashi ni zanyi game din tare muka mike nida Hakeem muka fara buga game din koda rabi sake koya mun yakeyi faruk yayi tsaki ya shiga kitchen sai gashi da lemu da biscuit gashi shi dama ko indomie bai iya dafawa ba Daria nayi Hakeem ko kallon shi yayi ya taba Baki sai da mukayi la'asar kana Hakeem yayi shirin gym cikin 3quater da vest da takalmi duk bakake faruk daki shi ya tafi ya shirts shima amma komai Fati yasa Ina ta kallon su Hakeem ya kalleni yace ko zaki je Na gyada kai da sauri yayi Daria yace son yawo ko Amina! Nayi Daria muje to ya fada Na mike da sauri ya rufe kofa a motar shi muka tafi ni ban taba ganin ta bama sai yau fara ce tas kirar benz Na zauna har muka iso ba Wanda yayi Magana don an ba faruk haushi gym din ya hadu sosai Na zauna kujera Ina kallon su tun Ina iya Daria har Na gaji din komai faruk raki yake kamar zai yi kuka naji dadin zuwa wurin sosai don mutane dayawa in ka kalla dole kayi Daria shi kam Hakeem ko don ya Saba ne komai tamkar Shan ruwa yakeyi haka nayi ta video Ina Daria faruk kamar zai yi kuka. Kwana Na biyu amma gani nake kamar Na shekara da zuwa don har cikin Raina Na ji dadi yau sosai!! Zuwan Hakeem yasa Na dago ya zauna gefena duk yayi zufa Na miko mishi ruwa yasha yace thank you kin gaji ko Na girgiza kai nace am having fun yaja kumatuna yace kin San ke kin iya mugunta shi yasa duk abun mugunta kike son shi ko! Na girgiza kai yace pls kar ki koya ma baby Na kina ji ko! Nace dole ya koya tunda a cikina yake kuma in kace zama rama abun da Na maka dazu zan sa ya daina maka Magana ya kalli fuskata yace Dama yana mun Magana ne? Na gyada kai nace ofcux da kazo yake maka oyoyo duk ya dame ni kuma in kayi Magana kafin in amsa yake amsa maka ya washe Baki cike dajin dadi yace da gaske Na gyada kai nace ofcux yayi Daria ya shafa gashin shi yace ban Sani ba but Nima zan rinka mishi Magana da oyoyo! Nace to shikenan zuwan faruk yasa Na sake kwashewa da Daria koda muka shiga mota haushi yakeji har muka je gida ya tafi dakin shi ko sallama bai mun ba ni kam daki mukayi Hakeem yayi wanka Ina palour sai bayan isha'i muka fito yana faruk knocking yana budewa nace zo muje cin abinci ya janyo kofa muka fice don Hakeem yace bazan yi girki ba wani hadaddden eatery muka je shawarma nayi order suna suka ci abunda suke so a hanyar mu ta dawowa faruk yace ice cream fyn girl nace Na koshi don nasan Hakeem bai so! Muna zuwa gida Na fada wanka Na kwanta a gado yau ko jiran Hakeem banyi ba nayi bacci sai dai ya rufe ni ya tafi kawai!!!! WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16. 21 Sallar Asuba nayi kana nayi wanka duk zuciya ta a chunkushe don zanje school duk tunani Na bai wuce yanda zanyi rayuwa da ciki ba a secondary school Na zauna gefen gado daure da towel Ina Jin shigowar Hakeem tare da 'tan aiki amma ko motsi banyi ba sai dai naji takun shi ya shiga Dayan dakin daya zuba abubuwan motsa jikin shi Na mike Raina a jagule Na dauko uniform Dina Riga Na fara sawa ta kama ni tsam a kirji don kirjina sun cika sosai saboda ciki gashi school din mu ba a saka dogon hijab dole Na cire vest din Na bar bra kawai amma duk da haka botir din basu Gama shiga ba Na tura Baki Na saka skirt din amma zip kawai ya shiga shima ya kama mun kugu tsam ga cikina ta kasa ya matse naji wani irin azabar zafi Na cire zip din da sauri gaban madubi naje Na kalli kaina a iya sanina ban Kara kiba ba Na kalli skirt din da sauri Na Kara Jan zip naga ya makale kuma inna matsa sai nasa cikina zai fara zafi kawai sai Na zauna bakin gado cike da bacin rai sai kusan bakwai saura Hakeem yayi knocking shiru nayi ya sakeyi kana nace yes come in! Cikin murya kamar zanyi kuka yana shigowa ya ganni turus a zuciyar shi yace yasalam don yasan wani rigimar zan mishi duk yayi zufa wuyan shi rataye da karamin towel jikin shi ba Riga sai 3quarter black color ya tsaya gabana yana fadin har kin tashi? Ban dago ba nace Ina kwana muryata Na rawa! Bai amsa ba yasa hannu ya dago fuskata nayi sauri Na rufe ido yace cikin muryar shi daya daya kamar Mai tsoron Magana kuka kikeyi? Na girgiza kai a hankali nace ba kuka nikeyi ba amma dai kukan zanyi kiris ya rage ya kwashe da Daria amma ya danne yace Meeina kuka kuma mene ne Na mike tsaye da sauri nace kalli fa don Allah wai uniform Dina yamun kadan ni don Allah wai nayi kiba ne? Kalli Rigar fa sai da Na cire vest Amma still yaki yi mun ya sauke idon shi Akan kirjina gaban shi ya fadi ganin duk Rabin kirjin nata a waje abunka da farar mace yayi saurin cire idon shi kana ya sauke Akan skirt din da Na rike don kar ya fadi yace hoooo meeina to uniform din naki daya ne? Na Turo Baki nace guda daya ne mana kuma fa dazan shiga ss2 aka Dinka mun ni Walh nagaji bazan Maje school din ba Na koma gefen gado na zauna yayi mirmushi kana yace sorry kinga kin dade Baki je school ba zakije yau tashi magani in zan iya gyarawa kafin gobe za ayi sabo Na mike nace bazai gyaru bafa kawai yamun kadan don Allah wai nayi kiba ne? ya durkusa Akan gyuwowin shi kana ya rike skirt din yaja Sama har kan cikina kana yayi zipping yasa hook din ya dan janyo kadan yanda bazai matse ni ba kana yace 'yar mama kiyi Hakuri kiyi managing haka kafin gobe Na kalli kafafuwa Na nace ji yanda yayi guntu duk kafana a waje ya mike yace sorry Meenatu daga gobe shikenan ko kawai ki nemi hijab babba kisa kalar Na school zan musu Magana cikin Jin haushi Na zauna a gefen gado ya mike tsaye shima kana yace kuma ba kiyi kiba ba kar ki damu baby Na kawai ke girma Na kalle shi nace ni baby din nan yana damuna Hakeem yace kiyi Hakuri ki taimaka ki mun rainon shi don Walh ko bacci Na kirki bana iya yi in bani kusa da baby dinan ya shige toilet ni kuma Na bishi da ido don mamakin irin son da Hakeem yake ma cikin nan nikeyi Kodai wanan ne kadai Rabon shi a dunia? Na tambaye kaina. Waya ta Na janyo Na Kira mama labari sosai mukayi muna ta Daria Hakeem ya fito wanka Ina kallon shi daure da towel Na mike Na fice rike da wayar don ni inna ganshi ba Riga tsorata nikeyi don jikin shi ba sai an Gaya maka namiji bane balle yau da Na ganshi da towel sai da gabana ya fadi a falo Na kwanta Ina Gama waya da mama Na Kira ya Fatee mun dade muna labari tace mun sai weekend Zata zo Ina kashewa Hakeem ya fito Sanye da uniform yayi kyau sosai Na zuba mishi ido don ya fito yana ta kokarin daura agogo sai da ya Gama ya dago yaga inata kallon shi ya daga mun gira kana yace how far! Baby girl nayi kyau ne? Na girgiza kai nace kayi kyau amma ba sosai ba yanda ya daure yayi Magana haka Nima Na daure yace Amina me zan Kara in yi kyau Na mike tsaye nace oho ranan dai dana ganka a asibiti kafi kyau may be ranan anty Hameeda tama kwalliya smiling yayi kana yace owh Na tuna ranan rai Na a bace yake and in ina fushi ance nafi kyau yau kuma am happy shi yasa banyi kyau ba. Na karaso inda yake zan shiga daki nace hmm kai ay kullum fushi kakeyi so ba wai Ina gane in kana murna bane ko bakayi Na shige daki Ina juyo Daria da yayi kana yace Amina rigima!!! Hijab nasaka yazo mun har kuguna Na dauko safa da takalmi a hannuna kana school bag Na fito palour Na aje Hakeem yace sha tea muje ko Na girgiza kai nace safiya tayi da yawa ni bana break sai 10 yace are u sure baby Na bazai wahala ba? Kallon shi kawai nayi bance komai ba Na dauki wayana Ina duba whatsapp din da ya Usman kadai mukayi chat kadan kawai sai Na bude dp din Hakeem hoton matarshi ne a jiki tayi kyau da jallabiya Baka Na rufe kenan naji yace 7:20 Amina kar kiyi latti Na aje wayar gefe nace to me zanyi? Yace da takalmin mana Na suka zan dauka skirt din ya matse mun ciki Na dago da sauri Ina fadin awwshhh!!! Ya matso da sauri yana fadin skirt dinan ya matse ki ko sorry pls ya durkusa a gabana socks din ya dauko ya kama kafata yana sakawa wani iri naji na zuba ma gashin shi ido sai sheki yakeyi Baki wuluk abun ka da fari sai daya Gama sa mun takalmin kana yace sannu hope cikin baya miki ciwo Na girgiza kai da sauri kana nace am fyn! Hannu ya miko mun Na kama Na mike ya dauko school bag din nawa kana yace muje madam sarkin rigima Na kalle shi nace waye Mai rigiman? Cikin ido ya kalleni yace ke mana Mai Neman abun da zatayi ma kuka hat zanyi Magana sai kuma Na fasa Na wuce muna fita yace Ina wayar ki?tana daki Na bashi amsa baice komai ba ya rufe yasa key din a aljihu ta gaban dakin faruk muka zo yayi knocking faruk ya fito yana fadin har Na gaji da jiranka yana ganina yace iyye fyn girl yau za aje school kenan!! Nayi smiling nace good morning ya amsa da morning fyn girl ya rufe daki muka sakko yana tsokana ta wai nasa Babban hijab ko dai an mun aure ne? Na gyada kai nace eh Baka gani ba har da baby a cikina ya zaro ido yace baban baby din kika aura? Naja baya nace Allah ya kiyaye ni bashi Na aura ba ya matso kusa Dani yace nine mijina ko? Na kalle shi nace eh kaine mijin but shine baban baby din kaga da munje school sai kuce an mun aure kaine mijina Daria yayi kana ya bude mun baya Na zauna shi kuma ya shiga gaba Hakeem yaja muka tafi sai da muka je gate din school din muka fito An Gama assembly kowa nata shiga class Hakeem yaja hannuna har office din principal cikin girmamawa suka gaisa kana Hakeem yace pls Ina son in biya Mata waec da neco ne but ss2 take! Sai da gabana ya fadi Na kalle shi Na rasa gane wane irin juyayyen mutum ne shi kwanan mu nawa tare muke wuni amma ya Gaza Gaya mun zanyi waec Na zuba mishi ido cike da mamaki! Principal yace in ba wani genuine reason gaskiya school baza ta yadda ba Hakeem yayi smilling yace aure tayi and fortunately har ta samu ciki kaga its stressful shi yasa and she is talented tana da kokari ya Nuna faruk yace shine mijin ta pls ka Bari kawai tayi in har bata ci ba sai ta cigaba da zuwa school! Principal ya miko ma faruk hannu yace congratulations Allah alkairi Faruk da ya mutu da mamaki yace Ameen tanx kana ya kalle ni muka hada ido Daria ta kusan kwace mun don hakan ya tabattar mun Hakeem Na Jin abun da mike cewa dazun kuma fa hankalin shi Sam baya wajen Ashe kunnen shi Na wajen !!! Principal ya Ciro receipt yana fadin kuma fa gobe za'a rufe kun dai yi Sa'a ne kawai but ta daina zuwa classes dinta akwai waec lesson class karfe takwas zuwa daya shi Zata shiga kaga next month za a fara sai ta dage da karatu!!! Hakeem gyada kai kawai yakeyi don a binciken dayayi ko gidan su da school an bata shedar ilimi! Aka miko mishi receipt yaga dubu 50 for both waec and neco da kuma lesson class din Hakeem Na amsa ya gani ya miko ma faruk kana yace ma principal din mijinta ne zai biya ay Faruk gaban shi ya fadi don kudin Aljihun shi bai wuce 10k ba ni kaina da Nike tsaye sai da gabana ya fadi Na kalli Hakeem ya daure yana ta danna waya faruk yayi gyaran murya kana yace I think sai nayi withdraw kana zan biya kudin bai kai ba principal yace wai gaskiya munyi appointment dasu 9 zasu amsa final copy in dai ya wuce yanzu gaskiya sai next year! Hakeem ya dago ya kalli faruk yace u re not serious daka San Baka shirya ba da Baka janyo ni kasa nagama surutu ka koma kan zare ido ba Faruk ya bude Baki zaiyi Magana Hakeem yasa mishi hannu kana yace hold on nasan ni Na Baka shawara tayi exams a ss2 amma ay matar kace kuma hutun ku ne don ba a son Mai ciki Na wahala sai kuma kace sai kaje bank duk Baka San yakamata kaje bank kafin muzo ba!!! Ya juya ya Ciro kudi a aljihun shi ya kirga dubu 50 ya bayar kana yace we are sorry principal ayi mana afuwa! Principal ya mike yaba Hakeem hannu yace ba komai kana ya kalli faruk yace pls ka rinka Turo ta class dinan fa kaga yanda u re not serious dinan in bata zuwa baza ta fahimta ba haushi ya Hana faruk Magana ya juya ya fito ni kuma nayi ma principal godiya nace Bari in raka su sai a kaini class Na fito muka jero da Hakeem Na kalle shi nace meyasa kayi ma faruk haka? Ya kalleni kadan kana yace mena mishi? Ina jinki fa kikace Allah ya kiyaye ance nine mijin ki but kina son faruk to shine Na bar mijin ki ya biya miki Na kwashe da Daria kana nace owh laifina ne ya shade shi ko? To gaskiya ne ay kai kana da Mata shi kuma bashi da Mata kai u re a boss shi kuma he's friendly Na kalle shi nace in kazama mijina ay Na shiga uku don Zane ni zaka rinka yi kaida ko smiling sai an wahala kakeyi balle Daria shi kuma ko ban fada ba kasan he is simple!!! Tsaki yaja kana yace to gashi ko kudin exams yakasa biya lokacin muka iso wurin motar faruk Na tsaye Hakeem ya wurga mishi paper din receipt yace gashi in kayi withdraw din ka biya ni bashi ne Na ranta maka ni da Nike gefe Na kwashe da Daria don yanda faruk ke huci! Faruk yace wai Hakeem kai wane irin dan iska ne? Just saboda kana son bani kunya sai kamun...... shhhh Hakeem ya fada kar ka cika ni da surutu in zakaje bismillah in kuma baza kaje ba in tafi ba yanda zaiyi haka ya bude mota ya shiga Hakeem ya miko mun kudi dubu biyu yace kiyi break in kuma ba abun da ya miki anan kije wurin principal kice ya Kira ni sai in Kawo miki better one amsar kudin kawai nayi nace yes sir!!! Kashe mun ido daya yayi kana yaja motar ya tafi wani irin shocking naji don tsabar burge ni da Hakeem yayi Na juya a hankali har office din principal shi ya kaini har class din karatun gwanin dadi don komai Na exams kawai ake ko yawa mana!!! Ana tashi Na iske Hakeem yazo ya kaini gida Na iske uniform sabbi har kala Biyar Na tsaya kallon shi da mamaki yace ki gwada in basuyi ba a gyara nace nagode yace u re welcome kana ya fice ya koma office sai da Na huta kana nayi abinci karfe hudu Hakeem ya Kira wayana wai Mai zai siyo mun in ci? Nace ay nayi girki ya dawo shida faruk kusan karfe Biyar suka ci abinci kana ya shige daki ya kwanta wai ya gaji ya barmu nida faruk muna ta game!!! Haka Na jera satin kullum da safe Hakeem zai kaini skul ya tafi office ya kuma dawo ya Kawoni gida in ya tashi office da yamma zaizo shida faruk su ci abinci daga nan kuma muyi ta labari Wanda nida faruk ne kawai keyi shi sai dai kallon mu kawai ya danna waya! Kuma baya Tafiya sai dare in ya tabbatar nayi bacci!!! Gidan shi kam har Hameeda ta Saba tunda ya samu cikin nan in ya bar gida tun asuba sai dare koda dai tun asali da asuba yake barin gida amma 5 ya dawo in week ends ne kuma 2 yake dawowa shikenan!! But yanzu ganin shi ma sai dare don bacci kawai ke Kawo shi gida koda dai ba damuwa tayi sosai ba don ta samu Kofar yawo duk da koda ba hanata yake ba!!! Don shi duk abun da zakayi ido kawai zai zuba maka sai dai in ka kaishi karshe fishing shi bai da kyau Sam!!! WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16. 22 Yau Saturday hakan yasa nayi ta bacci har karfe 10 Na safe Ina tashi da yunwa Na tashi Na fito palour Sanye da dogon hijab Dina har kasa ga mamakina banga Hakeem a palour ba inda yasaba zama Na wuce kitchen Na hada tea da bread Ina sha ko Gamawa banyi ba Na mike Na leka Dayan dakin ko yana motsa jiki amma ba kowa ciki! Na dawo Na zauna Ina ta tunani ko meya Faru don bai taba kai war haka bai zo ba. Da kyar Na iya shanye tea din Na wanke cup din Na koma daki Na gyara ko Ina fes har toilet kana nayi wanka don duk a tunani Na kafin in Gama yazo ga mamakina har Na shirya cikin riga da skirt Na atamfa sun kama ni tsam don jiki da Na dan Kara. A falo Na zabga tagumi har karfe sha biyu nasan Hakeem ba labari mukeyi ba amma ban damu in ga faruk ba kamar yanda Na damu inga hakeem ko da dai faruk ne abokin labarin nawa! Na daga waya zan Kira shi Na kasa don bamu taba waya ba naje whatsapp ko zan ganshi online amma shiru sai nayi tunani Bari in Kira faruk sai da tayi ringing har ta kusa tsinkewa kana ya daga cikin muryar bacci yace fyn girl how far kina missing Dina ne? Dariar karfin Hali nayi kana nace bacci kake yi? Yace Walh nagaji jiya kuma banyi bacci ba naje club sai da asuba Na shigo inna tashi zan Kira ki kinji nace to Na kashe don hakan ya tabbatar mun basu tare. Na rufe ido kam Ina tartaro duk wata natsuwa ta don Kiran Hakeem amma Sam! Na kasa naja tsaki Na kwanta a kujera idona rufe zuciya ta kuma nata Gaya mun cewa Hakeem bai da Lafiya don in dai lafiya bai taba kai karfe daya Na rana bai ganni ba. Da kyar nayi sallah Ina zaune Akan dadduman zuciya ta Na bugawa Na Kira shi amma me har tayi ringing ya tsinke bai dauka ba zuciya Na ta sake Karaya Na kwanta Akan kujera shiru don ko karfin shiga kitchen bani da shi! Karfe biyu saura naji Ana mun knocking Na tashi zaune da sauri Na bude har Ina bigewa, ya Fatee Na gani tsaye cikin jikinta Na fada ta rungume ni cike da murna nace shine baza ki Gaya mun kina zuwa ba ta riko ni muka shiga ciki tana fadin suprise ne ay Na miki Na kwashe da Daria nace zaki ci indomie kenan ya Usman ya shigo rike da basket Na mike Na karba Ina gaishe shi ya amsa cike da fara'a kana yace me Hakeem ke baki ne kinga yanda kika yi kiba kuwa nayi Daria nace amma kullum Na tambaye shi sai yace banyi kiba ba kuma gashi kayana sai kadan suke mun. Na zauna Ina fadin me kuka Kawo mun Ina budewa naga tuwo dadi ya cika ni nace kuma fa yau tuwo zanyi sai gashi thank you sis Na dauko plate tare muka ci don acewarta bata ci abinci ba ya Usman me kawai yaci.muna Gamawa muka hau labari naji knocking da sauri Na kalli kofa don duk hankalina Na wurin Hakeem ganin faruk ne ya shigo yasa Jikina Kara yin sanyi yaba ya Usman hannu kana suka gaisa da ya Fatee ya kalleni yace fine girl wanan ce sister dinki ? Na gyada kai yace kunyi kama sosai Allah amma kunfi kama da Usman Na kalli ya Usman kana nace um um uncle faruk Na fishi kyau Daria suka yi duk a tare kana nace uncle faruk akwai tuwo in Kawo ma ko sai anjima? Faruk ya kalleni yace wai Ina Hakeem ne? Gabana ya fadi in har faruk bai San inda yake ba ay ba lafya! Na kalle shi a raunane nace baizo ba yau kuma Na Kira bai daga ba Walh Na rasa meye problem din! Faruk yace Kawo mun tuwo kyale shi aljanun nashi ne suka tashi zai Kira dakan shi fira sosai muka yi in ya Usman yace Bari yaje ya dawo nida faruk muke Hana shi har magriba. Jikina ne kawai a wurin su amma sayi daya kawai zuciya ta Na wurin Hakeem don gani nake kawai wani abu ya same shi tunda bai taba mun haka ba kullum yana wurina ko ba zamuyi Magana ba yana bina da kallo kuma yana biye duk shrine Na. Sai da mukayi sallah magrib su ya Fatee suka tafi har kasa Na raja su don faruk ya tun bayani la'asar ya fita. Ina dawowa faruk Na zuwa muka shiga a tare kana yace fyn girl yau kamar Baki lafya Na kalle shi nace lafya Na kalau but am worried ka tabbata yana lafya coz yaji daga waya! Wai Hakeem kike Magana? Mtsswww ki bar dan iska Na Gaya miki aljanu shi ne suka tashi zai iya tun abun da yafi wanan wallahi in dai Hakeem ne dazu Dana fita missed kal Biyar Na Mai bai dauka ba Na tafi gidan shi shine fa Na iske shi wai wayar Na daki shi yana falo ranshi ne a bace kuma in an bata Mai rai baya daga waya kuma baya zuwa ko Ina gaban haushi amma ni Na Saba so kema ki Saba don kadan daga ay human shi ne! Daria nayi wacce bata kai zuciya ba nace madallah ya kyau ta ni Na dauka ma ko bai lafya ne amma tunda he is fine shikenan! Faruk ya mike yana fadin to sai da safe ni zanje tadi Na kalle shi nace yau ni kadai zaki Bari ban Gama rufe Baki ba naji an Turo kofa Ina daga ido naga Hakeem at once naji wata natsuwa Sanye yake da jallabiya blue tabi jikinshi yayi kyau sosai muna hada ido Na dauke kai ya karaso falon yaba faruk hannu kana ya zauna a gefena faruk yace to kinga baza mu barki ke kadai ba ga Hakeem Allah ya wurgo miki shi Na mike tsaye ba tare da Na kalli inda Hakeem yake ba nace this is not fair gara dai ku daina Saba mun da abun da ba zaku ci gaba ba na wuce daki abuna. Sallah isha'i nayi kana nayi wanka nasa Rigar bacci Na kwanta Akan gado Ina kallon tv. Hakeem kam Ina wucewa yabini da kallo faruk yace tayi fushi fa ka bata Hakuri kallon shi kawai Hakeem yayi bai ce komai ba faruk ya zauna gefen shi kana yace Hakeem ka auri yarinyar nan mana after ta haihu ni dai I lyk her personality! Sai da Hakeem ya mishi wani wawan kallo kana yace kaga zaka fini saukin samun ta tunda ko auren Farko ba kayi ba sai ka lallaba kaje din ni bance maka Ina bukata ba! Faruk yaja tsaki kana yace Walh da akwai yanda zanyi da Halima ta fasa to da sai Na auri Ameena don duk Nigeria banga macen data hada komai ba irin ta besyd cikin ka ne fa a jikin ta duk da rusa mata rayuwa da akayi at her youngest age ta Hakura saboda Farin cikin ka ba za ka aure ta ba? Hakeem yace waya ce maka saboda farinciki Na ne? Mtssswww to duk dunia Amina ba Wanda ta tsana iri Na kawai dai karfin ta aka fi! Faruk yace amma dai Baka da hankali kayi observing dinta da kyau she cares about u sosai kawai dai..... shhh Hakeem ya dakatar dashi wai dole ne? Ni ban rike ka ba in kana so bismillah mana sai ka cika ni da surutu Faruk da ranshi ya Gama baci yace zaka sha mamaki in dai nine zaka zo ka sameni! Ya fice ya bugo Kofar ji kake Gbam!!!!!! Ni kam Ina kwance ban ma San sunyi ba na zuba ma tv ido Ina kallo wani American film ne 24. Jinayi an Turo kofa Ina kallo muka hada ido da Hakeem Na dauke idona Na mayar kan tv ya karaso har gabana ya tsaya ganin ya kare mun bani iya kallon tv din sai kawai Na rufe idona gefen gadon ya zauna kana yace a hankali cikin murya Mai sanyi ga wayar ki Ana ta Kira Na bude ido naga bai miko komai ba Na kalle shi nace Ina wayan? Yayi murmushi dimple dinshi ya fito kana yace owh nine Baki son gani ko? Dama faruk yace kina Jin haushina Ashe dagaske ne! Na gyara kwanciya kana nace ni bani Jin haushin ka fa kawai hankalina ne ya tashi. Ya zuba mun ido ya juya wayana a hannun shi yace saboda me? Ni karamin Yaro ne? Kuma besyd gasu anty Fatee sunzo miki yawo! Sai da Na mike zaune amma Na rike bargon kam don rigar Dana sa guntuwa ce iya cinya kuma karamin hannu gareta amma kasancewar Na warware gashina ya Zubo har kafada sai ba a gani. Nace nifa cewa nayi kar ka Saba mun da abun da baza ka cigaba da rikewa ba. Walh da ba anan gidan muke zama tare ba sai dare ka tafi why will I kal u? Am just worried don nasan kullum kana nan kuma Na Kira ka u dnt pick shi yasa amma am sorry daga yau bazan sake damuwa ba ko kazo ko Baka zo ba its fyn kawai dai duk abun da kasan baza ka iya cigaba mun ba kar ka Bari in Saba!!! Tunda ya zuba mun ido yana kallon Bakina har nayi shiru yasa hannu yaja hancina kana yace naga kal dinki but nasan ni bawai kina Kira Na bane sai kawai Na dauka mistake ne! But Am sorry bazan sake ba kinji tashi muje ki bani tuwo Na girgiza kai da sauri nace ka zuba ni bazan iya tashi ba ko ka fita sai in biyo ka yayi smiling kana yace meyasa? Nace um um kai dai nace maka Zanzo ya mike ya hau saman gadon sosai kana yace wasa Nike miki yau naci tuwo a wurin ummana Na kalle shi da sauri don nasan Maman shi ta rasu amma sai nayi tunani kila wata anty dinshi ce ya ja bargon zai shiga Na rike kam kana nace pls kayi Hakuri ka daina ya kalleni cikin ido yace bacci zanyi yau anan zan kwana! Na kwashe da Daria irin wacce ban San Na iya ba nace sorry Na kore Ka u are not welcome here! ka tafi inda kasaba kwana ya saki bargon yace shikenan nagode Na kalle shi yana ta bincike a wayata sai can ya miko mun yace ke kamar Baki San sunana Bako? Nayi sauri Na kalle shi kana nace me ka gani? Yace duba wayar ki Baki rubuta ba kuma ban taba ji kin Kira ba nayi murmushi nace to what's d big deal don ban taba Kiran sunan ka ba? Yace of course it is something Kira In ji ko Baki San sunana bane ma wai? Na zaro ido Na kwanta Ina facing ceiling yaja bargon Na rike da sauri yace yi sauri ki Gaya mun sunana in ba haka ba wallahi zan Baki mamaki yau! Na mike zaune Na juyo Ina kallon shi yana kwance a karshen gadon yace in dai kin San sunana fadi Ina jinki in kuma Baki San sunana ba yau kam gaskiya da har kotu sai Na kai ki don Baki mun adalci ba! Na runtse idona da karfi kana nace hoooo pls ka barni Walh nasan sunan ka kawai dai Ina Jin kunyan ka ne ban San meyasa ba kuma baby Dinka yace kar in rinka Kiran sunan Baban shi else zai yi kuka! Jin an Kira baby dinshi yasa ya mike zaune da sauri ya matso kusa Dani yace iya fada Ina son Jin kukan baby Na yau Na bude ido da sauri nace ba zai yi kuka kaji ba ay but zai dameni ban Ankara ba naji yasa hannun shi Akan cikina ta cikin bargon kana yace common baby say my name! Runtse ido nayi don hannun nashi ba tsayawa yayi ba zagaya shi yake Akan cikina gashi rigor bacci Dana saka Mai santsi ce na runtse ido da karfi kana nasa hannu Na Akan nashi Na rike ya tsaya cak kana cikin murya Mai sanyi yace Ameenatu baby Na Ashe yana girma shine Baki taba sashi ya gaida daddy ba kar dai ki koya mishi son mummy kawai bayan daddy is willing to die for him! Zuciya Na sai bugawa take da karfi kamar Zata fado nace daddy am sorry daga yau baby zai dinga gaishe ka kullum I promise. Ya cire hannun shi a hankali kana yace ranar Monday zamuje asibiti Doctor ya bamu appointment Na gyada kai da sauri kana nace yes sir! Murmushi yayi kana yasa hannu ya shafa gashina a hankali yace duk wanan naki ne wai? Na bude ido don inga mai yake Nuna mun ganin gashi Na yake kallo yasa nace dama Ana Kara gashi ne? Ya mike ya zagayo ta bayana kana yace ummm lallai gaskiya kina da gashi Mai yawa da ace kina mun kirki Dana miki kitso Ko Baki son kitso? Na kwashe da Daria ganin ya daure fuska irin dagaske yakeyi dinan yasa nace nifa ban taba kitso ba tunda Na girma ba wai don bana so ba sai don ba Mai yi mun duk inda naje sai suce gashina ya musu yawa hakan yasa Na koyi kitso da kaina ina yima 'yan gidan mu but ni ba Mai yi mun sai inna gaji in yi Na kaina guda biyu ko uku shikenan! Yaja tsaki yace all dis wyl meyasa Baki Gaya mun ba ay Dana miki Kin San yanda Na iya kitso kusa? Daria nayi nace dagaske? Yasa hannu biyu ya tattaro gashina nayi sauri naja bargo don ni kunya Nike ji ya ganni haka da Riga Mara hannu shi yasa mostly Kayan bacci Na Riga da wando ne masu dogon hannu. Comb ya dauko ya fara taje gashin can ya cire agogo kana ya nade hannun riga yace yau kam kitso zan miki sosai ni kam Banda Daria ba abun da Nike shi kam ko murmushi bai yi ba ya kai minti ashirin yana combing kana ya tsaga gashi gida biyu ya fara tubke side daya tun yana yi a zaune har ya mike don gashi a nada matukar tsayi har duwawu ga santsi sai da ya kai karshe da kyar kana ya kama Dayan side din yana gamawa yace zo ki gani yayi ky...... shiru naga yayi Na wai go naga kitso rabi ya warware Na sake kwashewa da Daria shi kuma ya daure fuska sosai yana fadin meye haka kin San wahalar Dana sha kuwa? Ko da kika ga Ina kitso sai special candidate Nike yi mawa but Na miki kin bata ko ay shikenan ya dauko agogon shi ya daura ya mike tsaye ni kam da Daria taci karfina Na kasa Magana fi cewa kawai yayi ya barni Na mike da sauri nasa hijab Na biyo shi yana tsaye yana Shan ruwa nace thank you kitso yayi kyau sosai ya Harare ni yace ke kika Sani Na zauna Akan kujera nace waya koya maka kitso? Yana tsaye yana kallona yace in kika haifi mace ni zan dinga Mata da kaina shi yasa ma Na koya Na zaro ido nace um daddy u re so desperate ko? Ya gyada kai yace of course because it is a gift of life. Na kalle shi da kyau kana nace meyasa yau kake farinciki sosai ne? Har dasu wani labari Mai ya Faru? Sai da ya zauna gefena kana yace Raina ne a bace ni kuma in an bata mun rai the only thing I do is inyi kokarin yin abun da zai Sani kwanciyar hankali else akwai matsala. Nace waye ya bata maka rai? Yayi smiling sai da yazo gefena ya zauna kana yace office ne actually dazu da safe baza ay kina bacci nayi abun da zanyi naje meeting shine suke son tura ni for 2weeks next week Ameenatu for god sake Innamu sati biyu banga Angel baby love Dina ba aswear zan mutu ! Duk da faduwar da gabana yayi Na danne nace me zakaje yi?yace aiki ne Ameena zaki je ko? Mu tafi tare cox Jirgin office ne! Na girgiza kai nace ka manta exams zan fara akwai classes kaje kawai. Shi da kanshi ya lura hankalina ya tashi ya kalleni yace I can't afford to miss my baby I love my baby! Nayi Daria nace Zata ka dawo ka samu baby Dinka so fyn. Yace I hope so woo. nayi murmushi da bai kai Zuciya ba nace in sha Allah. Ya kalli agogo karfe sha daya ta wuce sosai ya mike yana fadin muje mu kwanta ya miko mun hannun shi Daria nayi kana Na kama hanun Na tashi tsaye Ina fadin ka tafi gidan ka no dai Na kore ka yayi smiling muka shiga har bedroom Na kwanta nayi addua duk yana tsaye kana yace to inzo muyi bacci ko? Na girgiza kai nace um um tafi abun ka bana so. Ya matso kana yace take care of my baby pls duk abun da kike so ki Kira ni kinji! Na gyada kai nace yes sir! A gaishe da anty Hameeda ya sake jamun bargo kana yace zataji in sha Allah. Ya juya ya fice Ina juyo takun shi bayan ya rufe ni ya wuce. Tunani Na daya tafiyar da zai yi har cikin Raina ban so duk da bashi ne abokin labarin nawa ko wani wasa ba I always appreciate his presence don yana mun duk abun da Nike so har Wanda a rai kawai zan ayyana Na rasa dalilin daya sa in dai baya nan hankalina ke tashi ba! Shi kam a hanya tunanin shi daya yau ya zaje u.s yayi kwana a can kuma ba baby din shi da kyar in hakan Zata yiwu don shi kwanciyar hankalin shi to kusa da baby dinshi shi yasa ko kuda in yana da halo bazai taba Amina ba sai dai in ya mutu. Don ta mishi abun da ba kowace mace zatayi ba and he respect her for that!. WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16. 23 Tun asuba Na tashi Ina fitowa naganshi zaune gefen gado yana danna waya! Naja Na tsaya don ban da hijab daga ni sai Rigar bacci Mara hannu gata guntuwa don ko gyuwa bata kai ba. Ya dago ya kalleni tare da yin wata irin mika yayi hamma kana yace oh my God baby Na gaji zo nan kin wani shige toilet kamar zaki kwana gashi an fara sallah! Na zuba mishi ido kuma Na kasa motsi gashi ya mun kitso don haka gashi bai rufe mun ko shoulder Dina ba gashi tsoro ya fara kamani don ni a iya sanina Hakeem ya tafi jiya da dare. Ganin bani da alamar motsi yasa yazo gabana ya tsaya yana fadin lafya kike kallona kamar yau kika fara ganina yasa hannu ya shafa gashina kana yace kitson bai warware ba Ashe. Na bude Baki a hankali nace yaushe kazo ya zuba mun ido kana yace nazo Ina? Na daure fuska nace nan gidan mana! Yasa hannu yana gyara mun gashin gira ta daya yamutse saboda alwala yace ya kike Magana kamar Baki San tare muka kwana ba Maman baby duk Dukan da zaneni da kikayi da kafa duk yanda nayi spending whole nyt Ina miki massage! Maman baby duk hanani baccin da kikayi Ina ta faman kallon duk wani motsi ki and now kina tambayar wai yaushe nazo? This is not fair gaskiya! Na dan ja baya Ina mishi kallon mamaki Na bude Baki a hankali zanyi Magana tayi chocking Dina don mamaki ma ba zai barni inyi tambayar da nayi niyya ba ta gefen shi Na wuce Na durkusa zan dauki hijab naji yace and pls ki dinga sa dogayen rigar bacci don gaskiya wanan rigar taki it's so tempting and sexy da kyar nayi bacci saboda Na kasa gajiya da kallon ki! Na juyo da sauri ga mamakina ko inda Nike baya kallo don Tafiya yake ma zai shiga toilet sai dai Ina juyo sautin dariyar shi kana ya shiga ya waigo yaga nayi mutuwar tsaye rike da hijab yace ki jira ni muyi sallah tare kinji kana ya kashe mun ido daya gami da daga gira da murmushi nan nashi Mai dauka hankali don dimple dinshi sun bayanna sosai! Ji nayi zuciya Na ta fara bugawa da sauri Na nemi gefen gado Na zauna kana Na Saka hijab din Ina ta tunanin lokacin Dana farka akwai mutum a gefena ko babu? Don Na kasa yarda Sam! Cewa tare muka kwana kawai dai tsokana ta yakeyi. Jin ya fito yasa Na kalle shi tabbas jallabiya daya zo da ita da daddare ce a jikin shi kuma tunda nasan shi ban taba ganin ya maimata Kaya ba koda uniform ne kuwa Monday to Friday kullum sai ya canja Kaya. Na mike tsaye yasa hannu ya shimfida dadduma kana ya tayar da sallah sai da muka idar nayi addua kana idona a kasa nace Ina kwana? Sai da ya kalleni kusan minti Biyar kana ya mike ya fita palour jiki a sanyaye Na cire hijab Na kwanta Na shige bargo don AC din akwai sanyi sosai Ina kwanciya ya shigo ya cire jallabiyar yana Sanye da 3quater irin Na Kayan sojoji da Riga vest itama kamar Kayan sojojin haka jikin ta yake ya zagayo side din gadon ya kwanta nayi shiru tamkar ban San ya hayo ba but bugun zuciyana sai ya karu Jin yana Jan bargo yasa Na bude ido da sauri Na kalle shi ya Zubo mun fararen idon shi yace yanzu kuma bazan shiga blanket din ba? Amma da dare ko Na fita sai kin janyo ni Na dawo! Na rufe ido da sauri saboda kunya kana nace tsakanin ka da Allah ka Gaya mun gaskiya tare muka kwana? Yace zan Gaya miki but Bari in shiga blanket Farko kinga akwai sanyi Na saki blanket din ya shigo ya matso a hankali kusa Dani Ina juyo kamshin turaren shi Wanda ko kusa da wardrobe dinshi kika je sai kamshin ya cika ko Ina. Ganin ya rufe ido yasa nace kace fa zaka Gaya mun ya bude ido kasancewar yana fuskantata ne kana yace tare muka kwana mana ko Baki ji baccin yau yafi dadi bane? Na zuba mishi ido Raina a bace kana nace pls ka Gaya mun mana Haba dis is not fair!!!! Hannu yasa yana shafa gashina a hankali kana ya sake matsuwa daf Dani nayi sauri zanja baya yasa hannu ya taro ni kana a hankali yace gudun me zakiyi just kawai Na matso kusa dake mean while ko awa uku ba'ayi ba da kika Gama yamutsa ni da rungumeni da cizona a cikin bargon nan inna yi motsi ki rikeni kice kar in je ko ........ kuka Na saki hakan yasa yayi shiru yana ta Daria for d first tym tunda nasan shi naga yayi irin wanan Daria kuma abun da ya bani tsoro Hakeem ba mutum bane Mai son wasa da tsokana dama Faruk ne da tuno zance karya ne but Hakeem is always serious when saying things they come straight from his heart and soul. Ya janyo ni jikin shi ya rungume Karo Na Farko tun da nazo cikin gidan nan hawayena Na sauka Akan shoulder din shi Ina iya juyo bug in zuciyarshi shikam Ana shi bangaren kamshin turaren ne yafi Tafiya da hankalin shi yana son kanshi sosai kuma Allah yasa Amina Mai son kanshi ce har so yake ya shigo gidan tunda tazo don yasan kamshin palour daban dana bedroom haka toilet balle kuma best part of the discussion jikinta! Yau daya rungume ta sai jiyayi numfashin shi Na shirin daukewa don duk ya Gama rikicewa! Yasa hannu yana shafa bayana kana cikin murya Mai matukar sanyi yace Am sorry Maman baby Na meye Na kuka daga nace tare muka kwana? To am sorry wasa nikeyi yanda yake maganar a hankali kuma daf da kunne Na sai naji kamar Ana mun Susan kunne Na runtse ido da karfi tsigar jikina suka tashi naji ya sake matse ni kana yace common baby kar kiyi fushi da daddy mana a natse cikin murya kasa kasa dan ban tabattar zai ji ba nace to ka Gaya mun a Ina ka kwana? Daria ya sakeyi kana yace calm down baby haka kike da tsoro? A base Na kwana amma ba a nan ba abun da yasa ba zo jiya da rana ba because da Na zo meeting da safe suka Gaya mun maganan tafiya America dinan gaskiya ba a son Raina bane nayi kokarin a tura wani sunce Sam! Sai dai ni in tafi dats why nayi zamana a gida don in ina fushi Na fito abu kadan ke bani haushi kin gane? Tym din Dana zo jiya sun kira ni ne wai akwai meeting da zamuyi karfe biyu Na dare kin San manyan mutane da governors sai cikin dare ake ganin su shine nazo koda kika ga nasaki bacci jiya Na tafi dakin faruk naje mukayi ta labari sai 1 shida abokan shi suka shirya suka tafi club ni kuma Na dawo nan kinyi bacci duk abun da kike gudun in gani dinan a cikin rigar baccin Na gani don kin wurga da bargon gefe daya ke gefe daya! Nasa hakorina Na cije shi a kirji yayi ihu yana fadin awshhh baby akwai zafi sosai daga Ina Gaya miki gaskiya bance fa Na kalla dayawa ba banfi 30min Ina kallon baccin ki ba naga dis ur sexy body is about to trip me shine Na gudu palour 2 nayi Na wuce meeting lokacin da kika fito alwala lokacin Na dawo kawai Ina tsokanan ki ne amma harda su wani kuka nasa hannu zan ture shi naji ya sake matseni nace to ka barni mana ay naji abun da Nike son ji! Yayi smiling yace tun yanzu? To ni ban ma fara Jin komai ba ganin ya juya mun Magana yasa nace nifa ba abun da Nike nufi kenan ba! Yace karya ne abun da kika ce kenan shiru nayi kawai don nasan inna biye mishi yau sai Allah ne zai kwace ni da maganganun Hakeem! Wayata dake gefe ta soma ringing yana rike Dani yayi saurin dauka ganin umma ce yasa ya bani amma still ya rungume ni kam tamkar zai maida ni ciki nace to ka sake ni inyi waya da umma idonshi a lumshe yace nifa ban rike ki ba baby Na dake cikin ki Na rike in kuma kin gaji sai kice Mai ya fito daddy nason jinshi a kusa. Shiru nayi Na dauki wayar kaina na saman Kirjin shi hakan yasa yake Jin komai gaisawa mukayi muna ta labari duk irin missing Dina datayi kana 'yar mama jiya Baban baby dinki yazo don bata Kiran sunan shi Na kalli Hakeem idon shi a lumshe suke nace Mata umma yaushe tace bayan magriba anan Na yaci tuwo sai a lokacin Na tuna lokacin daya ce mun yaci tuwo a dakin Maman shi nace umma bai Gaya mun ba tace Allah sarki Baki ga yawan Kayan abinci da kudi daya Kawo mun ba haka babanki ma duk ya cika mu da hidima ba yanda ba ayi dashi ba baza a amsa ba yace wai inda Kara ay shima 'dan mu ne tunda Amina uwar danshi ce gaskiya yana da kirki yanda take yabon Hakeem har mamaki abun yake ban ni kam shiru nayi don har cikin Raina naji dadi. Mun safe muna waya don har gari yayi haske a tunani na ma Hakeem yayi bacci Na aje wayar nayi kokarin kwace jikina naji ya sake matseni kana yace kina son shiga tsakani Na da baby Na Kibar mu muyi Magana don gobe zan tafi in barshi! Kwantawa nayi shiru kana a hankali nace Thank you!!! Cikin murya kasa kasa yace for what? Nace for everything u are such an understanding and honest person kuma jiya umma tace mun kaje with a lot of goodies nagode sosai don at least nasan u are doing it for me! Ya bude ido yace Amina U gave me the World kina yar karamar ki kin amince zaki Haifa mun baby Na Ina so ki gane he is my bundle of joy! Yasa hannu a hankali ta ciki blanket ya shafa tun daga cinya ta har saman cikina wani irin abu naji Wanda ban taba ji ba nayi saurin lumshe ido tsigar jikina ta tashi numfashi Na yana shirin daukewa amma hakan bai Hana Hakeem cigaba da shafa mun cikina a hankali ba cikin wani irin Salo duk da ya lura Na shiga wani Hali don shi kanshi yayi mamakin laushi da santsi fata irin Na Amina ya kuma rasa dalilin daya sa yake son taba jikin ta specially yau daya ganta cikin irin wanan Kayan! Jikina yayi sanyi kalau don pant ne kawai a cikin riga ta gashi yanda yake shafa ko Ina a cikina duk sai naji duniyar Na shirin kife mun hannun shi ya dan gogi saman kirjina a tare numfashin mu ya dauke nasa hannu Na rike nashi don a irin abun da Nike ji in ya cigaba suma zanyi ban taba shiga irin wanan yanayin ba besyd ni Na rasa dalilin dayasa in dai Hakeem ya taba jikina wani irin shocking nake ji kuma duk wani karfin Hana shi guduwa yakeyi kuma bani Jin haka game da kowa sai shi don so nawa faruk zai rike hannuna ko mistakenly ya taba ni sai dai muyi Magana normal amma Hakeem ko kallona yayi sai tsigar jikina ta tashi! Cikin sarkarkiyar murya yace am talking to my baby please don't stop me. Na tattaro duk wata natsuwa ta nace your baby wants to sleep ka barshi yayi bacci mana! Baice komai ba ya soma zare hannunshi a hankali har kan cinyata kana ya tsayar da hannun yace to kuyi bacci shikenan Na gyada kai yasa hannu yaja mun riga baccin kasa don duk ta tartare kana yace I hope u are comfortable? Nayi shiru don Na kasa magana ganin nayi shiru yasa ya manna mun kiss a goshi kana ya sake rungumeni tsam ni ban ma San yanda bacci ya daukeni ba! Sai dai farkawa nayi karfe 11 naga duk mun watse cikin bacci Na mike a hankali nayi toilet wanka nayi Na fito duk yana bacci yayi ruf da ciki Akan gadon sai da Na shafa Mai Na fesa Turare kana Na dauko undies Na saka Ina bude wadrobe Na dauko doguwar riga ta less green Na saka don inna Sama riga da skirt takura mu suke yi Na daura dankwali amma Na kasa saka zip din rigar don ta matse ni daga kirji sosai Na fito palour ba kowa nasa turaren wuta kana Na shiga kitchen ganin sha biyu ta kusa tea kawai Nasha Na daura abincin rana coconut rice nayi da chicken sauce ko Ina sai kanshi yakeyi Na jera a dining misalin karfe daya da rabi Na shigo dakin still yana ta bacci Na shige nayi alwala nayi sallah duk a tunani Na zai Farka amma shiru Na mike Na cire hijab Na linke kana Na hau saman gadon Ina ta kallon shi Allah yasa Hakeem nada Bala'in kyau Wanda sometimes in ba ka zuba mishi ido ba baza ka iya Tantance yanda kyau din yake ba nasa hannu Na zare pillow daya rungume ya bude ido nace tashi its 2 already kayi sallah !!! Ganin ya zuba mun ido bai da shirin yin Magana sai Na mike zan fice naji ya riko ni Na juyo ya miko mun hannu kana yace zaki daga ni am so weak ba musu Na zagayo ta side dinshi nasa hannu biyu zan daga shi amma fisgowa daya yamun Na fado mishi a jiki yace awww sorry Na manta Baki da karfi dariya nayi nace kana sane u just want to do mugunta for me ya mike zaune Ina tsaye yace juya in sa miki zip Na juya Ina fadin duk Kayana sun fara mun kadan ya fara Jan zip din kana yace all thanks to my baby he is making his Mum way too hot!!! Yana Gama sa zip din right ta matse ni sosai Rabin kirjina duk a waje nayi saurin sa dan Kwali Na Na rufe baice komai ba ya shige toilet ni kuma nayi palour. Sai da yayi wanka yayi sallah kana ya fito lokacin faruk yazo muna ta labari a palour yana fitowa ya ba faruk hannu kana ya kalleni yace kinci abinci? Na girgiza kai yazo gabana ya tsaya yace why? Nace Ina jiran ku mana smiling yayi kana yace muje to mu uku muka zauna a plate daya muka ci nida Hakeem don faruk yace yau yunwa yakeji bazai iya da yangar mu ba. Koda muka Gama ni nayi wanke wanke suna ta game Na zo palour Hakeem yace yaushe zaki fara exams? Nayi smiling nace after birthday Na da 2 days 14 june. Ya kalleni yace iyye kin huta. Tare muka wuni har isha'i muna fira koda nida faruk ke labarin Hakeem sai dai kallo gashi Na rasa dalilin wani irin kunyan shi Nike ji da nauyi. Faruk ya mike yace Bari in tafi gidan su Haleesh nayi Daria nace ka gaishe ta ya amsa da no wahala kana ya fice. Hakeem dama zaune yake Akan 3seater ya kalleni yace zo nan ban San dalili ba naji gabana ya fadi Na mike nazo gaban shi nace gani zauna yace ya Nuna kusa dashi Na zauna a hankali ya janyo kaina ya kwantar Akan cinyar shi kana Na mike kafafuna Ina kallon tv yasa hannu zai Kanye gyalen Dana yafa Na rike kam don nasan yanayin rigar Dana sa ya fisge da karfi yace sabon kitso zan miki ko Baki so Na gyara kwanciyar nace Ina so mana yace good kana ya fara jagwalgwala mun gashi Na koda ba don kitson yasa ta cire gyalen ba Rabin hankalin shi Na kan kirjin ta don shi har cikin zuciyar shi yasan bai taba ganin macen da Allah ya hada Mata komai ba irin Amina!!! Kafin karfe Goma hankalin shi ya kai kololuwa wurin tashi yace Amina! Yaji shiru donni tun lokacin da ya soma shafa mun gashi nayi bacci. Cak ya daukeni ya aje a daki kan gado ya dade yana kallon ta kana ya fice wayar shi kawai ya dauka da key din mota yayi gida. Madam Hameeda tayi mamakin ganin shi da wuri haka don tasan tunda Amina ta dawo ba wai zuwa gida yake ba sai cikin dare. Kan gadon ya hayo kawai ya fisgo ya ya fara watsa Mata passionate kisses dinshi ta ture shi tana fadin lafiya daga shigowa sai jaraba? Yace saboda Dama a gidan kike saboda bukatu Na ta Harare shi yace wacce ka ajiye a can fa ? Cikin bacin rai yace ay ba karuwa bace kana yace kuma don Baki da hankali Ina kula ki in ba dole ba? Ya sake fisgo ta yace kar ki natsu zaki sha mamaki don yau har raping dinki zan iya yi mamaki ya kamata don tasan ba haka halin Hakeem yake ba. WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16. 24 Koda ya tashi da asuba Hameeda ya fara tayarwa kana yace ki shirya Kayan ki don Na shirya nawa zamu tafi America L.A yau in kuma Na Kira Baki shirya ba Tafiya zanyi. Yayi wanka da sallah ya fice ita kam tasan Hakeem mijinta ne kuma mutuwa in tana da Hali baza ta dauki Hakeem ba tsabar son da take mishi but halayen shi Na bata wahala zasu yi Tafiya sai yau zai Gaya Mata koda dai tasan yana da Hakuri amma iska cin shi Na Mata yawa. Na shirya cikin uniform hijab ne kawai ban Saba Na shiga kitchen French toast nakeyi Na bread naji shigowar shi gabana ya fadi ya leka daki bai ganta ba sai da ya shirya cikin uniform kana yazo kitchen Na kalle shi nace Ina kwana bai amsa ba yazo ya rungume ni kana yace ya kike ya baby Na? Na amsa da muna lafya kana ya sake ni yace me kike yi in taya ki? Na girgiza kai nace Na Gama breakfast Na maka! Yayi shiru don abun da Hameeda bata taba yi mishi ba kenan yace nagode ki zuba a food warmer office zan tafi dashi nace to nayi packaging yana kallona masu aiki suka zo suka yi kana yace yau zan tafi gabana ya fadi amma nace da karfe nawa? Ya zuba mun ido kana yace sai Na dakko ki a skul donni zanyi flying Jirgin so sai Na shirya da yamma ko! Shiru nayi Na wasu mintuna kana nace Allah ya kaimu ya amsa da Ameen. Mikewa yayi ya dakko socks Dina ya durkusa ya saka mun tare da da skul sandals din ni kam Na zuba ma gashin shi ido tausayin kaina kawai nake ji in Hakeem ya tafi ya zanyi da rayuwata yana dagowa muka hada ido nace yanzu America zaka tafi yau din? Ya girgiza kai yace a'a Abuja zanje don Jirgin da zan tafi dashi yana Abuja sai gobe zan wuce America din yau gidan mu zanje nayi missing dinsu nayi smiling a zuciya ta kamar ince don Allah ya Bari sai gobe amma Na kasa! Ya mike tare da daukan hakan makaranta Na da kuma food warmers din Dana saka mishi french toast din. ni kam hijab kawai nasaka sai kanshi nakeyi muka rufe gidan muka fito karfe bakwai da minti Goma lokacin dakin faruk mu kaje yau ne Karo Na Farko Dana shiga yayi shiri cikin uniform kan kujera kuma wata ce kwance daga gani kaga irin gogagun nan! Na kalli Hakeem naga ko a jikin shi don ko inda yarinyar take bai kalla ba faruk Na tsaye yana Shan Drink a cup ganin mu yasa shi ajiyewa yana fadin yau saurin me kuke yi haka? Zaku fito tun asuba Hakeem ya zauna yace mun Gama shiri shine muka zo besyd ay Amina bata San dakin mijinta ba and yau she's finally here! Yarinyar dake kwance ta mike tana kallona kana ta kalli faruk tace waye miki ta? Kafin yayi Magana Hakeem yace owh Baka Gaya Mata kana da Mata bane har da ciki? But abun da kakeyi ba kyau don Amina karamar ce bai kamata kana Mata haka ba ko ba komai Amina 'yar uwar muce Allah zai kama ka fa. Dariya ta kusan kwace mun don yanda Hakeem ya daure fuska yana Marta shi kam faruk ya Gana rudewa gashi yarinyar tun tana zaune har ta mike tazo gabana tace ke matar faruk ce? Ban yi Magana ba Na daga hijab Dina nace har da cikin shi 3months a jikina! Ya juya ta kalli faruk kana tace cikin bacon rai all dis wyl kana da Mata faruk amma ka barni ni 'yar iska Ina zuwa yi maka kwana duk weekend saboda ka mayar Dani karuwa! Nice Shan giya da zuwa club saboda kai Nima ay Ina da iyaye amma nake yin duk abun da kaje so saboda I trust u kuma Ina yadda da zancan ka kullum cewa kaje zaka aureni! Kuka ya kwace Mata faruk ya bude Baki zai yi Magana Na tare Ina fadin faruk haka kake kullum da kake cemun aiki ya ma yawa Ashe wurin Mata kaje zuwa faruk I don't deserve dis from u ko ba komai ni cousin Dinka ce don ina karama sai ka wulakanta ni saboda bani da wayau to Na gaji sai dai in tafi gidan mu Nima! Yarinyar ta ida Rikicewa ta shige daki ta kwaso kayanta tas tana kuka tace Allah ya Isa faruk kuma Walh abun da kamun sai ka gani in dai nice ta juya Zata fita Na riko ta nace wait!!! Kina tunanin zaki kwana da mijina ne ki tafi bilis wanan karyane Walh police ne zasu raba ni dake ta zaro ido tace am so sorry don Allah kiyi Hakuri yanda kike mace haka Nike iyayena bazasu yafe mun ba in suka ji har kasa ta kai tana rokona kana Na sake ta har ta kai kofa nace wait!!! Ta tsaya a tsorace Na taka har gaban fridge Na fito da kwalaben giya (alcohol) masu tsada don Mai arha a ciki dubu 35 ne sai da Na kwaso tas kana nace Mata ki tafi da wanan u need it don mijina ba zai sake Shan fita ba am very sure influence dinku ne. Faruk ya zuba mun ido mamaki kamar zai fasa mishi zuciya yace pls kar kimun haka Amina kinsan a cikin nan har da 150k pls ki Bari mana kin San fa basu bugar Dani Ina sha ne kawai don in dan zama tipsy and nothing more ya matso yace naji Peechy ta tafi but ki bar mun drinks Dina ya fada yana riko hannuna da nashi! Naja baya Ina fadin dnt touch me Na janyo Mai Hadisi Na fassara Ina fadin manzo Allah ya tsine ma Mai Shan giya kuma Ina auren ka in kasha kazo kaba Jariri Na duk sai Allah ya hukunta mu to ban amince ba Walh Bada ni ba in kuma kasake Magana yanzu zan Kira babanka in Gaya mishi komai Na kalli Hakeem dake kokarin yin Dariya ya daga mun yatsa yace good job a hankali. Faruk yaja baya ya tsaya ni kam sai janyo ayoyi Nike mishi da Hadisai har jikin shi yayi sanyi Na tartaro suka kwalaben Na kai Mai wacce ya Kira da peachy din nace gashi ki tafi ki cigaba da iskanci don nasan giya is part of ur lyf amma ay assure u ko kiranki faruk yayi kika dauka Walh sai kinyi kwanan prison its a promise ta durkusa tace ko bani da imani madam wa'azin ki ya girgiza ni wallahi ko sunan giya bani son ji Na daga kafada nace ne wanan all I know is ki kwashe ki fita in kin ga dama ki zuba a toilet ni dai kawai ki fice kafin in Nuna miki true color Dina !!! Tun kafin in rufe Baki ta dauki kwalaben ta tura a Jakarta ta fice ni kuma Na kwashe da Daria faruk ya karaso yace Amina were did u get d courage to do all dis to me? Naja baya ganin kamar zai dake ni nace all I know is Haleesh and wanan ba ita bace so I did d ryt thing Allah zai bani lada am sure. Hakeem ya taso yace baby Ashe kin iya masifa dis is good am sure kafin in dawo zaki natsar dashi don kadan kenan daga cikin halayen shi. Nayi fuskar tausayi nace pls ka daina tuna mun Zakayi Tafiya I use to feel bad. Hakeem yayi smiling yace gashi dafawa zanyi zaki yi missing Dina? Na girgiza kai nace Bazanyi missing Dinka ba ay zaka bar ni da miji Na ko? Na kalli faruk dake zaune ya dade kai kamar Wanda aka ma duka. Hakeem Na Dariya yace lallai fa mijinki kam zaki sha hidima ay. Ya kalli faruk yace muje ko faruk ya mike yace Hakeem wai yaushe zaka daina mun iskanci ne? Hakeem yayi Daria yace lokacin da ka daina iskanci mana! Na dade Ina Gaya maka ka daina abun da kake ka natsu kaki to Walh sai Amina ta natsar mun dakai don Na lura itace dai dai dakai Hakeem ya riko kafaduna kana yace baby girl contract zaki mun signing ki natsar mun dashi ina Dariya nace no problem sir! Yasa hannu ya dago fuskata yana kallona cikin ido kana yace I love d way u call me sir! Nayi smiling Na runtse ido nace ok sir! Sai mukayi Daria a tare har da faruk dake ta faman fushi. Ko a hanyar school shiru duk muka yi don Dana faruk ne abokin surutun yau kuma yana fushi. Ina sauka Na zagayo side don Hakeem nace zakazo dauka Na cikin salon shi Na Magana with his husky voice yace why not baby kar ki manta yau zamu he asibiti so Zanzo daukan ki around 12 Na gyada kai nace ok dear sai kazo yace kina da kudi? Na gyada kai nace yes sir! Smile yayi Mai tsada kana yace take care baby. Ni kam naja baya Ina waving dinshi. Karfe sha biyu aka aiko Kirana daga class Ina fitowa naga Hakeem na bude mota muka wuce gida wanka nayi Na shirya cikin atamfa doguwar riga ta bude sosai a kasa Na daura dankwalin Na yafa gyale. Sai da mukayi sallah azahar kana muka fita wani eatery ya kaini a cikin base yace in dauki komai Nike so ganin Kayan ciye ciye gani da kwadayi nayi ta ruwan ido sai dai shi yayi ta kwaso mun ice cream dasu chocolates da cookies da cakes and snacks har da albums ya dauka Na kalle shi nace Na mite yayi Daria yace for my baby nayi Daria kana muka ci abinci karfe biyu muka bar wajen da uban shoping sai asibiti muna shiga stryt office din Doctor muka he ya tare ni da fara'a yana fadin madam ya gida Na amsa da lafya. Kwantawa nayi Akan gadon scanning Na daga riga cikin ya kwanta dan karami dashi Doctor yazo don Dama Hakeem ya tsaya ya kasa ya tsare Ana fara scanning duk muna kallo a scan tv din gwanin sha'awa baby kwance lafya kalau yana 12weeks shape dinshi ya fito lafya shi kanshi Doctor ya yaba da lafyar baby din sai daya Gama kana Hakeem ya shafa cikin yana fadin Allah ya raya mun kai cikin addinin musulunci duk muka amsa da Ameen ya durkusa ya manna ma cikin kiss dai dai saitin cibiyata nayi saurin runtse ido gami da dafe kanshi ya dago ya kalleni yace nagode Amina tanx a lot Na bude ido Na kalle shi kawai amma Na kasa Magana Doctor ya miko hoton baby din daga scanning muna ta kallo muna smiling karshe Na mike Na gyara doctor yace madam nan da 4weeks zaki fara Awo ya miko mun magani yace in dinga sha baby Na is extremely fine. Murna ta cika ni Hakeem kam kallo Na kawai yakeyi duk inda nayi zai bini da ido. A mota muna zama ya dauko album din ya fara Saka hoton scan din Ina mishi daria sai da ya Gama yace Ina son baby din mu yasa cewa tun yana ciki he breath with us and we love him so much. Kallon shi nayi Na sauke idona kasa don yanda Hakeem ke son cikin nan har haushi Nike ji don a ganina cikin nan ya rusa mun rayuwa yasa zargina a idon jama'a. Ni Na kosa ma in haihu in bashi baby dinshi in huta. Ya dafa ni yace tunanin me kike yi? Na kalle shi nace nothing yaja muka wuce gida yana ta surutu Akan baby love dinshi ...... WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16. 25 Koda muka koma gida tayani arranging komai yayi yana ta tsokana ta sai karfe uku da rabi ya Kira Hameeda tana dagawa yace honey ki same ni a base yanzu kisa driver ya Kawo ki office din oga Na don zaki signing din wasu documents Ina juyo muryata tana fadin to Hussy Na! Mikewa nayi zumbur sai toilet Na dade tsaye Ina maida ajiyar zuciya don ji nayi kirjina ya mun nauyi da ban San meye dalili ba Na durkusa nayi alwala kana Na fito ya kalleni ganin nayi sukuku bai ce komai ba ya aje waya yayi alwala a tare mukayi sallah Na cire hijab din Na fito palour ba kowa Na zauna ya fito ya zauna gefena kana yace why are u quite? Ina dagawa hawaye ya Zubo mun kawai ji nayi Raina ya baci ban San dalili ba ga zuciya Na tana mun zafi gashi ban so in Sama Raina cewa yana da nasaba da tafiyan Hakeem don a ganina Hakeem ba kowa bane a rayuwata sai uban cikina Wanda aka mun dole Na dauke shi kaddara kuma! Zumbur ya mike duk ya dimauce yace common baby kuka kike yi big girl dake me aka miki ko kin manta kin mun alkawari kuma kin ma faruk alkawari baza ki sake kuka ba? Ba kyau irin haka fa its unlike a pretty girl to be crying pls chill my dear ya zauna ya Dora kaina a gefen kafadar shi nayi ajiyar zuciya kana nace pls kar ka tafi ka barni in ka tafi zan mutu dawa kake so in zauna in yi labari wa Kake so ya dinga kula Dani? Dam!!! Gaban shi ya fadi mamaki ya cika shi a yaushe suka yi irin wanan sabon da har take kuka don zai yi tafiya karfin halin ta ya gani sosai don a iya tunanin shi ko matarshi bata taba yi mishi kuka ba don zai bar gari karshen Sabo kuwa bai wuce Mata da miji ba don Allah ne kadai yasan kusancin su. Ya dago kaina yana kallona amma baice komai ba fuskar shi kuma ta Nuna mamaki karara! Na saukar da idona Ina Mai Jin haushin kaina don har cikin zuciya ta ban so maganar ta fito ba a tunani zai ga kamar Na damu dashi kuma a halin Dani ke ciki diyar talakawa ban dauki duniyar da zafi ba balle har in dauki mutum kamar Hakeem Mai ji da duk wani abu da cikaken namiji zai ji dashi in sa a Raina? A hankali Na sauke idona ya sake dago fuskata kana yace baby bazan dade ba I promise u Walh I really aprct ur concern but I will suprys u don ko 2weeks da kyar zanyi ke ma u re teasing me don a gidan nan kafin ki mun Magana daya sai kinyi labari millions da faruk besyd shine abokin ki he always make u laugh kuma kin manta kince shine mijinki da kike korar ma 'yanmata murmushi nayi don tuno abun da muka yima faruk da peachy dazu da safe Na kalle shi nace faruk can't tell me gud nyt iyakarshi palour kuma...... sai nayi shiru Jin an Turo kofa Ina daga ido naga faruk ya daure fuska ya nemi gefe ya zauna yana kallon tv. Hakeem ya mike yaje gaban shi kana yace besty ga matar ka fa zan tafi in barku pls ka kula da ita I dnt want her to cry not even once ko dayake ma ay kun fi kusa am sure sai nayi mamaki tunda dama on normal days ni kuke sharewa! Kuma ma kafini sanin abun da take so don haka ba ma sai nayi Magana ba don nasani zaka sa full effort wurin..... wayarshi ta soma ringing yana dubawa yace Hameeda ce am sure tazo ya daga sai jinayi yace ok gani nan ki bani 5min ya kashe yazo gabana yasa hannu ya dago ni kana yace Maman baby Bari inje kinji zamuyi waya ay and am sure ma ba wai zakiyi missing Dina bane in dai faruk Na nan just make sure duk abun da kike so komin dare ki Kira shi don't hasitate kinji. Na gyada kai ya ce good kana ya shafa gashi Na yace baby Na pls kar yayi kuka not even once pls! Yasa hannu yana shafa cikina a hankali Na runtse ido hawaye Na Kara sauka a idona a hankali ya durkusa ya manna ma cikin kiss kana yace pls kar ka damu mummy dayawa ka aje duk complains Dinka sai Na dawo kuma bana so kayi kuka don Walh zan yi missing Dinka sosai more dan yanda kake tunani daddy loves u ya sake yima cikin kiss kana ya mike duk faruk Na kallon mu Hakeem yace muje faruk ya mike kana yace mu raka shi kasa ko Na goge idona muka fito har muka sauka bance komai ba su biyu suke ta Magana sai da muka zo bakin mota Hakeem ya riko hannuna Na ya leko fuskata yace a side drower dinki akwai kudi ki siya duk abunda ranki ke so kuma kar ki yarda wayan ki ya mutu pls kullum ki rinka barin shi a kunne kinji? Na gyada kai yace good kana ya sake janyo ni ya rungume yace take good care of your self Na gyada kai ya Ciro wayar shi yace tsaya in mana hoto da jajayen idanun nan naki Na sunne kai a kafadar shi ya yi snapping kana ya sake ni ya shige mota Na zuba mishi ido Ina kallo shima kallona yake kusan minti Biyar kana yace faruk ku shiga ciki sai in tafi faruk ya kama hannuna yace muje hawaye ya sake Zubo mun Hakeem ya bude motar ya fito ya sake rungume ni kam kana yace baby kina exams Walh damun tafi tare kinga kiyi shiru I promise u bazan dade ba 10days kinji Na gyada kai yace ko in raka ki sama? Na girgiza kai nace kaje kawai nayi shiru yace are u sure Na gyada kai kana nace take care of your self please yace I will baby I will kana ya koma mota ya wuce Ina daga mishi hannu shi kam faruk kallon mu kawai yakeyi a zuciyar shi yana fadin Hakeem kenan kamar ba last week ya Gama ce Mai ya aure yarinyar nan ba yace shi baya sonta amma jisu yanzu ya girgiza kai yace zan sha Daria ranan daya zo mun da zancan yana sonta. Ya riko hannuna muka haura sama kana ya bani Hakuri ni kam zama kawai nayi amma zuciya ta kamar Zata cire gashi yau faruk din kanshi he is not in a good mood saboda abun haushin da muka mishi nida Hakeem hakan yasa yayi shiru ya kwanta yana kallon tv ni kuma Na dauki waya Na Kira mamana don debe kewa. Sai bayan sallar isha'i faruk ya mike yace zan tafi wurin matana me kike so? Na kalle shi nace ni kadai ce matan ka ay ya Harare ni kana yace kinga ki bar ni in huce Akan abun da kuka mun Na mike nace uncle faruk let's be serious zauna ya zauna kana Nima Na zauna nace abun da kakeyi ba kyau ka Sani Nima Na Sani so at least wen will it be a high tym for u to know duk abun da Allah ya Hana yana da dadi sosai amma haka muke Hakuri mu Bari Na fara ja mishi hadisai da ayoyi har jikin shi yayi sanyi ya kalleni yace naji madam in dai giya ce nayi alkawari tsakani da Allah Na Bari Na kalle shi nace da 'yammata ma kaga ni da Haleesh Dinka mun Isa ko? Ya Harare ni kana yace Ina da frnds ne fa ba wani abu ba nace ni ban Hana ka frnds ba amma dai a kiyaye yace to madam nayi Daria nace good. Har kusan karfe sha daya muna labari muna Daria kana ya mike yana fadin kin hanani zuwa tadi kin kyau ta zo ki rufe Kofar ki Na bishi a baya ya fita yana fadin take care Na rufe Kofar Na dawo Na shige daki cike da tunanin Hakeem dayace Abuja amma har yanzu bai Kira ni ba Na shiga wanka Ina fitowa sai ga kal dinshi cikin doki da murna Na daga nace sai yanzu yayi Daria yace muna ta surutu ne Kin San gida hop kina lafya don kar ki ji shiru ne ma yasa Na Kira ki yanzu nace good don ina ta tunani take ur tym sai da safe yace ok kiss my baby nace in sha Allah kana Na kashe. Shi kam Hakeem cike da bacin rai yake don Hameeda Sam cewa tayi da tasan Abuja gidan su za a baza taje ba shi kuma ya tsane yanda take mishi haka kullum suka zo Abuja tana gidan su shi kuma nasu gidan ta dauke su banza tun a mota suke rigima yace Walh sai dai in ta koma kaduna gaba daya hakan yasa ta Hakura suka je. Gidan yayan shi Babban gida ne sosai don yana da kudi sai dai yaranshi uku kacal duk yanda yake da son yara yana da Mata daya Hajiya ramla yaran ma duk sun girman don Babban Abba shekarunshi 25 sai Mai bin shi Aisha tayi aure shekaru ta 23 sai karamin Amir shekaru shi 20 baya kasar ma ya tafi karatu London. Cike da murna hajiya ta tare su tana fadin Hakeem ka share mu sati nawa yace hajiya kiyi hakuri aiki ne fa kin Saba ganina duk sati ko tayi Daria tace Hameeda sannu sai a lokacin Hameeda ta gaida ta ta amsa ba yabo ba fallasa side din Hakeem suka sauka don har yau akwai side dinshi a gidan koda yana da gida a nan Abujan koda yayanshi ya dawo haka suka zauna fira don suna matukar son juna kuma sun shaku sosai don Hakeem ya dauke shi uba. Washe gari tun asuba Hakeem ya Kira ni yace yanzu zamu tafi baby nayi shiru kana nace Allah ya tsare ya hanya ya dawo dakai lafya yace Ameen summa Ameen nagode ya kashe. Ni kam shirin skul nayi Na jira faruk sai dayazo kana muka fice ya kaini skul ko da aka tashi shi ya dauko ni amma sukuku duk Nike jina ban San nayi Sabo da Hakeem sosai ba sai yanzu shi kanshi jikin shi yayi sanyi bai San ya Saba da Amina ba sai yau kwana daya da yayi basu tare amma duk bayan minti daya sai ta fado ranshi sai dai ya danne ya sama zuciyar shi kawai baby dinshi yake missing don a tunanin shi basu yi zaman ko Magana da zasu Saba da juna haka ba. Don Amina bayani sunan shi ba abun da tasani Akan shi gara ma shi yasan kusan komai a kanta don akwai shi da bincike da bin diddigi don har gidan ya Fateema yaje. WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16. 26 Sai da nayi kwana uku Ina jiran wayar Hakeem amma shiru hankalina yafi Na barawo tashi kullum Ina cikin duba whatsapp ko zan ganshi online amma shiru. Ina zaune shiru a palour faruk ya shigo ya miko mun leda Na amsa shawarma ne a ciki Na dauka cike da murna Na fara ci shi kam dining ya tafi ya Zubo abinci yana ci Na kalle shi nace uncle faruk yace umm yane? Nace wai har yau basu Isa bane don naji shiru bai Kira ni ba? Yayi Daria yace um ku kuka Sani da shegen gulma in yana nan ko damuwa dashi bakiyi ba amma yanzu baya nan duk kin tada hankali Na bata fuska kana nace yau Thursday for Allah's sake am worried saboda at least abokin mu ne ay ko sai da ya Gama cinye abincin shi kana ya ce office anyi reporting safe flight har ya fara aikin daya kai shi may be bai samu natsuwa bane shi yasa bai Kira ba so ki mayar da hawayen ki yana lafya Na wurga mishi Harara kana nace don Na tambayar kuma ya zama laifi? Ban kyau ta ba kenan yace ke dai kika Sani. Yawwa wai baby din mu yanzu wata nawa? Na kalle shi kana nace 3months 4days yayi smiling yace good gashi nan sai kumbura ki yake ay Na kalli kaina kana nace Walh duk Rabin kayana sun mun kadan shi yasa kullum Ina cikin jallabiya ay faruk yazo gefena ya zauna kana ya kalleni yace Amina nace yes Ina kokarin kai shawarma Bakina sai dai kawai Jin kunne Na yayi yana fadin zaki iya auren Hakeem? Na dago da sauri nayi mutu war zaune don banyi expecting tambayar a take naji gabana ya fadi kana zuciya ta sai bugawa take da sauri Na zuba mishi ido Ina kallo shima ni yake kallo kusan minti Biyar ba Wanda yayi Magana sai jinayi ya dafa kafada ta yace kar ki damu calm down ba sai kin amsa ba it's ok cikin sarkarkiyar murya nace wace irin tambayar ce wanan to kuma meyasa ka tambaye ni? Yace haka kawai don naga wat is d point kiyi ciki ki Haifa mishi baby ki tafi number one problem wazai shayar da baby din kuma wazai kula dashi duk wanan hakkin ki ne and in kika auri Hakeem its more peaceful don zakiyi hankalin ki a kwance! Na zuba Mai ido kana nace hakkina daya ne in Haifa ma Hakeem baby dinshi duk sauran abun da ka lissafa wanan matsalar kuce kai da Hakeem. Yayi Daria yace gaskiya tunda aure a hanun mu yake ko! Shiru nayi don ni ban taba sawa zuciya ta cewa Hakeem zai iya aure Na ba hakan yasa ma tambayar ta bani tsoro. Kasa ci gaba da cin shawarma nayi Na mike Ina fadin muyi game. Haka muka wuni har dare muna game muna labari sai karfe Tara ya tafi ni kuma Na kwanta amma Sam Na kasa bacci Na bude hoton Hakeem da Na saving daga dp dinshi Ina kallo yayi kyau matuka zuciya Na ta fara tambayar zaki iya auran Hakeem? Na lumshe ido don bawa kaina amsa amma kamshi da kewar shi sun hana jinayi wayata Na ringing nayi zumbur Na duba naga bakuwar number ko ba a fada ba nasan shine hakan yasa Na saita natsuwa ta kana Na dauka da hello! Salamualaikum! Ya amsa cikin fitinaniyar muryar shi Mai dadin gaske da wa alaikisalam Maman baby Na bakiyi bacci ba? Nayi smiling nace baby Dinka ya Hana wai lokacin baccin shi bai yi ba yayi Daria cike dajin dadi kana yace please do me a favor ki shafa mun shi and make sure u tell him daddy is missing him badly all dis wyl daddy baya bacci saboda shi. Na kai hannu Na shafa cikina kana nace yana jinka and he miss u too because sai yanzu hankali shi ya kwanta daka Kira all dis wyl ya damu am sure yau zai yi bacci Mai dadi at least Nima Na huta Hakeem yace Walh aiki ne yamun yawa but kina lafya ko? Na gyada kai nace eh Alhamdulillah kai fa? Yace ummm it's manageable don missing baby ya Hana in samu peace of mind nayi Daria nace kar ka biye mishi fa work in ka dawo u will catch up ay! Shiru yayi Na some minutes ba abun da yake gani sai Amina don yasan a wanan lokacin yake sata ta kwanta ta dukunkune a cikin bargon tana kallon shi da idon ta masu kyau ya bude Baki a hankali yace ya school? Nace Ina zuwa ay sosai yace good dama bana so kiji shiru dats why Na Kira Na amsa da ka kyau ta yace ok tell my baby good nyt ke kuma ga number Dina koda nasan baza kiyi saving ba nayi Daria nace meyasa kace haka don banyi saving wancan ba ay ba lallai in ki saving wanan ba! Yace I tot Baki San sunana bane ay shi yasa ba ki saving Daria duk muka yi a tare nace to ka gani bama sai Na amsa ba tunda kayi Daria kai dakan ka kasan maganan is funny yace to ay kowa Na Daria so meye don Nima nayi ?nace Banda kai don baka Daria Naka Mai tsada ce sai dole kakeyi! Yace lallai kam kin saka mun ido dayawa a haka kamar Baki kallona shiru nayi yace to sai da safe pls ki cigaba da kula da kanki Na amsa da thank u sir! Yace good nyt baby ya kashe kasa cire wayar nayi daga kunne Na saboda murna munyi waya da Hakeem a hankali kuma Na tsaya da murna Ina tambayar kaina wai meyasa nake son yi mishi shishigi ne? Ya kamata in tsaya matsayina fa inaga zakewa da daukaka alamuran Hakeem da zuciya ta takeyi tamkar Ina siyan Ruwan dafa kaina ne. Shi kam yana kashewa ya bude hoton da suka dauka ya rungume ta koda ta kifa fuskar ta a jikin shi hakan bai Hana fito da asalin kyau hoton ba tunda yazo garin kullum sai ya bude hoton ya kalla kusan sau Goma a rana idan zuciyar shi ta tambaye shi meyasa yake son kallon hoton sai ya bata amsa da saboda baby dinshi don shi a ganin shi Amina bata ranshi da har zai tsaya kallon ta haka duk wani abu da zaiji game da ita saboda cikin nan ne daya kwallafa ma rai! Ya rufe hoton ya mike ya shiga dakin sunan hotel Hameeda ta kalle shi tace wai mun fasa fita ne? Yace zamu fita but first Ina so in tambaye ki ta kalle shi kawai ba tare da tayi Magana ba yace Ina so in fadawa su Alhaji da hajiya kina da ciki yanda in Amina ta haihu Na Baki baby sai ace ke kika haihu? Ta mike zumbur tace Allah ya kiyaye Haba Hakeem ni Walh bani da wani ciki kuma baza ku Sani karya da wahalhalun ciki ba in musu karya in ma Iyayena bazan iya ba ka fada musu gaskiya kawai can ku kuka Sani ku karata don Kuke son haihuwa! Ya zauna kana yace Haba honey ay ba a haka zasu ji haushi Na za suce ya ban fada musu ba tuni sai yanzu kuma Walh zasu sa a cire cikin nan ta mike daga kusa dashi kana tace mafi sauki ka boye musu in ta haihu sai ka musu bayani ai dai ba a canza ma tuwo suna amma Walh ba Wanda zai Sani in zama uwar dan da ba nawa ba!!!! Ranshi ya baci hakan yasa ya mike don in dai ran Hakeem ya baci baya Magana sai dai ya bar wajen hakan yayi yauma can swimming pool din hotel din yaje ya zauna tunani yake irin halin Hameeda Na wulakanci yaja tsaki kana ya yanke shawarar kin Gaya ma iyayen shi maganar cikin in Amina ta haihu ya musu bayani komai ta fanjama fanjam!!! WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16. 27 Ni kam ban taba gigin Kiran shi ba ko so daya ne kuwa kuma shima bai sake kirana ba gashi yau Monday satin su daya da Tafiya. Na Gama duk abun da Nike Ina zaune a palo Na Kira ya Fatee cike da murna mike waya har faruk ya shigo Na kalle shi kana nace ya Fatee gani nan zuwa gidan ki wanan labarin sai dai nazo tana Daria tace ke amarya ce fa ko wata daya bakiyi ba ki rufa mun asiri kar Hakeem yasa a kulle ni dama jiya ya Kira mama Ina gida har jadadda mun yake Akan cewa inzo in duba ki cike da mamaki nace ya Kira tace sosai ma ko ni kafin ya tafi yazo mana ay nida ya Usman duk da rashin son Magana irin nashi sai da mukayi hira cike da mamaki nake tunanin Hali irin Na Hakeem kana nace save ur credit gani nan na kashe. Na kalli faruk dake kan dining yana zuba abinci nace uncle faruk don Allah yau mu fita ka kaini gidan anty Fatee ya dan dube ni kana yace to Kira Hakeem ki Gaya mishi don bazan iya da wahalar shi ba kin San bashi da mutunci nayi Daria nace to ay kaine mijina ko izini zan tambaya a wurin ka ya kamata in tambayar bashi ba ko! Faruk yaja guntun tsaki kana yace nine mijin amma shike mulki da matar to Kira shi in ba haka ba ki zauna gida don ni school kawai yace in kaiki in dakko ki kuma in Baki duk abun da kike so wai don iskanci irin Na Hakeem ma har yana ce mun ko tadi kar inje in ban tabattar kin fara Jin bacci ba Dariya nayi kasan zuciya ta kuma dadi ne zai kashe ni Ashe dai ya damu Dani? Na dauko wayana da kyar Na lalubo number dinshi Na runtse ido da karfi don gani nake kamar zaice zauna ba inda zaki? Wata zuciyar kuma ta fara zugani don me sai kin tambaye shi kafin ki fita ni da kaina naba kaina amsa ay dayake zaman shi nakeyi Na sake matse wayar Jin ta soma ringing! Shi kam Hakeem yana zaune a daki shigowar shi kenan daga aiki ita kuma Hameeda ta fita don yawon ma bai fita tun da ta bata mishi rai ko da yaji wayar Na ringing da kyar ya dauko mamaki ya cika shi ganin hoton ta da sunan ta a screen hoton ma bata San ya dauka ba tana zaune da alama tv take kallo akayi hoton kanta ba dankwali ya daga wayar cike da mamaki yana fadin hello! Na amsa da kyar da sallamu alaikum ina wuni? Sai da yayi ajiyar zuciya Jin lafya don duk tunanin shi ba lafya ba don ko da wasa bata taba mishi ko flashing ba yace Amina ya kike? Hope kina lafya ya school kuma da baby Dina duk suna lafya ko? Na gyada kai nace lafya yace good! Nayi shiru don Na rasa ta Ina zan fara to ni ba sabawa mukayi sosai ba kuma ba wai mun cika fira bane daya ji shirun yayi yawa sai yace umhum Ina jinki baby ya akayi wats d problem me kike so? Nayi murmushi kana nace pls don Allah sai nayi shiru yace umhum Ina jinki? Don nasan dama ba yanda za ayi ki kirani ba dalili dis is d first tym so Gaya mun me kike so? Nayi Daria kana nace Ina so inje gidan yaya Fatee kuma uncle faruk yace sai Na tambaye ka! Yace umm yawo ko baby? Nayi Daria nace don Allah bafa yawo bane kaga ban taba Zuwa bane shi yasa tun biki har yau ya gyara kwanciyar shi don Jin dadin muryar ta me cike da kunya kana yace to ki Bari har Na dawo sai muje Na zaro ido kamar yana wajen kana cikin sanyin murya nace kai kai kai yayi nisa ni dai pls yau Nike so kaga ga uncle faruk in ya kaini da dare sai ya dauko ni ko? Yace to shikenan amma fa ki Kula da kanki duk abun da kika san kina so ki tafi dashi in baby Na yace Maman shi ta mishi wani abu zaki samu purnishment Na lumshe ido nace yes sir!!! I will abide by d rules I promise. Yace good girl take care of ur self for me pls and zan Kira anty Fatee itama in Gaya mata amana da kince kina so a miki da Gaggawa cikin Dariya nace to shikenan bye tank u yace cikin murya kasa kasa AV Neva heard u laughing like dis u re so happy ko? Na gyada kai nace yes am happy sosai ma yayi ajiyar zuciya kana yace am glad I make u dis happy pls expect much more ni kaina kalaman sun Rasta ni don Na rasa amsar dazan bashi sai nayi shiru kamar gaula a natse yace take care ya kashe Na cire wayar daga kunne Na kana Na kalli faruk dake ta cin abinci hankali kwance nace ok ya yarda we are set ya kalleni yace to dauko gyale Dana Gama mu tafi tunda kun Gama soyayyan Na kalle shi da sauri nace meyasa kake son Alakan ta ni da soyayya da Hakeem ne? For gods sake ka gane cewa he is d father of my baby dats all!!! Dariya yayi yace kuci gaba da yaudarar kanku zamu zo ku bani labari Ina kwance a dakina a lokacin ni kuma zan zage ku don Na kokarin fahimta daku kun mayar Dani wani gaula. Maganan shi ta ban Dariya Na juya Ina fadin zuciyar mu a jikin mu take and we know wat we feel yace kar ki damu tym will tell ay. Daki Na shiga Na sauya Kaya zuwa jallabiya Baka nasa gyalenta nayi kyau sosai cikina daya fara tasowa yayi kyau a rigar Ina fitowa faruk ya kalleni yace kinyi kyau nayi murmushi nace tanx yace tsaya in tura mishi kwalliya ki Na girgiza kai nace kai ka Sani uncle faruk kana tare da aiki ya mike daga dining ya dauko ruwa yace muje ko zaki dauki wani abu Na girgiza kai nace waya kawai zan dauka ya biyo bayana ni kuma nasa key a kofa Ina juyowa muka hada ido da wata Mata daga gani iska take sha a balcony fara ce tas da ita da katon ciki gefen ta kuma wani Yaro ne haifi shekara uku ba Na fisge chocolate a hanun faruk Na Karasa wurin su nace Ina wuni ta amsa cike da fara'a Na mika ma yaron chocolate ya amsa yace thank u anty Na shafa kanshi nace welcome boy! Tace thank u nace ba komai he's so cute shi yasa tace kema ay kin kusa haihuwar cute din nayi Daria nace zaki riga ni ay kana Na Mata sallama Na sauka Na shige mota faruk ya kalleni yace kin cika Karan bani nayi Daria nace yaron is cute faruk yace mijina ta junior din mu ne nace shine har yayi aure ya barka sai da muka dau hanya kana yace ke ce Baki zo da wurin ba ay amma tunda kin bayanna yanzu zamu yi aure nayi Daria nace Haleesh zatayi hukunci kuma! Fira muke har muka zo Kofar gidan ya Fatee ya taya ni kwaso tsarabar da muka Mata cike da murna Na shiga ya biyoni Na rungume ya Fatee kana Na koma gefen ya Usman Na zauna sai da suka gaisa faruk yasha ruwa kana ya Usman ya raka shi har waje ya tafi ni kam murna sosai nikeyi ya Fatee da ya Usman suna ta Magana wai kullum kyau Nike karawa ni kam sai dai ido da Baki don ba irin labarin da bamuyi ba har aka Kira magrib mukayi sallah kana ya Fatee tace gidan su ya Usman zasu je yakamata inzo muje don tasan ban taba zuwa ba da kyar ta Shawo kaina Na amince koda muka je cike da fara'a ya amshe mu amma mama Zainab ba yabo ba fallasa har tana mun jaje Akan cikin Dana samu ni kam Sam gidan bai mun dadi ba hakan yasa Na takura ma ya Fatee dole muka taho tun kafin anyi isha'i muka dawo ya Usman Na fita nace Mata Maman su bata da kirki Dariya tayi tace haka nake maneji Na dade banyi murna a rayuwata irin ta yau ba Ina kallon hotunan biki Ina ta Daria don duk a yamutse nike amma hakan bai Hana ni yin matukar kyau ba Na zuba ma wani hoto da aka mun a wurin Mother's Day ni kadai zaune Ina juya cokali a cup din chapman daka ganni kaga Mai damuwa amma yayi kyau Na kalli hoton nace jini abun tausayi ya Fatee tace haka Hakeem yace daya gani wai kinyi kalar abun tausayi kamar Mara lafya shine nace Mai baby dinshi ne lokacin ke Baki wahala bamu Sani ba nayi Daria nace rayuwa kenan lokacin Ina gida wurin ummana ya Fatee yace gara ki Saba don aure zaki yi Na goge hawayen idona nace Ina kokari ay. Haka mukayi ta fira cike da kauna har ya Usman ya dawo ya Kawo mun mama naci shima muna ta fira muna wasa har karfe sha daya Na dare kana faruk yazo a cewar shi yabar ni in sake sosai ne dazun tafi kamar inta kuka badan school ba da ba inda zanje cikin Jin haushi muka tafi a hanya yace me kike so? Na girgiza kai nace ba komai tanx a lot. Muna Isa gida ya rakani palour kana yamun gud nyt ya tafi da kyar nayi wanka Na kwanta sai bacci don Na gaji sosai tun asuba sai ga call don Hakeem Na daga don Na idar da sallah kenan nace hello! Yayi ajiyar zuciya yace mafarkin ki nayi keda baby Na dats why am calling so early I ji ko kina lafya? Na amsa da lafya am fyn and ur baby too yace thank god pls take care Amina nace in sha Allah ya Kara da cewa expect me soon kinji I will soon come bak I miss my baby a lot Na lumshe ido nace ur baby miss u more pls come home soon nayi sauri Na kashe don nema ma kaina natsuwa don in dai naji muryar Hakeem to duk wata natsuwa ta Neman ta Nike in rasa bani da kwanciyar hankali har sai ya aje wayar Na mike Ina fadin Thursday in sha Allah am expecting u home!!! WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16. 28 Tun da Na tashi ranar Thursday dole duk Wanda ya ganni yasan Ina cikin farinciki don a ranar Hakeem ya cika 11days kuma Ina expecting dinshi ko a skul haka Na wuni murmushi har aka tashi Ina zaune a motar faruk amma jira kawai nake Inji yace Hakeem ya dawo amma shiru duk hankalina yaki kwanciyar. Banyi wani girkin azo a gani ba normal abinci Na dafa don bani son faruk ya mun tsiya anma me har yamma da faruk ya dawo bai ce komai Akan hakeem ba har dare amma shiru Ina ganin Goma tayi Na cire rai Na hau whatsapp yakai sau Goma ko zan Ganshi online ko inga wani update dinshi ya dawo amma shiru. Faruk ya kalleni yace Amina ba dago daga kallon waya ta nace na'am yace thank u Na sake zuba mishi ido nace for what? Yayi smiling yace for changing my life!!! Wallahi Amina idan nayi attempting Shan giya ko any thing alcoholic a bayan idonki kunya Nike ji bcoz Na rinka Jin sweet voice dinki tana janyo mun ayoyi da har zan ji kamar Mari kowa aikata zunubi ya taso yazo gefena yace duk dunia Walh bayan mahaifiyata kece mace ta Farko da tayi mun fada kuma inna tashi aikatawa Ina tuna fadan zai mun tasiri ni ban Sani ba but I felt it deep inside me u are a good change to our lives ya riko hannuna yace nagode sosai Amina nagode at least kinyi contribution ma rayuwata Mai tsada. Nayi murmushi nace thank u uncle faruk at least u give me a reason to smile today Na kalle shi cikin ido nace I notice your change and I appreciate naji dadi da ka daina wasu abubuwan saboda ni and in sha Allah zan cigaba da maka addua ka Bari har abada ya matse hannu Na yace thank you kin San meye Na girgiza kai yace ranan fa har Na shirya za muje club da friends Dina Na tuna in dai naje club dole in sha giya Na tuno irin yanda kike mun masifa da fada lokacin da zaki kori peachy Amina sai Na kasa sai dai nace musu su tafi abun ya basu mamaki don nine shugaba Na kwashe da Daria kana nace ba kayi aure ba so I have no problem with u having fun abun daya ne bana so kawai ka kiyaye dokokin Allah and dats all duk manyan zunubi da Allah ya Hana ka kiyaye amma sauran kayi having fun Dinka yayi smiling yace jiki yar mitsila dake amma da tunanin manya nayi Daria nace to kar ka damu kwanan nan zan girma Dana Haifa baby ay Na zama mama ko? Yayi Daria yace sosai ma kuwa kana ya mike yace Bari in tafi inyi bacci nace to sai da safe har yakai kofa ya juyo ya kalleni yace I was expecting Hakeem yau fa sai kuma naji shiru nayi sauri mikewa Jin an Sosa mun inda yake mun kaikayi nace eh may be bai Gama aiki bane faruk yayi dan Jin kana yace most likely bai Gama aikin ba and d annoying part is wayan shi baya shiga but anji anyi maganar dawowarsu ba a office may be ba yau Na daga kafada alamar ko in kula nace ok kila basu taho ba d good news dai ace suna lafiya shikenan ko ya gyada kai yace hakane kana ya fice ni kuma Na rufe kofa da kyar naje daki Na sake daga waya ga mamakina yayi changing dp in less dan 10min ya saka wani hoton shida Hameeda sunyi kyau cikin kananan Kaya kanta ko dan Kwaru babu ta baza attachment daga gani a wanan tafiyar suka dauki hoton Na dade Ina kallo kana Na rufe Na mike duk sai naji Raina ya baci da ganin hoton Ina wanka Ina tunani har Na fito Na zauna gefen gado nace ma kaina Amina meyasa zakiji haushi don kin ga hoton Hakeem da matar sa nayi saurin ba kaina amsa ni haushin ganin ta ba dan kwali nake ji ba wai haushin hoton ba Na sake convincing kaina da Ina ruwana da wani Hakeem balle matar sa amma deep inside me zuciya Na taki natsuwa sai juyi nake a gado amma Raina a dagule Na kasa bacci meke shirin faruwa Dani ne? Na mike nayi alwala Na fara nafila duk addua bata wuce Allah ya Kawo mun rangwame a rayuwata ba ya kuma raba ni da cikin dake jikina lafiya Na Dora da Allah ka raba ni da Hakeem lafya kana Na runtse ido da karfi nace ya Allah kar ka jarabce ni da son Hakeem don kishin shi da Nike ji a Raina yayi yawa ya Allah ko zaka jarabce ni pls ba da son Hakeem ba Ina kan dadduman bacci ya daukeni sai asuba Na tashi koda dai yau Friday amma still zuciya Na tana expecting Hakeem kuma nasan duk Friday basu flight Na Gama shirin skul Na fito faruk yazo mu ka tafi amma banji yace komai game da Hakeem ba hankalina ya matukar tashi amma Na danne yana aje ni ya tafi a cewar shi suna da meeting sukuku Na wuni a skul ranan gashi yau ne class din karshe don Monday zamu fara waec karfe sha biyu muka fito faruk Na tsaye don ban taba jiran shi ba duk abun da yake Bari yakeyi sai ya dakko ni zai cigaba Na shiga mota ya kalleni yace u look doll meke damunki? Na dan ja tsaki nace ban Sani bafa am just moody today yayi smiling yace ko baby din mu ne? Na Turo Baki nace it can be don at once Raina ke baci muna isowa gida yace ko akwai abun da zan Kawo miki daga office? Na danyi Jim kana nace I doubt bana son komai akwai komai a gida yace har ice cream nayi Dariya nace eh akwai yace good to sai Na dawo Na fice ko a daki shiru nayi kawai sai Na fara gyaran gida bayan Na Gama girki duk don in cire ma mind Dina tunanin wani Hakeem dake shirin sani hawan jini! Karfe Biyar faruk ya shigo ya zauna yana fadin yau Na gaji nace me kayi ya fara zuba abinci yana fadin wani aikin Hakeem yasani reporting akwai wahala Walh nayi Dariya nace to ay Hakeem naka ne a zuciya ta Ina so in tambaye shi yaushe zai dawo amma ban so ya sama ranshi wani abu kawai sai Na danne haka muka wuni labari karfe bakwai Haleesh tazo stryt dakina ya Kawo ta yau kam ba yabo ba fallasa muka gaisa don har labari muka yi muna cikin fira ta kalleni tace yaushe Hakeem dinki zai dawo dam! Gabana ya fadi Na kalle ta nace ay uncle faruk zaki tambayar Na kalle shi ya zuba mun ido yana kallo nace ko kuwa ba kai za a tambaya ba Daria yayi yace Nima ban sani ba sai lokacin daya ga dama tunda ya tafi da matarshi ay ji nayi haushi ya kamani har Na kasa boye bacon Raina Na daure fuska duk firar su sai Na daina saka Baki nayi shiru karfe Tara ya mike yace ni zan tafi zan kai Haleesh gida Na mike Ina kokarin yin murmushi nace meyasa zaki tafi yanzu tace cikin tanga da Iyayi irin nata Walh dare yayi kar Mum ta neme ni nace ok hakane to sai da safe Na kalli faruk nace zaka dawo? Yayi Jim kana yace nop kiyi bacci sai da safe nace ok sai da safe suka fice Na rufe Kofar daki Na dawo gashi Na kasa bacci nayi wanka Na kunna tv Na fara kallo ban San lokaci ya tafi sai dai naji message ya shigo waya ta da mamaki Na kalli agogo don Na san ba Wanda zai mun message a wanan lokacin to ba lafya ba! Na mike zaune cike da tsoro karfe sha biyu dai dai Na dare who could dis be? Ina budewa naga Hakeem ne ya Turo mun text ~Happy Birthday Hayatee wish u more successful years ahead u owe my lyf~ sai da Na karanta kusan sai ashirin kana Na tuna 12 June ne yau my exact day of birth Na rungume wayar a kirjina cike da farinciki duk dunia ya Fatee kadai ke mun birthday wish yau gashi Hakeem ya Hana idonshi bacci don kawai yayi wishing Dina jinayi whatsapp message ya shigo Ina dubawa still Hakeem ne hoton da muka dauka tare ranar da zai tafi Na boye fuskata a kirjinshi ne yasa a dp a status kuma still ya rubuta HBD my Hayatee Na dade Ina kallon hoton kafin matarshi ta fado mun a rai to tana gani yasa wanan hoton? Ashe tunani a dai dai nayi shi don a Daren ta tada rigima don ne zai rungumeni muyi hoto har da sawa a dp Anya kuwa a matsayin mother of his baby Na tsaya wani irin wawan kallo ya watsa Mata kana yace don't even go dia a gabana kike rungume ko wane dan iskan katon banza innayi Magana kace ban waye ba ay gaisuwa ce kawai besyd dey are your friends,family or your work partners to meye kuma zakiji haushi donni for once nayi hugging friend dita kuma uwar 'Dana? Shiru tayi don ta rasa abun cewa tasan tabbas in dai maganan Hakuri ne to Hakeem nayi jure iskancin ta but ita hankalin ta ya kasa kwanciya da wanan buzuwar! Ta kalle shi tace to meye nasa wani hayatee! Wat dis it means Daria yayi yace it's an Arabic word it means MY LIFE and Amina is my lyf cos she has my baby!!! Bargo kawai yaja ta kwanta don tasan in ya same Magana response din ba zai Mata dadi ba don ita ta kasa yin abun da Amina ta mishi a rayuwa!!!! Ni kam juyi kawai nake a gado cike da murna sai yau nasan am special to Hakeem tunda har ni Na manta birthday Na but shi yaki bacci duk don yayi wishing Dina Na sake kallon hoton farinciki ya mamaye zuciya ta naji wani haske a Raina Na soma mishi dogon text Na godiya har tura naga he will feel too special beside wanan words din Dana rubuta sun yi tsada dayawa zasu sa yayi tunanin wani abu don a iya sani Na saurayinka kadai yayi deserving irin kalaman Dana shirya Na goge da sauri kana nayi short reply da ~thank you dear u really make my day happy bcoz u make me smile and I appreciate HAYATEE~ Na tura mishi ya dade yana karanta text din yana smiling don duk yaji bacin ran nashi ya gudu. Ni kam bazan iya cewa nayi wani baccin kirki ba don tsabar murna Dana fara bacci zan farka in bude ido in kalli hoton mu har asuba tayi nayi sallah nayi wanka gashi Saturday ne kawai sai Na fada kitchen besyd it's my birthday Na soma girki iri iri sai kusan 11 Na Gama Na dakko waya ta sai a lokacin faruk da ya Fatee da ya Usman suka mun text nayi musu reply Na zo palour Na zauna Ina zama faruk ya shigo yace happy birthday ya miko mun katon cake da wine masu kyau Na amsa Na daura a dining Ina fadin tanx zo kaci abinci ya girgiza kai yace no Dana fita nayi breakfast sai dai kuma anjima but zo muyi game yau anjima kadan zamuyi celebrating birthday dinki ba musu Na zauna muka fara game besyd yau Ina cike da farinciki sosai ni ke ta wining tunda aka fara wuraren 12:30 naji knocking hankalina yana gurin game Na amsa da I'm coming! Don a tunani Na Kofar a rufe take Jin an Turo kofa yasa Na juyo kanshin turaren shi ya fara mun sallama a gigice Na wurgar da control pad din Na mike tsaye don gani nake mafarki nake shi kam tura Kofar yayi fuskar shi cike da murmushi ya bude hannayen shi duk biyu yana fadin common baby am back home!!!!!!!!!! WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16. 29 Da gudu Na taho har dan kwalina Na faduwa shi kam faruk ko a jikin shi don dama yasan da zuwan nashi yau amma bai Gaya mun ba da gudu Na shige hannayen shi ya rungumeni tsam tamkar zai maida ni cikin jinkin shi cikina daya dan fara tasowa ya tokare shi hakan yasa ya juya ni ya rungumeni ta baya hannayen shi duk biyu suna yawo Akan cikina ya sakko da fuskar shi dai dai wuyana ya manna mun kiss duk jinayi tsigar jikina ta tashi at once Na lumshe ido da karfi don Jin wani abu Na yawo a jinina ya dago a hankali ya sake manna mun kiss a kunne kana ya hura iska a hankali yace I miss u baby!!! Ina iya juyo bugun Zuciyarshi a bayana dake jingine da kirjin shi ya sake dagowa yana shinshina gashin kanta dake tashin kamshin hair spray kana a hankali ya sake juyo Dani Ina fuskantar shi yace Happy Birthday baby ya manna mun kiss a goshi kana ya sake rungumeni tsam... nikam wawuya Na zama don Na kasa motsi balle har in ce wani abu Na dago fuskata yace baby say something I miss ur sweet voice I really miss u and my baby don Allah Amina look at me in ga idonki masu kyau da haske!!! Murmushi ya kwace mun Na kasa controlling farinciki Na Ashe da gaske Hakeem yayi missing Dina wat a nice moment idona a lumshe don tsabar kunya nace thank you for the birthday wish and u re highly welcome I really miss u too. Na sake kwantar da kaina a kirjinshi a hankali ya janyo ni muka zauna ya zaunar dani Akan kafar shi kana yace wat do u want for ur birthday ki Gaya mun ko me kike so? Nayi smiling har Hakorana suka fito kana nace ba abun da Nike so am glad u re bak shi kawai ya isheni special gift ya shafa gashina yace iyye so kinyi missing Dina sosai Na gyada kai kana nace ur baby won't let me sleep well he is always looking for daddy Daria yayi kana yace Na dawo ay and baby Na zai ta zama da dad dinshi. Faruk ya mike yazo gaban mu kana ya bashi hannu yace to oga Nima ka ganni tunda ta Hana ko gaisawa muyi hannu Hakeem ya mika mishi kana yace sorry hankalina yayi gaba wurin duba yanda ka kula da ita kayi kokari sha naga bata rame ba at all Daria mukayi nida faruk shi kam as usual ko murmushi bai yi ba Na yunkura zan mike daga kan kafarshi ya sake rike ni yana fadin yunwa Nike ji Amina tun jiya ban ci abinci ba coz am happy zan dawo ganin baby na ya fada yana sake shafa cikina Na dube shi kana nace kafara yin wanka mana sai kaci abincin at least ka cire uniform din ka huta yaja kumatuna yace good idea to muje ko kafin in mike ya daukeni cak kamar yar baby yayi hanyar bedroom yana cema faruk mun tafi muyi wanka nikam Daria nakeyi har ya ajeni Akan gado ya shige toilet Na mike Na fito palour Na dauki dan Kwalina Na daura kana Na zauna faruk ya kalleni amma bai ce komai ba kusan 20min Hakeem ya fito a dining ya zauna faruk ma ya zauna kana naje cake din da faruk ya Kawo mun Na dauke nasa a fridge kana Hakeem yace zoki zauna muci abinci ba musu Na zauna don sai yau Na fara Jin yunwa muna cin abincin muna surutu yana bamu labarin aikin daya tafi yi har muka Gama Na kwashe komai Na kai kitchen Na wanke Na barsu a palour suna labari Ina fitowa Hakeem ya mike yace madam Bari inje inyi report a office Na gyada kai nace yes sir sai kun dawo Na kalli faruk nace wat about my birthday celebration Dariya yayi yace ay tunda oga kwata kwata ya dawo ni Na fasa Na shagwabe fuska Hakeem yace owh common baby girl kyale shi tunda Na dawo ay Na Karbi amanata suka fice ni kam daki Na tafi don bacci nake ji sosai. Ban farka ba sai dai jinayi Ana Kiran sallah a zatona la'asar ce Na mike zaune yayi dai dai da shigowar Hakeem ya kalleni yace sannu madam sai bacci kikeyi Na shigo dazu naga kina bacci don't tell me sai yanzu kika tashi?? Na dube shi nace karfe nawa yanzu wai? Dariya yayi ya Nuna mun wayar shi yace 6:30 tashi kiyi wanka ki raka ni wani wuri na ware ido nace banyi sallah ba sai bacci nikeyi Daria yayi yace kinga aikin baby Na ko shi yasa ki bacci tashi yanzu dai kiyi wanka zaki raka ni dinner Na mike Na shige toilet nayi wanka nayi alwala Ina fitowa nasa hijab nayi sallah kana Na zauna gaban mirror ba tare da Na cire hijab din ba Mai kawai Na shafa da powder Ina da Kayan kwalliya amma ni Sam yanzu ba wai son yin kwalliyar Nike ba Hakeem ya shigo ya miko mun leda yace ga Kaya ki saka Na amsa Ina fadin Ina zamuje wai yace dinner kiyi sauri ya fice Ina bude was naga doguwar riga har kasa tana da dogon hannu amma Na net Mai shara shara kalar riga ash sai aka Mata kwalliya da bakaken stones Cinderella gown Mai bala'in kyau Na saka rigar tamkar donni aka yi ta don tsabar kyaun data mun Na dauki dan karamin gyalen ta kalar Baki Na yafa ko gashina bai Gama rufewa ba nayi mamakin ganin kaina a wanan Kayan nayi kyau har Na gaji Na saka bakin takalmina da dan kunne silver Mai kyau yana ta dangling da sheki tamkar diamond Na fito palour ga mamakina faruk Na gani a palour Na juya ko Ina ba Hakeem Na kalli faruk da tun fitowa ta ya zuba mun ido yace kinyi kyau muje coz Hakeem yaje dakko sako zai same mu duk sai naji ba dadi don Hakeem naso ya fara ganin kwalliya ta waya ta kawai Na dauka Na fito faruk ya rufe kofa. Wani katon salon muka je a cikin hotel 17 lynazz makeover yace shiga nan Hakeem zai zo yanzu ba musu Na shiga da fara'a matar ta tareni faruk ya biyo ni a baya yace makeup za a Mata ya nemi guri ya zauna tunda muka fara mamaki ya kashe ni don ban taba dauka a dunia zanyi kyau irin wanan ba sai da tazo sa mun Jan Baki kalar purple Na rike hannun ta kana nace I don't paint my lips Daria tayi kana tace it's an occasion ay faruk ya kalleni yace please ki Bari asa miki just for today. Na girgiza da ganin irin kyau no danayi faruk kanshi ya kasa cire ido a kaina ita ta gyara mun gashina kana ta daura mun gyalen yanda ya dace gashi duk ya Zubo a gefen fuskata Na mike tsaye ita kanta ta yaba da kwalliya ta faruk yace ok zauna a nan Ina zuwa Hakeem ya kusa zuwa kinji Na gyada kai Na zauna shi kam ya fice! Karfe takwas dai dai wayana ta soma ringing koda Na duba Hakeem ne Na daga cike da yanda nace hello!!! Ya amsa da kin Gama??? Nace eh yayi ajiyar zuciya kana yace fito to yanzu an outside nace ok' Ina mikewa matar ta gyara mun riga don tana Jan kasa sosai kana tace thank u madam nace u welcome Na fice! A tsaye yake cikin bakin wando da ash blazers yayi kyau irin Wanda words Dina ba zasu iya fada ba ganin munyi anji yasa Na sake Jin zuciyata ta narke yana tsaye a jikin mota sabuwa dal yellow kirar Lamborghini Na tako nazo gaban shi Na tsaya ya zuba mun ido tamkar yau ya fara ganina Na sauke idona kasa a hankali yasa hannu ya shafa kumatuna kana ya dago fuskata yace u look damn Prety I've Neva seen such a beautiful creature in my life Na dube shi nace thank you ya bude mun gaba Na shiga kana ya zagayo ya zauna yaja muka fita ni dai kallon hanya kawai nikeyi har muka iso wani awesome hotel a kwato road "White House the castle" ya fito ya riko hannuna cikin nashi muka shiga wani hall ne Mai balain kyau dan karami bi fi seat din mutane ashirin ba kuma duk dey are occupied in couples wurin yayi kyau fiye da tunani Na a hankali Hakeem ke rike Dani har muka zauna faruk da haleesh ne a gefen mu don table daya ne dogo sai kujera da suka zagaye shi Ina zama kowa ya soma ce mun happy birthday madam kana aka soma aje mun gifts Ina ta faman thank u Hakeem ya kalleni kana ya fara mun introducing dinsu daya bayan daya don duk friends dinshi ne sai daya Gama kana yace and am happy dat u all come here to celebrate my wife's birthday I promise u will soon come for our baby naming ceremony!!!! Jinayi zuciya Na ta buga Hakeem just call me his wyf wat an un4gayable moment cikin minti Goma aka cika wurin da abinci kowa Na zuba abunda yake so amma ni Sam farinciki ya Hana in kalli abincin Hakeem ya miko mun kasa Bakina Na kalle shi yace u c faruk Mata feeding haleesh ke kuma u keep on smiling eat pls ba musu Na amsa Ina ci yana mun labari its a dinner da ban taba expecting ba very matured and nice kowa Na surutu muna Dariya sai da muka Gama cin abinci kana masu aikin suka kwashe komai ga mamakina wani katon cake suka bude an lullube shi a jikin cake don an rubuta HBD Hayatee yayi kyau sosai Na bude ido Baki da banci duk Ina kallon cake din nan masu hoto har uku suka zo ya ja hannuna har gaban cake din masu aikin restaurant din suka fara mun wakar happy birthday to u ni kam sai Daria nakeyi Hakeem ya zuba mun ido yana kallo sai da suka Gama kana yace are u happy? Did u lyk it? Na gyada kai ya miko mun table knife Na tmyanka fodge cake din kowa ya hau clapping raf raf raf Ina yankowa Na mika ma Hakeem a Baki ya amsa kana Nima ya yanka yasa mun Na amsa Na rungume shi nace thank u so much I appreciate ya dago fuskata ya gyara mun gashi yace u welcome baby I will do anything to make u happy masu hoto sai daukan mu suke to every angle kowa dayazo munyi hoto an ci cake da drinks muna ta Dariya da shewa Sam ni ban San dare yayi ba 11:30 faruk yace zai tafi coz haleesh Zata gida a nan mukayi sallama ya tafi bayani mun Gama hotuna zan iya cewa ban taba zuwa dinner Mai dadin wanan ba its very matured sai kusan karfe daya kowa ya watse masu aikin hotel din suka zuba mana gifts din a mota kana muka tafi a gajiye Na shigo gida tv a kunne Ana wani American film sai faman kiss suke yi kallo daya nama tv din Na dauke ido Na dauko tissue zan goge Jan Baki don ban taba shafawa ba yau Dana sa sai nake Jin wani iri Hakeem ya shigo ya kalli tv din kana ya kalleni Ina kokarin goge bakina yace me zakiyi nace bakina zan goge bana son lipstick ya karaso ya rike hannuna kana yace do u know irin kyaun da kika yi? Uve Neva been so cute b4 nayi Daria nace anyway d celebration is over ay Yace hakane but still I luv dis lipstick kar a goge in kuma togeda kike so kinga yanda akeyi ya juyar Dani Na kalli tv still kiss a keyi Na juyo nace what!!! Ni AV Neva been kiss before ya kalleni da mamaki yace really dats so surprising to ke me kika taba yi? Na juya nace oho I just do ryt things ya riko ni kana yace dats nice to hear u have Neva been kissed and for d first tym wearing lipstick so kawai Bari in goge miki hutar da tissue din ya janyo ni jikin shi ya dago fuskata Na zaro ido nace meza kayi? Yace cikin ko in kula zan shanye lipstick Dina ne tunda Baki so ban Ankara ba naji ya hade bakina Dana shi!!! Hakeem zai kashe ni zuciyana ta fada!!! WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16. 30 Suma nayi a tsaye because I couldn't stand what am feeling dama haka kiss yake? Jinayi gaba daya kwakwalwata da sauran organs Dina suna daina aiki yes av Neva been kissed before but shi kanshi Hakeem kiss passionately ni da kaina nasan ba macen da Zata iya withstanding wanan hot kiss din. A hankali ya saki lips Dina ya zuba ma fuskata ido ni kam Na rufe ido da karfi don am sure in dai Hakeem ya sake ni wallahi faduwa zanyi a hankali naji muryar shi yana fadin dis lipstick is so stubborn kinga bai Gama fita ba Ina zuwa Bari in Gama shanye miki Na kwantar da kaina a kirjin shi da sauri amma banyi Magana ba ji nake in nayi Magana kamar numfashi Na daukewa zai yi yayi Daria yace Baki so in Gama gogewa yanzu fa kika Gama complain ya isheki da sauri Na Zane jikina Na nufi bedroom toilet Na shiga Na rufe Na zuba ma mirror ido ba abunda Nike kallo sai lips Dina gaskiya ne Hakeem ya shanye lipstick din tas Na lumshe ido Na kashe lips Dina gabana nata faduwa da kyar Na iya tin wanka Na fito nayi isha'i kana Na hate gado Na kwanta sai gashi ya shigo ya miko mun waya ta kana yace Ina ta kwaso miki gifts dinki ne daga mota gasu a Dayan dakin can zaki bude yanzu ne? Na girgiza kai da sauri nace not at all sai gobe zan bude yanzu bacci nake ji yace ok no problem Nima bari in tafi Na gaji sosai yau Na kalle shi nace are driving home yanzu? Karfe biyu Na dare? Dariya yayi kana ya matso ya zauna gefen gadon kana yace kina so in kwana ne? Na girgiza kai da sauri kana nace no Amma dare yayi ya mike yace kar ki damu Na Saba ay in dai Tafiya da dare ne ya sake kallona yace take care of ur self kinji Na gyada kai kana nace drive safe pls kuma in ka kai gida text me pls kallona yakeyi da fuskar mamaki kana a hankali yace meke damunki yau ne duk kika tada hankali Na mike zaune kana nace 11 or 12 kake Tafiya kullum but yau its 2 at least I hav to consider ryt ya dawo yazo gabana yace don't worry am fyn and I will be safe in sha Allah !!! In kuma hankalin ki ba zai kwanta ba sai in kwana anan kinga gadon nada girma Na girgiza kai nace no no no no pls ka tafi zan maka addua Daria yayi kana ya shafa fuskata yace ba abun da zan miki matsoraciya Na koma Na kwanta Na lumshe ido kana nace good nyt bai ce komai ba ya kashe wuta yaja mun kofa ya tafi. Sam Na kasa bacci duk hankalina bai kwanta ba lallai zuciya ta Na shirin kwaso mun wahala ta rasa Wanda Zata so sai Hakeem yes nasan ban taba son kowa ba amma yanda nake Jin Hakeem a Raina ban taba Jin irin abun ba Sam! Sai kusan karfe uku saura naga next din shi am safely home gud nyt duk da nasan kinyi bacci I want to tell u am safeâ? Dariya nayi Dana karanta kana Na tura mishi meyasa zanyi bacci bayan na baka assignment now dat u re fyn I can sleep gud nyt to u too â? yana ganin reply mamaki ya kashe shi he couldn't believe irin strange feeling dinan ba tayi bacci ba why? Kawai sai ya daga waya ya Kira Ina kallo har ta kusan tsinkewa kana Na daga da sallama ya amsa kana yace meyasa Baki bacci ba? Nace saboda baka Gaya mun ka Isa lafya ba yaja ajiyar zuciya yace har nayi wanka fa Na shirya Na kwanta nace dats good yanzu kam ay zanyi bacci since u re fyn gud nyt Na fada Na kashe call din nikam ban San lokacin nayi bacci ba don tunanin Hakeem is all over my soul shi ma haka yayi ta juyi kiss daya da suka yi ya maka me mishi a zuciya she's quite special ya fada a ranshi da kyar yayi bacci shima don tsabar Hajiya da tunanin zuciya. Washe gari akwati biyu ya Kawo mun Na tsaraba mamaki ya kashe ni haka yayi akwatu uku duk Kayan baby ne a ciki wai ya fara tarawa nayi Daria nace tun yanzu yace ofcux me zamu jira to nace babu kana Na Adana Kayan cike da murna don sunyi kyau matuka tamkar kar asa a jiki. * Kwanci tashi ba wuya Na fara waec Ko spoon Hakeem ya hanani dauka kullum Ina karatu shi kuma yana siyo mun duk abun da Nike so hatta girki Hakeem ya hanani ba abun da nikeyi sai karatu don acewar shi inna fadi waec zaneni zai yi ganin Hakeem nason inci exams din yasa Na dafe karatu duk don in birge shi don yanzu kam Na Gama sadakarwa zuciya ta son Hakeem nake even dou ba wata Magana yakeyi ba all I know is natural feeling ne I love his personality a lot. Wata daya da rabi mukayi muna waec cif kana muka Gama Raman murna ba a Magana a wajena Hakeem Na zuwa ya miko mun card Mai kyau da teddy bear pink Mai kyau yace congrats baby saura neco ko Na gyada kai Ina murna ganin teddy nace sure kam nan sati biyu yace good girl keep reading hard kinji Na gyada kai nace yes sir! Yace good muje gida ki huta zamu he asibiti Na gyada kai karfe hudu dai dai muna asibiti Doctor ya duba ni sosai kana yace baby is fine madam Na gyada kai nace tanx yace kuma yanzu cikin wata Biyar I suppose ki fara anti natal immediately nace ok doctor ya kalli Hakeem yace every Thursday Zata dinga zuwa awo kuma please ta dinga cin abinci sosai Hakeem ya gyada kai yace in sha Allah muka fice tun a wurin mota yake ce mun kin shiga uku da abinci kusa tunda Doctor yace Haka Baki cin abinci da kyau Daria kawai Na mishi yasake kallona yace Walh nayi missing abincin ki yau wata daya yana wuce pls cook for us Daria nayi nace yes sir koda muka je gida ni nayi abinci yana takin dadi. Duk Thursday yake kaini asibiti kuma ya kasa ya tsare yace komai a gaban shi za ayi tun suna Jin haushi har suka Bari a haka muka fara neco cikina ya fito sosai gwanin sha'awa duk kayana sai da Hakeem ya canja su don sunyi mun kadan wata daya cur mukayi a exams din ta an da muka Gama ta kama Thursday Ina fitowa Hakeem ya daukeni da kyar Na shiga gida don gajia abinci kawai naci mukayi asibiti komai lafya baby Na watan shi bakwai ba kwana uku kullum yana motsi ko a scan machine haka yake sai harbawa yakeyi gwanin sha'awa Hakeem ya Dora hannun shi Akan cikina kana yace u will soon be in my arms baby boy!!! Dariya nayi nace dad and his baby ya gyada kai yace indeed we so much luv each oda ya manna ma cikin kiss kana ya kalli Doctor dake ta faman Magana Doctor yace amina is still a virgin??? Tambayar ta mun wani nautical hakan yasa Na juya!! Hakeem ya kalleni yace answer him Na bude Baki a hankali nace yes yace good Doctor kam kallona ya sakeyi kana yace Hakeem later in d nyt zamu yi Magana! Gabana ya fadi to me zasu ce da ba a so In ji??? WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16. 31 Yana Kawo ni gida nace me doctor zai Gaya maka? Yayi smiling kana yace Amina how will I know? Ko Na fara buga kasa ay bazan San abun da ke cikin zuciyar mutane ba ko Daria nayi kana nace am just curious kuma I don't trust both of u yace meyasa shiru nayi Na Mike zan shiga daki ya riko hannuna ya zaunar dani kana yace am sure befi yayi Magana about u been virgin ba bcoz ya za ayi ki haihu duk murna ta Hana inyi tunanin nan since! Na kalle shi tabbas hakane kuma Nima Ina yawan tunanin nan amma I can sacrifice everything for Hakeem Na kalle shi ganin ya damu nace don't worry guy everything will be fine I promise I can sacrifice anything for u bcoz u did a lot to me I Neva expect such from u so I'm willing to give u a baby no matter what !!! Kallona ya tsaya yi kana yace thank you Amina nagode ni kuma I promise I will stand for you now and here after smiling kawai nayi Na shige daki wanka nayi Na Dana Kaya Na fito ya Zubo mun ido nace lafya? Daria yayi yace da cikin nan yayi girma kinfi kyau tafiyar ki kyau takeyi komai naki ma kyau yakeyi Na Harare shi cikin wasa nace why do u keep on sampling me? Yace zo kiji Na karaso Na zauna gefen shi yace in baby girl ce wane suna kike so mu bata? Shiru nayi for long kana nace sunan Mum Dinka mana kaga she's late kuma ku biyu ne kawai yayi Daria yace inna miji ne fa? Sai Dana kalle shi kana nace sunan yayanka Wanda yayi sponsoring naka! Daria yayi kana yace to ni kuma in mace ce sunanki zan bata Ameena in kuma namiji ne we have the same thing in mind sunan broda Na zan bashi don yayi ma ba an mu da Maman mu takwara already Na kalle shi da mamaki nace meyasa zaka ba baby din sunana yasa hannu ya shafa cikina dai dai lokacin da baby din ke harbawa kana yace saboda a dunia bayan mamana data Kawo ni dunia ba a samu wacce tamun hallacci irin naki ba kuma har abada Ameena Hakeem bazai taba mantawa dake ba I will do anything for u don kin Gama mun komai a dunia... Daria nayi amma Na kasa cewa komai Na mike ya kalleni Na miko mishi hannu nace zo muje kitchen ya riko hannuna kana yace me zamu yi dai dai shigowar faruk yace iyye me kuke yi Maman baby? Daria nayi nace pancake Nike don ci shine zamu muyi tare don nashi yafi dadi faruk ya zauna yana fadin wanan aikin June don ni kam sai godiya Hakeem ya mike kana yace lazy ass kaji kunya faruk kana muka shige tare mike komai Ina bashi labarin gidan mu da rayuwarsu yana ta Daria wasu kuma tausayi suke bashi ga rashin tarbiyar gidan mu shine matsalar su har muka Gama muka fito muna ci faruk Na mana labari muna Gamawa Nasha yourghurt Na zauna muka ciga da fira da faruk don Hakeem Jedi Jedi yake sa mana Baki! Sai bayan isha'i suka fita dukan su. A hanya yaba faruk labarin Doctor shi kanshi faruk yayi mamaki to ya zatayi kenan ya tambaya? Hakeem yace oho Bari muje Nuhu! Suna shiga Doctor ya tare su cike da murna suka gaisa suka danyi labari kana ya Ciro scan papers Dina Na yau Sadik suna manne da hoton baby yace ma Hakeem kasan meyasa nace kazo?? Hakeem yace nasan bai wuce kan Amina ba ko? Shiru Doctor yayi yace gaskiya akwai problem don Amina is still a virgin and young at 7month stage of pregnancy ya kamata ace ta bude don ta Isa haihuwa 7month but zo kaga scan papers dinan gashi dai baby is very healthy but a rufe take alamar ba abun da ya taba wucewa ta nan kaga kuma zancan haihuwa bai taso ba don Yaro bazai iya fitowa ta nan ba kuma in har ta fara labour yaron zai iya mutuwa don ba hanya am so concernan d I feel ya kamata ku sani gaskiya shiru Hakeem yayi yana kallo kana yace to doctom meye solution shiru Doctor yayi kana yace kaga in muka ce za ayi ma Ameena CS zakuncin zai yi yawa ga ciki ga haihuwa da operation ita duk wani sacrifice din rayuwar ta Hakeem ta nawa da baby dinshi kenan but I guess CS din is d only thing in ba shi kuma ba u need to DIS VIRGIN her!!!!! Dan!!! Gaban Hakeem ya fadi ya kalli Doctor yace I can't do that to Amina I can't she's just a baby she's 16 fa Doctor yayi Daria yace she's old Enough bcoz ta dauki ciki kuma ya zauna we have two months left by den we can decide ko? Ba wai sai kayi dogon tunani yanzu ba kawai dai u have to know d risk ka gane? Hakeem mikewa kawai yayi yace ma Doctor good nyt faruk ya biyo shi kana yace keep camp ur baby will be fine and in sha Alla ba abunda zai Faru the only thing I wana tell u is duk yanda akaMata an cuce ta don Amina ta zama yar baiwa aswear Allah kadan zai iya biyanta koda zasu tafi faruk ya tuka don ko hanya baya cikin natsuwa. Yana shigowa gida ya Zubo mun ido Nima shi nake kallon a kosa I ji me Doctor yace Na mike da kyar nace lafya! Ya tako yazo gabana ya rungume ni kadan kana yace everything is fyn baby dnt worry! Kana ya sake kallona ba abunda ya ke tunanin iri dis virgin her or she will go for CS!!! Yaja ajiyar zuciya kana muka zauna.lallai akwai kura a gaba ya fada a ranshi. To me Hakeem zai deciding DISVIRGIN ko CS which one will he let her Under go????? Am sorry banyi typing ba kwana biyu bani da lafya ne but Na dawo da daily update in sha Allah Rabbi nagode WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16. 32 Mun kai 2 weeks Hakeem is not normal San rayuwar da muke yi shiru sai dai muyi fira da Faruk shi kuma yana kallon mu daga ganin shi kasan yana da damuwa but yaku fada gashi duk tunanin shi bai wuce Doctor ya ambaci baby dinshi zai iya mutuwa ba shi kuma in his life da baby dinshi ya mutu ya gwammace Walh shi ya bar duniya. Na mike daga game din da mukeyi da Faruk Na zauna gaban Hakeem a kasa don yana kwance Akan kujera ne Na kalle shi nace Ina ta Magana kayi shiru kana tunani ko? Kallona yayi kana yace no kaina ke ciwo kadan but am fyn baby me kike cewa? Nayi ajiyar zuciya don by now Na fara sabawa da shirun nashi don alamuran shi nada ban mamaki yau ya maka kirki gobe kuma ya baka haushi so annoying kamar bashi ne guy din daya fara mun Kiss ba tun daga ranan har yau ko a fuska Hakeem bai Nuna wani abu like kiss ya taba shi ga tsakanin mu ba don tsabar miskillanci kuma bai sake attempting ko rike ni da wata manufa ba ni kam halin shi wahalar Dani yakeyi don inna fan shi bani da sukuni zuciya ta na matukar sonshi tana son king Mai nashi hatta da fushin Hakeem zuciyar rawa so take ni da kaina nasan Na debo Ruwan dafa kaina koda dai a zuciya ta nagama yadda Hakeem najin irin abun da Nike ji!!!!!! Yasa hannu ya dafa ni yace tunanin me kikayi Ina ta Magana Na kalle shi nace tunanin ka mana minna rasa gane meke damunka u look worried ya mike zaune yace don't worry it's a personal issue but am fyn Na riga Na Gama deciding me zanyi nace to anjima in mun Gama da asibiti muje gidan ya Fatee pls Ina missing dinta kuma akwai abunda ya kamata ta bani pls kaji Dariya yayi yace hmm Amina son yawo Na zaro ido nace Haba dai sau daya fa kawai naje tunda nazo kuma ma abun da tun da Na Gama exams ban sake zuwa ba ko Ina ba sai hospital ko gida ko kuma Ina raka ku gym ni dai pls muje yace to shikenan but sai dare nayi smiling nace ba komai ko da Daren ne Ina so yace to me zaki kai Mata nayi shiru Ina tunani Faruk yace wai ki kwana mana in kinje ku danyi labarin dare Na zaro ido zanyi Magana naji Hakeem yace ta barni dawo? Walh in ka sake Magana ma baza taje ba nayi Dariya ganin ya daure fuska nace ni Ina zan kwana bayan ya Usman Na gida kullum ka barni in kwana inda Na Saba ni kadai abuna Hakeem yace good gara ma kar ki fara don bazan iya jure rashin baby Na da asuba ba kin San a lokacin muje fira yana Gaya mun abun da kika yi sanda bana nan!!! Nida Faruk Daria mukayi shi kam ya daure fuska a ganin shi wai mun cika Daria kamar wasu masu psychiatric issues. Haka muka cigaba da fira har 6 muka fita sai asibiti aka mun anti natal aka tabattar da lafiyar baby din kana Hakeem yace Bari yaga Doctor a wurin Na kwanta ba abun da Nike gani kamar yan da baby din ke mun yawo a ciki ya harbin ko Ina Karo Na Farko a rayuwata naji cikin ya bani sha'awa har Ina shafa wa ido Na a lumshe Ina tunanin yanda zan kasance da baby rubgume a kirjina wai nawa ne?!!!! Hakeem ko yana shiga suka gaisa yace ma Doctor Na kai zuciyar rawa ness but Na kasa tunani straight so I suggest ayi Mata CS nasan yes Zata wahala kuma Na cuce rayuwar Amina dayawa but still Ina son baby Na kuma wallahi am not ready to loose my baby so take cousion Doctor ya ce yes sir in Allah ya yarda ba komai da zai Faru Hakeem yace good kana ya mike. Koda muka Isa gidan ya Fatee tsaraba sosai muka musu fira mukayi sosai don Hakeem Usman suna ta labari ta mu miko magungunan Hausa tace inji mama ki rinka sha saboda sanyi da kuma azabar haihuwa Dariya nayi amsa har karfe Goma muna gidan muna fira sai ga kyar ni Na matsa mu tafi har suna mun tsiya ina Dariya haka Hakeem ya siya mun nama gasashe dayawa muka zo gida dashi tare muka ci kana muka shige toilet tare zamu yi brush ko a wurin brush din Daria mike Na juna a cewar Hakeem ban iya brush ba ni kuma Ina ganin kamar shine bai iya ba Na kalle shi ta cikin mirror bayan mun Gama nace to fita inyi wanka! Ya kalleni yace ba zaki wanka ba don Doctor yace zai ba baby mura? Dariya nayi nace to daga yau shikenan pls kana ya fice. Sati biyu Na zuwa cikina ya cika wata takwas murna wurin Hakeem kamar ya zuba ruwa kasa ya shanye Na dawo kullum sai mun fita shopping a cewar shi wai komai baby yake tarawa mawa! Dayan dakin aka gyara very neet aka loda abun baby har gado sai da aka sama baby dan karami dai dai shi ga uban kayan wasa da Na sawa har ba a Magana shi kam burinshi yanzu bai wuce m amina ta haihu ba shi kuma ya kashe baby din da gayu da Kayan wasa Dana ci. Da kyar nake Tafiya a cewar doctor baby din nada girma sosai don duk nabi Na kumbura sosai kamar ba cikin wata takwas ba. Hakeem ya zauna gefena kana ya sauka kasa ya fara matsa mun kafata saboda ta kunbura sosai ni kam Na zuba mishi ido Ina tuna irin son da Nike Mai kuma ko ba a fada ba Hakeem shine irin mijina da Nike so har Raina! Ina Kaunar duk wani Hali nashi. WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16. 33 Irin gatan da Hakeem ke Nuna mun yasa zuciya ta Kara son shi Na maida duk wani tunani Na Akan yanda zan Haifa ma Hakeem baby yanzu kam Na Gama sama zuciya ta Dana haihu zan zauna rainon baby Na ba inda zanje har sai Hakeem ya shirya muyi aure don ni a ganina Hakeem Na sona equally and we will give our lives happiness equally don am ready to make a life with him. Tashin hankalina daya matar Hakeem kila baza ta yadda ba kuma a yanda naga Hakeem Na sonta kila ko Mai tace yadda zai yi Dana haihu tasa ya kore ni! Kullum Ina cikin sake sake da tunani gashi Hakeem ya cika mun wardrobe da kaya wasu ban taba sawa ba komai Nike so yi mun yakeyi Kayan makeup Dina kafin su kare zai siyo wasu gata Na duniya nikam Na ganshi a rayuwata irin Wanda ban taba tunani ba. Ina kwance Akan kujera ya shigo Na dago dasauri Na kalle shi yana Sanye da uniform Na mike tsaye da kyar Na zo inda yake Na karbi Jakar dake hannun shi har Na juya zan wuce naji ya rungume ni ta baya kana yace a hankali meke damunki? Naji u don't wana talk are u ok? Na saukar da ajiyar Zuciya nace am fyn kawai dai na rasa meke mun dadi ne? Ya office har ka tashi naga karfe hudu! Ya juyo Dani Ina fuskantar shi yace Amina am so sorry I put u through all dis kiyi Hakuri nayi smiling nace kar ka damu please I am willing to dis for your happiness and I am willing to do everything for you in har Haifa maka baby shine burin ka ni kuma am ready!!! tare hannun mu yakai kan cikina muka hada ido yayi smiling kana yace baby din mu Zaizo kwanan nan Allah ya raya mana shi nace Ameen. Sai da yayi wanka kana muka ci abinci wurin karfe Biyar rana yayi sanyi yace muje strolling ko? Mun yi yawo sosai a base muna labari ba laifi kuma naji dadin jikina Haka muka wuni yawo har dare kana muka dawo stryt dakin faruk muka je yana kwance yana kallon tv ya mike yana fadin Maman yan biyu Tafiya dakyar tashi dakyar nayi Daria nace Ina ka shiga? Ban ganka ba yau hankalina ya tashi Na nemi mijina Na rasa shi yasa ma Na zo in ga ko peachy ta dawo ne? Dariya yayi yace Ina ay ta storata da amarya ta sosai Haka muka dade muna surutu har12 Na dare kana muka wuce Hakeem yasani wanka kana nayi bacci shi kuma ya tafi ya barni cike da kewa! _____________________________________________ Yau cikina ya shiga wata Tara cif Na kumbura sosai cikina kamar zai fashe gashi yau abun mamaki Hakeem bai zo da safe ba kuma tun asuba yamun text kar inyi breakfast dashi coz yana azumi godiya ma Allah baby dinshi ya cika wata Tara lafya. Nayi juyi misalin karfe hudu duk hankalina a tashe yake Ina Hakeem ya shiga bai taba yin irin haka ba he is always on tym Na daga waya har zan Kira shi Na fasa Na cigaba da tunani da kyar Na iya cin abinci don Na Saba cin abinci tare dashi a ko wane lokaci. Karfe shida Na gaji da jira Na fara tunanin ko ba lafya Na daga waya Na Kira shi ringing daya ya dauka kamar yana jira nace Ina ka shiga tun dazu ban ganka ba duk yau hope lafya? Yayi shiru kana yace fushi nake yi fa I was expecting your call earlier than this kefa ya kamata ki Kira tun safe? Nayi Daria nace I was expecting ko u was busy ne Ashe ma lafya kake! Yace keep calm Zanzo bada dadewa ba mun fita da Hameeda ne shi yasa nace owh ok sorry for interrupting Na kashe da sauri! Daria yayi kana ya kalli Hameeda da keta faman jidan kaya don Dama shopping suka fita sai daf da magriba suka koma gida da uban kaya ya kalle ta yace to madam ni zan wuce sai nazo in zaki yi wani abu akwai kudi a drower ta kalle shi tace to take care dear sai kazo duk hankalinta Na wajen Kayan data siyo don ita in dai akwai kudi da Kayan gayu to hankalinta a kwance yake. Ina kwance Akan dadduma Na idar da sallah ya shigo Na bude ido Jin an Turo Kofar bedroom Na kalle shi ya shigo ya zauna a kasa Na yunkura zan tashi zaune ya riko ni da sauri yace baby yi a hankali sannu nayi smiling nace am fyn kawai dai gani nan ne kasan cikin akwai nauyi wanan baby din naka is not taking it easy on me yayi Daria kana yace am sorry ya kusa zuwa hannuna ay zan sha raino tunda kince ke Baki son shi ni kadai zanyi rainon abuna sai in Hameeda ta taya ni duk sai naji Raina ya baci don ne sauce Hameeda Zata mun rainon baby yes naji nace ban son cikin amma kuma ay .... Jin bani da mafita yasa nace sai ku dage kuyi ta raino ay ni kam Ina can Ina bayanin bayan rabuwa da umma na don nayi missing dinta ranan bazan yi bacci ba don murna. At once fuskar shi ta canja ya fara tunani Amina fa dagaske take ba son baby dinan takeyi ba ni kam ko a jikina Na kalle shi nace wai yau 20 November ko? Ya gyada kai yace eh in sha Allah nayi Daria nace wane date ne ma birthday din ka? Ya kalleni yace owh har kin manta bayan ranan Na Gaya miki ni ma sai daya kika Gaya mun naki kuma Na haddace ko nayi Daria nace to no problem Nima zan tuna da kaina ay kana Na cire hijab din nace zo muje kaci abinci ko da kuka fita kaci? Ya girgiza kai yace ban ci ba coz nasan zaki aje mun naji dadi har cikin Raina nace to muje kaci ya biyo ni a baya yana fadin kinyi kina baby har Ina tunanin Anya zaki iya ramewa kamar da kusa? Dariya nayi nace zan rame mana abun ba wahala ay mun zauna cin abinci faruk ya shigo tare muka ci abincin muna Gamawa nace yawa faruk me zamu yi abokin ka as birthday gift faruk yayi Daria yace ki Bari in baya nan zamu yi Magana nayi Daria nace ba tym kaga ya kusa fa! Yace Haba 25 ne saura 4 days nace yeepee Dama Na manta date ne kuma in nace ka tuna mun zai Hana shi yasa Na maka wayau Daria suka yi su duka kana Hakeem yace kaji kunya Walh yar yarinyar nan ta maka wayau mun dade muna fira kafin faruk yace to ni zan wuce sai da safe pls kazo da wuri don akwai parade! Hakeem yace kar ka damu in ka fito ka mun knocking faruk ya tsaya kana yace a nan zaka kwana? Sai da Hakeem ya dafa kafaduna kana yace Maman baby Na tace bata so Ina Mata nisa so Na dawo base da kwana! Na zaro nace ni Ba kyau fa Na kalli faruk nace yanzu zai tafi duk cika Baki ne yaushe anty Hameeda Zata barshi ya kwana base! Smiling naga yayi kana yace faruk in ka fito kamun knocking kasan ni bana Magana biyu! Faruk ya fice yana fadin good nyt to. Ni kam duk a zaro a wasa yakeyi Na shige wanka Ina cikin fesa Turare naga ya shigo duk ya Kulle ko Ina ya kashe wuta ya cire agogo ya aje gefen madubi da wayoyin shi kana ya cire kaya daga shi sai gane ran wando ya shige toilet mamaki ya cika ni Na kwashe Kayan daya cire Na da laundry basket kana Na zauna gefen gado ya fito ya goge Jikinshi da towel body spray kawai ya fesa daga shi sai shorts ya fada kan gado da karfi har sai da gadon ya girgiza ya dauki remote ya kunna tv kana yace baby kashe mun wuta Na kalle shi da kyau nace wai dagaske kake? Yace ofcux ni ay bana wasa cikin wasa Na Gaya miki nan zan kwana final ki kashe mun wuta Na sake gyara zama nace ni am fyn ka tashi ka tafi gida anty Hameeda fa yace hoooo amina trouble kashe wuta kizo in Gaya miki in kuma ba zaki kashe ba ni in tashi Na mike Na kashe Na dawo nace to Gaya mun yace to Hameeda is fyn kuma Na Gaya mata Na dawo base har ki haihu don bazan barki anan alone ba gaskiya labor zai iya farawa any tym kuma bazan jure cewa faruk ne zai kai ki asibiti ba so ki kwanta kiyi bacci kin kusa sauke wanan Kayan ay Dariya nayi nace ina ganin in aka haifi baby dinan ko office zaka daina zuwa sai daya yaga mun bargo kana yace hmm abubuwan da zanyi in kika haihu ba dan kadan bane Amina so ki daina Magana kawai. Na kwanta Ina fuskantar shi yasa hannu yana shafa gashina kana yace kiyi bacci my baby girl Na lumshe ido Ina addua sai da Na Gama Na kalle shi nace to ka kashe tv din kaima ka rufe ido ka daina kallona in ba haka ba bazan iya bacci ba yayi smiling yace to a Gama madam but can I pet u to sleep? Na girgiza kai nace no bana so in Saba kana petting Dina who will pet me later if u are not dia? Ya matso daf Dani yace kar ki damu i will always be dia for u nayi smiling nace ok thanks Na lumshe ido shi kuma ya cigaba da shafa mun gashina har bayana duk sai naji baccin ma ya gudu mun kai minti talatin a haka kafin a hankali naji yace Amina? Nayi shiru Na kyale shi ya tashi a hankali ya koma bayana ya rungume ni hannun shi Akan cikina ya cikin bargo tsigar jikina ta tashi yarrrrr shi kam a tunanin shi nayi bacci har yayi bacci idona biyu sai dai naji numfashin shi Na sauka a hankali. Ban taba yin bacci Mai ni'ima irin wanan ba a rayuwata! Lallai d best feeling a duniya is to be da Wanda kake so all d tym ji nayi Daren yayi tsawo gashi ko motsi nayi zai sake makaleni yace lafya baby Mai kike so har asuba tayi tare mukayi sallah Ina cire hijab yace zo in saki bacci nayi Daria nace akwai office breakfast fa ya girgiza kai yace parade zamu yi kuma bazan ci abinci ba sai mun dawo around 9 so kiyi bacci ki tashi later nace yes sir Ina kwance yayi wanka ya shirya kana yazo har kan gadon yace kiyi bacci fa yayi mun kiss a ciki ya fice yana daga mun hannu yana fita Na mike nayi gyaran gida kana Na shirya break fast Na jera komai Akan dining kana Na shige wanka nayi kwaliya cikin less Dina green nayi gown ta bude sosai Na dauradan Kwali Na gwanin sha'awa Na fito palour Na zauna Ina zama sai gashi ya shigo ya kalleni yace me kikeyi a palour karfe takwas ke da nace kiyi bacci har nine nayi Daria nace kaima ay ka dawo da wuri yace kinyi kyau sosai nace nagode ya shige daki yayi wanka ya fito Sanye da 3quater da shirt nace ba office ne? Ya gyada kai yace am done for today sai kuma gobe in sha Allah nace dats nice zo kaci abinci yace har kinyi girki? Iyye baby Na muna cikin cin abinci ya Kira faruk ya shigo shima yaci kana yace zai je yayi bacci ya fice Nima wanke wanke nayi Ina fitowa Hakeem yaja hannuna yace baby zo muyi bacci sai bedroom muka kwanta ni kam ban kai minti Goma ba nayi bacci shi kuma ya cigaba da kallona har bacci ya sauke shi. WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16. 34 Cikin kwana uku da muka yi tare ji nake kafi kowa Sa'a don ko ruwa Hakeem ji yake kamar ya Raina mun duk inda nabi yana bina da sannu komai tare mukeyi har wanke wanke in yace in Bari Mai aiki yazo sai inki don a ganina hakan is d only thing dat will bring us close together don bazan yima zuciya ta karya ba Walh Ina son Hakeem! Duk abun da nace Ina so hankalin Hakeem baya kwanciya sai yayi mun yawo kam har Na gaji don kaini yakeyi kusan kullum tunda yazo gidan ko girki sai daya nakeyi da safe sauran mu biyu zamu fita muyi ta yawo har dare kana dawo muyi wanka da bacci a wanan lokacin waya ta kamar ta fashe saboda hotuna don komai mukeyi a yawo sai munyi hoto kowa ya ganmu sai mun bashi sha'awa a ganin mutane sabon aure ne don tym without number in munyi yawo Na gaji bak Hakeem ke dauko ni kamar 'yar baby yasa a mota ni kuma Ina mishi Dariya ko Ina tsokanar shi cewa karfi ne dashi haka da zai dauki mutum biyu at once shi kuma yana Dariya zai ce ko Goma irin ki aka jera zan kwashe ku!!! Yau Thursday ta kasance best Thursday Dina tunda nazo gidan gashi Ana gobe birthday din Hakeem kenan duk Na rasa Mai zan mishi as a gift tunda ya fita office Na maida hankalina Akan tunani Akan yanda zanyi abun da zai birge shi duk da nasan bazan iya kwatanta Rabin abun da ya mun ba don Hakeem karshe ne he is just more dan d best yayi mun abun da ko a American love iya karts kenan kuma ya sake babu hottest kiss dinshi ni kam in ban Siri Hakeem ba a rayuwata a Ina zan samu irin wanan love din dat am craving for? Jinayi an shafa mun fuska Na bude ido da sauri ya durkusa yace bacci kike? Na girgiza kai da sauri nace idona biyu Ina tunani ne? Ya zuba mun golden brown hot eyes din shi masu girma da haske jinayi Haba daya jikina ya mutu yace cikin murya Mai sanyi tunanin me kike yi? Na lumshe ido nace it's a secret ba ruwanka! Yace since wen did u start lying kince Baki karya fa nace to karyan me nayi kace in Gaya maka kuma sirri ne ya mike yana fadin Nima akwai abun da zan Gaya miki mai dadi amma Na fasa nayi Dariya Na mike da kyar kafana duk sun kumbura Na bishi bedroom din sai da ya kalleni ya canja kaya zuwa jeans da top kana ya shige toilet alwala yayi don la'asar ta kusa nace pls zo ka Gaya mun ni kuma zan Gaya maka tunanin da Nike yi ya kalleni yace jeki alwala da munyi sallah mu tafi asibiti nace nifa Ina da alwala pls ka Gaya mun ya zauna kusa Dani gefen gado kana yace promise u will tell me d truth nace I promise kana yace good tunanin me kike yi? Sai da Na lumshe ido kana nace tunanin ka mana! Yace really to Akan meye? Na bude ido da sauri kana nace alkawarin baice in Gaya maka Akan meye ba kai dai kawai tunanin ka nake shikenan don ban San yanda zan fara Gaya mishi I was thino f one awesome kiss daya bani ba Wanda har yau ko a fuska bai taba Nuna something lyk kiss ya shiga tsakanin mu ba!!!! Ya mike tsaye kana yace muje inci abinci Na kalle shi nace me kake so ka Gaya mun ya kalleni yace abun dadi amma ba zan fada miki ba don kema Baki Gaya mun ba waya sani ma ko zagi Na kike yi! Na kwashe da Daria kana nace Allah kar ya Nuna mun ranan zaginka dat will never happen in my existence ya kalleni cikin ido kana yace I hope so. Sai daya ci abinci mukayi sallah kana muka fice sai asibiti by now duk abun da ake siya Na baby Hakeem ya siya komai double wani abun ma in ya siya sai Yaro ya shekara Biyar zai iya amfani dashi but shi ko a jikin shi sai yace baby Na zai yi saurin girma he will grow over night. Ko a asibiti suna duba ni suka ce zan iya haihuwa any moment in zauna cikin shiri duk da yanda Na kosa in haihu sai da gabana ya fadi Na kalli Hakeem ya riko hannuna gam yace everything will be fine baby I promise Allah is with us! Na mike muka fice yace madam muje yawo ne Na girgiza kai nace am fyn muje gida yau yace ok no wahala muna Isa gida muka yi sallah bamu tashi ba sai da mukayi isha'i faruk ya shigo suka zauna duk surutuna sai naji ban don Magana don cikina naji yana ciwo koda dai kusan kullum tunda cikin yakai wata Tara sai ya mun ciwo da nagaji da Jin hayaniyar su a game sai Na gudu daki nace zanyi bacci duk sona da wanka Na kasa ko kaya ban iya cirewa ba Na kwanta a gado Na lumshe ido bacci zai fudge ni amma fa naji wani cikin zan farka Hakeem ya jeki ya kai sai Biyar amma daya ga idona a lumshe sai ya fice a tunanin shi bacci ne ya dauke ni sai kusan karfe sha biyu ya shigo a lokacin Na samu bacci da kyar ya zauna yana kallona don yaga duk da sanyin AC sai hada zufa nikeyi ya koma ta bayana yaja zip din a hankali har zai cire Mata right sai yaga hakan bai dace ba sai ya mike ya shiga wanka ya fito ya shirya kana ya soma shafa gashina a hankali ni kam jinayi kamar mafarki sai da Na dade kana Na bude ido yayi smiling yace yau ba wanka ne nayi karfin Hali nace sanyi nake ji da bacci bazan yi wanka ba yasa hannu yana kokarin dago ni yace shine kike zufa zo ki cire Kayan mana Na mike zaune naji zip Dina a bude Na kalle shi da sauri yayi Dariya yace I have no option change muyi bacci kina zufa da kyar Na mike kana nace karfe nawa yayi Dariya yace asuba tayi Na zaro ido nace dagaske? Yace wasa Nike miki ya fice palour ni kuma Na canja kaya zuwa doguwar Riga ta bacci Na dawo Na kwanta sai jinayi cikin yafi Na da yawa Ina ta juyi har Hakeem ya shigo kana Na daina yana kwanciya ya mana addua Na sake rufe ido har bacci ya daukeni cikin dare sai in farka inyi ta juyi sai ya lafa sai in kwanta shi kuma Hakeem a tunanin shi baccin yau ne yamun dadi nake juyi ko kafin asuba Na Gama galabaita gashi jikina duk ya mutu nayi luff a gado Ina kallon Hakeem yayi alwala ya fito har zai tashe ni sai ya tuna cewa kullum ni ke fara tashi kila yau baccin ya mun dadi ne sai kawai yayi sallah kana ya sake Jin shiru ban farka ba sai ya zo kan gadon a hankali yace baby pls tashi yau kinyi latti da kyar Na iya daga hannu Na Na riko nashi Na daura Akan cikina ji yayi wani zafi kuma yana ta juyawa ya kalleni a rude yace ciwo Na gyada kai da kyar cak ya daukeni tare da makullin mota ko dankwali babu a kaina sai asibiti tun a hanya ya Kira doctor muna shiga ya sake dauko ni nurses suka taso da sauri sai ga Doctor ko kafin a daura ni a gado Na fara bleeding duk Na bata Hakeem Doctor ya kallesu yace take her to d theater now kana ya kalli Hakeem yace ban ce kar ka Bari labor dinta yayi nisa ba? Hakeem da ya Gama rudewa yace ban sani ba Walh ban sani ba Doctor yace to kayi addua anything can happen Jin maganar yayi ta kar saukar bulala yabo bayan Doctor din aka Hana shi shiga ya kalli wata nurse dake shirin shiga yace tell d doctor pls nothing can happen to my baby pls ki Gaya mishi he is my life pls!!! Ta shige Na tare datace komai ba don ko ba a fada Na a rufe yake sosai!!! WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16. 35 Doctor Na shigowa theater din tun kafin yasa theater coat din ya dauko allura guda biyu ya mun at once jinin dake zuba ya tsaya kana naji duk wani ciwo ya dauke ya kalli nurses din yace change her nan da nan suka fara cire mun kaya zuwa wata gown shima ya shirya ya fito ya kalleni yace an miki alluran kashe zafi zai sake ki after 24hours na gyada kai yace ki natsu kinji 30 min yayi yawa za a Gama amma fa in kin natsu Na sake gyada kai hannu da kaga ta duka aka daure a jikin gadon kana ya fara aikin shi yanka jikina ake amma ko alamar zafi babu Na zuba ido Ina kallon ikon Allah cikin mintina basu if ashirin ba aka Ciro mun katon baby din da ban taba tunanin zai fito a jikina ba yana fitowa duniya ya saki kuka Doctor ya miko shi jikina Na rungume Karo Na Farko a rayuwata naji wani farinciki da son yaron ya mamaye ni Na lumshe ido Na sake rungume shi kam sai naji Doctor Na fadin congrats madam it's a baby boy Na bude ido nace thank u Allah ya raya shi cikin Addinin musulunci nurses din suka Karbe shi don shirya shi Doctor kuma ya cigaba da aikin shi har ya dinke mun cikina kana yace madam don't be lazy tashi kiyi wanka Na zaro ido nace ciwo Na fa? Yace kar ki damu it's a modern surgery kwana ukku yayi yawa in dai kina motsa jikin ki zai warke tashi maza Na mike a hankali nayi wanka kana Na saka kayana dake cikin akwatin ta Kofar dake cikin theater din aka kaimu dakin Hutu baby din an aje shi Akan gadon jarirai dake dakin wata nurse ta shigo Na kalle ta nace Ina Hakeem? Doctor dake bayan ta yace bai ma San kin haihu ba ban fada mishi ba tukuna nace Doctor yunwa Nike ji ya zaro ido yace u can't eat now sai bayan awa 12 karfe shida Na yamma kenan shima Lipton kawai zaki sha gobe sai ki fara cin abinci yanzu dai kiba baby din Nono kin San baby dinki came out of luck so yana bukatar abinci ya dauko baby din ya miko mun Na karba Na zuba mishi ido nace I can't bazan iya ba Doctor yayi Dariya yace u can madam pls ki kalli kyakyawan baby din da Allah ya Baki pls kisoshi don duk duniya ban ga macen da Hakeem ke appreciating ba irin ki murmushi nayi kana nace to zan bashi nurse din tace bude sai an goge tukuna saboda datti Doctor ya fice ita kuma ta fara gogewa nonon sun cika sunyi Fam kamar jira suke in haihu nayi bismillah Na fara bashi yana ja naji wata sabuwar Kaunar baby din duka biyu babyn ya shanye nurse din nata kallon mu kana ta amshe shi ta bashi ruwa ta mun wata allurar tace in kwanta in huta Na kwanta Na rungume baby din a kusa Dani sai bacci. Shi kam Hakeem tun karfe shida da Doctor ya fito yake bin shi sai Doctor yace ya dakata tukuna kuka ne kawai Hakeem bai yi ba don rudewa ya rasa wa zai Kira yaji sanyi ya Kira faruk cikin minti Biyar yazo asibitin lokacin karfe Goma Na safe shi ya rinka ba Hakeem Hakuri don in ka ganshi bashi da Maraba da sumamme don a zaune kawai yake sai karfe sha daya Doctor yace tana ward 12 u can go and see her congratulations bai ko bi takan shi ba yayi dakin da gudu yana Turo kofa Na bude ido ya kalleni kana ya karaso ya dauki baby din ya rungume ga mamakina sai hawaye ya sauko a idon shi yayi ma yaron huduba kana yace how are u feeling? Nace am fyn cike da murmushi don burina ya cika nayi ma Hakeem abun da yake so Na saka shi farinciki!!! Ya kalleni yace thank you Amina nagode kuma Nima I promise I will reward u fiye da yanda kike tunani I promise!!! Faruk ya shigo Hakeem ya mika mishi baby din cike da murna ya amsa yayi ma baby din addua kana ya sake mika ma Hakeem yazo gabana ya zauna a gefen gadon yace ya jikin ki? Nayi smiling nace am fyn naji sauki sosai yace masha Allah tank u for d cute baby mungode Amina mungode sosai nayi murmushi nace faruk zan iya yima Hakeem komai a duniya shima ya mun kokari ay!!! Hakeem yace faruk zo muje mu Kawo sauran abubuwan da baby Na yake bukata faruk yace to dawa za a bar Amina? Nayi saurin cewa no kar ka damu bacci zanyi am still weak ka gane faruk yace to me kike son a Kawo miki? Na girgiza kai nace nothing fa sai kun dawo kawai!!! Har sun kai bakin kofa nace "HAKEEM" a tare suka juyo da sauri don ban taba Kiran sunan shi ba sai yau nace a hankali don't u like my birthday gift? Ok happy birthday once more yayi smiling don shi ya manta birthday dinshi ne ma ya kalleni cikin ido yace thank u Amina u gave me d best birthday gift of my life. Kana ya juya suka fice. Suna fita Na lumshe ido Na fara tunani har bacci ya dauke ni ban sani ba. Karfe uku suka dawo faruk ya fara shigowa da tar kace abubuwan baby a hannun shi ya aje Hakeem kuma Na bin shi abaya rike da net din baby da wani karamin akwati Na kallesu amma bance komai ba wayar faruk ta fara ringing ya kalleni yace haleesh ce nayi Dariya nace a gaishe ta pls ya fice don yin waya Hakeem yazo gabana ya tsaya kana yace finally Amina kin haihu thank u for all stress u went through saboda ni I appreciate and I promise u will forever be d best woman in my life. Dadi naji har Raina don nasan yanzu kam Hakeem will beg me to stay in his life in yaso sai muyi aure ni kuma in rike baby Na. Ji nayi yace kina jina? Na kalle shi da sauri yace gashi ya dauko akwatin daya shigo dashi nasa hannu Na bude zip din kudi ne a ciki masu bala'in yawa Na kalla Na kalle shi yace kudin ki ne koda dai ance five million zan Baki ni Na Kara Amina ga 10mil u deserve more dan dis nayi smiling nace I don't need your money Hakeem ka rike all I want a duniya yanzu bai wuce baby Na ba Na kalli idon shi nace am d mother Ina son kasancewa da baby Na har abada Ina son ya girma a hannuna Ina son yasan both Kaunar uwa da uba!!! Hakeem yayi murmushi kana yace really Amina dis is my baby and me alone time without number kince Baki son shi so wanan baby din he only have a father and ko yana da uwa to Hameeda ce!!!! Ji nayi maganar ta girgiza ni ban kuma ga alamar wasa a fuskar shi ba Na mike zaune nace Haba dai I want my baby and I love him equally pls Hakeem Ina so in yi rainon baby Na da kaina nice mahaifiyar shi and u can't change dat yace I know Amina but at least kema ba wai zaki zauna bane haka daga ciki kuma sai raino in nayi haka ban miki adalci ba ki karbi kudi ki koma skul ki samu miji kiyi aure!!! Wani irin shocking naji aure kuma ni Hakeem yace ma inyi aure to ko shima ya fara shaye shaye ne? Na kalli idon shi nace Hakeem inyi aure fa kace kaifa wat of d love we have for each oda wat about d sacrifice we promise to our selves Na sauko nazo gaban shi nace muna son juna Hakeem muyi aure in rike baby Na WHAT!!!!!! Ya fada da bala'in karfi har dakin ya girgiza muna son juna fa kika ce yaushe hakan ta fara Amina so kina dauka care din Dana Nuna miki love kenan meyasa ku kananan yara kullum tunanin ku love ne wai meyasa Baki San banbancin care and love ba I have only one love and it's my wife ya matso daf Dani yace sorry for me yelling at u but Amina ni bani sonki in kuma kin dauka abun da nake miki love ne to kinyi kuskure Babba ki nemi sauki ki tafi ki koma skul kiyi aure donni Hakeem matana ta ishe ni I don't need more at all naja baya Na tsaya wasu hawaye suka Zubo mun wani abu ya danne mun kirji nasa hannu Na dafe kirjina kana nace why are u doing dis to me Hakeem meya Faru me Na maka in kasan baka sona meyasa ko koya mun sonka da duk duniya ba Wanda Na tsana irin ka but u make me grow a habit of loving u so Hakeem u was taking advantage of me kasani Na rike hannun ka Na rungume ka nayi kissing Dinka baci abinci da kaina plate daya Hakeem Na kwana dakai a gado daya abun da ban taba yi ba da ko wane namiji ko ubana duk a shirme Na zaka aure ni a tunani Na zaka zame mun gata kuma uban cikina a tunani Na Dana haihu next plan Dinka aure na ne a nawa tunanin yin haka zai janyo ka kusa Dani Ashe duk shirme nikeyi da yarinta ko kuma once u just wana take advantage of me yasa hannu ya riko hannuna Na fisge naja baya Ina fadin don't touch me ya daga kafada alamar ko in kula yace amina I don't take advantage of u not at all in Banda kiss daya Dana miki which was a mistake and kuma it was ur birthday ki Gaya mun romantic abu daya Dana miki u just mistaken ni ban so in zama solar ba in ranki don u are some one I really appreciate kuma I respect u so ki natsu kiyi understanding Dina am not in love with u am sorry for hurting u but ke kika Kawo don u totally misunderstood me ki karbi kudin ki in kin warke zan kai ki gida and thank ur parent but Amina I can't marry u not because kina da wani aibu but because am not willing to have more dan mace daya a gidana ke kin San zan iya miki komai a duniya but Banda wanan Na kalle shi don zuciya Na ta bushe nace meyasa kake Magana kamar Ina rokon ka aure? Dai dai lokacin faruk ya shigo sai nayi shiru nasa hannu Na goge idona Na dauki gyalena dake cikin akwatin Na yafa Na kalle shi nace thank u Hakeem for all u did to me nagode sosai Allah ya raya maka baby Dinka cikin addinin musulunci but Ina rokon ka alfarma daya koda wasa kar kazo Kofar gidan mu kar ka neme ni Hakeem in ka neme ni zan maka abun da baza ka taba tunanin mace yar yarinya wacce ka Raina Mai shekara 17 zata aikata ba Na juya zan fita faruk ya riko hannuna Na fisge Ina fadin kar ka sake taba ni ko da wasa wanan advantage din shi ya rusa mun rayuwata so don't faruk ya kalleni yaga kamar ba a cikin hankalina nake ba ya tura Kofar yace Amina operation aka miki ko allura bata sake ki ba pls ki natsu meke faruwa ne? Na kalle shi nace I have so much respect for u faruk just get out of my way now pls a hankali yace Hakeem menene? Na tare shi da fadin faruk let me live now pls cikin tsawa nayi maganar and kar damu da sabon menene don ni da kaina Na saka kaina a WATA RAYUWA and yau I clearly understood abun Mamana ta koya mun nasa hannu Na bude Kofar Na fice tare da buga Kofar da karfi ji kake Gbam!!!!! { NOTE: I thank all my readers don tun da Nike novel ban taba samun Wanda ya criticizing book Dina ba and for our own good a daina judging labari kamar yanda akeyi har sai anji karshe labari don wasu abun Ana rubutawa ne to clearify people's thinking and pls to all ladies sake jiki ma namiji bashi ke janyo soyayya ba and bazan sa namiji ya aiki ba kuma ba zai sa yace kace gwanar zuciyarshi ba so I take it as a mistake ma matan dake having to much sakin jiki for samarin su it can end up any moment and baka San wa Allah ya zaba maka as miji ba so yake things slow} MURBASH WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16. 36 Faruk yazo gaban Hakeem Yace abokina meke faruwa ne? Tell me duk kun Riki ta ni Hakeem yaja guntun tsaki kana yace rigiman Amina mana can u believe cewa take in aure ta su kananan yara dinan dey are just waiting for one chance sai kurum su dauka son su kakeyi ita a tunanin ta zan sake aure ne to a wane dalili Mata daya ma tana bani wahala balle biyu? Ba dai ni Hakeem din ba!!! Faruk yace dan tsaya da surutun nan pls Amina tace ka aure ta shine kake wanan surutun duk soyayyan nan da kuke yi Hakeem kana da hankali ku... wait Hakeem ya dakatar dashi waya ce ni da Amina muna soyayya? Ha'an meyasa kuke mun haka ne wai? Ni kyautata Mata ni keyi ba wai son taba meyasa ba zaku gane bane faruk yace Hakeem tsaya meye Na tada jijiyoyin wuya Akan wanan maganan? Ka rantse da Allah baka son Amina wani irin matsiyacin kallo yamma faruk kana yace baka da hankali Ina ga har yanzu baka bar Shan giya ba in Banda kai da wawanci at dis stage zan so wata wai kuma Amina ni all I know is I respect her bcoz ta mun kokari but aure ko wani love I don't have it for her at all pls understand pls Faruk ya zuba Mai ido yana Mai kallon Mahaukaci kana a hankali yace hope kana da Nono da za kaba Jariri nan kuma ka san inda zaka aje shi in zaka office don Walh talh Hameeda baza ta rike maka baby ba!!! Kuma da kayi shawara Dani danace kafin ka wulakanta macen data maka gata at least da ka Bari ta warke tukuna but yau ta haihu ko awa shida batayi ba Haba Hakeem pls ka sauke rashin tunanin ka mubi bayan Amina yanzu in ta warke we will settle everything sai mu Mata bayani she mistake wat u have for her for love sai ta fahimci differences din care and love!!! Hakeem yaja tsaki yace ni bazan bi bayanta ba don ban kore ta ba kuma daga nan gida zanyi at least baby dinan ya huta shima in gobe dai zan je gidan su sai in ba iyayen ta kudin dan bata dauka ba kuma hakkin ta ne in kaga zaka iya jirana fine in kuma baza ka iya ba sai ka nemi hanya! Faruk ya kalle shi yace Ina ga kai ka koma Shan giya don banga alamar hankali a tare da kai ba faruk yasa hannu ya rike kafadar Hakeem ya girgiza yace tashi daga baccin da kake yi Hakeem don zaka yi kuka in farka wanan mummunan mafarkin naka ni faruk yau zan Gaya maka Walh in har ka bar Amina ni zan aure ta ba wai don lokacin da kuke tare Ina son ta ba sai don nasan duk duniya ba Wanda zai yi sa'a irin Wanda ya Mallaki amina as a wife kuma kar kace ban Gaya maka ba kayi kuka da kan ka Na baka kwana 3 kawai kafin muje gidan Walh u will regret it beside da idon ka zakayi hawaye u don't know wat u re missing!!! Hakeem Yasa hannu ya ture hannun faruk kana yace wat ever!! Kai kasani ya durkusa ya soma hada kaya yaci Karo da wayar ta a aljihu ya jefa ya cigaba da tattara komai shi kam faruk kallon mahaukaci yake mishi hakan yasa ya fita ya Kira Doctor suna shigowa Doctor yace Ina patient din ko tana toilet? Pls ta daina Tafiya fa tana da ciwo kar taji ta garau yanzu in alluran ya sake ta wallahi Zata yaba ma aya zakinta! Faruk yace Doctor save ur stress Amina ta tafi ma! A razane yace Ina Hakeem cikin halin ko in kula yace gidan su mana meye abun mamaki da kuke wani zaro ido Dama nan gidan su ne? Faruk yayi Dariya don yanzu kam ya Gama gane cewa borin kunya ya fara damun Hakeem don bai San me yake cewa ba Sam! Doctor ya kalli faruk yace muje office kana ya kalli Hakeem yace idan ka samo Maman baby din kazo in muku bayanin immunization suka fice shi kuma ya kwashe Kayan tas ya kai mota kana yazo ya dauki baby din a hankali don kar ya tashi bacci ya kwantar dashi tsaf a baby seat a bayan mota kana ya koma gaba yaja ya fice ya kama hanyar gidan shi cike dajin haushi a ranshi!!! _____________________________________________ Ni kam Ina fita ko gabana bani gani don tsananin bacin rai Tafiya kawai Nike Ina jefa kafa duk inda ya samu har Na fito daga asibitin Na tari keke napep nace mallam drop Asikolaye how much? Yace 500 ban ko yi mishi musu ba Na shige Ashe kafata ko takalmi babu don tsananin rudewa Ina zama hawaye ya sake Zubo mun Na goge zuciya ta sai tafasa takeyi naji duniya Na juyawa kirjina yayi nauyi Na fara ganin mutane Biyar Biyar ban San lokacin Dana soma fadin innalillahi wa inna Illah hiraji'un ba tun kafin in karasa nake yin wata me napep din ya juya yace sannu madam Allah ya Kawo sauki har muka iso ban San inda ke mun ciwo ba Na Nuna Mai har Kofar gidan mu ya tsaya Na fito Ina kallon gidan wata Na bakwai amma kamar Na shekara Biyar Na jefa kafata ciki ga mamakina kowa Na tsakar gidan nayi sallama kowa ya juyo yana kallona Jin basu amsa ba yasa Na wuce umma ta sai kallon kofa takeyi da Alama taji shigowa Na ta mike tace 'yar mama Na Kakari murmushi nace umma bani 500 da sauri ta dauko mun Na juya zan fita tace Amina duk Na ganki a hargitse ya Akayi? Bance komai ba Na fice Yaro Baba kudin a tsakar gida nace yaba Mai napep Na sake dawowa ciki kam gado Na fada mamana yazo tace lafiya Amina? A hankali Na daga rigata nace Na haihu umma baby boy operation ta dafe kirji tace yaushe nace yanzu ko awa shida ba a yi ba Na lumshe ido kamar Mai bacci ta ce saurin me kike Amina zaki fito da ciwo haka nayi murmushi nace umma aiki Na ya kare a wurin Hakeem Na Haifa mishi burin rayuwar shi to me zan zauna yi kuma don Allah umma ki mun alfarma daya kar ki sake maganar Hakeem ya zama tarihi muci gaba da rayuwar mu irin ta da kinji? Kallo Na kawai take amma tana karanto matsaloli a tare Dani Na lumshe ido ta mike ta fita Ashe ruwa wanka ta daura bata dawo dakin ba sai da ya tafasa ta juye kana ta shigo a hankali ta girgiza ni a tunanin ta bacci Nike Na bude ido tace tashi ki cire kaya danyan jikin ne dake muyi wanka ba musu namike jiri ya debe ni Na zauna da karfi ita ta taimaka mun muka cire Kayan kana ta kamani har toilet wanka sosai tamun ta gasa ni kana ta kamoni ta Kawo daki hatta shafa Mai ita tamun don ta lura Ina Jin jiki tace ance kici abinci?na girgiza kai nace Lipton kawai sai gobe in sha wani abu kamar kunu a haka dai har inci abinci sosai wanan plasta din kuma yace za a cire nan da kwana uku sai injections din da zai mun da baby tace to Amina meyasa Baki Bari kin warke ba saurin me kikeyi hawaye ya sakko a idona nace saurin in ga ki umma Na wata bakwai ban ganki ba Ina babana? Tace yaje Kano bikin diyar abokin shi bance komai ba ta Kawo Lipton din nasha kadan Na aje wankan danayi naji jikina ya mun dadi hakan yasa bacci ya dauke ni Mai cike da mafarki iri iri Wanda rabi duk Na Hakeem ne!!! _____________________________________________ Shi kam yana shiga gida ya dauko baby din cike da murna Hameeda Na zaune a palour tana kallon tv yace wife tashi ki gani our baby is here! Ta mike cike da firgici tace what??? Allah ya kiyaye a gidana? Yayi Dariya ya kwantar da baby din a kan kujera yace calm down Hameeda nasan tsoro kike ji but ba abun da zai Faru zan Kawo masu aiki su taya ki ni dai kawai be a mother don I chose u to be his mother ta yi wata Dariya yace Hakeem Walh bazan iya ba ni in raino dan wata wai meya Faru? To ko mutuwa Amina tayi ka bits sai dai uwar Amina tayi raino ban iya ba am d only daughter a gidan mu kuma ban ce Ina son in Haifa ba beside da Allah yana so inyi raino da ya bani ciki amma kaga dan ba.... Hakeem cikin bacin rai yace karya kike minafuka ya Baki kin cire kusan sau Biyar kin dauka ban sani ba ko kina hauka ba rokon ki Nike ba dole ki kula da baby nan don nawa ne taja tsaki tace kana hauka Hakeem Walh bazan rike shegen yaron nan ba.... tas ya haska Mata wani wawan Mari kana yace duk duniya ban hada wanan baby din da kowa so ki iya Bakin ki ya janyo ta har kusa da baby din yace gashi nan ki nemi mama Mai aiki ta mishi wanka ya kalli Kayan da Mai gadi ya shigo dasu yace akwai komai har madara ki bashi zanje base in kawo wasu Kayan don kayanshi Na can kuma yau ko gobe zan sa a kwaso a Kawo miki kinji in kin ga Dama kiyi wasa da Magana ta yaja tsaki ya fice. Kallon baby din ta tsaya yi haushi ma yake bata taja tsaki ta nufi bedroom ba tare da ta taba komai ba don a ganin ta ya Raina Mata wayau ita duk gayun ta da haduwar ta sai ta rasa Mai zatayi sai canja pampers da goge majina taja tsaki kawai kana ta saka earphones tana Jin music. Tunda ya fita ya je base ya dauko abun da za a bukata ya tsaya dakin faruk ba yabo ba fallasa suke fira faruk yace har yanzu baka tantance Mai Nike kokarin Gaya maka ba ko? Walh ka natsu kayi tunani Amina is a good future and fun enof she loves u tsaki Hakeem yaja kana ya mike yana fadin ba sai kamun kora da hali ba zan tafi. Yana fitowa ya nufi mota tabbas yasan sai da gaban shi ya fadi da ya shiga dakin shi Na base har ya kosa ya fito don ya kalli dining yaga empty and ko Ina a gidan kanshi yakeyi but dakin Jaririn shi ba zai Bari yaga hasken kowa ba a idon shi! Sai da yaje cikin gari ya siyo ma Hameeda shawarma don yasan tana so duk don ya birge ta kana ya Kano hanyar gida lokacin Tara Na dare ya kusa yana shigowa ya kwaso Kayan a hannun shi yaji kukan Jariri bai San lokacin daya watsar da Kayan ba ya nufi falon da gudu yanda ya aje shi haka yake sai kuka yake kamar ya hadiye zuciyaya dauke shi da sauri yasa a kafada yana jijjiga wa sai yayi shiru tausayin yaron ya kama shi sai faman tsotse Baki yakeyi da alama yunwa yake ji stryt side don masu aiki ya nufa yayi knocking mama Mai aiki ta fito ya dan matsa cike da biyayya ya gaishe ta kana yace mama ki taimaka ni kizo kina yaron nan wanka yau aka haife shi sai kuka yake ta amshe shi da sauri tana fadin to Ina ummar tashi yayi shiru kana yace a asibiti Na bar ta Matar abokina ce kuma tana Jin jiki abokin nawa baya nan giya jaririn yayi kana ta nufi kitchen ta daura Ruwan wanka. Ranshi a bace yake amma ya danne don yasan ko ya ma Hameeda wani abu a banza gara ma ya lallaba ta may be ta Hakura. Dakin shi ya shiga yayi wanka kana ya fito ya sake komawa wurin su ta ma yaron wanka tsaf tace yallabai Kayan shi? Cikin sauri yaje falo ya kwaso komai ya kawo Mata ya nemi guri ya zauna yana kallo ta shirya shi yana ta kuka har cikin ran Hakeem ranshi ya sosai da kukan hakan yasa ya runtse ido ta dauko feeder dinshi ta bashi ruwa da zuma ya sha sosai kana yayi shiru sai bacci Hakeem yasa hannu ya amshe shi kana yace nagode mama bani feeder din ki bar Kayan a hannun ki in kin mishi wanka da safe sai ki shirya shi ko tace to ba komai Allah yaba mamarshi lafiya Dam!!! Gaban shi ya fadi kana yace Ameen ya tafi dakin shi ya kwantar dashi kana ya zuba mishi ido sak kamar yaron da Hakeem a haka suka yi bacci kamar jira yake biyu tayi ya soma kuka a rude hakeem ya farka ya dauko shi ya bashi ruwa ya sha amma ya cigaba da kuka yayi sauri ya dauko madara ya karanta ya dauki wata feeder din ya hada amma Sam yaki amsa ya jijjiga shi amma yaki shiru har karfe uku Na dare suna abu daya ya Gama rudewa ya aje shi kan gado kana yace Haba my baby pls kar kaba daddy wahala kaga za a mana Dariya I will do anything for u amma kar kayi kuka pls! Kamar mahaukaci haka ya zama can ya dauke shi ya fito yayi side don masu aiki ya tada mama ta fito tace lafiya yace baby ke kuka pls mama help me ta amshe shi kana yace an bashi ruwa yace eh yanda yaron ke mustu musty yasa ta gane yayi kashi pampers ta canja mishi pampers nan da nan yayi shiru Hakeem dake kallon su yace ya Allah tayi Dariya yace raino sai uwa Hakeem duk duniya mahaifiya kadai take gane maganar Jariri shiru yayi don ji yayi kamar ta mishi habaici yasa hannu ya karbi baby din kana yace sai da safe ya fita jiki ba Kwaru da kyar ya koma bacci baby din kwance a kirjin shi. Ni kam sai asuba azaba ta farkar Dani don sai yau Nike nawa nakudar cikina ya daure duk Na rukice wani irin ciwo ne Wanda ban taba ji ba gashi Nono Na ma sai ciwo yaje da zogi Na kalli mama dake bacci tausayin ta ya kamani har yanzu bata tambaye ni Mai Na Haifa ba ko Ina abun da Na Haifa a tunanin ta Na tafi bani son cikin har yanzu bani so bata San yanzun jaririn shine burin rayuwata ba!!! Da kyar Na iya bude Baki ce mama kamar yana jira ta farka a gigice ta riko hannuna nace mama zan mut.... ban karasa ba numfashi Na ya dauke ba suma a wurin a rude ta fita duk mutanen gidan suka fito gashi da asuba sai dai neighbor din mu aka roka aka kaini asibiti biba da kyar Doctor ya amshe ni a cewar shi sai da condition Dina yayi worst za a kawoni! Karfe daya Na tana faruk da Hakeem suka zo Kofar gidan mu suka suka Yaro Kiran Baba a kace baya nan yayi Tafiya suka ce mama aka ce baya nan kana suka ce Amina fa aka ce itama bata nan faruk yace to fa Ina suka je cikin rashin damuwa Hakeem yace oho may be sun fita kaga Na bar Yaro a gida wurin Mai aiki so in zaka jira ni zan tafi ba musu faruk yace muje suka tafi. Washe gari Sunday suka sake dawowa wanan Karon Hakeem a rude yake don yaron bai taba amsan madara ba sai dai ruwa da zuma daya ji madara zai ture koda bai cika kuka ba amma hankalin Hakeem ya tashi duk tsaya yasan yana Jin yunwa but ya ma Doctor Magana Doctor yace wasu jarirai Na haka amma Jin yau Sunday still Amina bata nan sai ya tsorata yace faruk Anya lafiya ya sake tura Yaro Ina suka je aka aiko da oho da zasu tafi basu ma kowa sallama ba.jikin su yayi sanyi suka sake Tafiya faruk yace hmmm kadan ma ka gani sai ta bar maka duniya ma wata tana tunda so kake bakin cikin ka ya kashe ta. Ni kam Ina asibiti Doctor ata kula Dani da umma Na don komai yi mun takeyi naji sauki sosai kamar ba kwana biyu da mun operation ba. Ya Fatee kawai Nike son gani gashi bata gari sun yi Tafiya ita da ya faruk wai sunje South Africa a cewar mama. Tunanin baby Na ya dame Ni ko rufe ido nayi shi nake gani nayi kokarin dan was but Na kasa sai dai in ta kuka in umma bata nan Ashe ta lura Dani shares a kawai takeyi ni kam yanzu burina bai wuce gobe tayi ba a kwance mun plasta din nan a sallameni don gobe Doctor yace a kai baby Na immunization kuma nasan za a kai shi duk tsaya ni kuma sai Na Mai kalllon karshe don inna fita a rayuwar su har abada bazan dawo ba. {thank u fans for waiting so long Na dawo in sha Allah and Naga masu mun prediction Na novel Na Am sorry to say ni wanan tamkar an zage ni ne bcoz wanan turancin da Hausan tamkar insult ne to my life!!! Pls Aunty Mai mun typing kiyi Hakuri my fans sun San am a creative thinker and I will never write shits like dat so it's better ki nemi beta aikin yi dan yi mun shishigi duk da ban San ki ba am sorry to say u re not welcome here it's a novel for people with high understanding and am glad tun kafin inyi Magana naga million of fans dasuka miki abun da ya dace thank u so Mach and pls I will add signature to all my novels soon in sha Allah} MURBASH WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16. 37 Tun karfe takwas Na dare baby ke kuka Hakeem Na jijjiga shi don ba abun da mama Mai aiki batayi ba yaki shiru ta kalli Hakeem dake ta faman kai kawo tace yallabai da zaka saurare ni da ka kai yaron nan wurin mahaifiyar shi don yunwa yake ji tun jumu'a yake gidan nan bai ci komai ba sai ruwa ba zai jure ba kuma yaki amsar madara dazu Dana so in mishi dure Walh ya kusan suma kuma yayi ta amai kallon ta Hakeem yake cike da tashin hankali kana yace Dama yara basu son madara ne? Tace ya fara Shan Nono ne shi yasa ba zai amshi madara ba don kasan uwa ba wasa ba kuma wasu yaran kamar wanan shegen wayau ne dasu Hakeem yace wanan yaron bai taba Shan Nono ba gaskiya a gabana fa akayi komai! Mama Mai aiki ta saki Baki tana kallon mamaki kana tace to kaga dai ba abun da ba a mishi ba yaki shiru kawai ka maida shi yaci abinci kafin ya mutu yayi kokari ma kusan kwana uku Jin haka yasa Hakeem juyawa a fusace rike da baby din duk ya rikice zai shiga dakin shi kenan yaci Karo da Hameeda kallo daya ya Mata ya dauke kai don tun Friday da yazo da baby basu sake haduwa ba sai yau ya shiga bedroom ya dauko feeder ya bashi amma yaki amsa kuka yake har da shesheka Hakeem idon shi yayi ja kawai sai ji yayi yana kuka don yaron ya matukar bashi tausayi sosai ya zuba mishi ido kana yace haba my beloved meyasa zaka mun haka I am ur father am ur happiness in kayi mun haka baka kyau ta mun ba za ayi mana Dariya u have me alone idan baka karbi madara ba me kake so inyi Nima in ta kuka kamar yanda nikeyi yanzu haka kake so my baby ko so kake Inje in roki Maman ka Zata mun Dariya wallahi Zata mun Dariya kuma Zata wulakanta ni meyasa baza ka gane ni ke son ka ba? Ni kadai ita bata son ka pls my baby ka tausaya ma daddy he is willing to die for u ..... Dariyar Hameeda ta tsinke shi ya dago jajayen Idanun shi ya kalle ta ga kukan baby dake Kara daga mishi hankali ya kalle ta a naste yace Hameeda pls get out of my room I don't want to see u hia ta sake fashewa da Dariya tace Hakeem haka ka hauka ce lallai baka da lafya wanan yaron ka tasa a gaba kana ma kuka da surutai ba dai haihuwa kake so ba Allah ya baka sai kasha jigila ni nazo ne in Gaya maka cewa pls am so frustrated coz kukan yaron nan ko yarinya ce ya Hana ni bacci and ba zai yiwu ka kawo mun shege yafi masu gida sake wa ba ko kasa yayi shiru ko kuma ku fita ku bar mun gidana yanzu!!! A natse ya mike kana ya daura mata Mari kana ya sake watsa mata wani yace Na Gaya miki tym without number ki zage ni Hameeda kin Saba and I will tolerate but Walh in kika taba baby Na zan miki abun da Baki tunani ki tuna kin mun abun dayafi wanan ban haushi bance miki komai ba but yau ne Karo ne Na biyu da kika Kira baby Na shege and both sai da Na mare ki so peacefully ki saurare ni kiji baby Na bazai bar gidan ba kamar yanda kika ce but yau ba sai gobe ba sai kin bar gidan nan yau zaki gane cewa shege yafi masu gida ki tafi Na sake ki kuma duk Wanda ya tambaye ki kice saboda Na kawo shege kince ba zaki rike ba!!! Get out now ya Nuna mata kofa!!! Taja baya cike da tsoro da mamaki kana tace ni kama haka Hakeem zaka sha mamaki taja tsaki ta fice yana Jin karar fitar mota amma ko a jikin shi don kukan baby dinshi yafi daga mishi hankali. Abu kamar wasa har karfe kusan uku Na dare yaron nan kuka yake tun yana yi da karfi har ya galabaita yasoma yi a hankali da kuma ajiyar zuciya Mai karfi shi kam yayi kuka yayi addua yayi salati amma yaron shiru yaki yiwuwa karshe sai ya koma yayi tagumi yana kallon shi wayar Amina ya gani dake aje kan drower ya dauko da sauri yana kallo ya shiga hotuna kana ya soma Nuna ma baby din cikin sauri take a look kalli Maman ka wallahi she is d one in kana so zan kaika wajen ta but kayi shiru har zuwa gobe I promise za muje but bana so kana kuka ya dauki baby din ya rungume tsam kana ya zuba ma hotunan da suka dauka shida Amina lokacin tana da ciki duk suna Dariya wasu faruk ne ya dauke su in suna wasan dasuka Saba yaji duniyar ta sake mishi zafi Mai yasa bai daure ma zuciyar shi ba ya aikata wanan abun gashi tun ba aje ko Ina ba ya fara regretting ya sake rungume baby din kana yace duk kai kaja baby Na meyasa baza ka sha madara ba meyasa kake son wahalar Dani ne haka akeyi ya bude music din wayan ba waka ko daya sai alqur'an izif sitting a ciki ya kunna tun daga Fatiha ya aje wayar yana ta jijjiga baby din a hankali kamar wasa sai yaji shiru bacci ya dauke shi a hankali ya kwantar da shi amma me yana jin shi a katifa zai fashe da kuka ya dauko shi da sauri sai yayi shiru yace yasalam yanzu kuma baka so ni in huta meyasa kake mun haka ne wai my baby!!! Sai da aka Kira asuba kana ya aje shi a hankali yayi alwala yana idar da sallah ya kwanta sai bacci bayan yayi kwanan zaune da tarairayar baby din shi dayake ganin ba zai iya rayuwa babu shi ba. _________________________________________ Ni kam yau Monday Ina tashi karfe Tara doctor yayi theater Dani ya bude mun operation Dina wurin ya warke tas sai dai kaikayi ya kalleni yace Wanda yayi operation din nan is a professional don yayi kyau sosai nace nagode Doctor. Ya rubuta mun magani yace in rinka shafawa saboda kaikayi kana ya sallame mu don mama ta biya kudin tas! Na kalleta nace Ina kika samu kudi mama? Tayi Daria yace ya Bashir duk sati dubu 10 yake bani kuma Hakeem dinki ma in dai yazo dubu 30 ko 50 yake bani tun Ina mishi fada har Na Bari. Na zuba mata ido kana nace mama yaushe ya zama Hakeem dina? Bata ce komai ba ta mike muka fito da kafata nake ta kowa koda akwai dan ciwo kadan amma ni nasan naji sauki abu daya ke damuna ciwon Nono don sun cika kamar kirjina zai fashe Na biyo bayan ta muka fito sai kai kawo akeyi ashe waec result ne ya fito kowa ke saurin dubawa Na kalli Mama nace zanje base bani kudi ke ki wuce gida ta kalleni tace yar mama yau kika warke kinbari ki Kara Jin sauki ko? Na ce mama ki Bari Inje in ga result Dina amma a kasan zuciyata baby Na nike son gani ta riko hannuna tace muje gida kiyi wanka tukuna. Koda muka je gida wanka tamun ta gasa ni sosai kana Na shirya ta dauko hijab tace tare za muje muna fitowa Baba Na dawowa kallona ya tsaya yi kafin a hankali yace 'yar mama nace na'am yace kin dawo? Hawaye ya sakko mun nace Na dawo Baba kuma in sha Allah ba inda zan sake zuwa in barku don a ganina ni da aure har abada!!! Yace Ina zaku haka mama tace result dinsu ne ya fito shine hankalinta yaki kwanciya wai zata duba kuma bata lafya!! Baba ya kalleta yace ke ba zaki gane yanda ake ji ba ya kalli taxi din yace a kaini kuma a dawo a dani kana ya shige yana fadin kar ki dade. Stryt base naje karfe biyu Na rana lokacin ba kowa a asibitin Na tambaye wata nurse ba Wanda yazo immunization ne? Tace nazo tun safe an tafi Raina ya baci matuka Na karasa office din Doctor yana ganina ya mike yace meyasa kika tafi Amina? Nayi smiling kana nace an kawo baby Na immunization? Yace zauna madam an kawo shi dazu Hakeem ne ya kawo shi meke faruwa ne wai tsakanin ku Na mike tsaye daga zaman danayi nace ba komai fa contract din mu is over so we find our separate ways!!! Na Ciro magungunan da wancan Doctor din ya bani nace kaga maganin da aka bani sunyi ya gyada kai bayan ya duba ciwo a yace Allah Baki lafiya but da kun Hakura kun zauna da baby dinan don yana wahala Amina tun Friday yaron nan bai ci komai ba sai kuka yake yi yau ba dubarar da banyi ba as a Doctor but yaki Shan madara nayi smiling hawaye ya sakko mun kana nace ay Na dauka Hakeem Na da nono da zai bashi ne. Doctor yace Bari in Kira Hakeem yazo Na dakatar dashi nace ba abun da ya kawo ni kenan ba tanx a lot Doctor Na fice. Straight school naje result Dina yayi kyau sosai nayi printing a cafe kana nace Ina so in sayi jamb foam principal yace kinyi latti Amina ranar Friday aka rufe but in zaki ji shawara ta akwai university sabuwa da aka bude a nasarawa tana da kyau sosai kuma sabuwa ce suna Neman student so basu bukatar jamb kiyi applying mana Na kalle shi nace sir ban San kowa a nasarawa ba da kyar in za a barni yace tell your husband zai barki besyd nasarawa ba nisa just 3 hours drive kiyi applying kinji in kina so ma zan taimaka miki a haka yayi convincing Dina muka yi applying a laptop dinshi kuma suma ranar zasu rufe don har sun fara lectures sai da ya Kira wani abokin shi ma tukuna aka bamu access to portal din. Nayi ta mishi godiya ya mun printing admission letter sun bani Mass communication cikin doki Na karba yace ki hanzarta Amina ko cikin week dinan ne ki tafi it's a very big opportunity kika samu nace thank u sir kana Na wuce. Ina shiga gida Na iske ya Fatee da ya Usman a ranar suka dawo Na saka murna Na rungume ta itama cikin murna ta rungume ni tun kafin in zo mama ta Gaya musu Na dawo labari sosai take bani Na tafiyar su kana tace Ina wayar ki Na tura miki hotuna ta whatsapp fa Na zaro ido nace bani da waya ni kam ta Hakeem ce kuma contract din mu ya kare Na bashi abun shi ya Usman ya kalle ni yace amma Amina Na dauka kina son juna ke da Hakeem smiling nayi nace u are mistaken dia is nothing lyk love between us bai sake cewa komai ba don ko mahaukaci ya kalle ni yasan Ina da damuwa a Raina. Shi kam Hakeem karfe Goma ya dawo daga kai baby immunization don ko office ya kasa zuwa ya iske Hameeda da mum dinta ya durkusa rike da baby yace Ina kwana ta watsa Mai Harara tace Dama Hameeda gaskiya ta fada shege ka kawo ta rike to gara da muka sani tun wuri kuma ka kyau ta ma kanka daka dake ta jeki kwaso Kayan ki mu tafi ya zuba mata ido kana ya mike yace mummy baby Na ba shege bane ita tasani so pls ku zage ni amma kar ki sheganta mun Yaro Allah ne ya bani ya shige dakin shi yana Jinsu don baby Na bacci tun da aka mishi allura suna ta hada kaya duk ta tattaro masu aikin ko ajikinshi don yasan Kayan sawa kadai tazo dashi hatta Kayan kitchen a gidan ta iske komai sai da ta Gama kwashe Kayan ta tas sun kai Parking space ya fito ya kalli masu aikin da ke tsaye sukuku yace to as u can see ur boss is living kuma kuzo in Baku kudin mota kowa ya tafi don ba abun da zaku mun a nan ya kalli Mai gadi yace kai zaka iya zama ka kula da gidan don kar a barshi ba kowa ko? Ya juya ya kalli Hameeda yace ki tafi da motar ki don ke Na siya mawa kana ya juya ya shige ciki sai kusan karfe hudu ya farka daga bacci ko sallah bai yi ba yayi wanka yayi sallah still baby Na bacci kana ya fito tas ya Kira masu aikin yace kun shirya ko duk suka amsa jiki a sanyaye ya basu Hakuri yace Hameeda ta tafi kuma kun fa zamanta ku keyi yaba kowa dubu 50 kana ya sallamesu. Jin kukan baby yasa ya shiga da gudu sai kuma suka cigaba da Regina kamar yanda suka Saba da kyar ya iya rufe gidan ya shiga mota sai base ya dauko faruk yace muje gidan su Amina pls faruk Yaro Na zai mutu da yunwa kallo daya faruk ya mishi yayi tsaki kana ya shiga motar don Hakeem din ma haushi yake bashi suka ja suka tafi yana ta gudu don kukan yaron gigita shi yakeyi!!! WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16. 38 Ina zaune Ina Shan pepper soup din da mama ta mun naji sallamar Habibu a Kofar dakin mu Na dago nace shigo yace Yar mama Ana Kiran ki a waje don mu gidan mu ba tarbiyar da Yaro zai Kira ka yaya ko aunty to iyayen da suka haife su ma sunan su suke Kira. Na kalle shi nace jeka ce bana nan yace tun ranan da aka kaiki asibiti yake zuwa fa nace waye wanan kuma nace kace bana nan ya fita yana tura baki don Na Mai ihu ya Usman yace amina ko dai Alh junaid ne ya dawo? Na Harare shi nace lallai kam ya Fatee tace ni kuma Ina tunanin Hakeem ne zan yi Magana naji shigowar baban mu sai nayi shiru zama yayi suna gaisawa da ya Usman don baya nan suka zo. Habibu Na fita ya kalli Hakeem yace tana ciki yau aka sallameta a asibiti tun da kuke zuwa tana asibiti amma tace wai ince bata nan saboda bata San ganin kowa! Hakeem yaja tsaki ya dauko baby din dake ta faman kuka yasa kai cikin gidan faruk ne ya tsaya rufe mota kana ya biyo shi zai shiga ga mamakin shi Doctor din base ya gani tare da lawyer din daya yanke hukunci zama Na da Hakeem a court. Faruk ya kallesu don sun sha zuwa shida Hakeem yace Sannun ku lawyer don yace to mun zo a dai dai kenan don Nima Doctor ke ce mun Amina ta haihu don ban sani ba sai kuma ya bani mummunan labari wai basu tare mu kuma mun hada sune don su so junan su har abun ya kai ga aure banjo dadi ba Sam! Faruk yace to muje ciki zaka gansu ay sai ayi Magana. Hakeem Na shigowa matan gidan mu suka bishi da ido Ina zaune naji kukan Jariri gabana ya fadi Na mike tsaye ya dago labulen ya shigo ganin mama da Baba yasa ya durkusa yace Ina wunin ku? Baban mu yace Hakeem meke damun ka duk ka yamutse yasa hannu ya miko mun jaririn yana a durkushen bai dago ba yace Amina ga danki u deserve him better dan me kiyi Hakuri ki dawo muyi rainon nan tare Na yadda he need us both ko inda yake ban kalla ba Na tsallaka Na fice daga dakin ko dan Kwali babu a kaina nayi hanyar waje don zuciya Na suya take kuma inna yi Magana bazan Gaya mishi Mai dadi ba shi yasa Na fito kawai jinayi nayi Karo da mutum Na dago da sauri lawyer Na gani Na matsa baya naji ya Fatee ta riko ni yana fadin Ina zaki amina menene? Baki Jin baby dinki na kuka Haba Amina? Lawyer din yace kaita ciki Na juya naga sun fito daga daki nace in dai Hakeem Na gidan nan Walh bazan koma ba he should just step out kuma ya bar ni in samu peace of mind a gidan ubana!!! Ya Fatee tace calm down Amina pls kinga akwai mutane zo ta janyo hannuna har gaban mama ni kuma Na rike ta kam. Hakeem ya sake zuwa gabana yace Amina kin cancanci kiyi mun komai don Na miki abun da ba zaki manta ba but Ina rokon alfarma a gaban kowa ga lawyer ma yazo da doctor ga yan gidan ku duk su zama shaida ya durkusa a kasa gyuwa biyu yace ki yafe mun Amina nayi kuskure gashi tun ba aje ko Ina ba Na fara gane mistake Dina my baby is starving bcoz of wat I did Amina kiyi Hakuri ki gafarta mun Walh I know I can't do without u pls ki dawo rayuwar mu don Allah Amina!!! Kallon shi nayi kana Na dauke ido zuciya Na zafi takeyi ban so in yi Magana don abun da zan fadi Na Mai dadi bane hakan yasa Na kwantar da kaina a kafadar mamana Ina ajiyar zuciya kukan yaron Na Dakar mini zuciya kuma ko inda suke ban kalla ba.babana ya daure yace meke faruwa ne? Mama tace oho yanda ka gani haka Na gani tunda ta dawo Na Kira akwai damuwa Na tambaye ta tace ba komai nace Ina Hakeem da baby tace suna lafya sai dai in ba kowa tayi ta kuka lawyer dinyace Hakeem meke faruwa ne? Hakeem dake durkushe cikin rana yace laifina ne koma meye ni naja Amun hukunci kawai don fadin laifin nan abun kunya ne a tare Dani Ku taya ni roko Amina ta amshi baby din nan yau kwanan shi uku a duniya kuma har yanzu bai ci komai ba Amina ki tausaya Mai don Girman Allah kar ki hukunta shi da laifin Baban shi. Kowa shiru yayi ya Fatee ta karbi baby din ta miko mun yace Amina karfe shi ki bashi nono ki tausaya Mai don Allah. Na kalleta nace ban taba miki musu ba amma duk duniya ba Wanda ya Isa yasani in karbi baby din nan kuma Hakeem yasan dalili Na kalli Hakeem nace kana son tonan asiri ne or want it personal between us? Hakeem ya mike tsaye yace Amina kiyi Hakuri Na amsa laifina Ba wani tashin hankali kiyi Hakuri pls don Allah! Na kalle shi nace fyn to dauki baby Dinka ku fitar mana a gida Na matso gaban shi nace Nabar gidan ubana once saboda kai to bazan sake gidan mu don kai ba Hakeem coz nasan ciwon kaina yanzu so pls step out and dats final Na juya zan shige daki naji ya riko hannuna ya durkusa Akan gyuwar shi yace don girman Allah Amina ki aure ni yanzu ba sai anjima ba pls I want to marry u! Na fisge hannuna duk da faduwar gaban da Nike ji nace bazan aure ka ba Hakeem koda nasan ba Wanda zai aure ni a duniya bazan aure ka ba dis is not wat I plan ka saka ni a WATA RAYUWA and still kana son sake jefani a wahala in karasa rayuwata a wahala no kaje ka kaima Hameeda ni bazan rike ba ya kalleni cikin ido yace Hameeda is no more my wyf Amina I have no body daya wuce ki meyasa a zaki yafe mun bane nasan Na miki laifi naji kar ki aure ni wanan ma kawai is a purnishment but ki tausaya ma wanan yaron da bai San komai ba Na kalle shi nace Nima ka tausaya mun Ina son zama da nawa iyayen kuma I won't get dat chance with a baby ni ban Isa in karya ma Babana rantsuwa ba kuma Na gaji da zama da Mijin da ba nawa ba Hakeem let go off me pls!!! Faruk dake tsaye shiru yazo gabana yace Amina marry me yau ba sai gobe ba Ina so kisan zaki samu duk mijin da kike so bcoz u deserve it kuma zamu rike baby dinki a wurin mu. Na kalle shi nace charity marriage with me no thank u faruk ka zauna da haleesh Dinka coz ni ba abun tausayi bace Allah yana tare Dani all the time. Yace to me kike so Amina pls baby dinan Na wahala Na yi dariyar bakin ciki nace Nima Ina wahala kuma bazan kashe kaina don Farin cikin Hakeem ba don bai ma San inayi ba. Ya Usman yace ban San ki da ta irin kai ba Amina why? Mamana tace ko kina so ko Baki so sai kin raino yaron nan Amina saboda danki ne kuma kina son shi! Ya Fatee tace pls Amina ki tausaya ma jinin ki wanan yaron Na wahala saboda ke da Hakeem fadin ku bai kamata ya shafa rayuwar yaron ba! Lawyer din ya zo gabana yace name ur price Amina ki kula da yaron nan!!! Na kalle shi nace Hakeem bai da kudin da zai biya ni u can ask him bani son komai a wurin shi kowa anan yasani karbar yaron nan yana dai dai da sake barina gidan mu a Karo Na biyu kuma ni Amina bazan aure Hakeem ba haka kuma bazan aure faruk ba so it's one way or d oda naji zan bar gidan mu naji zan sake nisa da iyayena da kuma 'yan uwana a Karo Na biyu. Na kalli Doctor da lawyer din nace ku matso kuyi shaida with an agreement kowa Na gidan nan zai gani ni Amina Na Amince zan karbi baby dinan but only on one condition!!!!!!! Idan Hakeem ya amince fyn idan bai amince ba ya fita a gidan nan da yaron shi we have beta tinx to do dan discussing about dis!!!! Idon kowa yayi ja hatta babana Ina ganin wani tashin hankalin a idon shi. A tare duk suka ce what's ur condition ?????? ( menene condition din Amina da har zai sata sake yin wanan sacrifice din barin gidan su a Karo Na biyu what is she after?) WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16. 39 Kowa ya zuba mun ido yana kallon cike da tashin hankali ni kuma Na zuba ma Hakeem ido cike da tsana don ko kadan baya bani tausayi Na kalli faruk da babana Wanda ko kyafta ido baya yi Na sauke idona hankali nace lawyer kai nake so kafi kowa yin shaida don kai ka yanke hukunci a Karo Na Farko ban karbi kudin Hakeem ba kuma bazan karba ba har abada in sha Allah but I want all of you to witness dis ni Amina Na amince zan karbi yaron nan kuma zan bar gidan nan a Karo Na biyu sanadin Hakeem but yaron nan ya zama nawa har abada Hakeem bashi da Yaro a hannuna yanda yake takamar yaron nan nashi ne shi kadai bashi da uwa haka nake so yau ku shaida yaron nan ya zama nawa ni kadai bashi da uba kuma Hakeem bazai tako inda Nike ba besyd ban son ganin shi a inda baby Na yake ban son Yaro Na ya tashi da feelings din yana da uba kuma ko pant ban yadda ya siya ba zan cigar da Yaro a yanda aka cigar Dani zan sha yar dashi yanda aka sha yar Dani kuma zan mishi tarbiya irin wacce aka mun kuma abu Na karshe da Nike so kowa ya sani is Hakeem bazai bani inda zan zauna ba I will build my own life my self!!!! Tunda ta fara Magana yaji kamar Ana mishi duka a kwakwalwa Anya kuwa zai iya RAYUWA ba baby dinshi he lost everything ya rasa kowa saboda baby dinan yanzu kuma Amina ta raba shi dashi bazai yiwu ba Sam! Wata zuciya ta tambaye shi in baka amince ba kana da Nono dazaka bashi kenan?? Ya dafe kai hawaye ya sakko a idon shi ya furta yasalam da karfi kana yace Amina ki kashe ni kawai it's easier dan dis ur decision pls ya durkusa a gabana yace ki rike baby dinan don Allah nayi alkawari bazan takura miki ba amma ko sai daya ne a rana ki Bari in rinka ganin shi Amina dia baby is my life Na rasa komai saboda shi na daga hannu nace dakata Hakeem it's optional in ka yadda fyn in baka yadda ba Na Nuna kofa U can find ur way mikewa tsaye yayi yana kallona yasa hannu ya goge idon shi kana yasa hannu ya karbi baby din a hannun ya Fatee ya mishi addua a kunna ya Ciro wani zobe Mai adjustment yasa mishi a yatsa kana yace I love u I really love so much u are my life and ya dago ido ya kalleni kana yace I love ur mother but I don't realize it early I hope it's not too late!! Ya manna mishi kiss a goshi kana ya matso daf Dani yace Na amince Amina Na Amince have ur baby. Ina sa hannu Na karbi baby din naji wani sanyi kuma baby din yayi shiru sai ajiyar zuciya Mai karfi ji nayi hawaye Na bin idona ban San dalili ba kowa dake wurin mu yake kallo Hakeem kam ya zuba mana ido Na juya zan shiga daki naji lawyer din yace Amina Na tsaya cak amma ban juyo ba yace Baki tunanin hukuncin ki yayi tsauri dayawa Na juyo Na kalle shi nace ka tambaye Hakeem!!! Yace ban San me ya hada ku ba kuma ba komai ku barshi a Siri but kudin da aka miki alkawari dole ki karba Na girgiza kai nace bazan karbi don Na haifi yaron daya kasance nawa ba Na bar ma Hakeem bana so lawyer ya girgiza kai yace agreemn ne dole ki karba da ace bani nayi handling case din ba fyn but tunda am part of dis dole ki ni abun da nace kin bada sharrudan ki an amince dole ki karbi nawa ki amsa kudin it's a command not a plead nace fyn zan amsa ya kalli Hakeem yace Ina kudin? Faruk yace Bari in kawo ya fita sai gashi da brief case ya mika ma lawyer shi kuma yaba Hakeem da kyar ya iya amsa kana ya miko mun idona a cikin nashi Na amsa yace Amina pls Ina rokon ki shopping din da muka yi ki amsa don in kika bar mun ban San me zanyi dashi ba Na kalli idon shi nace ka kyau tar ni bana so in kuma baka da yanda zaka yi dasu ka musu kudi in siya amma ba zan amsa ba! Ya ce ba komai zan siyar miki nace fyn nawa yace ko nawa kika biya zan amsa Na kalli lawyer din nace ya kwaso a kawo mun kayi shaida ka musu kudi zan biya Na juya Na shige daki Na barsu a tsaye cike da mamaki don sun San ba hali Na bane wulakanci!!! Ina shiga Na Ciro Nono Na fara ba baby Na tunda ya amsa yanda yake sha ya bani tausayi hawaye Na sai sauka yake a fuskar shi. A waje kam lawyer din cewa yayi zai Kira aje a kwaso Kayan ya kalli ya Fatee yace kije don akwai Kayan Amina in mijin ki ya amince sai ku dawo Ina jiran ku mu Gama komai yau ba musu tace muje ya Usman ya biya suka tafi Hakeem da faruk ma suka tafi. Sai bayan magriba suka dawo Ina daki kwance don mama ko dakin bata shigo ba ya Fatee tace kizo Na lura ma wani fushi takeyi Dani Na mike Na fito Sanye da dogon hijab dakin Baba naje duk suna zaune lawyer yace naga Kayan Amina suna waje pickup daya a cike to ni Na yanke hukunci ki biya million daya Na kalle shi don nasan ko tafiyar Hakeem America ya siyo abun da yafi million daya amma ance komai ba yace kuma ga baban ki nan ni dai bai ce mun komai ba wanan ya rage tsakanin ku Allah ya miki albarka ya kuma huci zuciyar ki duk abun da kike so ki Kira ni in sha Allah I will be dia for u nace thank u nagode Ina zuwa Na mike Naje daki Na dauko one million cig Na ba lawyer shi kuma ya mika ma Hakeem kana yace to am done hia ni zan wuce sai kunji daga gareni ya fita. Babana ya kalleni yace Amina bazan ce miki komai ba don ke kika fuskanci rayuwar ke kadai but Ina so ki Kara Hakuri Akan Hakurin ki Allah ya miki albarka nasan nayi rantsuwa bazan zauna da kowace 'Yata da ciki ko Yaro ba but Akan ki zanyi kaffara ki zauna Na tsawon kwana arba'in a miki wanka kamar kowace mace amma daga nan ki tafi har ranan da kika samu miji ko kuma uban Yaro ya amshi abun shi ni kuma zan yi azumi kullum har ranar da kika tafi. Ya kalli Hakeem yace kayi Hakuri kayi Hakuri ka kuma Kara Hakuri shikenan abun da zan iya ce maka har cikin Raina naso ka zama mijin Amina amma bazan mata dole ba kayi ta addua ni kuma uba ne a wajen ka Hakeem Allah ya maka albarka. Hakeem baice komai ba ya dauki million daya da aka bashi yace gashi Baba ayi buda Baki lafya don mu muka saka azumi Baba yace Sam bazai amsa ba Hakeem ma yace in dai har ni 'danka ne da gaske zaka amsa Baba da haka ya rufe bakin Baba ya kalli mama yace nagode mama sai munyi Magana ya kalli ya Fatee yace Anty Fatee sai munyi waya ya mike ta gabana yazo wucewa don Ina tsaye bakin kofa ka shin shi ya cika ko Ina naji kamar in rungume shi amma Na daure ko dagowa banyi ba shima kallona kawai yayi tayi har sai da faruk yace muje mana kana ya Ciro waya ta a aljihu ya miko mun Na girgiza kai nace Wanda nazo gidan ka bani da waya so I don't need it now bai ce komai ba ya wuce ya Usman ya bisu suka fita. Na kalli Baba nace nagode Baba Allah ya saka da alkairi kuma Nima Ina Sanar daku Na samu admission a nasarawa zan je registration gobe Na Gaya musu yanda komai ya Faru duk addua suka mun kana Na mike Na koma daki mama da ya Fatee suka biyo ni mama ta mun wanka kamar kullum kana tana baby Kayan da aka kwaso su sai dai dakin Baba aka zuba Allah yaso komai Sabo ne. Ina karanta tausayina a idon kowa ya Usman Na dawowa ya mun nasiha kana ya dauki baby din Ana ta fira amma Na kasa saka Baki ji nake duniyar ta mun zafi sai karfe Goma Na dare ya Fatee suka wuce muka kwanta nida baby Na don mama keda girki sai da ta mana komai har kunu ta kuma tasani gaba naci tuwo kadan kana ta wuce dakin Baba. Yanda naga safe haka naga dare Na kasa ko runtsawa sai daf da asuba nayi bacci karfe bakwai Na farka saboda kukan baby ruwa Na fara bashi kana Nono Ina ta kallon Kaunar shi Na sake shiga Raina mama ta shigo Na gaishe ta kana tace Ina ta sauri Ashe har kin tashi nace ya Hana ni bacci mama cikin dare ma sai Shan nono yakeyi Na gaji mama tayi Daria yace ki tausaya Mai yayi kokari ay. Na kalli mama nace yau fa zanje nasarawa din tace ba komai baban ki ma yace ki shirya da wuri ya tashi da azumi yau ay nayi shiru ance komai ba duk tausayi suke bani don saboda ni kadai gida duk ya rikice. Kafin karfe Tara mama duk ta mana wanka mun shirya nace mama ni ban so Inje dashi tace to Amina zai iya yin kuka gashi baya karban madara nace mama akwai abunda Hakeem ya siyo Na tatsan nono ki Bari in duba sai ki bashi in yayi kuka its electrical tace to ba komai haka mukayi kana Na bata shi ta goya ni kuma Na fita naje dakin Baba muka gaisa kana Na fita Sanye da dogon hijab sai kudi Dana diba har million daya Na rungume jaka cike da tsoro Ina zuwa Tasha Na iske saura mutum biyu Na biya kudin duka biyu muka tafi Ina ta addua. Sai karfe sha biyu da rabi muka iso Na Ciro wayar mama Dana taji da ita Na Kira number principal Na Gaya mishi Na iso yace to Bari ya Turo mun number abokin shi in Kira haka ko akayi stryt Na dauki keke napep har makarantar university of lafia katuwar makaranta ce sosai Mai shegen kyau kowa nata kai kawo wanan ne Karo Na Farko a rayuwata nazo garin da kuma makarantar Na Kira number abokin principal muka gaisa nace Mai nazo yace ok in tambaye student dept of mass com. Sai Dana wahala kana nazo ya fito ya shigo Dani Christian ne mutum in amma yana da kirki ya bani ruwa da Lemo nasha ruwan kadan kana yace to in bashi admission later cikin minti a basu for talatin ba yamun komai yace kudin makaranta dubu 50 nace Ina so in biya duka shekarar har in Gama dubu Dari biyu kenan ya mun generating transaction I.d kana yace Inje bank Na zaro ido yayi Daria yace ba komai Bari yasa a biya mun security ya ba aka biya mun. Har course registration ya mun yayi printing yace zai sa Amun sauran abubuwan amma inyi resuming don an fara karatu Na mishi godiya kana nace zanyi resumina amma sai Na samu gida yace hostel fa? Nace no sir Ina da baby bazan iya zama hostel ba yace ok to akwai gida da aka Gina opposite school in Ina so Inje in duba don student aka Gina dama daki daya ne sai toilet a ciki da kitchen but yana da girma sosai nace yana da kyau? Yace sosai ma Hajiya nace nawane sir yanda yayi shiru yana zare ido ya tabbatar mun Chuwa chuwa yake son yi sai can yace 120 ne but zanyi Magana a bar miki 100 Daria nayi a zuciya ta nace daki daya din but a fili ce mishi nayi nagode Na kirgo dubu dari Biyar Na bashi nace gashi ka biya mun sauran kudin kuma ka siya mun katifa sir sai carpet in kuma akwai wani gyara sai Amun yace jiki Na rawa za a miki komai Hajiya nagode in Na Gama registration din I will call nace no problem Nima I will resume soon Na mishi godiya wurin karfe Biyar Na zo Tasha sai kaduna sai daf da isha'i Na dawo don motar bata sauri a gajiye sosai Na dawo gida da kyar nake Tafiya don gajiya Na musu bayanin komai kana mama tamun wanka nasha kunu da farfesu kadan kana Na kwanta Ina Jin mama nama baby wanka amma ko kafin su Gama nayi bacci ta janyo gadon muka kwanta tare cike da Kaunar juna don uwa daban ce kuma soyayyar ta daban ce a zuciyar kowa. WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16. 40 Yau Friday sati Na daya cif da haihuwa tun asuba Na tashi don Jin Baba Na knocking Na mike zaune Na bude mishi kofa yace ya sunan yaron naki ne? Don in da ayi addua a masallaci Na zaro ido waje nace ban San sunan da baban shi yasa mishi ba duk da Na kwace shi Baba bazan Hana Hakeem karar sa mishi suna ba don kila shi kadai yaron da Allah zai bashi a duniya Baba yace kin kyau ta Bari In Kira Hakeem din yayi ta Kira amma a kashe ya Kira ta faruk ma kashe mamaki ya kama ni don Hakeem bai kashe waya Na kalli Baba nace to in ka same shi sai ya Gaya maka amma ni zan rinka Kiran shi da SULTAN Baba yace to ba laifi Allah raya shi kana ya fice sallah mama dake Jin mu tace Allah ya raya sultan din nace Ameen ummana. A ranar Mr Isaac ya kirani yace ya Gama mun registration kuma an gyara gidana ma mishi godiya nace in sha Allah zan dawo very soon amma before then Zanzo ko cikin next week ne in karasa kawo kayana. A haka rayuwar mu ta kasance gwanin dadi naje Na bude account Na zuba kudina tas a ciki million takwas cif don Baba mama kyauta tace in white tunda tana samun kudi ta wurin ya Bashir kafin sati uku baby Na yayi kina sosai Nima nayi kiba Na cika sosai nayi kyau ta kar bani da damuwa amma can kasan zuciya ta Hakeem ne don ban taba fitar da numfashi ba tare da dinshi ya karu a Raina ba sai dai in ta dannewa. Ranar da muka cika sati hudu tun asuba Na kwashe Kayan sultan tas Dana siya a hannun Hakeem Na kama hanyar nasarawa sai da nasiya komai Na bukata har Kayan abinci kana naje nasa mr Isaac ya nemi mun ma'aikata aka gyara gidan tas tamkar gidan rainon yara don katifa ce kadai tawa a dakin amma komai Na sultan ne Kayan wasa iri iri wasu har ya shekara uku ma zasu fara amfani dakin yayi kyau har kitchen sai da Na tabbatar Na hada komai aka bani makulli Na don gidan katone har da gate kowa da dakin shi sai Mai gadi black gate student estate sunan gidan yana da kyau sosai Na ba Mai gadin kyautar dubu Biyar nace ya kula mun da gida kafin in dawo don Na lura yanzu kudi sune biyan bukata. Shi yasa kowa biyayya yake mun a garin nasarawa naje office din mr isaac ya Hado komai nawa kana ya bani time table yace lecture nata nisa madam ki dawo nace Mai soon in sha Allah kana Na dawo kaduna cike da dokin Na kusa dawowa makaranta Nima zanyi karatu kamar kowace mace in zama jaruma in kuma Nuna ma Hakeem cewa Nima nasan ciwon kaina. Ranar da mukayi arba'in kamar in zuba ruwa kasa in sha ba dan komai ba sai don Na huta da ruwan zafin mama da kuma dokin komawa makaranta tun safe bayan nayi wanka Na tafi gidan ya Fatee naje mata sallama wuni nayi a gidan cike da murna da doki takaici Na daya gobe zan bar gidan Allah kadai yasan yanda abubuwan zasu kasance a nasarawa kuma har dare muna tare cikin jinkinta ya fito wata Biyar gwanin sha'awa Ina ta tsokanar ta da dare suka dawo Dani gida ni kuma Na hada Kayan sawan mu tas nida sultan a Daren naje nama Baba godiya kana Nani duk dakin matan gidan mu Na musu sallama don ba wacce ta taba bude Baki ta zage ni cikin su don kawai Na musu kyau tar dubu hamsin hamsin kowa kamar ta goya ni don tattashi. Ni da mamana kam Na muyi bacci ba ranan ta mun nasiha sosai kana tana sultan addua tace Allah ya state kin nace Ameen mamana zan siya waya ko don saboda ke Amma ba yanzu ba ni yanzu business Nike so in fara tace to ki natsu a karatun tukuna in kin huta sai kiyi tunanin Mai zaki fara nace mata to mama Na. Washe garintun asuba Na tashi nayi wanka nayi ma sultan Na shirya shi yaron sak baban shi kamar Su daya sak in ka ganshi kamar ka kashe shi don kyau ba Wanda ke dauke idon shi Akan sultan in ya ganshi hakan yasa kullum Ina cikin mishi addua sai kusan karfe Goma muka Gama karyawa Na fito don drop din Mai taxi Na dauka har nasarawa Na shiga dakin babana lokacin da yara ke kai mun kaya mota Na durkusa Na sake mishi godiya yasa hannu ya karbi sultan yace dan Baba Mara suna har yau babanka ba a samun shi a waya balle muji sunan naka inda dadi nayi Dariya mama dake bayana tace kushine ko? Yayi Dariya yace da wanan Allah ya kiyaye ya kalleni yace ayi ta karatu Amina Allah ya kiyaye ya tsare nace Ameen Abba nagode Na mike Ina fitowa nayi waje don kuka da yazo mun mama ta biyo ni har waje tana mun addua ni kuma Na daga sai nasarawa. Muna isowa misalin karfe daya Na sauke kaya jikin a rawa Mai gadi ya bude mun ya kwaso mun kaya tas har ciki Na mishi godiya ya fice Na Goya sultan Zan fara shara sai ga masu aiki suka hau yi mun shara ni kuma Na daura ruwan wanka kasancewar ranan Sunday! Sai da suka mun chefane kana suka wuce don yan mata kanana su biyu su suke ma yawancin 'yan gidan mu aiki sai da mukayi wanka naba sultan Nono kana Na kwantar dashi Na shiga kitchen komai tsaf dakin har da AC stew nayi Mai yawa Na dafa wite rice Ina zubawa Na zuba ma Mai gadi Na leko Na Kira shi Na bashi kana Na rufe kafata ko Ina shiru saukin daya ne Ana dauke wuta suke tada gen. Ina Gama cin abinci nayi sallah sai bacci don a gajiye Nike sai dai in farka in yi sallah in koma har gari ya waye Na shirya sultan Nima Na shirya tea kawai nasha Na shiga skul don a time table Dina 8 Nike da class. Lallai makaranta da dadi koda dai banyi. Magana da kowa ba ko Ina ya birgeni lecture din ranan sun min dadi sai karfe hudu Na Gama da skul Naje office din mr Isaac shi ya hada ni da class Rep Na karbi handout kana Na koma gida a gajiye ga yunwa don sallah kawai naje ba ci komai ba a masallaci ma kowa so yake ya dauki sultan haka yayi ta yawo hannun jama'a har Na idar Na amshe shi. Kafin sati biyu Na Gama sanin komai a makaranta duk wani test karatu Nike ba Na wasa ba inyi don nasa ma Raina karatun Nike so Na Saba da komai yanzu kam don har kasuwa naje da kaina abu daya ne nasan a zanyi ba shine nawa koda wasa bazan yi kawa ba kowa sannu ce wasu a gidan mu suke wasu kuma hostel wasu ma cikin gari ni dai bayan sannu ba abun da ke hada ni da kowa koda wasa sultan Dina ya ishe ni farinciki don kusan komai nikeyi idon shi Na kaina ya sanni sosai. Shi kam Hakeem tun ranar da ya bar gidan mu washe gari ya tafi office din organ shi yace yana son a tura shi course ko wane iri mamaki ya kama Ivan dan yasan Ana kiranka course Na ka ki yadda sai yau ya roka daka shi? Hakan yasa oga Kiran faruk yace meke faruwa faruk yayi Daria yace ba komai Nima oga in zan samu zanje amma nawa kar ya dade Ina so in hado lefe a can don aure Na ya kusa ganin da gaske suke yasa yayi signing washe gari suka bar kamar zuwa Mexico a van Hakeem ya Gama jinyar zuciyar shi bayan ya Kira gida yace an Kira shi tafiyar gaggawa ba zai samu zuwa ba don yasan in yaje za a mishi maganar Hameeda shi kuma bai shirya amsawa ba yanzu. Saukin shi daya faruk shine tattashin shi tunda ya Isa ya Kira gida yace yana lafya zasu shiga wani aiki zai kashe waya sai sun fito kowa ya mishi addua. Shi kuma ya kashe wayar ya aje ya rungumi wayar Amina ta zama kawar shi kullum yana cikin kallon hotunan ta ya Na mata surutai ta hoto tamkar tana gaban shi tun faruk Na Daria har abun ya fara bashi mamaki. RAYUWA kenan abun da baka Zata ba shi yace baka wahala. Gashi yanzu Amina da baby dinshi sun mishi nisa kuma shima yama Nigeria bye bye har sai ya samu peace of mind don ba zai jure zama gari daya da Amina ba tare da ya ganta da baby dinshi ba a tunanin shi haka yafi mishi sauki yayi ta zama cikin giyar begs da ness. - Murbash WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16. 41 Kullum dogon hijab nake zabgawa har kasa in dauki sultan muje school kowa a class din respecting Dina yakeyi don a tunanin su Ina da aure kullum Ina cikin karatu don Sam Allah bai sa sultan nada damuwa ba in ba wani abu ta dame shi ba Sam baya ko kuka gashi 'yanmata da mazan class din kowa son shi yakeyi Dana shigo in dai ba lecturer zasu fara rige rigen karban shi tare da feeder din shi to wani lokacin ma sai an tashi Nike amsar shi ni dai kullum inacikin yi mishi addua. Tashin hankalina daya har yau bani dawaya umma ta ma sau daya mukayi waya itama wayar Mai gadi Na karba Na kirata Na kuma Kira Abba sai ya Fatee da ya Usman don su kadai gareni duk duniya daga ranan kuma ban sake Kira ba har yanzu Dana share wata uku a nasarawa har Ina shirin fara exams don time table ya fito. Karatu nake ba kama hannun Yaro kullum Ina daki inakaratu don ba inda nake zuwa. Ranan exams din security ta rike mun sultan Na shiga kamar Shan ruwa haka naji don sauki don karatu nayi ba Na wasa ba. Shima shi sultan yasan Maman shi is busy don bani da wani lokacin wasa dashi kamar yanda muka Saba don yanzu watan shi hudu kacal amma yayi wayau sosai. Sati biyu cif mukayi muna exams a ranar wata jumu'a muka Gama murna kamar in zuba ruwa kasa in sha at least Na Gama da first semester a Skul din. Ina isowa gida Na daga sultan yana ta Daria nace my baby love yau ba karatu zamu shana ko. Sai da mukayi wanka misalin karfe uku naji gidan yamun shiru koda dai daga waje music ne keta tashi don party yammatan gidan mu suke yi don kowa yau ya Gama exams a skul masu barin gari Na ta fitowa duk jikina yayi sanyi naji Dama Ina da inda zan tafi Nima. Cikin sanyi jiki Na dauki sultan Na goya shi don ya fara bacci Na dauki hijab Dina Na saka sai jaka Dana dauka Na rufe kofa zan fice naji ance Maman sultan fita zakiyi? Na juyo khairat Na gani yarinyar ajinmu ce amma bamu cika Magana ba kuma gidan mu daya! Nace sannu sai da muka gaisa kana tace in fita zaki yi ki bar mun sultan don Allah nayi murmushi nace yayi bacci ay kuma ba nisa zanyi ba kasuwa zanje tace to fa akwai rana kuma baza muyi wasa ba amma dai still ki bani shi in goya shi kinga gobe zan tafi zanyi missing dinshi sanin sultan ba Mai damuwa bane yasa Na sakko shi Na bata ta goya ni kuma Na fita stryt kasuwa naje cikin wani apple shop laptop nazo siya atleast zamu samu abun da zai taya mu fira tunda zamu rinka kallo nida baby Na! Sai da aka dade Ana duba mun kana Na Saba wata Mai kyau Na siya hard drive aka zuba mun movies sosai a ciki kana Na fito kamar in sayi waya naji bazan iya ba don bana son tsautsayi yasa wata rana in Kira Hakeem don number dinshi Na haddace complete a cikin kwakwalwata. Na dawo gida Na iske gidan ya Isa Riki cewa da waka sai rawa suke yi khairat ma tana ta rawa duk da hoton datayi Na karaso nace sannu Na bar miki aiki ko tayi Daria tace a'a Walh kawai bai tashi bama balle muyi wasa nace to kawo shi nagode ba musu ta kwance shi ta bani muka tafi daki kina chargy ma laptop din nayi kana Na fara girki sai da Na Gama kana sultan ya tashi wanka Na sake mishi kana Na bashi nono naci abinci Na kunna laptop Dina muka fara kallo bayan Na kwantar dashi a kirjina. Sai bayan isha'i Na kashe komai nace my baby tym for story don ka'ida ne kullum kafin Tara Na dare sai Na bashi labarin baban shi Hakeem yau ma haka nayi Na dago shi Ina kallo kana nace sultan u look just lyk ur dad and he loves u so very much he smiles wen u smile and shed tears wen u cry! Sultan baban ka Na son ka sosai yana Magana da kai tun kana ciki yana wasa da kai tun kafin kazo duniya hawaye ya sakko a idona shi kam sultan kallo Na kawai yakeyi don Dama daga irin wanan lokacin Na Gama murmushi sai kuka har bacci ya dauke mu. Gidan mu tas kowa ya watse an tafi Hutu daga ni sai Mai gadi sai sultan Dina yau sati daya amma duk Na kosa a koma skul don ba abun da nikeyi a gida sai kallo duk tsiya skul ko zan ga mutane koda dai bani shiri da kowa zan yi karatu zan shiga class kuma sultan ma is not bored gashi saura sati uku a dawo duk nabi Na gaji da hutun. Na mike Na dauko sultan Na fito wurin Mai gadi Na gaishe shi ya amsa cike da fara'a kana yace yanzu Zanzo in kawo miki kwano sai kuma gaji nace ba komai kati zaka bani daga Shagon ka Na mika Mai Dari Biyar ya amsa ya miko mun kati nace to ban Aron wayar ka jiki Na rawa ya bani Na saka katin kana Na Kira wayar mamana ta daga da sallama muka gaisa kana tace yar mama Ina kika shiga don girman Allahu yar mama ki sayi waya nace to umma ya gida tace lahya lau wanan yarinyar ta haihu an samu namiji har gobe suna bamu San yanda za a Gaya miki ba gashi akwai labarai iri iri duk bamu San yanda zakiyi ba nayi ihun murna nace yau zan Tahoe mama Na sai Na iso kuna Ina? Ko kafin ta amsa nace umma sai nazo Na kashe gashi hiding number Nike kafin in Kira don kar su Kira ni back. A gurguje Na shirya Na hada kaya don Hakeem bazan iya cewa ga yawan Kayan daya Dinka mun ba tsabar yawan su Na hada kaya a trolley Na hada Na sultan ma muka fito cike da doki Mai gadi yace haj lafya Daria nayi nace lafya lau. Ina zuwa Tasha motar ta tashi sai kaduna bamu iso ba sai daf da isha'i stryt gida ya Fatee Na wuce Ina ta Jan trolley Na ga sultan yayi bacci yana ta shagwaba Na kwantar dashi a kafada ta Ina Tajan akwati nayi knocking a Kofar palour ya Usman ya bude da mamaki yake kallona yace my sweety don atyms in muna wasa haka yake Kira Na. Mika mishi sultan nayi nace ka barni in zauna Na gaji pls ya amshe shi kana ya matsa Na shigo nace naji gidan shiru Ina kowa yayi Daria yace suna gidan mama ay tana can da mamaki nace Mai ya kaita komawa wanan gidan namu Daria yayi kana yace an barki a baya sweet heart zauna akwai ki huta sai in kaiki akwai labari nace dagaske yace sosai ma Ina juyawa naga wani Na gaishe shi ya amsa cike da fara'a Na nemi wuri na zauna ya Usman yace abokina ne yazo tatami fira tun da Na zama gauro abinci ya miko mun nace Na koshi nifa baby Na kawai nake son gani ka tashi ka kaini ko in tafi ni kadai yayi Daria yace zan kaiki amma sultan yayi girma sosai kuma yayi kyau dayawa nace kasan shi ba a sirka ba don baban shi da Maman shi duk yan Nigeria ne kai kuma kamar baby Dinka yar Nigeria baban shi buzu ya harareni yace Walh kema bizuwa ce nace naji ba komai kowa yasan ni yar Nigeria ce. Abokin shi nata mana Daria ya Usman yace sai in ga Mai kaiki gida yau naja baya nace oho nasan hanya ya mika ma abokin shi sultan kana yace don Allah yaron nan bai yi kama da buzu ba nayi caraf nace ay baban shi Fari ne ya Usman yace kin San har yanzu wayar Hakeem bata zuwa sai naje base sai aka ce wai an tura simu course Mexico Hakeem ba a San Wanda zai dawo ba shi kuma faruk wai shekara daya zai yi may be ma ba zai kai ba Na yamutsa fuska nace shi yasani haka Yaro a zai ta zama ba suna har sai Hakeem ya dawo? Daria ya Usman yayi yace ay ya mishi hudu a gonna wani issue. Mun dade muna labari kana yace muje in kaiki sultan Na hannun abokin shi ya Usman kuma ya dauki akwatina muka fice a mota. Unguwan rimi naga mun yi bance komai ba a tunani Na abokin za a sauke sai da muka iso gaban wani gida dan karami Mai kyau ta bayan layin gidan baba Bashir baban su ya Usman naga yayi parkin wani gidan dan karami Mai kyau yace muje nace sai Na sakko yace eh mana! Na fito Ina kunkuni don haushi Na kosa in je gida Ina shiga Nasa kai ya Usman ne a gaba a palour naga ummata Na dan kalle ta nace ummana me kikeyi a nan? Jin muryar a yasa ya Fatee ta fito cikin rawar jiki tace Amina sabon gidan mu kenan Ya Bashir ya siya ma umma naja da baya Na dafe kirji nace kice karyane ni ban yadda ba wai haka ya Usman daga yau ba ruwan mu dasu yan gidan mu da sauran rigimar su ba ruwan mu da gulma ba ruwan mu da tashin hankali wayyo Allah Na sai kuka ya kwace mun nayi sujadda Na ma Allah godiya kana nace Allah Nagode maka don duk wata wahala Dana shiga kana sirka mun taza ma Mai sauki a tare Dani!!!! WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16. 43 Karatu Na cigaba dayi cikin kwanciyar hankali kuma har yau ban siya wayar ba don ba Na son surutu daga ko Ina balle kuma yanda Na baro wanan saleem din Na neman shiga rayuwata. Har semester din yazo karshe muka yi exams cikin kwanciyar hankali ban yi ko tunanin zuwa gida Hutu ba don ban son takura ma kowa gashi hutun har wata daya amma haka Na zauna nida sultan yayi wayau sosai kullum muna cikin kallon cartoon sai da nayi kusan sati biyu dayin Hutu kana Na Kira gida mama fada tamun sosai amma ko a jikina tace yaushe Zanzo nace mama ba yanzu ba haka tayi ta bani Hakuri da nasiha Akan in sayi waya amma naki a lokacin take ce mun faruk yazo ya kawo katin bikin shi august dinan kuma yace a Gaya miki ki cika alkawari kizo nayi Daria nace Walh akwai karatu lokacin da kyar ne amma zan yi shawara Na kashe wayar Na kira ya Fatee mun yi waya sosai Na Kira ya Usman shima dai surutu yamun wai Ina son haukata abokin shi amma Daria kawai nayi Na kashe!!! Har zan ba Mai gadi wayar Na daure Na Kira number din faruk sai da ta kusan tsinke wa kana ya daga da hello wa ke kirana da unknown number nayi Daria nace uncle faruk Amina ce yace what!!! My run away wife ya kike kin samu sakona? Meyasa kika boye number ki bude in Kira ki nayi Daria nace business center ne shi yasa Na Kira ne in maka congrats Ashe biki yazo Allah sa alkairi amma da kyar in Zanzo saboda skul Ana classes yace Ba kyau Amina ki cika alkawari pls kin ga ba Hakeem ya kamata ace kina wajen Daria nayi nace to in sha Allah zan kokarta kaji but banyi alkawari ba yace ya baby din mu Amina nayi Daria nace he's fyn yana bacci dakun gaisa zai maka yaran shi da ba Mai ganewa faruk yace ya girma sosai ko nayi Daria nace gaskiya tunda 8months ay ba wasa ba mun dade muna surutu kafin Na Mai sallama yace Amina Ashe kina da number Na kika shareni don Allah ki sake kirana nace to ka gaida haleesh zan Kira ka yace to Baki so in gaida Hakeem ko tambayar shi ba kiyi ba Amina??? Shiru nayi kana can Na kashe wayar batare da nayi Magana ba. Zuciya a jagule naje daki don yau an Sosa mun inda yake mun kaikayi Na tambaye kaina Amina dagaske Baki son Jin muryar Hakeem? Shiru nayi don nasan Ina son ji ko yaushe yana Raina Ina son ganin shi Ina son ya kalleni Ina son ya mun Magana cike da kasaita da yanga kamar yanda yasaba ni da kaina Na San Ina son Hakeem so ba Na wasaba irin Wanda yake yawo a jikina. Result ya fito bayan an koma Hutu Ina daya daga cikin masu 1st class murna kamar in zuba ruwa kasa in sha haka kuma Na ci gaba da dagewa don karatu a 200lvl ba shida sauki. Kamar wasa muka Gama 1st semester kuma a ranar sultan Dina ke birthday 25 November murna nake sosai Ina fitowa paper muka kama hanyar kaduna I get dem by surprise don basu San Zanzo ba murna sosai ummata keyi nasa waya Na Kira ya Fatee ba bata lokaci tazo a motar ya Usman mun yi labari har magriba kana tasa nayi kwalliya muka fita joint iri iri ta kaimu muna ta hotuna tabbas ranan sultan ya shaida yana da gata gashi yana yawo ko Ina don ya Na Tafiya sosai tun yana wata Goma ya soma takawa kyau no shi ya Kara fitowa kamar shi sak da Hakeem har attitude din shi wani lokacin kamar Hakeem!!! Muna zaune take bani labarin bikin faruk don sunje ita da ya Usman yana ta fushi wai meyasa bazan Donna nayi Daria nace in lokaci yayi har gidan shi zanje ya cika rashin Hakuri shi kam!!! Wanan hutunma kamar ko yaushe saleemya dameni kullum sai yazo gida amma sam daga gaisawa ban sake magana sai dai suyi ta fira da umma Na har ya gaji ya tafi ya Usman kam har ya gaji da mun surutu karshe nace in ya dame I zan koma kafin Hutu ya kare haka ya Hakura ya barni don ni a ganina yin saurayi yanzu tamkar tonon asiri ne ma rayuwata da kuma rayuwar sultan Dina. Amma Sam saleem baya shirin fahimta har baba ya samu ya Mai Magana baba bai ce mashi komai ba ya zo ya sameni yana fadin tunda kin shirya aure har samari Na damuna ki maida ma Hakeem yaron shi kizo kiyi aure in ko ba haka ba ki Gaya ma jama'a su daina damuna masifa yake sosai Raina ya matukar baci duk yanda naso in mashi bayani yaki saurare Na sai da ya Gama ya fita Ina ta kuka Na hada kayana tas ba yanda mama batayi ba nace Walh Tafiya zanyi in ba Tafiya nayi ba wanan saleem din ba zai bar rayuwata ba Na gaji. Char tasha ya Fatee ta kaini Na koma skul Na kuma yi mata alkawari zan sayi waya sati Na daya da dawowa Na sayi waya gida murna suka yi sosai atleast zamu rinka Magana kullum Ana komawa skul Na maida hankali Na cigaba da karatuna wata shida mukayi stryt kana muka yi exams din daga wanan space din sai I.t da mun dawo kuma 400 lvl zamu shiga. Ranar da muka Gama exams ko tunanin komawa gida banyi ba don nasan inna koma gida sai nayi wata shida cif don bazan iya yin I.t a nasarawa ba naja tsaki yafi sai hamsin a ranar da kyar nayi bacci nasan nayi kewar gida amma in Na tuna da saleem duk sai Raina ya baci washe gari Na hada kayana dayawa don nasan ba ranar dawowa gida ko sun mun Kira yafi hamsin amma naki dagawa don nasan bazai wuce sucen dawo ba sai da Na Kara kwana uku kana Na taho hatta Mai gadi yayi kewa ta ko ba komai abincin da Nike bashi kullum su kam sauran yan gidan sai dai suyi kewar sultan don suna matukar son shi da damuwa dashi kana ko Mai yake so kafin in yi zasu yi mishi hakan yasa Na dan fara sake musu fuska don ance Mai 'da wawa. Ina isowa gida cike da gajia Na iske umma ta shirya mun girki naci nida sultan kana mukayi wanka da sallah sai bacci don Dama munyi dare. Washe gari kam har daki aka bani Na gyara don zaman wata shida ba wasa bane Na jera komai a wardrobe kana muka zauna fira da ummana don ranan Sunday ce Ina tambayar ta ina zanyi I.t tana ta kawo shawara karshe dai muka tsaya a NTA don yafi kusa da gidan mu. Washe gari tun safe Na shirya don sultan Na dade da yace shi tun yana shekara daya da wata biyu ko bacci bai tashi ba Na fice sai NTA Na kai musu request letter sai da Nabi process dayawa karshe suka ce to in sunyi accepting din zasu yi mun text da ranar da zanyi reporting ma musu godiya Na fito strait Na wuce gidan radio su ma Na kai request later sukam nan take su kayi accepting Dina suka Kara da ko gobe ki fara zuwa aiki amma da yamma karfe hudu zuwa takwas Na dare don akwai yan safe dayawa ganin ba nisa da gidan mu yasa Na yadda Na tafi gida na Gaya ma umma ta mun addua sosai. Na kalleta nace yanzu sultan din kika goya Daria yayi yace to in ban goya shi ba ke zan goya ne? Nayi Daria nace a'a umma ay jikan fari ne. dare nayi misalin karfe Tara naji text din NTA suma sunyi accepting Dina zan rinka Zuwa da safe karfe Tara zuwa biyu naji dadin lokacin don nasan zan hada biyu kenan nayi ta murna washe gari cike da doki Na shirya Ina cikin karyawa ya Fatee ta shigo ta kalleni tace ba dai da uban hijab dinan zaki ba Na kalleta nace eh mana taja tsaki tace to nan ba nasarawa bace kiyi dressing Mai kyau don Allah ni bance kar ki saka hijab ba amma first impression do matters atleast abaya Mai kyau zaki birge kowa sai kiba an Baki Babban post a office din a haka ta zugani Na canja kaya Na saka abaya ash Color Na yana gyalen ta ko sultan kallona yayi tayi nayi Daria nace baby boo nayi kyau ne Daria yayi shima Na Mai kiss nace take care sai Na dawo kar kama hajiyar ka kuka kaji Na fice ya Fatee taja motar ta Zata yi dropping Dina tunda Na shiga idon kowa Na kaina har office din oga aka kaini aka mun introduction kana aka Nuna mun komai da yanda yake suka ce for now zama zanyi in rinka fahimtar komai zuwa next week zan fara aiki haka ko akayi gwanin dadi nake bin kowa da kallo kuma su abun da ban gane ba sai inyi tambaya. Karfe biyu Ana tashi Na koma gida naci abinci nayi sallah Na huta kana bayan la'asar nayi gidan radio nan ma cike da doki aka mun introduction da sunan sai next week zan fara aiki ba abun da yakai watsa labarai dadi don abun akwai birgewa da aka tashi kamar kar in tafi amma haka Na daure Na tafi gida don nayi missing sultan Dina. _________________________________________ Shikam Hakeem ya Gama hado Kayan shi tas don dawowa Nigeria amma ya kudure a ranshi daya dawo zai sake applying wani course din ya gudu tun laraba ya kamata ya dawo amma yake ta faman daga tafiyar har yau Saturday tashin hankalin shi daya bai San yanda zai yi ya yi kati amina ba don maganar Hameeda ba damuwar shi bace amma ay yana tunanin in ta Gaya ma mutanen gidan su fa ta yaya zai fara musu bayani haka kwakwalwar shi take a cakude saboda wanan tambayoyin ko bikin faruk bai zo ba amma dole ya koma ay komai ta Faru ta kare kawai a calculation dinshi yaron shi shekara daya da wata bakwai ya siyo mishi kaya masu kyau amma bai San yanda zai yi dasu ba shi dai yasan ko Ana muzuru ana shaho sai yaga baby dinshi haka ya Baro Mexico ranar Saturday ya diro Nigeria a Abuja cike da gfargaba koda yaje gida murna kawai suka yi da alama ma basu San akwai matsala tsakanin shi da Hameeda ba hakan ya bashi relief ya tambaye Ina yayanshi aka ce baya nan yayi Tafiya a ranar ya gudu kaduna don a tunanin shi zai ga baby din shi sai dai me haka ya kwanta a gida yana ta juyi ba tare daya San mafita ba. Washe gari Sunday gidan faruk ya tafi ya wuni cike da doki suke tarban shi nan faruk ya bashi labarin mun koma sabon gida ni kuma Na tafi skul nasarawa kuma shima tun da ya dawo bai hannu ba hankalin Hakeem ya Kara tashi amma ya danne yace ta kake gani Inje gidan faruk yace eh ya kamata kaje amma ka Bari sai munyi bincike mun San ranan da take gida atleast in kuka ga juna wani abuna da kyar faruk yayi convincing dinshi ya Hakura. Nikam ranar Saturday Na dauki sultan mukayi nasarawa don submitting i.t later Dina din skul Na bukata kafin ka fara i.t ka kai acceptance later Ina isowa naji gabana ya fadi Na karasa office din mr Ruben shi ya Nuna mun office din i.t and project co-ordinator din Na gyara sultan a hannuna nayi knocking kana Na murna Kofar nasa kai Na shiga a hankali kana Na rufe Kofar sai da Na sauke sultan kana Na juyo Na shigo office din sosai dam!!! Gabana ya fadi ganin Alhaji junaidu as mutumin danazo gani jikina ya soma rawa naja baya Na tsaya shima kallona yake cike da mamaki kana a hankali yace Amina? Ban iya amsawa ba najuya zan fice naji yace Kt kije ko Ina in ma kin fita waza ki bar ma wanan yaron shigo kawai!!!!!! WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16. 44 Ba inda baya rawa a jikina Na jingina da kofa nayi shiru Na runtse ido da karfi sultan yazo da gudu yace mama zo cikin muryar shi dabata fita sosai addua kawai nake a Raina dinban shirya amsa tambayoyin Alh junaid ba. Muryar shi Na sake ji yace in ba zaki shigo ba u can pls find ur way out! Na daure Na shigo Na aje papers din Akan table kana nace gud mornin sir!! I came to submit my I.t documents kallona kawai yakeyi kafin yace u can have a seat zauna ba musu Na zauna idona a kasa ya janyo papers din ya kalla kana yace anan kike skul amma ban sani ba? Nayi shiru ya maida papers din a hankali kana yace wanan ne yaron da kika Haifa? Na gyada kai a hankali kana yace Amina meye ban miki ba a duniya da zaki yi cikin shege? Ji nayi Raina ya baci Na dake nace yallabai 'Dana ba shege bane kaki yarda in maka bayani ka sa kai ka fice karbar rayuwata gaba daya ka manta da asalina a yanda Na Nuna maka halina ko karya Na maka ya kamata ka saurare ni kasan ban San inda zan neme ka ba shi yasa ka tafi ka barni to ya kake so inyi? Allah baya bacci kuma ya Na kallo kuma zai tsaya mun a duk inda nake Na mike tsaye nace nagode. Kallona kawai yakeyi hawaye ya sakko a idona Na kalli sultan dake tsaye gefen shi yana wasa da biro nace sultan zo mu tafi ko kallona sultan bai yi ba Alh junaid yasa hannu ya riko shi gani nayi ya zuba mishi ido ya rike hannayenshi yana ta kallo kafin daga bisani ya sake shi ya juyo yace Amina waye baban sultan kallon shi nayi kana nace wani ne daban Wanda ban sani ba ban kuma San zai shigo rayuwata ba sai bayan da cikin shi yayi wata uku a jikina alh junaid ya mike tsaye kana yace Amina kina nufin raping dinki akayi Kome? Murmushi nayi Wanda yafi kuka ciwo kana nace Walh talh am still a virgin ban taba sanin wani namiji ba a rayuwata zaro ido yayi a tunanin shi Na hauka ce yace then waye wanan Amina meye matsalar ki??? Sultan Na dauka cak Na juya zan fice yace Amina am asking u Ina kuka nace har marina kayi ka kusan takani da mota a lokacin da Nike son yi maka bayani kaki saurarena yanzu kam ba abun da zan ce maka komai ya wuce!!! Na fice stryt naje gida don tsabar ciwon da kaina keyi dole Na kwana nasarawa d next day Sunday Na koma kaduna Na ba mama labari shiru tayi tace Amina da kin Gaya mishi kin wanke kanki a zargi Dariya nayi nace umm mama kenan kar Allah yasa ya gane ba shi kenan ba! Yau Monday nafi kowa murna don yau zan yi presenting first news Dina. Jallabiya nasa baka Na yana gyalen ta Ina Isa office ogana yace karfe Goma zanyi news murna nake sosai don ba abun da Nike so irin news ya kalleni yace zaki iya kuwa nace sosai ma zan iya mana yace kinga live za a Nuna be confident in kika yi wanan kika birge zaki samu baban post a office dinan nace to shikenan sir! Karfe Tara da rabi Ina gaban duka computers din da paper Ina kallo saboda it's my passion murna da annurin dake fuskata ma daban ne gashi an mun make up simple Mai kyau karfe Goma dai dai Na fara watsa labarai a tashar NTA cikin natsuwa nake gabatar da komai da murya ta Mai bala'in sanyi hakan yasa news din yake fita cikin dadi kuma ya birge duk Mai kallona a wanan lokacin tabbas nayi kokari don ba Wanda zai iya cewa a ranan Na fara gabatar da news mamana dasu ya Fatee kowa Na zaune gaban tv yana kallona hatta da babana ya kasa rufe bakin shi. Hakeem kam yana zaune office yana ta juyi a kujera tun da ya dawo zuciyar shi yaki sukuni sai ga call din yayanshi ya daga da sallama suka gaisa kana yayan yace pls Ina neman ka Abuja cikin gaggawa idan baza ka iya zuwa ba kuma Ina da free tym Zanzo Hakeem yace yaya Walh weekend dinan kaga Na dawo Ina da report amma kayi Hakuri Zanzo end of d week nayi alkawari shiru yayan yayi kana yace to in dai Na kasa Hakuri zaka ganni nazo yace lafya dai ko? Shiru yayanshi yayi kana yace to da sauki dai in mun hadu zamuyi Magana Hakeem yace to nagode ya kashe wayar sai kuma ga faruk ya shigo kamar an wurgo shi ya kalli Hakeem bai ce komai ba ya kunna tv Hakeem yace meye haka zaka kunna mun tv pls Ina son peace of mind ka kashe ko inda yake faruk bai kalla ba ya dauki remote ya kunna NTA fuskata ta bayyana a jikin screen din da turancin nan Mai dadin saurare mutuwar zaune Hakeem yayi ji yayi numfashin shi Na shirin daukewa ya mike tsaye lokacin da nake concluding report din da have a nice day all reported by miss Amina Bashir!!! Ya riko faruk yace Amina tace wanan??? Faruk ya Harare shi kana yace ta Mai rabo dai! Kana ya fice dafe kai yayi da hannu biyu yana tambayar kanshi wai wat is so special about Amina ne da ta Hana rayuwata sukuni yasa hannu yana shafa gashin kanshi kana ya fada duniyar tunani Anya Amina Zata iya yafe mun kuwa kila ma by now ta manta Dani ta tsane ni duk yanda naso baby Na yanzu kam ya girma ba tare da ya sanni ba meyasa nayi haka ne? Jin an shigo yasa ya dago jajayen idanun shi ya kalli faruk dake dariyar mugunta kana yace maza kaga yanda Amina ta Karo wulakanci ko in less dan 2yrs abun ba shida sauki ka taso ka fito oga Na Kiran ka Allah yasa ma aiki zai baka Hakeem ya mike jikin a sanyaye yace faruk bani sabon address din su Amina sai da faruk ya Harare shi kana yace kaje inda ka mata wulakanci a baka don tana ganina da mutunci tana mun fara'a taji ni Na ba Babban makiyin ta address so sai ta kashe ni haushi ya kama Hakeem yaja tsaki kana fice ya barshi tsaye yana Daria yana shiga office din ogan shi yace Hakeem seat pls interview ake so Amun a NTA kuma I can't make it shine nake son kaje wani bala'in dadi ne ya rufe Hakeem ya kalli sama kana yace Alhamdulillah don yasan Allah yana son shi zai jefa shi inda Amina take ba tare da ya wahala ba ya kalli oga yace yaushe za ayi oga yace Friday haushi ya kama shi a tunanin shi yau ne amma har Friday but ba komai yace zanyi oga no problem takaddun oga ya miko mishi tas kana yace pls kayi signing ka kai musu anjima Hakeem ya dauka yana fadin tank u sir. Ko office bai koma ba yayi gidan shi na base don tun da suka rabu da Hameeda ya rufe wancan gidan ya dawo base da zama kaya ya canja ya bar gidan stryt tsohon gidan mu yaje yayi sallama baba Na zaune yaga Hakeem a Kofar dakin shi cike da murna ya mike ya taro shi don Allah ya dasa Mai Kaunar Hakeem a ranshi sun dade suna labari Wanda rabi duk Akan Amina ne baba ne ya Mai kwatancen sabon gidan mu kana ya tafi yana isowa Kofar gidan ya shigo ba kowa sai mama da sultan dake ta wasa a palour yana kallon cartoon shi kanshi Hakeem yayi mamakin gidan don ya hadu sosai ya durkusa gaban sultan ya miko hannu duk rashin yadda irin Na sultan sai da yaje ya dauke shi ya rungume kana ya dago shi yana fadin my baby am ur father!!! Meye sunan ka what's ur name tell me ko baka Magana ne? Sultan ya wangale Baki kana yace sultan fitowar mama ta tsinke shi tayi tirus ganin Hakeem tace sallah Nike fa sultan ya fito Allah yaso Na tura Kofar da ficewa zai yi inna yi Magana yace mun mama zashi! Hakeem yayi Daria kana ya durkusa ya gaida mama ta amsa cike da fara'a ta kawo mishi ruwa da tuwo miyan gyada yaci sosai don yaji dadin yanda mama ta tare shi! Tace faruk ne ya kawo ka ko? Din yazo da matar shi Hakeem yace no naje gaida baba yamun kwatance Ashe kun bar can mama tace eh kana ta kalli sultan dake kan cinyar shi yana wasa da waya tace duk ya dakuna maka kaya ko nayi mamaki fa don sultan bai yadda da kowa amma kaga jini ya gane baban shi Daria Hakeem yayi yace yayi wayau sosai nayi mamaki har yana Magana sosai haka mama tace lallai kam ya kalli mama yace Amina fa tace tana wurin aiki bata dawo ba amma ta kusa karfe biyu take dawowa sai kuma ta fita Na yamma karfe hudu yace Allah Sarki Allah ya taimaka Bari Inje mama sai nazo kawo muku tsaraban Mexico amma don Allah kar kice ma Amina nazo anjima zanje wurin su ya Fatee ma mama tace to Hakeem Na rasa gane irin wanan fushi Na amina sai addua ya mike yace sultan Bari in tafi kaji sai nazo kawo maka sweet ya sauke shi a hankali kana ya karbi wayar sultan ya rike shi yace bani waya! Daria duk suka yi kana mama tace sultan ka kyale baba ya tafi anjima zai zo ya kawo ma sweet ce mishi bye bye daddy sultan cikin murna yace bye daddy dadi ya kama shi Ashe zai ga wanan ranan kamar kar ya wuce haka ya fito sai NTA yau kam bai damu da ganin Amina ba yayi submitting papers ya fice dare nayi ya tafi gidan ya Fatee can yaci abincin dare itama sai da ya roke su kar su fada ma Amina yazo. Nikam Ina zuwa gida da dare sultan ya mun oyoyo Na bashi chocolate ya amsa kana yace mummy nace yes my baby yace daddy zai kawo mun sweet kallon shi nayi koda wasa ban taba Jin yace daddy ko baba ba don ban koya mishi ba hatta maza ko ya Usman in sultan ya ganshi kyuya yake mishi don bai Saba ganin su ba tun da ya tashi da ni yake sai kuma yan matan gidan mu to wa ya koya mishi wani daddy kuma Na kalli mama nace wa yake nufi Daria tayi tace kila Usman don haka Fatee ke Kiran shi tunda ta haihu koda dai ban gamsu da zancan ta ba amma Na share ban ce komai ba. Tun daga ranan kullum Na tafi aiki sai Hakeem yazo suyi ta wasa da sultan ya kuma kawo mishi tarkace har da Kayan wasa da sabbin kaya ni kam ban San suna yi ba sai dai kullum Na dawo sai sultan yace mun daddy yazo ya kawo mishi abu kaza da kaza inna ce waye daddy sai yace daddy Na. Tun abun baya damuna har Na damu in kuma Na tambaye mama sai tace mun oho shirmen yara ne ko kuma tace Usman ne. Yau Friday Ina tashi na shirya cikin atamfa sky blue nayi kyau sosai Ina shiga office nagan su cirko cirko nace ya dai wai abokin aikin mu ne zai yi ma wani interview yau amma yayi accident a hanya nace ayya sannu don ba wai Magana mike dasu ba bayan gaisawa ina zaune Ina rubuta report oga ya shigo wai inyi interview haka kawai gabana ya fadi nace ni kuma oga yace yes don Babban interview ne Ina so kiyi pls ba musu Na amince amma kasan zuciyata bata yarda ba. Shikam Hakeem zaune yake amma ranshi ya baci ganin sunan wani jibril as interviewer din shi sai da aka Nuna mun komai kana Na shigo yana Sanye da uniform ya Kara haske da kyau ga saje da Gemun shi sun Kara mishi kyau gabana ya fadi koda dai ya dukar da kanshi kasa Na San wanan Hakeem ne file din hannuna ya fadi ya dago da sauri shima mutuwar tsaye yayi a ranshi kuma yace Masha Allah don bai yi tunanin ta Kara kyau har haka ba ta Kara girma ya taso yazo gabana ya durkusa yana tayani kwashe files din hannun mu ya Gogi Na juna wani shocking muka ji a tare Na Janye da sauri Ina fadin don't worry I can do it mikewa yayi kana yace sorry mutanen office din suna ta sannu oga inda ya tashi ya koma ya zauna Na karaso a zuciyata Ina raya ko dai in fasa ne! Naji camera man yace are u ready madam? Na dago zuciya ta Na daukan uku uku Na kalli idon Hakeem da ya zuba mun idon shi masu haske yana kallona nace are u ready? Smiling yayi Mai narkar da zuciya kana yace yes ma! Na dauke idona da sauri kana nace ma camera man record!!! Amma kuma zuciya ta a tsoro ce take matuka ban sa ran ganin Hakeem ba da nasan zan ganshi ma bazan zo ba to shida baya kasar Mai ya kawo shi nan? Na tambaye kaina ba Mai bani amsa!!! WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16. 45 What is ur full name sir! Shine tambayar Farko Dana mishi don abun da Nagani a rubuce kenan smiling yayi kana yace am Hakeem .Y. Abdullahi batare Dana dago ba nace are u married if yes what's her name and are u having any kids? Yes am married ya amsa and am having one child a male child and my wife name is Amina! A razane Na dago Na kalle shi ya daure fuska kamar ko yaushe ba alamar wasa hakan yasa Na dauke idona don nasan duk duniya Ana kallon mu shima yayi hakane don yasa inyi looking stupid a gaban camera but clearly ay sunan matar shi Hameeda so what's d point of doing dis? Sauran duka tambayoyin a kan aikin sune so tambaya kawai Nike yana explanations dinshi with full confident a wanan lokacin kam yan gidan su kaf suna zaune gaban tv suna kallo don ya Gaya musu yana da interview sai dai kallon ya tsokalo mishi rigima Mai girma don a iya sanin su Hakeem matarshi Hameeda ce and bashi da Yaro ko daya it's either yayi ma media karya or he is hiding something!!! Yayanshi kam a wanan lokacin yana hanyar kaduna don zuwa ganin Hakeem hakan yasa bai samu kallon news din ba hatta da Hameeda ta zuba ma tv ido tana kallo sai dai a rikice take yaushe Hakeem ya zama mijin Amina? Shikam ya fadi haka ne don yana son duniya tasan koma meye ya gaji da boye boye ya kuma rasa yanda zai tunkari family dinshi da zancan but hakan dayayi yasan kowa yasani and ya shirya amsa duk tambayoyin su he's tired of running about d issue dat is permanent in his life. Har Na Gama mishi interview ban sake yarda mun hada ido ba. Aka cire cameras din tas ya dago ya kalleni idona Na kasa Ina ta rubutu a jikin papers din ya juya ya kalli ko Ina ganin ba kowa a office din yace Amina! Ban dago ba kuma ban amsa mishi ba sai dai zuciya ta rawa kawai takeyi sosai yace its nice seeing u once again and from all indication u are happy and u are living good!!! Ban dago ba nace yes am more dan happy don nasan wat life helds Na cigaba da rubutuna yayi ajiyar zuciya kana yace pls Amina let's move on its high time I realize my mistake and am seriously in...... wayar shi dake ringing ta tsinke shi ya kalla naga ya mike da sauri kana ya amsa rubutu Na kawai nikeyi tamkar bana wajan but a zahirin gaskiya sauraron shi nikeyi yana fadin har flight din naku ya sauka yanzu nagama interview din but gani nan pls jinayi ya amsa da ok sai nazo yanzu in sha Allah ya kashe wayar. Ya matso daf da inda nake zaune yace Amina we can't be apart yes I agree and I know I hurt u but we are meant to be and my baby will always be our bound I don't know wat am feeling deep in my heart but I know for sure.... meyasa ma zan ta miki surutu haka bayan kin San komai ya juya kawai ya kama hanyar kofa sai a lokacin Na dago Na zuba ma bayan shi ido kana nace I know I delete every memory of u in my life but still I gave u d Honour of naming my son ya juyo at once nace ka Gaya mun da wane suna kama Yarona huduba don har yau ba Wanda yasan sunan shi murmushi Hakeem yayi kana yace nagode atleast kin Nuna mun cewa nine uban sultan!!! Ya juya ya fice batare daya Gaya mun sunan ba. Ajiyar zuciya nayi wani sabon son Hakeem ya dira a zuciyata Na hada kan files din tas Na tafi Na kaima ogana ya duba kana yace u did a good job Na amsa da tanx sir waya ta Na Ciro a jakka missed kal Biyar nagani Na mamana da kuma uku Na ya Fatee Na fara Kira ummana dagawa tace kizo gida Amina yayan ki ya rasu yanzu Usman yazo zamu tafi a razane nace wane umma ta amsa da ilyasu jikina a sanyaye Na aje wayar don ban Saba dasu ba but Na tausaya mishi don nasan irin rayuwar dayakeyi office naje Na dauki permission kana Na tafi gida duk suna mota hijab kawai Na dakko muka tafi Asikolaye. Gidan ba wasu mutane don har anyi jana'izar shi baban mu kanshi yana dakin shi zaune to Rabon shi da gida yafi shekara Goma ni ban ma sanshi ba to labari ne kawai yazo gida ya rasu aka kawo gawarshi Ana yin jana'iza baba yace kowa ya tafi a Mai addua a gida shi bai son jama'a Maman shi kawai keta kuka muka mata gaisuwa muka koma dakin baba ni ya Fatee da ya Usman sai Maman mu sai baban dake zaune sultan nata wasa da Ammar din ya Fatee baba kuma ya biye musu yana taya su amma kasan zuciyar shi bakin ciki ne fal. ___________________________________________ Shikam Hakeem cikin sauri ya Isa airport yayanshi Na zaune rike da Jarida yana karantawa ya karasa da sauri suka rungume juna kana yaja akwatin shi suka tafi mota fira suke yi sosai suna Dariya a hanyar su ta komawa gida yayan ya kalli hannun Hakeem kana yace Ina zoben ka? Gaban Hakeem ya fadi din zoben tunda aka haifi yayanshi aka Mai da sunan shi a ciki kuma adjustment yake dashi kana girma kana bude shi haka da aka haifi Hakeem aka mishi so duk sun girma da wanan zoben a hannun su. Hakeem ya hadiye wani bushashen miyau kana cikin in Ina ya fara fadin um Walh um yaya.... shhh dakata Hakeem calm down ni wane ne a wajen ka? Hakeem cikin rudewa yace yayana kuma babana good yayanshi ya fada kana ya dafa kafadar shi yace kar ka mun karya tunda kaji Na tambaye ka Ina da dalili cikin rudewa Hakeem yace yaya don Allah kayi Hakuri kaji kar kayi fushi Dani ban San yanda zan fara maka bayani bane shi yasa nan Hakeem ya kwashe labarin cikina tas ya fada mishi hatta da wulakancin da yayi ma Amina bai rage ba har sakin Hameeda ya kare zancan da fadin yaya nasan nayi kuskure amma kaddara ce yazanyi shiru yayan yayi baice komai ba kana can yace kaini gidan su yarinyar Ina son ganin baban ta!!! Jin haka yasa suka tafi tsohon gida ba tare da Hakeem yasan muna can ba suna isowa Kofar gidan yace nan ne gidan but Itada Maman ta sun koma u/rimi yayan baice komai ba ya bude mota ya fito Hakeem ma ya fito yace yaya don Allah kace wani abu ko zan samu relief gani nake kamar kana fushi Dani dariyar karfin hali yayan yayi kana yace bazan taba fushi da kai ba Hakeem sai dai laifi daya kamun Na boye mun wanan al'amari maigirma bayan wanan komai Mai sauki ne a tare Dani. Suna shigowa gidan Hakeem yayi sallama Kofar dakin baba tun kafin a amsa naji sultan yace daddy? Ya kalli umma yace Hajiya daddy nane cike da mamaki Nike kallon shi lokacin da ya nufi kofa da sauri ya rungume Hakeem Na mike a razane Ina kallon kowa sai dai Na lura kamar ni kadai ke mamakin wanan alamari yaushe sultan Dina yasan wani Hakeem balle har ya Kira shi da wani suna wai daddy? Jin Hakeem yace baba nida yayana ne yasa Na kalli kofa da sauri jinayi numfashina Na shirin daukewa a wanan lokacin kam mamakin bani kadai ya kama ba don hatta da babana sai da ya mike tsaye kamar yanda kowa ke tsaye a wanan lokacin jinayi jini Na gudu a jikina Na dafa hannun kujera da kyar Na durkusa a hankali baba Na yace waye yayan naka Hakeem? Cikin mamakin reaction din mu Hakeem ya juya yaga ko akwai wani a dakin bayan yayanshi yaga ba kowa ya kalli baba yana so yaga ko bai lura da mutum daya bane a dakin baba yayi karfin halin fadin Alh Junaidu Yammama! Alh junaid ya karaso palour ya zauna kusa da baba yana fadin pls ku zauna nikam jiri Na fara gani don Na rasa wace irin jarabawa ce Allah yake mun Alh junaidu da Nike gani as my last option Ina ganin da Na rasa miji zai tausaya ya aureni yau kuma shine ya zama yayan Hakeem Wanda ba Na biyun shi a zuciyar Hakeem!!! Nikam. A shiga uku Na fada da karfi ya Fatee kam rungume ni tayi tana fadin innalillahi wa inna ila hirajiun! Hakeem ya kalli kowa kana yace meke faruwa ne ? Zauna yayanshi ya umurce shi Na musu ya zauna amma idon shi Na kaina shikam sultan ya zauna Akan cinyar shi yana danna wayar shi. Sai da alh junaid ya gaisa da kowa ban Dani da Na kofa kaina a jikin ya Fatee Na kosa Inji Ana tashina daga wanan mafarkin !! Ya kalli inda Nike yace Amina dake zan fara kiyi Hakuri ba don komai ba sai don zargin da Na miki Allah Ba azzalumin kowa bane shi yasa yasa Hakeem ya zamo uban sultan kuma Allah ya tsaya komai yasa cewa hakan Zata Faru sai dai Hakuri ni yaya ne ga Hakeem ko kuma ince uba don tun yana primary school nake rokon shi cikin yarana kuma yau cike da farinciki zan Gaya ma Hakeem ya samu uwa ta gari wacce ko wane namiji ke burin aure. Ya riko hannu sultan kana yace tun ranan da kuka zo office Dina Na ga zoben nan nasan wanan yaron Hakeem ne sai dai confirmation tabbas naji zogi a Raina amma iya RAYUWA tana Tafiya ne yanda Allah ya tsara ba wai yanda mike so ba! Ya kalli Hakeem yace kowa a gidan nan ya sanni don ni ne Mai neman auren Amina da zuciya daya ranan da Na gane tana da ciki Na juya mata baya Na tare da Na saurare komai ba kuma ban sake neman ta ba sai da suka Zo office Dina sultan last week batare da tasan nine lecturer din ba. Ya riko hannun Hakeem da mamaki zai kashe yace Allah ya nufi Amina ta kace shi yasa kaga haka ya Faru ka dauki abun da Na Gaya maka yanzu as kaddara but in ka rasa Amina zaka yi kuka don mata ce kuma tagari. Alh junaid ya kalli babana yace ku manta da cewa Na nemi auren Amina da mu matar dashi tarihi kuma ku yafe mun daga yau ku dauke ni as Babban yayan Hakeem Wanda zai tsaya mishi a komai da zai saka shi farinciki. Hakeem Abdullahi yammama shi kadai ne farinciki Na don Ina Jin shi a Raina fiye da yaran Dana Haifa. Amina kiyi Hakuri kinga RAYUWA at ur youngest age Allah zai biya ki da lads Mai tarin Yawa. Duk shiru muka yi don ba Wanda zai iya cewa komai sai bayan kusan minti sha Biyar babana yace WATA RAYUWA kenan sai godiyar Allah. Ya kalli Hakeem yace har yau muna jiran ka don ba a San sunan da kayi ma sultan huduba ba kuma kaine uban shi tunda Allah ya hada kanmu yau sai ka Gaya mana. Hakeem da yake Jin kamar zuciyar shi Zata fashe don mamaki ya bude Baki yace sunan yayana Na saka mishi JUNAID masha Allah naji kowa Na fada Alh junaid ya Kamo hannun shi yace zo takwarana Allah ya maka Albarka yasa hannu ya cire zoben hannun sultan yace wanan naka ne Hakeem aka sa a jiki rike abun ka bamu so alh junaid ya Ciro Na yayana shi Wanda aka rubuta junaid a jiki ya rage shi ya sama sultan a hannu kana yace wanan ne naka sultan Allah ya raya ka don kai dan Bagiwa ne zuwan ka Alheri ne don ka canja abubuwa da yawa. Sai a lokacin mama yace rasuwa akayi fa ta Gaya musu suka ma baba gaisuwa kana alh junaid yace zai je yasan huta don yana da meeting anjima kuma gobe zai tafi ya kalli sultan yace ko zaka rakani sultan ya makale kafada Hakeem yace zo muje yawo mana sultan ya kalleni naci kuka idona yayi ka matuka Na kasa ma ko Magana yace mummy zo muje sweet. Ban amsa mishi ba naji Hakeem yace kyale mummy mu tafi da ammar ya dauki ammar ya kama hannun sultan suka fice ganin sultan yasa ammar bai yi kuka ba. Gidan alh junaid suka je Na nan kaduna ba kowa ciki sai masu aiki har abinci sai da suka ci kana ya kama yaran suka fita bayan la'asar shikam mamaki ne kawai ya dame shi a rai amma alh junaid zuciyar shi ta kasa yadda da wanan alamari Ashe Kanin shi yake ta ma kiwon matar da ya so aure rayuwa kenan. Yawo sosai Hakeem keyi da yaran duk wani wurin wasa sai da ya kaimu ya siya musu Kayan kwadayi sultan kam nata Jin dadi sai bayan isha'i ya kawo su gida yana sallama a Kofar palour ya Usman ya amsa nikam Ina daki kwance kamar Mata lafya ya free nata lallashina ba abun da nake gani irin lokacin da alh junaid ke sona sai kuma in ga irin rayuwar da mukayi a base nida Hakeem Na rike kaina Ina tambayar kaina duk yawan mutanen duniya alh junaid ne zai zamo yayan Hakeem? Fira suke yi a palour kamar ba abun da ya Faru sai kusan karfe Goma yace zai tafi mama tace Hakeem pls kar kasa ma mind Dinka damuwa kaji yayi murmushi yace mama am fyn meye abun damuwa? Amina ce dai kin San ta da son sa ma rants damuwa pls mama ki kula da ita gobe Abuja zan tafi ma zanje in cigaba da amsa tambayoyin mutanen gidan mu Dariya duk suka yi kana ya Usman ya raka shi ya tafi suma suka kama hanya. Da dare mama tayi ta bani Baki da nasiha har Na Hakura amma da kyar Nayi bacci. The next day Hakeem suka tafi Abuja da yayanshi inda suka sha labarin da mamaki zai kashe su abu kamar a film! Ni kam a gida Ina Shan rigima da sultan wai daddy yace zai zo ya kai shi sweet daddy bai zo ba Na zauna Na bashi sweet Amma yaki amsa shi kawai daddy haushi ya kamani naja hannun shi har gaban mama nace kin gani ko abun da Nike gudu sultan da ko kuka bayayi yanzu yana ta ihu kamar ranshi zai fita wai daddy Haba umma yaza ki ba Hakeem chance din zama da Yaro Na Mai yasa ba a son kwanciyar hankalina ne? Dakata Amina kina abu kamar Mara ilimin addini ta yaya zaki raba uba da danshi kina hauka ne? Yes naji kina fushi but ya tsaya tsakanin ku in dai ni Na haife ki to ki bar Hakeem da sultan su shaku da juna don Walh da uba ake ado ba da uwa ba. Jikina yayi sanyi juyawa kawai nayi Na koma daki Ina ji mama ta Kira Hakeem ta ba sultan sai dai naji yana ta gwarancin shi yana daddy kazo muje sweet? Shikam Hakeem a speaker yasa wayar duk yan gidan najin surutun sultan suna ta murna ko don Hakeem ya dade yana neman haihuwa ne oho! Bakin ciki kamar ya kashe ni a daki in Gama wahala da yarona duk da wulakancin da ya mun yau dare daya kuma ace yana mun claiming Yaro kuma a goya mishi baya this is not fair!!! WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16. 46 Hatta sultan din haushi ya koma yana bani don yanda Raina yake a bace saboda shishigi da yake ma Hakeem.Yau Monday aiki yamun yawa a office hakan yasa Na kai har karfe biyu da rabi cikin sauri Na karaso gida abun haushi dai dai da isowar Hakeem ko inda yake ban kalla ba Na shige gida ya biyo ni a baya batare daya ce mun komai ba miskilancin nashi ya motsa kenan. Jin karar gate yasa sultan fitowa da gudu yana oyoyo mummy don yasan lokacin dawowa ta kenan sai dai tun kafin ya karaso ya hango Hakeem sai kuma ya fara oyoyo mummy da daddy Na bude hanyane Na Ina kokarin rungumo shi amma caraf Hakeem ya dauke shi yana fadin my baby boy I miss u zo kaga tsaraba da Na maka jiya dare yayi shi yasa ban zo ba sultan dai ba ganewa yake ba ya rike hannun shi yana fadin daddy sweet! Hakeem kam ya mika mishi chocolate suka shige palour haushi ya kamani naja guntun tsaki Na shige Na gaishe da umma ta amsa tana fadin yau kin dade ban ce komai ba Na shige kitchen Na Zubo abinci kana Na shige dakina suna ta fira da shewa tsakanin Hakeem da sultan ni kuma Ina ta Jin haushi har Na Gama nayi sallah la'asar kana Na sake daukan jaka Na fito umma ce kawai a palour Na kalleta nace Ina sultan? Tace sun fita da baban shi har zanyi Magana Na fasa Na fice Ina fadin Na tafi umma tace Allah ya tsare! Ina fitowa gate naga Hakeem tsaye ya daura sultan a saman mota suna wasa yana ganina ya sauke sultan a kasa kana yace jeka ka Kira mummyn ka tazo nan! Da gudu sultan yazo ya rike mun kafafuwana duk biyu kana yace mummy zo! Nasa hannu Na janye shi kana nace tafi abun ka sultan office zanje kar inyi latti. Sam! Yaki ya sakeni yace shi Allah kashe shi sai munje daddy Raina ya baci Na durkusa nace sultan bazan Jeba dole ne ku barni kai da kake son shi kaje ni office zanje ay kawai sai yasa kuka Raina ya baci Na daga ido Na kalli Hakeem ya zauna saman mota yana ta kallon mu yana murmushi Na mike Na dauko sultan nazo gaban shi Na tsaya nace gani menene? Sai da ya sakko ya tsaya kana yace kin dawo da tsohon halin ki Na rashin son gaisuwa ko? Sai da Na zuba mishi ido kusan minti uku kana nace Ana gaishe da abun da aka gani ne in kuma ya cancanci gaisuwa ni kam to me ban ganka ba I don't notice ur existence so ya za ayi Na gaishe ka? Haushi yaji but ya danne kana yace shiga mota in kaiki office yanzu! Na girgiza kai nace thank u sai da ya Harare ni kana yace ba rokon ki nake yi ba dole ki shiga don bazan jure ganin Matata tana hawan keke napep ba kin gane! Na Harare shi nace ok u can tell ur wyf dat but u are not in d position to decide wat I can use for my transportation! Na juya a fusace zan wuce sultan ya rike ni yana fadin mummy muje sweet! Hakeem ya matso daf Dani yace zaki gaji da guduna ki dawo Amina ba zamu rabu ba sultan wil always re-unite us kuma ko kina so ko Baki so sai munyi aure kin Haifa mun some oda cute babies masu kama dake but wanan Karan mace Nike so in sa mata suna Amina don ko kin ban haushi atleast Ina da wata Amina dazan kalla inji sanyi. Kallon shi Nike da mamaki ya daga mun gira yace ko ba zaki aure ni bane? Ko ba zaki aure ni bama ba komai kin ga sai insa Doctor karfi da yaji a sake miki wani insermination din ki Haifa mun baby bayan mun koma base ni dake don bazan yi missing lyf din mu Na base Mai dadi ba lokacin da kika shirya aure Na may be lokacin yaran mu Biyar kin ga sai muyi aure bazan miki dole ba! Haushi ya kamani naja tsaki Na juya zan tafi jinayi ya fisgo ni cikin fushi kana ya hada ni da jikin motan yace Amina! Dam gabana ya fadi ganin yanda idon shi yayi ja yace I can tolarate everything duk wani wulakanci dacin fuska duk wani dauke kai da Jan aji duk wani rashin gaisuwa but bana son tsaki it is d least raini da mace Zata ma namiji Amina Walh yau da bake bace sai Na ba kowace mace mamaki kana ya sake ni naja baya Ina maida numfashi cike da tsoro ya bude murfin mota yace shiga ba musu Na shige Na zauna ya rufe Kofar ya dauko sultan ya daura kan cinyar shi kana yaja muka fara Tafiya jikina duk a tsorace nace ka maida sultan din baya mana u are driving akwai road safety a hanya. Cak ya tsaya nasa hannu Na dauki sultan Na aje shi a baya kawai idona ya sauka Akan album din hotunan mu Na base Na birthday Dina da Hakeem ya shirya mun sai da gabana ya fadi Na dauke ido da sauri sultan ya kalla yace daddy ne wanan da mummy Hakeem ya juyo yana gani yayi smilling kana yace har Na daina fishin ma da Na ga hoton nan ya tuna mun lokacin da kike sona kike gudun bacin Raina. Wata hanya daban naga munbi nace banan bane sai da ya kalli fuskata yace tunda yanzu Ina da baby ki daina yi kamar Baki san sunana ba da kince baban sultan nasan nine ki daina maida ni baya pls Da da yanzu akwai banbanci Na gyada kai nace to in sha Allah but pls kaini office ya girgiza kai yace ba zaki je ba yau don Ina so muje yawo yaushe Rabon da in ganki shekara nawa yau kuma da Na samu opportunity I won't waste it Na bude Baki zanyi Magana yace shh.... kin San ba sauraron ki zanyi ba so kar ki wahalar da kanki kinji kiyi shiru kawai muje yawo mu dawo shikenan bana son musu! Ban sake cewa komai ba Na mishi shiru Na lumshe idona har muka Isa wajen ban bude ido ba sai dai naji yace we are here common fito and bani da strength din rokon in kin fito fyn in Baki fito ba Walh cak zan dauko ki sultan ya biyo mu don Na lura yanzu shine yayan ki tun kafin ya rufe Baki Na bude motar Na fito wurin yamun kyau sosai abun haushin ban ga inda aka rubuta sunan wurin ba Tafiya kawai mukeyi amma Raina a bace yake muna shiga ta Kofar glass din dake gaban building din duk ma'aikatan suka mike suna fadin welcome! Kujeru a jere a jere masu kyau haske ya cika ko Ina tables din sun sha kwalliya mutane Na zaune a natse kowa nayin abun da ya kawo shi. Table of four muka zauna nida Hakeem a jere sultan Na facing din mu yana ta wasa da tissue da aka ajiyar a wajen. Aka kawo menu aka miko mun kana yarinyar ta ce madam can I take ur order? Na mika ma Hakeem Ina fadin am ok wani irin kallo yamun kana yace baby love don't worry zan zaba miki a nice meal here but I need ur smile first sai bata rai kike yi pls yi murmushi Na sake daure fuska waitress din nata kallon mu yasa kafa ya zungureni kana yace common smile my baby muna hada ido ya daure kadan yace cikin murya kasa kasa smile else ni da ke ne a wajen nan. Ba shiri Na washe hakora amma da ka ganni kasan bai kai zuciya ba. Yace good now give my sultan club sandwich and a cup of milk shake ta rubutu kana tace yes sir and u ya kalleni kana yace give her waffles pls and shawarma ko kuma ki Kara mata da burger da chips kadan da kuma.... shhhh Na fada da karfi daddyn sultan ya zanyi da duk wanan abubuwan pls ki bani waffles da cup of ice cream it's ok tayi Daria kana yace taken ma'am ta maida kallon ta kan Hakeem yace ok I wil go for Chinese rice and shredded chicken pls ta durkusa kadan tace thank u sir. Tana Tafiya Hakeem yace kin ga kowa anan is full of luv in kina mun wulakancin nan naki za a mun Daria pls Amina just for today ki saki jiki Dani kinji for d sake of sultan pls! Daga ido kawai nayi Na kalle shi Na sake dauke idona Na Ciro waya ta don inga lokaci ya fisge yar karamar Nokia touch light ce stryt number dinshi yayi dialing ya copying number Na ba tare da Na sani ba a tunani Na bincike yake ma wayar Na karba Na matar jaka muna zaman jiran order Na zuba tv ido tamkar Ina kallo amma hankalina Na can tunanin yanda zan daina son Hakeem. Lokacin da ya kamata ya soni sai ya wulakanta ni yanzu kuma Dana Gama sanin meye RAYUWA sai ya dawo ya soni? Yasa hannu ya da dan taba ni Na juyo da sauri yace tunanin me kike yi Ina ta miki Magana? Na kalle shi cikin ido kana nace why most u touch me b4 ka mun Magana? Yace saboda hankalin ki baya wajan ne dats why! Nace to against next tym duk abun da kace zanji ba sai ka taba ni ba ka gane? Smiling yayi kana yace in kuma Na miki Magana Baki jiba ko a Ina ne Walh next thing is hug kin ga sai kiji haushin da hujjja tunda Dama komai nayi yanzu haushi Nike Baki mutum kamar Shaidan baya Jin apology Na miki laifi nace sorry Na Kara cewa sorry Na Kara Akan karawa amma duk a banza Amina tell me kike so duk duniya ke kadai ce macen da Na fara ba Hakuri ke ni Walh ba ni ma yin laifi balle inyi apologizing amma ke duk kin ki understanding Dina kina ta kallo Na a bai bai ya kike son inyi ne kuma! Na tari numfashin shi da fadin ni fa ba kamun laifi ba I just misunderstood u ko? To Daddyn sultan baka sanni ba da kake rayuwar ka peacefully am begging u don girman Allah ka barni in manta da kai da komai daya shafe ka for Allah's sake Na gaji da wahala I want to be happy for once pls duk mun saka juna cikin damuwa so mu Hakura mana ka kyale ni in samu peace of mind pls.... kawo order din ne yasa nayi shiru shikam ya zuba mun ido har aka Gama jerawa cikin murya kasa kasa yace mummyn sultan Na dago Ina kallon fuskar shi yayi wani irin kyakyawan murmushi har hakoran shi suka bayanna kana yace dazu kin Kira ni da daddyn sultan and Na Kira ki mummyn sultan just now kuma kin amsa with all pleasure to Amina wanan ta Nuna sultan shi kadai yayi joining din mu togeda with a strong bond so pls we are meant to be ba zamu rabu ba ko Baki sona yanzu son da Nike miki ya ishe mu Walh har ma ya mana yawa ni kawai be my wife and u will know wat it takes sai dai Ina so ki San bazan miki dole ba but ki cire tsanar da kika mun a mind dinki pls Amina ki bani chance ko kadan ne pls Amina ni kuma zan Nuna miki WATA RAYUWA irin wacce Baki taba gani ba pls Amina!!! Sultan dake ta faman kananan ciye ciyen shi yace pls mummy! A tare muka kwashe da Daria Na kai hannu naja kumatun shi nace see u sultan always supporting ur dad Na maida hankali Ina ta cin waffles Dina da ice cream kana Na kalli Hakeem dake ta kallona yana cin abincin shi ya debo a spoon yace taste my food yafi naki dadi Na dauke ido Ina fadin I don't need to taste Na yadda ya zabga mun Harara kana yace Walh in Baki ci abincin hannuna ba kika bani kunya a cikin mutane Nima sai Na Baki kunya Walh sai nasa kowa Na nan ya dawo kallon mu kuma Baki sani bama abun dadi zan miki da zai janyo miki hankalin kowa kusa ku.... kafin ya karasa Na bude Baki Na cinye abincin cokalin yayi Daria a hankali kana yace dis is cheating ay ban shirya Baki ba Ina Magana kika mamayeni so let's start Na Mai wani irin kallo kana nace is dis some sort of a game da zaka wani ce baka shirya ba? Ji mun daddyn sultan fa meyasa ka iya neman rigima? A haka muka Gama cin abincin muna ta rigima don kusan tare muka cinye nashi sai kusan karfe shida da rabi na yamma muka fito Na kalle shi nace kaini gida bai ce komai ba ya bude mun murfin mota Na zauna ya saka sultan ma kana yaja muka tafi gani ya sake barin hanyar gida yasa nace don girman Allah ka kaini gida bai ko kalleni ba yace ay Baki tashi a office ba sai 8pm to ki assuming har yanzu kina office ne kinji! Cikin base muka shiga sai da gabana ya fadi rayuwar base din ta dawo mun sabuwa nasa hannu Na shafa cikina ba abun da Nike gani irin lokacin da Nike da ciki RAYUWA kenan kamar ba za a wuce wurin ba but gashi yanzu shekara biyu. Idona a lumshe har naji yayi parking shi kanshi jikin shi yayi sanyi don d last tym daya shigo nan shida Amina suna cikin wata irin RAYUWA Mai dadi cike da farinciki but yanzu suna kallon juna tamkar Baki Wanda basu Saba ba duk sanadin laifin da ya Mata wai meyasa yayi hakane Mai yasa ya kasa fahimtar irin son da ya ke mata har sai da ya rasa ta ya juyo ya kalleni kana a hankali yace Amina ILoveU so much I really do a razane Na dago don yau ne Karo Na Farko daya ce mun iloveu kuma ya fito daga zuciyar shi mun dade muna kallon juna kafin Na bude motar Na fito ajiyar zuciya yayi ya dauko sultan kana yazo gabana yace muje Na kasa kallon idon shi nace Ina za muje yayi smiling yace ba sace ki zanyi ba wurin faruk muka zo da haleesh Na kalle shi nace but I tot suna cikin gari ne ba base ba ya gyada kai yace eh suna zuwa weekends base sometime ke dai muje kawai. Dakin mu na zuba ma ido Ina Turo irin Farincikin Dana gani a dakin nan Na dauke ido ganin hawaye Na shirin Zubo mun Na shiga dakin su faruk mamaki duk ya kama su shida haleesh da gudu ta rungumeni faruk muryar shi har rawa takeyi yace Amina nayi Daria nace uncle faruk tarba ta sosai suka mun sun Nuna mun farincikin ganina sun Nuna mun murna sun cika ni da abun arziki munyi labari sosai Ina ta Daria Na kalli haleesh nace Na dauka kin kusa haihuwa ta zaro ido yace ko ciki bani dashi fa nayi smiling nace to gaskiya ku dage muna son a Haifa ma sultan aboki ko mata duk suka yi Daria a tare Na kalli Hakeem nace muje dare yayi ba musu ya mike har waje suka rako mu Na musu alkawari zan dawo soon. A hanya ba Wanda yayi Magana don sultan yayi bacci muna Isa Kofar gida nace thank u Na bude motar Na fice Na durkusa zan dauki sultan ya rike hannuna kana yace barshi zan kai shi Na kwace hannuna da sauri kana Na juya Na shige ciki a baya ya biyo ni mama ce kadai a palour tana zaune tace sannu 'yar mana ya aiki nace lafya mamana ta bini da Allah ya miki Albarka ya shirya ki hanyar gaskiya ya kuma Baki miji Na gari kinji Na gyada kai nace Ameen ummana Na shige daki Ina Jin shigowar Hakeem da sultan sun dade suna labari da umma naki fitowa har ya gaji ya tafi kana Na dauki sultan Na koma daki amma zuciya ta cike take da tunanin shi sai juyi nake a gado Ina Jin haushin kaina WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16. 47 Ni da kaina nayi ma zuciya ta fada Na fara boye ma Hakeem don nasan ganin shi kullum zai sa ya fahimci sirrin dake Raina kuma bazan so haka ba don Hakeem Na da wani irin baiwa duk macen da ya kalla da idanun shi dole ya birge ta. Lokaci dayawa Ina Jin shi a palour zan ki fitowa gashi aiki ya mishi yawa baya zuwa da rana sai dare wani lokacin Dana shigo yake shigowa wani lokacin kuma in iske shi a palour amma daga gaisuwa shikenan zan koma daki sai ya zamana sun saba da sultan sosai da har in zai tafi in sultan bai yi bacci ba to kuka yake yi. Sai da mukayi wata biyu cur sai dai in ganshi a palour mu gaisa in kuma Na ganshi a waje da gudu nake shigowa gida don nasan zaman jirana yakeyi. Duk hankalinshi ya tashi don shi yanzu baya da buri daya wuce ya tashi yaga Amina a matsayin matar shi but tayi blocking duk wani chance da zasu hadu balle su Saba. Gashi yayanshi ya matsa mishi Akan maganar aure gani yakeyi ma tamkar shine he is not serious ba Amina ba. Yau Saturday tun karfe Takwas mama ta tashe ni wai in shirya muje biki Na daga ido nace umma auren waye tace gidan su Usman mana Kanin mamanshi ke aure Fatee baza taji dadi ba in Baki je ba tun kafin inyi Magana naji ya Fatee Na fadin dole taje mana umma. Na kalle ta nace ba zanje ba ya Fatee Na gaji Walh ta wurga mun Harara tace ke dai Baki da kirki Na mike zaune nace kije Zanzo anjima tace barshi akwai dinner anjima sai muje dake ki huta yanzu amma Walh sai kinje anjima Na gyada kai nace promise Allah zanje tace good ankon anjima anything white da ash gwargwaro Na kalleta nace zan saka white din dai amma zancan gwargwaro ma ay bai taso ba kamar nice amarya bani da ma wani gwargwaro taja tsaki tace Walh sai kin saka zan zo miki dashi anjima kadan nace to sai kun dawo Na ja bargo Na cigaba da barci Na tas suka shirya har sultan da Ammar suka tafi ni kam ko a jikina Ina ta bacci sai wurin karfe biyu yunwa ta farkar Dani Na mike Na fada toilet nayi brush Na fito kitchen naje Na dafa indomie Na hado da coke mai sanyi nazo palour Na kunna tv Na zauna har zan fara ci Na mike don naji an kawo ruwa yana zuba toilet Na kashe kenan Ina fitowa naga mutum a zaune gabana ya fadi Na daga ido Na kalle shi kana nace Ina wuni? Kallona kawai yakeyi bai amsa ba Na kalli kaina Riga da wando ne a jikina Na bacci kaina ba dan Kwali Na juya a hankali zan shige naji yace Walh in kika gudu yau binki zanyi so dawo kawai ki zauna muyi Magana don nasan ba kowa a gidan suna wurin biki. Ban juyo ba amma Na runtse idona da karfi nace cikin murya Mai kamar kuka hijab zan dauko fa ni ba guduwa zanyi ba yace minti daya Na Baki in kika wuce kuma Walh talh zaki sha mamaki don am serious! Batare da Na amsa shi ba naje Na dauko hijab Na saka duk Na rude don in Na ganshi rikicewa nikeyi nazo palourn Na zauna mikewa yayi ya dauko abincin ya aje a gabana yace ci abincin ki Na kalle shi nace Na koshi sauran annurin dake fuskar shi ya dauke yace ci abinci amina am not hia to play koda yake Nima yunwa nikeji ya mike yaje har kitchen ya dauko wani fork din kana yace muci Na sauko a hankali Na fara cin abincin shima ya soma ci tare Dani Ina taunawa tamkar Ina tsoro jikina har rawa yakeyi baice komai ba har muka Gama Na mike Na dauke plate din naje kitchen Na wanke amma Na kasa fitowa Jin shurun yayi yawa yasa ya shigo ya ganni tsaye kawai Ina ta wasa da yatsuna daf Dani yazo ya tsaya a gabana Na dago don nayi nisa a tunani yace baby! Tunanin me kikeyi? Kika barni Ina ta jiran ki a palour Amina its high time I want to talk to u now!yaja hannuna Na makale ya sake dago idon shi yace Amina Ina ga kin manta Hakeem cikin just 2yrs dinan bani da karfin rokon ki amma Ina da karfin daukan ki cak har palour don ni a ganina sultan ya fiki nauyi so muje ne ko kuma in dauke ki wane yafi miki sauki I mean d choice is yours? Binshi Na fara yi batare danayi Magana ba yace better sai da ya kama kafaduna duka biyu kana ya zaunar dani a kujera ya durkusa a gabana yace Amina bazan tambaye ki dalilin gudu Na ba koda dai I want to know but Ina so yau a yanzu ki Gaya mun Mai zanyi ki Hakura da laifin da Na miki nasan am selfish yes i admit but Amina imagine if u were in my shoes u will do dsame Na rude Na rikice and I dnt knw d definition of love until I lost u kuma sai ace ba zaki mun uzuri ba. Na amince Walh ki bani duk purnishment din da kike so but Walh talh Ina sonki Ina dinki sosai I really love u with all my heart and don girman Allah ki bani chance in Turo iyayen a maganar aure nagaji I need u in my house Ina so Nuna miki cewa I can't do without u pls Amina don't turn me down kinji I really do want to be with u and sultan. Yakai kusan minti talatin yana rokona amma nayi mishi shiru don ban San me zan ce mishi ba ko nayi niyyar yafe mishi sai in tuno lokacin dayake ce mun "daga kawai I care about u sai ki maida shi love to ko sultan yana da uwa Hameeda ce ba ke ba" sai inji zuciyata tayi zafi inji bazan iya yafe mishi ba. Ya riko hannuna duka biyu yace Amina talk to me I want to know my fate pls Amina will u marry me am down on my knees!!! Hawaye ya sakko a idona duk da irin yanda mike Jin haushin shi his love is still dia a mind Dina but Na dake Na ce Daddyn Sultan bazan aure ka ba kai kace mu kananan yaran nan bamu San kom....... shhhh ya tsinke ni Amina let bygone be bygones komai ya wuce kiyi Hakuri Am sorry for d million tym kinji Na girgiza kai nace bazan aure ka ba pls kaje ka zauna da Hameeda she is d one u love ya sake matse hannuna yace Amina bamu tare da Hameeda pls mu bar maganan ta kar ki manta am a military man and a NTA kowa Na kallo Na nace miki u are my wife Na kuma Gaya ma duniya sultan is my son so wat else do I want as a prove? Tell me I promise u zanyi but zancan ba zaki aure ni ba karya ne kina so in mutu ne. Na fisge hannuna nace Hakeem in son ka bai kashe ni ba ay kaima baza ka mutu ba but tun da kaga Na daina sonka kaima find some little tym zaka daina sona at all baza ka mutu ba but ni bazan aure ka ba I've moved on with my life u are no more in my history!!! Ya mike a fusace yace wanan wace irin zuciya ce Amina meyasa u find it hard to forgive me naji Na miki laifi ko Allah Wanda yayi ki kuma yayi ni yana yafe mana so why not u ha'an kar Allah yasa ki yafe mun kinji ki cigaba da fushi Dani ke kika sani but Ina so ki San wani abu daya ba biyu ba walh talh Aure zanyi kuma nan da wata uku cif and Sultan yarona ne ki sama ranki daga nan zuwa wata uku zaku rabu don da uba ake ado kuma ni zan rike abuna kar Allah yasa ki aure ni kije ki aure Wanda kike so sai ki Haifa mishi yara but yarona kuma jinina ba zai yi agolanci ba. Na mike Tare da sakin kuka nace Walh ba Wanda ya Isa ya raba ni da sultan don shi kadai gareni kuma shine FARIN CIKIN RAYUWATA sultan yana tare Dani a ko yaushe ba inda zai je kuma kai da kanka baka Isa ka rabani dashi ba haka kawai ka shigo cikin rayuwata ka rusa mun rayuwa Sultan din daya zame mun FARAR KADDARA shima so kake ka raba mu wai meyasa ka tsane ni ne Hakeem baka son ganina Ina Dariya kafi son In ta kuka a ko yaushe kamar Mara gata kar ka manta kai ne mutum Na Farko da ka sani a WATA RAYUWA kuma so kake yanzu in kashe kaina saboda bakin ciki? Ya daga kafada alamar ko in kula yace ke kika San wanan aure ne kince ba zaki aure ni ba to zanyi aure kuma zan dauki yarona in tafi dashi inda ba zaki sake jin shi ba ay dama tun kafin yazo duniya kince zaki cire cikin to bani da prove din cewa yanzu ma kina son shi u are not pretending!!! Dishi dishi nake ganin shi tsabar bakin ciki tamkar in hadiye zuciya in mutu kuka nake iya karfina ya matso daf Dani yasa hannu ya goge mun hawaye kana yace bazan ce ki daina kuka ba but Ina so kisan kukan bashi da amfani yanzu ki Bari har sai lokacin daukan Sultan lokacin ne ya kamata kiyi kuka. Ya juya ya fice a wurin Na zube Na rasa gane wane irin mutum ne Hakeem Anya yana da Imani kuwa? Sai kuma Na tuna ni nace bazan yi auren nan ba to don me zan yi kuka don ya Gaya mun gaskiya ni Na rasa ma Mai ya bata mun rai Jin cewa Hakeem zai auri wata ba ni ba ko kuma kukan rabuwa da sultan ne!!! Shikam Hakeem yana fita gidan yayanshi ya tafi Alh junaid suna Gama gaisawa Alh junaid yace ya maganar auren ka da Amina? Hakeem yayi shiru kana yace yace muje mu samu baban ta don yasan in ya Gaya mishi gaskiya karyata shi zai yi zai ma iya cewa shine bai son aure. Nan da nan ko Alh junaid ya Kira sauran Uncles din su da suke nan yace karfe Biyar zasu je neman auren Hakeem yana ta murna don har cikin ranshi yana son auren Amina da Hakeem! Karfe Biyar da rabi suka je gidan mu Hakeem Na gidan shi a base ya rasa me ke mishi dadi tashin hankalin shi daya kar Amina ta gane tace batayi nan da nan ya Kira babana suna gaisawa ya Gaya mishi komai kana yace don Allah baba kar ka bar Amina taji labarin Iyayena sunzo neman auren ta kar ranta ya baci ko ka Gaya ma mama itama kace kar su Bari tasani don Allah baba. Ran baba ya baci ya fara masifa kana yace kai kamar ba namiji ba kake lallaba ta ay ba ita ta haifi kanta ba don uban ta Hakeem yace baba don Allah kayi Hakuri ay Na mata Magana kuma zan sake Mata tana da gaskiya itama ay an cuce ta dayawa tayi Hakuri ma Walh. Da kyar ya samu kan baba koda iyayen Hakeem suka je cikin mutunci aka tare su baba da ya Bashir ne sai kuma Mai anguwa aka kawo musu ruwa da Lemu to baba da Alh junaid sun saba tun tuni labarin su suka sha kana daf da magriba suka bada kudin gaisuwa dubu hamsin sadaki dubu hamsin baba yace ya basu Amina ay don al'ada kawai da Walh ba sai sunzo ba ay an zama daya. Nan take suka tsaida lokacin biki December 29 kana suka watse a waya baba ya Kira mama daga gidan bikin sukazo ya Gaya musu komai ya Usman nata murna ya Fatee tace yanzu nan da wata uku Amina ta zama Amarya baba ya gyada kai yace amma ban sani ba ko har da bikin ku Na mata nan da wata uku din don Hakeem yace bai so ta sani nan ya musu bayanin komai shiru duk suka yi kana ya Fatee tace hmm Amina kenan kuma fa tana son shi mama tayi Dariya tace duk gulma ce ay. Ni kam Ina gida hankalina tashe Ina kwance kawai a gado ganin anyi magriba ya Fatee ba tazo ba yasa Na cire rai da zuwa bikin Dama ba son zuwa Nike ba. Ban San rikicin da ake ta kulla mun a can ba Sam! Daf da isha'i suka shigo gidan Na bude musu kofa ya Usman ne da ya Fatee sai mama data riko hannun sultan da ammar suka shigo ya Fatee ta kalli ya Usman kana tace honey Bari mu shirya ko! Muna shiga dakin nace Na dauka mun fasa ay ta wurga mun Harara tace ya za ayi a fasa ke dai shirya muje in kuma Kin daina cika alkawari ne inji tun wuri! Toilet Na shiga na sake wanka Ina fitowa Na shirya cikin less Dina Fari as dashi dinkin Riga da skirt Kayan sun zauna das a jikina kuma Hakeem ne ya siya mun Kayan lokacin Ina base powder kawai Na shafa sai kwalli amma ya Fatee sai zuzuta kyau danayi takeyi ta miko mun gwargwaron silver yayi kyau Na saka Na dauko gyale silver Na yafa da takalmi sai sarka da dan kunne masu kyau sosai ni kaina Na yaba kwalliya ta sai kamshi nake yi. Ya Fatee ma tayi kyau sosai cikin Kayan ta a tare muka fito palour sai dai abun haushi saleem Na gani zaune Na kalle shi nace Ina wuni ya washe baki yace malama Amina kinzo gari kenan? Ya gida da sultan fuska daure nace lafya! Ya Usman yace muje kin ga nine aka ce yanzu 8:30 ya mike kenan Hakeem ya shigo ya ba ya Usman hannu kana yaba saleem. Sultan dake daki mama Na shirya shi ya fito da gudu yana fadin daddy Na oyoyo suka rugumu shikam Hakeem daga shi sama yayi cak sai ga ammar ma ya fito su biyun duk ya dauka yana fadin zaku sha sweet? Su kuma suna ta ihu yes daddy! Mama tace don Allah ku tafi ku barni in huta da surutun yaran nan Na gaji saleem da yayi mutuwar tsaye ganin Hakeem as baban sultan duk sai ya Raina kanshi a natse yace Usman muje ko ya Usman yace muje sai Amina ta taho da Hakeem at first Na dauka ba zaka amsa gayyata Na ba! Hakeem yace Haba daddyn Ammar Ni Na Isa? Jin surutun su yasa nace ni ya saleem zan ni in da mota yazo! Saleem ya washe Baki yace da mota nazo kuma ni kadai zan tafi muje ba komai. Hakeem dake sauraron mu nan da nan fara'arsa ta dauke dif ya kalleni amma naki yadda mu hada ido shi kuma bai San yayi Magana kar saleem din yaji ba dadi a ranshi kawai sai ya sauke sultan yace to Bari Inje mu hadu a wajen ko? Kowa haushi Na yake ji saboda nace zan bi saleem don su ba wai ganin laifin Hakeem suke yi ba Sam. Sultan ya rike daddyn shi da karfi yace daddy bamu sweet! Hakeem yace kar ka damu zauna da mummyn ka zan siyo sai in same ku a biki ay Sam sultan yace shi bai yadda ba in Hakeem yace su tafi tare sai yace a'a shi mummy zai bi yawo in kuma yace zauna da mummy sai yace a'a daddy zai bashi sweet haka ya shiga tsaki yan mu ya rike ni da hannu daya ya rike Hakeem da Dayan hannun. Yana ta faman shagwaba shi kuma Hakeem nata murmushi don yasan sultan ba zai taba yadda su rabu ba Raina ya Gama baci ban San lokacin da Na Na sultan tsawa ba har ya firgita Ina fadin sake ni don Allah tunda baka San me kake so ba in shi zaka bi fyn in kuma ni zaka I muje I don't have tym to waste! Ban rufe Baki ba naji Hakeem yace Amina are u drunk sultan din kikema wanan ihun just because Ina tolerating din ki! Ok let me set one thing straight sultan na son ya biki kuma yana so in bashi chocolate so perfect shiga mota muje yanzu a siya musu chocolate den mu wuce bikin don Nima ay zanje and pls remember something ba rokon ki nakeyi ba umarni ne Na Baki and u have to obey!!! Cak ya dauki ammar da sultan kana ya kalli ya Usman yace sai kunzo ya maida dinan shi kan saleem yace to sai da safe. Ya juyo yace wuce muje duk da zuciya ta a zafafe take I find it difficult in yi mishi musu hakan yasa kawai nayi gaba shi kuma ya biyo ni a baya sai da yasa sultan da ammar a seat din baya kana ya zagayo ya shigo ya juyo ya kalli fuskata Na daure fuska Ina ta kallon hannuna yace kinyi kyau sosai Amina and one good thing is Ina bala'in son in ga kina fushi saboda abun Na miki kyau in ko kuka kikeyi sai ki zama wata Indian actress shi yasa in kin lura ban Faye son lallashin ki in kina fushi ba. Raina ya sake baci don nasan wulakancin Hakeem ne kawai ba wani abu ba.sai dai Hakuri kam don Ina yi Magana yanzu sai ya sake bata mun rai fiye da wanan! WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16. 48 Tun da muka fara Tafiya su sultan ke mishi surutu shi kuma sarkin son yara sai biye musu yakeyi Alkali road muka fara zuwa ya siya musu ice cream a havillah kana muka tafi dalema ya siyo musu chocolates da cookies masu dadi yazo ya basu suna ta murna ya kalleni yace kina son wani abu ne? Na girgiza kai nace no am good, bai sake mun Magana ba har muka Isa Parisina don a nan ne za ayi bikin ya fito ya Fiddo yaran kana Na fito ya kulle motan muka je gate din securities suka gaishe mu kana suka bude muka shiga hall din yayi kyau sosai mutanen da suka fara zuwa kowa Na zaune kowane table mutun6 table din su ya Fatee muka je ita kadai da ya Usman Na zauna Hakeem Na zaune gefena sai kuma ammar da sultan fira kawai suke amna ban tanka musu ba kamar daga sama sai ga saleem muna hada ido yayi murmushi Na dauke ido da sauri ya daga ammar kana yace Bari in zauna kusa da sultan ko? Kallo daya Hakeem ya mishi yadauke kai don ya Riga ya Gama sanin take taken saleem kamar sona yakeyi hakan yasa ya maida duk hankalin shi a kaina duk wani motsi Na yana kallo kuma in saleem yayi Magana shiru yakeyi mamaki ya kama ni Na rasa wane irin kishi ne wanan zuwan amarya da ango yasa akace kowa ya mike tsaye kasancewar am not comfortable yasa Ina mikewa nayi baya kamar zan fadi ay kam caraf Hakeem ya tare ni da hannu biyu ya dago ni yana fadin baby ya dai are u ok menene u can sit down ko kina ganin jiri ne? Duk ya rikice nasa hannuna Na ture nashi kana nace am fyn ban tashi da kyau bane amma Sam ya zai at Dani ya Na fadin zauna kila ma tun indomie din da muka ce dazu Baki ci komai ba nasan ki very lazy wen it comes to food ni dai Na zauna ban ce komai ba don yanda yake rawar jiki a kaina su kam su ya Fatee Dariya suka yi kana ya Usman yace kasan ba wai tana da Kwari bane kar ka ganta haka saleem kam in ranshi yayi dubu to ya baci shi dai yasan ba zai ma iya comparing kanshi da Hakeem ba don Hakeem ya fishi kyau ya fishi kudi ya fishi haduwa kuma Babban abun haushin yana son Amina tamkar Kwai sai dai in har yana sonta me yasa ya sake ta in d first place? Tambayar da yake tama kanshi kenan ba Mai bashi amsa. Gabatar da abubuwan bikin akeyi amma Hakeem Na ta Nina da sannu duk wani motsi da nayi sai yace baby what do u want? Ni kaina Na lura so yake ya ba saleem haushi amma Hakeem baya cikin jerin mazan da suke lallaba mace naturally don Sam ba dai kaga yana tolarating abun haushi ba amma sai nan da nan yake Dani its unlike him. Ana fara raba abinci yasa aka kawo mun tun kafin a zo table dinmu ya kalleni yace baby eat ko u are weak ne in ba ki a Baki? Na girgiza kai nace am good zanci da kaina yace good amma in Baki sauri zan danne ki in miki dura kamar Jaririya Daria nayi nace Haba dai ko sultan yanzu ba a mishi dura balle ni mamanshi yace no kin San sultan yaron ki ne ni kuma kece baby Na shi yasa kika ga ban damu sultan ya ci abinci ba amma hankalina ya tashi kici ko baby na? Wani irin dadi naji ya rufe ni Na daki murmushi kana Na kalli sultan nace daddy baya son ka bai baka nama ba! Hakeem yayi sauri yace sultan kyale mummy u are my best friend but still Itace baby Na and I love her so mach.... Dariya duk suka kwashe da ita ya Usman yace gidan ku za a sha rigima don ba daddyn ba bakuma mummyn ba duk rigima suke dashi shi yasa kuka haifi sultan ay shugaban rugimammu ya Fatee tace gashi daga shi har ammar sun dauko wanan baker zuciyar ta Amina! Hakeem ya kalli fuskata yace hmm kinji ko baby don Allah ki daina irin fushin nan Ana mana Dariya pls kallon shi kawai nayi bance komai ba abincin ma mu uku mika ci ni dashi da sultan din Ammar yayi bacci a hannun saleem Wanda yake jin tamkar ya hadiye zuciya ya mutu don gani yake duk abun nan da akeyi intimidating dinshi kawai ake so ayi don ya Riga ya Gama sanin da gan gan Amina da Hakeem suke irin wanan abun don ranshi ya baci ne kawai ji yake kamar zuciyar shi ta fado ya mike a fusace ya kalli Usman yace Ina zan aje ammar ni zan wuce ya Usman da ke cin abinci shida ya Fatee yace baka ci abincin kaba ya kalli abincin yace am good zan tafi ku amshe shi Hakeem da ya iya tarar rigima ya mike kana yace kawo shi in rike shi ka tafi sai da safe ay ba su ya kamata su amshe shi ba iyayen nashi Na da yawa sosai ya amshe shi kana ya zauna duk sai saleem yaji ba dadi yace cikin murya Mai sanyi Usman sai da safe madam kema sai da safe ya Usman yace Bari in rakaka mana yace no pls dnt worry am gud kaci abincin ka ya kalli Hakeem kana yace baban sultan ko? Hakeem ya ce yes sure! But u can call me Hakeem any one dai I will answer all in sha Allah. Saleem yayi smiling yace to sai da safe Hakeem yace Allah tashe mu lafya sai da ya kalleni kana yace Amina gud nyt zan shigo zuwa gobe da dare kinji abincin dake Baki Na naji ya makale Na kalle shi nace to sai da safe har ya juya ya sake juyowa ya kalleni kana ya fice. Hakeem ya kalle ni yace saurayin naki ya tafi sai ki saki jikin ki Na kalle shi kana nace da saurayina ne ay da yanzu ka dade da yin bacci a gida don ba zaka iya sauraron special words of love din da zamu Gaya ma juna ba. At once ya daure fuska yace Amina meyasa kika Raina ni ne? Is it because.... owh ok nasan me kike so kar ki damu zaki samu kwanan nan zanyi ma ganin ki Baki San waye ni ba shi yasa Dariya nayi kana nace am waiting to know u better any tym u are ready! Tafiyar saleem yasa muka koma fira har su ya Fatee muna ta Dariya amma in Hakeem yayi Magana shiru Nike har ya gane shima ya daina mun Magana sai da aka Kira dangin ango suzo suyi rawa ya Fatee tace Amina zo muje ko don in bar Hakeem Na mike da sauri ay kam yasa hannu ya janyo hannuna Na koma Na zauna da bala'in karfi ya kalleni yace in kika tashin binki zanyi nida sultan so gara ki zauna ya kalli ya Fatee yace kunya Zata Baki bata iya komai ba so Barta anan kawai ya Usman Dariya yayi don ya Riga ya gani Hakeem baya sone kawai a gan mishi Aminar shi suna Tafiya yace Ina zaune zaki barni kije rawa don wulakanci ma ba wai mu tafi tare ba ke kadai? Na kalle shi kana nace Daddyn sultan for gods sake bani da aure bani da tsayayyan saurayi kabarni inyi having fun Dina mana Na karasa maganar Ina murguda Baki shikam tamkar ya kwashe da Daria haka yaji amma ya danne yace Amina zan yi maganinki kina cin darajar sultan amma Bari in amshe shi nan da wata uku ki gani ko kallona kika yi sai Na tsokale miki ido balle ki mun maganar banza ayya ke kam kin mutu ay. Zuwan su ya Fatee yasa nayi shiru Na kalleta nace zan tafi kinga dare yayi sosai 11 tace to shikenan ta miko mun hakan souvenir kana ta bani Na Hakeem ma Na mata godiya muka fice a bakin kofa masu jiri suka tare mu suka mana hotuna kana muka wuce a mota ba Wanda yayi Magana har muka zo gida sultan yayi bacci shi ya zagayo ya dakko shi har palour kana ya miko mun shi wurin amsa jikin mu ya hadu jinayi tamkar an sa mun shocking ya zuba mun ido kana yace Amina pls kina yin kyau dayawa in zakiyi news kice a daina miki make up dinan mana duk da dai ba wata kwalliya kike ba don ko Jan Baki babu amma kina kyau dayawa. Na kalle shi kana nace ay haka ake so inyi kyau din so tank u for d compliment Na shige cikin palour da sauri don nasan halin shi. Ina komawa wurin aiki Monday Na cigaba da boye mishi as usual the only tym sa zai ganni shine weekend in yazo zan fito mu gaisa in same komawa daki kamar wasa har muka sake kwashe kusa wata daya da rabi Ina mishi playing hide and seek shi bai damu ba don yasan da suna haduwa yanzu kam da ya gayamata auren su ya kusa shi yasa ma ya kyale ta tayi ta gudun shi kuma lokacin auren Na mishi sauri. November ta shigo month din birthday din Hakeem da sultan murna a wurin a kamar in zuba ruwa kasa in sha Sultan Dina zai cika shekara biyu cif amma wayau gareshi tamkar Mai shekara Biyar ba wani preparation da Nike Mai don nasan sultan ba skul yake ba balle ince frnds dinshi zasu zo gashi kuma still ni mamarshi bani da kawa ko daya so ba wani birthday din dazan hada mishi koda dai nasan cewa da wuya in ba Hakeem zai fitar da mu yawo ba don shi kam tamkar bature yana bala'in respecting dates don kana iya tambayar shi ma wane rana muka hadu kiji ya Gaya miki date har da tym. Ana gobe birthday din sultan Ina fitowa office da dare naga Hakeem gabana ya fadi Na dake nace Ina wuni me kazo yi nan bai ko amsa ni ba ya bude mota yace shiga ba musu Na shige ya zagayo ya zauna yace kin San Na dare ban ganki ba so Ina so insan kin Kara kiba ne ko kuma kin rame sai da Na Harare shi kana nace Ina ruwa ka to ya kalleni yace akwai ruwa Na mana kin San Na zama tailor so Ina so in fara miki dinki ne yanzu dai ki cire gyalen nan Ina so in auna ki but kar ki damu idona kawai zai dauki measurement din bamu bukatar tape but inda ban gane ba zan sa hannu kinga yanzu takwas bai wuce 30 min ba amma in kin bata mun lokaci daga nan har asuba ni kam bani da abun yi ya danna central lock Na motar ya kwantar da seat yana kallona. Mamaki ya cika ni yau kuma ta nan Hakeem ya bullo Alhamdulillah ma Na kusan bar mishi garin don karshen November nake Gama I.T sai in ga inda zai ganni balle ya mun wanan abun haushin takaici Na daya nasan da haske yake sani ya rage nawa it's either in cire gyalen ko kuma muyi ta zama! Na rasa ma wane zanyi don nasan koma dai meye nice zan ji haushin. WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16. 49 Zuba mishi ido nayi fuska daure kana nace daddyn sultan so kake ka kalli jikina kuma ba kyau kasani ko? Allah zai hukunta ka fa! Ya kalleni kana yace lallai Baby kina da saurin mantuwa kin manta lokacin da Nike daukan ki in kai ki daki kin manta lokacin da Nike ganin ki cikin Kayan bacci kin manta lokacin da Nike miki zipping kaya in ki kasa sawa tym without number mun kwana a gado daya duk wani juyi da baccin ki Na sani Amina ni dake mun rungume juna munyi bacci for almost how two weeks Baby kar ki manta ni da ke munyi ki..... hannu nasa Na to she kunne Na nayi ihu Ina fadin ya Isa Uncle Hakeem ya Isa naji nagode ban so in tuna pls kayi shiru yanda Na runtse ido ne ya bashi Dariya amma ya dake kana yace to kinga ba abun da zan gani a jikin ki ni dai kawai cire gyalen in dauki measurement Dina in tafi in kuma ba zaki cire ba bazan miki dole ba amma wanan weekend din gidan ku Zanzo kuma kin San mama Zata fita to Walh zan dauki measurement din bayan Na cire miki kaya tas.... ban Bari ya Gama maganar ba Na cire gyalena ni ma Dama neman Magana ne amma kayana masu mutunci ne don atamfa Na saka Riga da skirt dinkin right high neck ne yaje har wuyana ya kalleni da kyau kana yace ni naga ma Baki rame ba don wulakanci kamar Baki missing Dina kallon shi nayi kana nace meyasa zanyi missing Dinka ay ba kayi komai da zai sa inyi missing Dinka ba so in ka Gama daukar measurement din zan tafi gida.mikewa zaune yayi kana yace lallai Amina kin girma sosai kin manta just 2years back yanda kike rikicewa in Na taba ki mistakenly talk more of in something intimate ya shiga tsakanin mu. Baby Ina ga kin manta our one and only special intimate kiss din mu dat happen to be ur 17th birthday gift. Runtse ido nayi tamkar bana Jin shi yasa hannu ya shafa wuyana a hankali tsigar jikina ta tashi yar nayi saurin ja da baya yace alkawari nayi ma kaina tun ranan da ki kace I took advantage of u bazan sake taba jikin ki ba da sunan any thing romantic but idan Na aure ki Amina hmmm zaki San waye Hakeem koda dai we spent tym together still zan Nuna miki banbancin Hakeem da sauran maza! But ko a haka kije ki kwanta kiyi tunanin rayuwar mu ta base am sure u will find some thing attractive dat will make u miss me more and more and even more dan words can say ya karasa maganar yana shafa kumatuna kasa cire ido nayi in kalle shi sai da Na matsa kana Na sa hannu zan bude motar naji a rufe yace no kar ki damu tare zamu tafi ay yaja motar muka tafi ba Wanda ke Magana shi a ranshi yana tunanin duk ranar da aka daura mishi aure da Amina sai ya rama wanan wulakanci yaji ya Mata laifi amma duk duniya ita kadai yake ba Hakuri Hameeda ma ta Isa ya Mata abu tayi complain balle ya bata Hakuri amma ita wanan ya lallaba ya lallaba amma kamar Ana zugata. Ita kuma tunani take in ta koma nasarawa ko Hutu baza tazo ba sai ta Gama kaf shekara daya cif kenan hat skul Zata sa sultan don ta gaji da wanan wahalar Hakeem karfi da yaji yake Kara koya Mata son shi ita kuma burin ta na duniya yanzu ta manta Hakeem don tasan wahala Zata sha in tace Zata ci gaba da sonshi don a ganin ta saboda sultan yake so suyi aure but ba wani abu lyk love a tsakanin su. Sai da ya tsaya ya siya mata kaza gasassu da drinks kana ya siyo chocolates ya dawo motar yaja muka tafi muna zuwa gate ya miko mun ledar naman yace gashi rike wanan ba musu Na amsa ya dakko sauran muka shiga ciki sultan da gudu yazo ya rungume Hakeem yana fadin daddy Ina ta jiranka kaki kazo Hakeem ya mishi kiss a goshi yace mummy ce ta rike ni ta hanani zuwa but gashi mun dawo ay Na kalli sultan nace ni zaka kyale Kaje wurin daddy ko? Sultan yace no mummy sorry ban ce komai ba Na shige palour sosai Na gaida umma ta amsa kana Na aje ledar Na shige daki Hakeem suka gaisa da umma kana yace gobe birthday din mu nida sultan umma zaki bamu Aron sultan da mamanshi? Umma tayi murmushi tace zan baka amma in baza kuyi dare ba kuma naji tana cewa gobe gidan Fatee zasu je weekend yayi smiling yace ba zamu yi dare ba umma promise but tunda gidan Fatee zasu kwana shikenan umma tace a'a kuje fa sultan zai ji dadi Hakeem yace to umma yunwa Nike ji tayi murmushi wani lokacin yanda Hakeem ya maida ta uwa ba surika ba abun Na birge ta kuma tana Jin dadi ta mike kenan Na fito tace yawa dauko abinci a kitchen a cooler Na kalle ta nace hooo umma so nawa zan Gaya miki ba cooler ake cewa ba food warmer ne ko food flask Hakeem yace iyye to sannu baturiya mu cooler muka sani bani abinci kawai shine damuwa ta ban ce komai ba fito Mai da abincin Na aje ya daki idon umma kana yace zo ki zuba mun tattashin mijin ma sai an koya miki gudun kar umma ta gane yasa Na durkusa Na zuba mishi white rice da miyan cabbage sai kamshi takeyi yace ita ga naman ki can ki cinye Na juya Na dakko plate nace umma ga nama ta kalla tace kici ki sa mun saura a fridge Tara ta wuce bazan iya ci ba zan ci da safe ta mike tace sai da safen ku sultan yace Hajiya za muyi bacci ne don yanzu da ita yake kwana tace eh amma zauna kaci nama sai mummy ta kawo ka yace to kana ya zauna banci abinci ba amma Na tasa naman a gaba Ina ta ci Ina Shan coke sultan ma yana taya ni shikam Hakeem abincin shi yake taci har ya Gama kana ya kalle ni Na miko mishi Dana zuba a plate kana nace gashi ya girgiza kai yace no ni Na koshi sultan ya mike ya koma kusa dashi ya kwanta bance komai ba Na cinye nawa Na mike Na kai plates din kitchen kana Na fito Hakeem yace kai sultan daki Na dauke shi Na kai Ina fitowa naga ya mike tsaye yace muje ki rufe gate ban amsa mishi ba nayi gaba ya biyo ni abaya har gate ya zuba ma fuskata ido har Na tsargu kana ya duko kamar Mai shirin yi mun Magana a kunne yace kin San dai ni Na siyo naman da kika cinye yanzu ko to kar kice ban fada miki ba Na siyen Baki ne gara in Baki ki cinye tun wuri ya bi jikin ki Na dago Na kalle shi yace ko Baki San me ake Kira siyan Baki ba? Nace ni ko Na sani kuma Na San cewa sai mutum yayi aure ake siyan bakin shi I see no reason da zaka ce ka siya Baki Na mean while ni ba aure nayi da kai ba Dariya yayi irin Na dade ban ga yayi ba kana yace oho ni in an daura mana aure bani da lokacin jiran wani siyan Baki shine Na siya tun yanzu kuma kin ga ba karamin ci kika yima naman ba so please expect dsame bude ido nayi da Baki da hanci duk Ina kallon shi ya daga gira kana ya kashe mun ido daya ya fice yana Daria. Ni kam mutuwar tsaye nayi don duk duniya ba abun da yake kashe mun jiki irin in ga Hakeem yayi wink da idon shi kyau yakeyi fiye da tunani Mai karatu ji nayi kunya ta rufe ni tamkar Ana kallona nayi saurin tura gate din Na rufe don kar ma ya dawo da kyar Na iya kawo kaina daki Na kwanta yau kam ko tunanin cire kaya banyi ba balle wanka Na ci gaba da juyi Hakeem Na son ya kashe ni da son shi da salon shi masu dadi gashi ni kuma so Nike in Kankare shi daga rayuwata amma hakan ya gagara. Tun asuba Na hada kayana ni da sultan dan munyi ma ya Fatee alkawarin zuwa weekend. Na shirya kasancewar ranar Friday Na tafi wurin aiki ko da Na dawo karfe biyu sultan Na bacci Na huta Na sake fita Na karfe hudu amma da Biyar zan dauki excuse in dawo da wuri sai muje gidan ya Fatee in tym. Ina zaune a office misalin karfe Biyar naga ogan mu ya shigo ya kalle ni yace Amina u have a guest and he seeks permission of letting u go out and it was granted. A dan rude Na kalle shi kana nace sorry to say who is he? Ur husband oga Na ya ban amsa ko ba a fada ba nasan waye hakan yasa Na mike a fusace cike da tsiwa Ina fitowa naga ya fito daga office din oga ya kalleni yace baby muje ko a hankali naga oga yace ay ban taba sanin she is ur wife ba gaskiya she is punctual Hakeem yayi smiling yace tanx kana ya riko hannuna muka fita muna fita Na fisge hannun nace ya dai? Ya daure fuska yace haka ake gaisuwa ban ce komai ba naja Baki Na nayi shiru yau kam driver ke tuka shi baya ya bude yace shiga Na shiga ya biyo ni kana aka ja muka tafi ni kam in da Sabo yaci ace Na Saba da irin weird halayen hakeem but Na kasa naja Baki a nayi shiru gaban wani fashion house muka tsaya shi kadai ya shiga kana ya fito rike da ledoji ya miko daya ya rike Dayan kana muka tafi straight gidan mu muka je ya kalleni yace jeki dauko sultan da Kayan ku Na Baki 5min in kika wuce kuma u shall see d outcome yayi smiling rai bace Na shiga gida mama tace har kunzo don yanzu Hakeem ya bar nan yace zai je dauko ki smiling kawai nayi nace muna tare ay Na dauko jakar Kayan mu Na hado da sultan muka fito suna ta wasan su ni kam Na daure fuska tamkar ban taba dariya ba saboda haushi haka driver yaja muka tafi yau kan stryt cikin house of Tara muka shiga ya ce zauna ya miko mun ledar kayana kana yace ki shirya ya kalli Mai makeup din kana yace pls make it fast kana ya kama hannun sultan suka fita zama kawai nayi a zuciyata kuma tunani ne fal wanan Karon ma wani birthday din ya hada? Na rasa gane kan Hakeem shi dai kullum burin shi ya birge ni. Tamkar ba Hakeem din da Na sani ba Wanda ko Kallo mace bata ishe shi ba balle kuma ya lallaba ta ko wanan kadai Na Tuna sai miji dadi don nasan ko ba komai Ina da matsayi Mai girma a zuciyar Hakeem dina. Simple make up aka mun don ko Jan Baki naki yarda asa ka mun ba don komai ba sai don tuna romantic kiss din da Hakeem ya mun da sunan zai goge mun Jan Baki yau kam inna saka sai dai inyi dambe da tissue shi yasa kawai aka saka mun lip gloss Na bar lips Dina Haka. Sai da gabana ya fadi ganin Kayan gown ce Mai masifa kyau baka ta sauka har kasa sai kwalliyan jikin ta red flowers kanana masu shegen kyau ta zauna tsaf a jikina dan kwali suka daura mun kamar red kana wani karamin gyale Baki don hannu da wuyan Rigar duk Na net ne. Nayi kyau irin Wanda ba zai misaltu ba to abun ka da fara kuma Na saka bakaken kaya sai Na sake gaskawa sosai ga make up din ya sake fito mun da asalin kyaun. Ina tsaye Na zuba ma kaina ido Ina kallo a Karin mirror din dake wurin naji an Turo kofa da sauri Na kalli wurin Hakeem ne ya shigo Sanye da suit baka sai Jan necktie haka sultan ma sak irin dressing don babanshi yayi an mishi aski Mai kyau Akan shi don Dama tun askin suna ban sake yima sultan aski ba gashin yayi tsawo sosai. Ni kaina sun mun kyau Hakeem yazo gefena ya tsaya kana yace kinyi kyau sosai Na kalli kasa kana nace tanx but kaima kayi kyau sosai I lyk d way u dressed Dariya yayi kana ya matso dai dai kunne Na kana yace I know u lyk d nigga but kina mun yanga!!!! Harara Na zabga mishi kana Na ma mutanen sallama Na fita sultan da baban shi Na biyo ni a baya har mota muna zama aka dauki hanyar hotel 17 har ciki muka shiga dai dai hall din su daya sha decoration ga mutane a cike fam Na kalli Hakeem nace so dis tym its a big one? Smiling yayi kana yace welcome back to my world Amina! Na bude motar zan fita kana nace am not yet back Hakeem Na fice haushi yaji amma ya danne ya kamo hannun sultan kana ya zo gefena yace muje muna shiga Na rikice don hall din cike yafe dan da mutane duk da idona Na kasa sai da Na iya hango uncle faruk da matar shi kana Na hango ya Fatee ta sai murmushi kowa yake yi har muka zauna mamaki nakeyi sosai don event ne Mai zaman kanshi Hakeem ya hada mana har da m.c hotuna da video kam anyi su irin ba iya ka dinan ga abinci da snacks da chocolates har ba a Magana har comedians aka yi inviting muka sha celebration Na father at 35 and his first son at 2yrs sai kusan karfe Goma aka tashi bayan kowa yaci cake gifts din da muka samu basu da iyaka haka aka rinka koda su amota Hakeem is full of surprises gashi kowa kallon matar shi yake mun kaf abokan shi tun birthday din daya hada mun suke tunanin ya sake aure ne. Gashi duk da dinbin kyauta da soyayyar Hakeem ba son auren shi nakeyi ba a ganina shine kadai dalilin da zai sa in bata mishi rai kwatankwacin Wanda ya mun. Sai da kowa ya watse kana muka fito a mota yace thanks Amina for giving me d joy of life har abada Amina bani da mace a duniya da zan mutunta sama dake. Kallon shi nayi kana nace Nima thanks for all d surprises and tanks for showing me how greatful I am. Ba mu sake Magana ba har Kofar gidan ya Fatee kana yace motar da Na zuba gifts din nan fa instead su kai gidan ku base suka kai why not gobe muje mu bude sai a dauki Na sultan da naki ku bar mun nawa sai da Na kama handle din mota kana nace wanan ko da kanka zaka yi ayi ko kuwa? Ya gyada kai kana yace but still kizo muje pls ba don Na Isa ba don girman Allah kinji faruk da haleesh sai su taya mu Na gyada kai kawai nace Allah ya kai mu. Shi ya dauko sultan a shoulder a Kofar falon yace ki gaishe da Usman kana ya bani shi ya juya don yayi bacci Na shiga da sallama ya Fatee Na palour ta kwana ma Mai aikin ta Kira tace amshi sultan ki cire Mai kaya kusa Na bacci ki kaishi dakin ammar ba musu ta amshe shi ni kuma Na karaso Na zauna ya Usman yace Amina Hakeem Na son ki dayawa nayi smiling kana nace yana son yaron shi dayawa dai komai yayi don farincikin 'danshi ne ba nawa ba so shi ya sani. Ya Usman yace ni kam yau she zaki girma ne kin wuce 19 fa saura kiris ki shiga 20 kuma har degree dinan ta zamani kin yi to yaushe zaki gane ne? Na dage kafada kana nace kyale shi ta dawo da matar shi su ci gaba da zama ni kuma in cigaba da hidimata ya Usman yace sai kuma ya amshe yaron shi gabana ya fadi nace kaima ya Gaya maka ne? Yace eh mana yace mun aure zai yi nan da karshen shekara kin ga wata daya ya rage kuma zai amshi sultan don yace ki aure shi kin ki! Na ja tsaki kana nace ba sai yaga sultan din ba zai amshe sai kace ya tayi ni labour sai kuma nayi shiru don nasan daga goyon ciki har labour Hakeem tamkar tare muka yiwu don wani lokacin ma yana fina Jin azabar. Na mike a fusace Na shige daki ya Fatee da ya Usman suka kwashe da Daria wanka nayi Na fada gado Na kwanta sai bacci washe gari tun sallah asuba Dana tashi ban koma ba muka shiga kitchen nida ya Fatee muka hada breakfast sai wurin karfe Goma muka fito wanka duk muka tafi yi Na saka jallabiya kalar royal blue Na yana gyalen ta Ina fitowa Na ga Hakeem Na gaishe da ya Usman kana Na gaida shi sultan da ammar duk an musu wanka suka zo da gudu suka rungumeni Na dago su Ina musu kiss a kumatu suna Daria stryt dining kowa yaje kamar ni ake jira muka yi breakfast Mai dadin gaske kana muka tashi Hakeem yace muje ko Amina Na kalli ya Fatee tayi saurin cewa sai kun dawo amina muma zamu fita ay matar abokin ya Usman ta haihu yau Ana suna Na gyada kai nace to sai kun dawo in tafi da yaran ne? Tace bar su muje su ci nama ko duk suka hau ihu yes Ummi don haka suke kiranta ni kuma su Kira ni mummy Na musu sallama muka fita ko a hanya ba muyi Magana ba muna zuwa base dakin ya faruk muka fara zuwa haleesh nata Jin dadi muka zauna mukayi fira tana ta yaba kyaun Da muka yi jiya ni kam Ina ta smiling Hakeem yace muje muyi abun da ya kawo mu in kaiki gida a tare muka fito har haleesh da ya faruk Ina shiga dakin gabana ya fadi shekara biyu cif kenan rabona da gidan sai dai palourn an manna Karon hotona ni da Hakeem da sultan kuma jiya aka dauki hoton ba abun da Nike gani sai special moments din da muka spending nida Hakeem irin luv da affection din daya Nuna mun da irin kula Wanda kyauta da Na gani nayi saurin runtse ido Ina so in manta komai abun ya gagara zama kawai nayi a kujera haleesh tace ji yanda palourn ya cika da gift sai kuyi ta budewa ni kam Bari inyi mana girki ta fice faruk ya zauna kana yace madam zo mu fara ba musu Na tattaro natsuwa ta muka fara budewa gwanin sha'awa abubuwan yara in ajiye a side Dina Na manyan kuma in mika mishi gifts din ba a maganar yawan su hakan yasa faruk yace ni kam Ina zuwa Bari in duba madam dita ya mike ya fice shiru mukayi muna ta dubawa har aka Kira sallah azahar ya kalleni yace Baki gaji ba ne? Nayi smiling nace jeka kayi sallah ni zan cigaba besyd abun da ya kawo ni base kenan ko! Ya mike kana yace um in Baki fara abun da ya kawo base ba tukuna ya kalleni sosai kana yace ki huta tunda dai nasan ba sallah zakiyi ba Na kalle shi da sauri kana nace waya ce ba zan yi sallah ba? Ya kama hanyar bedroom yana fadin naga alama ne kawai don kin San dai ko umma bata kaini sanin ki ba. Har yayi sallah ya fito aiki Na keyi Na gaji iya gajiya ya zo gabana yasa hannun shi biyu a kafaduna ya dago Dani kana yace huta mana baby Haba! Na cire hannun shi daga shoulder Na kana Na zauna a kujera ya dauko coke ya miko mun Na amsa Na sha kadan Na ajiye ya zuba mun ido gashi ya tsaya mun a gaba sai da ya gaji da tsayuwa kana ya zauna a gefena yace Amina gabana ya fadi Na dago yace nasan naji haushin maganganun ki kwanaki kuma har nayi deciding bazan sake miki maganar aure ba but Na kasa Ina so yau ya zama Na karshe pls Amina ki manta abun da ya Faru give me dis chance muyi aure bana son in zama sanadin rabuwar ki da sultan I so much love u Amina duk da yanda gabana ke fadiwa sai da Na kalle shi nace Nikam sai nawa zamu yi maganar aure ne? Lokacin da Nike sonka kace baka sona yanzu kuma da bana sonka sai kace nice gold din hmm Hakeem pls ka bar ni in samu natsuwa nikam sultan kawai ya ishe I hapiness mikewa naga yayi kana yayi Dariya yace Amina taurin kanki Na matukar bani mamaki at dis ur age kin iya fushi haka ok shikenan Allah ma yasan I gave u chance to d very end kin ce Baki San maganan ba so be it mun Gama maganar aure har abada in sha Allah and kuma duk ranar da aka daura mun aure Walh talh bilah Amina sai Na dauke sultan. Yasa hannu ya shafa gefen fuskata kana yace I love u so much baby kin koya mun rashin fushi da tolarating wulakanci don Walh da lokacin da ne hmm ba zaki ganni bana balle ince miki sorry. Ya durkusa ya cigaba da abun da mukeyi shi ya Gama sauran tas ni kam Na zauna tamkar mara jini a jiki ko daga ido ban yi ba zuciyata ce ke mun masifa din tana son Hakeem Anna girman kai da fushi ba zasu barni in amince mishi ba kuka Nike son yi don Nasan Na rasa Hakeem amma bana so yaga hawayena ya San Ina cikin damuwa. Zuwan haleesh yasa Na dan saki jiki abinci ta kawo mana ta fita sai da yayi serving kana yace sakko muci Amina ba musu Na sakko ko ba komai nasan yau ne ranar karshe da zamuci abinci tare don nasan inna tafi yau sai dai kallo daga nesa kuma. Har muka cinye kallona kawai yakeyi Na natsu Ina cin abincin muna Gamawa Na wanke plates din tas kana Na dawo Na iske yana salla la'asar yana idarwa nace ka kaini gida mana yace tun yanzu atleast yau zamu rabu fa ki Bari mu dan Kara dadewa da juna mana yazo gabana ya durkusa yasa hannu yana shafa fuskata da wuyana at once Na lumshe ido naji numfashina Na shirin daukewa hakan yasa Na ture hannun shi Na mike bedroom Na shiga Na wuce toilet kuka ba fara tamkar Raina zai fita wai shin dagaske Na rasa Hakeem Mai yasa zan cuce kaina ne? Na dade Ina kuka kana Na wanke idona Na fito ganin yana palour yasa Na kwanta Akan gadon Ina jiran idona ya washe sai bacci yana ke kowa yaga Ina bacci yayi smiling ya koma palour sai dai Kiran sallah magriba ya far kar Dani ya idar da salla kenan yana linke dadduma ya yayi gadon yana fadin kin tashi Amina I will miss you tun bare inna tuna lokacin da muje kwana tare a gadon nan rungume da juna. Na Zuro kafana kasa nace muje ka kaini gida yazo gabana ya tsaya ya janyo ni ya rungume yana ta yawo da hannun shi a bayana yana shafawa kana yace I love u so much Amina I really do. But it seems Baki son RAYUWA Dani ni kam bazan miki dole ba! Ya manna mun kiss a goshi kana ya riko hannuna muka fito sai da mukayi ma su faruk sallama kana yaja muka tafi gidan ya Fatee a gate ya tsaya yace zan suka gifts din wurin umma Na gyada kai kawai yayi shiru Nima nayi shiru kuma Na kasa fita a hankali yace baby menene? Na girgiza kai nace babu Ina son ce maka Allah yasa Alkairi a auren daza kayi yayi Daria yace tanks and in sha Allah alkairi ne ko ba komai zan zauna da sultan Dina ko? Bude motar nayi Na fita kana nace in ur dreams!!! Sultan nawa ne ni kadai! Koda Na shiga gidan ba kowa daki Na shige nayi bacci Na ... Washe gari sai dare ya Usman ya maida mu gida ni kam tunda week din nan ya kama Na hada Kayan mu tas Friday aka sallama mu daga wurin I.t Ina son aikin so banjo dadi ba haka Na daure don nasan dole in koma school. Sati biyu Na Kara a gida kana nayi resuming Mai gadi yasa an gyara gidan so gyaran kaya kawai muka yi bacci nida sultan washe gari kuma Na karasa gyaran ko Ina yayi tas 'yamnatan gidan mu nata zuwa gaishe ni kana daga karshe suka dauki sultan suka tafi. Cikin kwanciyar hankali mukayi report din I.t muka cigaba da class abun mu. Hatta sultan Na saka shi skul din hade take da islamiya so inna kai shi da safe 7:30 sai kuma 6 Na yamma don nasanlecture baya wuce 6 sai dole. Su Hakeem da mutanen gidan mu da basu sai shirin biki suke yi hatta da lefe an kawo kudin dinki kanshi Hakeem 500k ya bayan don kawai ji yak tamkar auren Farko. Komai an shirya a tsaki sai dai ni amarya ban sani ba.yau Saturday 29 December Ina hanyar dawowa kai sultan skul misalin karfe 11 naji gabana nata fadiwa sai addua nikeyi don nasan ba lafya ba Ina zuwa gida Na Kira umma tace min komai lafya sai Na warware kawai Ashe Ana can an daura mini aure da Hakeem shi kam sai murna yakeyi sai da jama'a suka rage kana babana yayi addua ya kuma kalli Hakeem yace Allah sa alkairi mu sai dai muna so ka maida matar ka Hameeda sai ka hada su saurin fushi ba naka bane sun Dade suna mishi nasiha kana Alh junaidu yace za shi biki don b4 bai yarda ba. Ni kam Ina kwance a gida da dare make up ne a fuskata don wata Zainab a gidan mu ta shiga make up school shine ta rike ni wai sai ta mun ni kuma Na zauna yau duk jikina baya mun dadi jinayi Ana mun knocking duk a zato Na Mai gadi ne ya kawo kwanaki Ina budewa naga Hakeem jinayi jiri ya kama ni Na saki Kofar da karfi shi kuma ya kunna kai yana fadin Am here!!!!! WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16 50 Sam!!! ban yarda da abun da Nike gani ba tabbas jikina ya Gama bani cewa gizo Hakeem yake mun nayi saurin maida Kofar zan rufe naji yasa hannu ya rike Kofar kana ya shigo sosai yana kare ma dakin kallo kana ya sauke idon shi Akan sultan dake bacci Akan gadon shi ya matso daf Dani kana yace haka ake taron Bako Baki San ki bani ko wurin zama ba balle ki kawo mun ruwa da abinci kuma kin San tun daga kaduna nazo? Kallon shi nakeyi da mamaki yau ne Karo Na Farko a rayuwata Dana ganshi da Babban Riga yayi kyau har ya gaji Tsoro kam ya Gama kamani yanzu don Na Gama yarda Hakeem aljani ne din ba Wanda ya sanni a garin nan besyd a kaduna sunan kawai Ina nasarawa ne amma ba Wanda ya San Ina! Nayi saurin kallon kasa jikina Na rawa ba addua da bana karantawa a Raina tsabar tsoro yasa hannu ya janyo ni kusa dashi kana yace baby haka zaki tare ni inna zo miki yawo? Nayi saurin sake matsawa baya kana nace waya Gaya maka inda nake? Dariya yayi kana yace kar ki damu zan Gaya miki but first Bari in goge miki wanan lipstick din don nasan Baki so kuma ya dame ki ko? Nayi sauri zan juya ya fisgo ni ya rungume kana ya soma bani wani passionate kiss Wanda sau daya kacal Na taba experiencing irin shi a rayuwata tun Ina mustu mustu har Na kasa Na natsu ya lashe mun Baki tas kana ya sake ni yana shafa mun gashina don dan kwalina ya fadi kasa hatta da ribbon Dina ya cire gashin ya Zubo mun a baya. Idona a runtse suke tsam nayi kokarin matsawa naji wani jiri jiri tsabar rikicewar danayi Dariya yayi kana ya janyo ni muka zauna gefen gadon kana ya mike ya bude fridge ya dauko coke yasha idona Na qasa Na kasa kallon shi sai da ya shanye kana ya cire Babbar rigar shi ya ajiye a reading area din dake dakin ya kalli ko Ina kana ya shige ciki ya Lela toilet ya fito ya shiga kitchen sai gashi ya fito da plate din abinci Wanda Na dafa ko ci banyi ba Dana zuba Ma mai gadi sai Na bar sauran a food warmer yana zama ya soma ci ba tare daya ce mun komai ba har ya Gama ni yake kallo ya kai plate din kitchen kana ya zauna gefena yace me kike tambaya ta dazu ma? Nayi saurin kallon shi kana nace waya kawo ka inda Nike? Dariya yayi kana yace Amina ni ba mahaukaci bane dazan barki freely haka without setting an eye on u! Bari ma dai mu yanke zancan nan wanan estate din nawa ne! Sanda za a siyar da filinna siya Na Gina because naga skul dinku lacks hostel tambayar Farko da ya kamata ki mun is ya akayi Na shigo tunda ay maza basu shigowa Na kalle shi Sam abun bai zai mind Dina ba ya kwanta Akan gadon kana yace ay nasan anan kike zama amma ba a San ke matar oga bace Na mike Ina fadin a'a am just a normal student ba wani matar oga yanzu Mai ya kawo ka wuri Na? Yayi Daria kana yace an daura mun aure yau so nazo Tafiya da sultan kamar yanda nayi alkawari ke Baki Bari Na zauna da amarya ta ba kinja Na tayi wurin ki!! Gabana muguwar fadiwa yayi naji kafata baza ta iya daukana ba Na durkusa Ina salati a hankali sai kuka ba wai Ina kukan yace zai tafi da sultan bane a's sai kukan wani tsananin kishi da kuma Dana sani da ya lullube ni ji nake kirjina kamar zai fashe naji kaina yayi nauyi kuka nake sosai gashi yaki lallashina sai ma zuba mun ido da yayi yana kallo nayi kuka har numfashina ya fara daukewa kana yazo ya durkusa a gabana ya janyo kaina ya rungume a kirjin shi yana shafa mun gashi a hankali batare da yayi Magana ba Jin Na soma yin shiru sai yace meye Na kuka Amina Na roka Na kuma Gaya miki amma kin ki yarda nasan ba kukan nayi aure kikeba sai kukan rabuwa da sultan amma ay Na Gaya miki da nayi aure to ba zai sake kwana wurin ki ba amma ki kace eh din kin dauka wasa nikeyi to Bari kiji bazan yi kaffara ba Amina Ina sonki dayawa shi yasa kike ban wahala ya kamata ko mutuncin sultan ki duba ki aure ni ko Baki sona but kin ki yazanyi da rayuwata ne? A hankali Na tura shi baya Na mike Ina ganin jiri Na fada toilet ruwan zafi Na bude ma kaina Na tube kaya nayi wanka amma kuka nikeyi ko a cikin toilet din ban taba Jin Na tsani kaina ba irin yau shikenan Hakeem yayi aure ya barni dai in cinye kaina kuma sultan din ma Na rasa shi . Na kai 2hrs a toilet har ya soma knocking amma daura towel nayi Na sake zama Jin shirin yayi yawa yasa ya shigo ya ganni zaune a kasa Na hada kai da gyuwa dago ni yayi ya kai har kan gado kana yace Amina menene? Kin San ban son tashin hankalin ki shi yasa kike haka ko meye abun kuka yanzu kamar ba abun da kike son nayi ba ko nine Baki son gani in tafi? Na girgiza kai da sauri hawaye ya sake Zubo mun kana nace ni dai ka bar mun sultan don Allah kar ka raba mu shine rayuwata don Allah ko me kake so zan maka amma kar ka raba ni da sultan shiru yayi kana yace auren ki nake so kuma kince mun a'a nayi saurin cewa to zan aure ka kallona yayi da kyau kana yace to ya zanyi da wacce Na aura yanzu Amina Hakuri zakiyi dole in tafi da sultan don Na Gaya miki ba tun yau ba kuka Na cigaba dayi har karfe sha biyu da kyar ya lallashe ni nayi shiru kana yace to kwanta kiyi bacci zanyi tunani zuwa gobe but for now I don't know wat to say! Na zuba Mai ido nace ni dai kawai ka bar mun sultan kaje kayi enjoying lyf Dinka da matar ka Dama ay abun da kake so kenan shi yasa kaje kayi aure regardless of wat I will feel kayi mun laifi ban Gama hucewa ba kuma zaka je kayi aure ni dai kam Allah ya hada ni da sharrin maza Hakeem ka cuce ni dayawa mutane 99 a cikin 100 basu San wani abu insermination ba gani kawai suke naji dadin soyayyar Na baka jikina mean while basu duk duniya kiss ne maximum abun da nayi ba shima kuma da kai kuma daf dazan haihu by d way ni dai kawai ka bar mun sultan Dina Hakeem kar bakin ciki yamun yawa Haba Hakeem ka tausaya mun mana!! Tun da Na fara Magana yake murmushi har Na Gama dadi ne ya rufe shi yasan duk tsiya amina Nason shi sosai yasa hannu ya dago kafaduna kana yace sa kaya kiyi bacci Amina zamu yi maganar da safe yanzu kam its too late kinji zanyi tunani zuwa safe kinji I love u so kuwa wanan kam bazan gaji da Gaya miki ba nayi alkawari ko mutuwa zanyi Amina my last word will be ur name sai kuma kalmar shahada kwantawa nayi naja Argo Na rufe kaina ruf yace cikin murya Mai sanyi kar ki sake yin kuka in kuma ki ka sake ko tunani bazan yi ba zan tafi da sultan a Daren nan Na bude fuskata nace to Na Bari i promna Bari! Yace good to kwanta in ga kinyi bacci baza ki sa kaya ba? Sai yanzu kunya ta rufe ni Na girgiza kai nace um um yayi smiling yace to sleep baby. Ban kai minti Goma ba nayi bacci a tunani Na ya tafi Ashe alwala yayi ya tada sallah sai karfe uku kana yaja pillow ya kwanta Akan dadduma don yasan ba zai iya kwantawa gado daya da amina ba tare da yayi hugging dinta yana shakar kanshin ta Mai ni'ima ba. Ni Na fara farka was a asuba da alama ya gaji kallon shi kawai nikeyi sai kuma ya bani tausayi Na sauka Na saka kaya cikin sauri kana nayi alwala Ina fitowa Na durkusa a gaban shi ya bude ido a hankali kana yace Na tsaya miki a wurin sallah ko tun kafin inyi Magana ya mike yana fadin Na gaji da yawa alawala yayi ya zo ya ja sallah muna idarwa ya koma kan gadon ya kwanta kana yace ke zaki kwanta a kasa yanzu gaskiya don bayana ya gaji bance komai ba Na linke hijab din Na fada kitchen chips Na siya da Kwai Na dafa ruwan tea Na ajiye a dakin lokacin karfe takwas Na safe Na fada toilet nayi wanka Na shirya komai a natse nakeyi kar Hakeem ya farka Ina Gama shirya a Na dauki sultan cak don kar yayi kuka Hakeem ya tashi wanka Na mishi don karfe Goma yake zuwa islamiyya yana ta shagwaba kamar zai yi kuka don Na tashe shi a bacci Na dauro mishi towel muka fito Sam! Bai lura da daddyn shi da ya duqun qune a bargo Na shafa mishi Mai Na sa mishi vest da pant zan saka mishi jallabiya kenan naji muryar Hakeem tace my sultan! A razane sultan ya dago kamar numfashin shi zai fita yace daddy? Mummy daddy Na ne? Ya ture ni da hannun shi ya hate gadon da karfi ya fada kan Hakeem shi kuma ya rungume shi yana Dariya yace daddy yaushe kazo? Hakeem yace kayi bacci nazo I miss u so much ya manna mishi kiss a kumatu shi kam sai Dariya yake suna ta surutu suna Daria nace sultan zo kasa uniform akwai islamiya zamu yi latti sultan ya makale yace shi Sam daddy zai zauna baza shi ba Na daure nace Banda wasa da makaranta zo nan kawai sai yasa mun kuka Hakeem yayi smiling yace sultan tare zamu je saka uniform din kaji kana ya yadda Na saka mishi ko wanka da kyar Hakeem ya lallaba ya shiga shima sultan a Kofar ya zauna yana gadi ya fito daure da towel nayi saurin dauke idona ya ce Amina dauko mun trolley na a mota ba musu nasa hijab Na dauki key Na fita a cikin gidan yayi parking Na dauko Trolley na dawo Na mika mishi sai da ya shirya kana ya zauna ya soma breakfast yace zo ki I ba musu Na zauna muka ci har muka Gama Na gyara ko Ina tas kana yace muje mu kai shi ko? A hanya duk shiru mukayi shi kuma sultan Na tsaye ya kasa zama don murna muna isowa Hakeem ya fita yace Bari in shofar dashi Ina zaune a mota kamar gaula suka shiga sultan ya Nuna mishi class din su Hakeem yace no ba can zamu ba ya nufi office din headmaster yace transfer yake so ama sultan zuwa kaduna ganin kudi yasa aka mishi typing letter ko minti Goma ba ayi ba don suna da branch a kaduna unguwan rimi ni dai Ina mota ban San suna yi ba sai da ya hado komai har takardun sultan kana suka fito ganin su tare nace yaki zama ko ka barni in kaishi? Hakeem ya girgiza kai yace kyale shi Na tambaye permission ya huta da daddy din shi yau ko? Ni dai jikina yayi sanyi amma ban ce komai ba sai da yayi mun shopping sosai kana muka koma gida ya kalleni yace Amina! Nace umm yace nayi tunani da addua for d whole nyt amma Na kasa Hakuri da sultan zan tafi! Gabana ya fadi nace kayi Hakuri daddy don Allah kar ka mun haka ya daure fuska yace saboda shi nayi aure don in tafi dashi saboda Na Gaya miki nayi rantsuwa amma kin ki to Na kasa bazan iya kaffara ba ki hada mishi Kayan shi don har Na mishi transfer ma ji nayi zuciya ta Na bugawa amma Na kasa kuka Na kalli sultan nace zaka zauna Dani ko kaga nice mummyn ka baka da kamar ni ko.... kuka ya fito mun sultan yace sorry mummy waya duke ki? Na rungume shi nace ka zauna Dani sultan pls don Allah. Hakeem ya mike kana yace sultan zaka bini? Ay tuni sultan ya sake ni ya rike shi yace eh daddy zaka kaini wurin Hajiya da ammar ko? Zan bika mu tafi nan mummy ce kawai sai skul Ina son ka muyi wasa. Yace good to Nuna mun Kayan ka ko kafin in Ankara ya kwashe Kayan sultan tas sai dai Wanda bai gani ba. Ya kalleni yace Amina am so sorry kiyi Hakuri amma I've decided already ba yanda zanyi ya juya zai fita sultan har ya fishi sauri don gani yake zan rike shi ni kam nasan naki amince ma Hakeem amma ban taba tunanin zai yi mun haka ba lallai Hakeem is unpredictable he is doing things that are beyond my expectations. Har ya kai kofa ya dawo ya rungumeni jikina yayi sanyi hakan yasako daga hannu Na kasa ya rungume tsam kana ya manna mun kiss a goshi da kumatu kana ta sakko kan lips Dina halayen idon ya sakko Akan fuskar shi amma bai fasa kissing Dina ba sultan be ya riko rigar shi yana fadin daddy muje ya sake ni da sauri kana yace I love you Amina nan take Na zuba bisa gyuwa Na Ina ta kuka ya dauke sultan suka fice Ina Jin karar motar su Mai gadi Na musu sallama kuka yaci karfina ji nake kamar Raina zai fita. Hakeem Na Isa kaduna ya nufi gidan mu sultan nata murna ya Fatee da ammar ma suna gida ya Gaya ma mama dauko sultan yayi don Dama ya Gaya mata komai tun kafin ya tafi Dariya yayi yace Amina akwai taurin kai kaine ma ganin ta ay. Ta amshe Kayan sultan da ke ta wasa da ammar hankali kwance a nan Hakeem ya barshi ya tafi ya Fatee baya Daria. Nikam sai dare nayi tunanin Kiran mama still kuka nakeyi tace lafya cikin kuka nace mun Hakeem ya sace sultan ummana zan mutu Dariya naji yayi kana yace Amina ke meyasa Baki San lokacin wasa bane kuka Na sake rushewa dashi kana nace umma ba wasa naje ba Gaya mata komai shiru tayi tace kin Faye taurin kai Amina ay gashi yayi aure ya dauke danshi sai ki zauna ki yi yanda kike so nace ki tausaya mun mama zan mutu. Ta dade tana mun nasiha kana tace yau zan Baki shawara in kin dauka ruwan ki focus kiyi karatu Amina saura shekara daya in kin Gama shine kadai zaki iya Kwaru ma kanki sultan don lokacin kin zama mace jaruma kamar kowa but in kin lalata karatun shikenan kin zauna ba ilimi ba miji ba sultan ki kwantar da hankalin ki kiyi karatu ni kuma zan tsaya miki amma in kin kwantar da hankali haka tyi ta lallaba ni da kyar Na iya Hakura ta kashe bayan ta ta tabbatar hankalina ya kwanta. Ranan banyi bacci Ba ban kuma ci abinci ba haka Na kwana da kyar Na nayi bacci. Sultan kam bai damu ba don ammar ma gidan ya kwana kuma Hakeem har dare yazo washe gari da safe yazo da mota Kiran 406 blue da driver yace Na kai sultan makaranta da dauko shi a ranan ya kai transfer later aka amshe shi ya cigaba da zuwa skul. Hankalin shi a kwance da yayi missing Dina mama Zata ce mishi Zanzo in yaga Hakeem kuma shikenan haka har mu kai sati biyu ni kam ba sauki don Na kasa sabawa da rashin sultan kuka kam kullum sai nayi da addua Allah ya samun sanyi mun sanyin zuciya. Shikam Hakeem yana tsananin kewar Amina amma baya son zafin zuciya irin nata da kyar yake bacci kuma da tsananin tunanin ta. Alh junaid suka je mishi bikon Hameeda ba wani bata lokaci ta amince don tayi missing Hakeem dinta babanta ma Hakuri ya badaa aka sake biyan sadaki nan take suka maida aure. Sai da ya karasa ginin shi a unguwan Sarki Mai kyau gaske kana Hameeda ta dawo lokacin wata uku da daura mana aure. Ni ban San komai akai ba karatu nakeyi sosai duk Na zama abun tausayi ko Magana bana yi gashi sai tambaya Na sultan akeyi sai dai ince yana kaduna inna koma daki inyi kuka gashi ance final exams kawai zamu yi a karshen shekara. Koda Hameeda ta dawo Hakeem bai kula ta ba hidimar shi kawai yakeyi kullum yana cikin kawo ma sultan gifts a sabon gida kuwa ya hada side Dina da furniture masu kyau don kowace tana da palour da 3bedrooms kana akwai Babban palour gida daya da kitchen da dining area sai guest room da toilet.hameeda tasan yayi aure amma ganin ban tare ba yasa ta samu relief ko ya dawo gida dakin shi yake shiga ya rufe in Zata kwana bugawa baya budewa kuma ko ruwa in ta ajiye baya sha hakan Na tada mata hankali don tayi missing mijin ta amma dole ta jure in tana so ya huce. Bashi da aikin yi sai wasa da sultan kullum in 10 tayi sultan yayi bacci sun Gama fira da mama sai ya tafi. Yau wata Biyar kenan da auren shi da Amina shi da kanshi yasan yana missing Amina but ba yanda zai yi su sultan har sunyi hutun skul yau tun da ya tashi baya da lafya haka ya shirya yaje office ya zo gida wurin sultan but tun 7 ya tafi don baya Jin dadi yana shiga gida ya iske Hameeda a palour Sanye take da wasu mini skirt da top tayi kyau kallo daya ya Mata ya dauke kai don ba zai jure ba ya gaji da rashin mata for more dan 2yrs ya wuce ta riko shi ta durkusa har kasa tace ka gafarta mun Hakeem Hameeda ce fa ur beloved mamaki ya cika shi don dis is d first tym da Hameeda take bashi Hakuri cikin fiye da shekara Goma da suka yi da aure ya kalleta yaga hawaye abun ka da Mata miji sai ta bashi tausayi ta fada jikin shi ta rungume tana fadin sorry my dearest am sorry pls nayi laifi ka yace mun ka kawo mun baby Dinka sultan sunan shi ko? Ina son shi ko ba komai jinin ka ne dearest Ina son ka sosai. Da dadin Baki ta lallaba shi ya manta fushi mm ya soma kissing dinta yasan yayi missing dinta don bai taba having affair da kowace mace ba a rayuwar shi sai Hameeda kuma ita ya aura and daga ka ta nace bata ishe shi kallon a sai kuma Amina. Hakan yasa ya Kara har bedroom yau kam hankalin Hameeda ya kwanta don duk wani fushin da rashin mata da yayi for 2yrs sai da ya manta shi yau. Daga ranan suka shirya kamar basu ba but Amina Na nan a ranshi fiye da kowa a duniya komai yakeyi Itace Farko gashi dai Hameeda Na mishi biyayya fiye da da but still Amina ce gaba a ranshi. WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16 51 Makaranta kawai nasa a gaba wayar tawa ma kashe ta nayi to wa zan Kira sai ranan da Na ga Dama nake Kiran umma Na tayi ta mun nasiha a haka Na dan warware. Karatu sosai nakeyi don kawai umma tace inna yi karatu Na Gama shine kawai zai kwato mun sultan a hannun Hakeem Wanda shi kadai ne hope Dina a yanzu. Yau Monday ta kasance ranar da muka fara exams duk nabi Na rame don bana cin wani abun kirki sai karatu kullum kamar mayya nayi haske sosai fiye da tunanin Mai karatu sai idanuwa but Na rame. Mun Gama exams amma project ya Hana mu sukuni kuma skul tace da mun Gama binding za a bamu kwalin mu tafi sai kuma service sai da muka sake 2weeks a skul kana aka shirya mana graduation duk da kyau da result Dina yayi bana farinciki don kaf mass communication mu biyu kawai muka Gama da 1st class daga ni sai class Rep din mu namiji ne ma. Ranan grads din ta kama Saturday nayi ma umma waya tace Zata zo murna kamar in zuba ruwa kasa in sha mun shirya sosai a cikin makaranta umma tazo ita da ya Usman sai kuma anty Fati da ammar kamar inyi kuka haka naji shekara daya cif rabona da sultan don yau ta kama 1st January shekara daya har da kwanaki ma Na rungume su muka shiga hall suka zauna kana naje cikin student muka zauna su alh junaid ne Akan high table don sune manya sai da aka fara da yan sciences aka Gama kana aka zo mu yan social science da department din mu aka fara tabbas nasan yau ranan farinciki ce don ba karamin abu bane ka fito da 1st class a university. Amina Bashir shine sunan da baturen da aka gayyata ya bamu certificate ya Kira Na mike jiki a sanyaye duk hall din tabi akeyi donni ke topping department din mu gashi mutum in sai hailing Dina yakeyi har da karasa da ko a kasar shi bai taba ganin Wanda yayi grads da 91% ba sai ni don ko class Rep din yana da 1st class ne saboda yayi grads da 73% Ana ta ihu da murna Na hau kan stage Ina juyawa naga murnar dake dauke a fuskar yan gidan mu hakan yasa Na dan yi murmushi Na karasa aka miko mun certificate Dina nasa hannu Na amsa kana aka dauke mu hotuna Ina juyawa zan sakko kamar a mafarki naga sultan yana Tahowa da gudu yana fadin mummy jinayi kamar yana mun gizo amma yana fadiwa jikina Na rungume shi sai hawaye da kyar Na iya sakkowa Na kalli sultan nace my baby yace mummy I miss u Baki nan daddy ya mun birthday Na shiga 3 yace am a big boy hawaye murna ya sake sakko mun nace I love u sultan yace I love u mummy Na kalle shi nace waya kawo ka? Sai da ya jujjuya kana ya Nuna inda su mama ke zaune yace daddy ne Na kalli wurin da sauri muka hada ido da Hakeem dake ta faman smiling Na daure fuska tamkar ban so ganin shi ba don wani kishi naji ya rufe ni Dana tuna fa yanzu yana da Mata naja tsaki Na sake rungume sultan kyam a jikina. Koda aka tashi hotuna mukayi tayi da yan mate din mu don in an rabu nasan shikenan sai dai jinayi an taboni ina juyawa naga Hakeem yace baby muma muna ta jira kizo mana duk da haushin dayake ban sai Na kasa mishi tsiwa nace a hankali Ina zuwa yanzu. Sultan ya mika hannu yana daddy ya dauke suka tafi Na musu sallama Na juyo kenan naji wata Na cewa Dama wanan Aminan da ko kwalliya bata yi wanan ne mijin ta? Lallai abun rabo ne? Ji ta fa don Allah shiru shiru amma shi mijin ya hadu da yawa. Dariya kawai nayi Na cigaba da Tafiya. Ina isowa gun su mama mu kayi hotuna kana suka ci abinci suka ce zasu wuce nace ni dai sai gobe don ban Gama kwashe kaya ba sai da muka je gidan mu Na basu wasu Kayan suka wuce dashi. Na kalli Hakeem da ke tsaye tare Dani muna daga ma su mama hannu nace kaifa ba zaka wuce bane?bai ce mun komai ba ya bude motar shi ya shiga don sultan ce mun yayi shi akwai islamiya Maman mu zai bi nayi ta rokon shi yaki zama har Hakeem da ya Usman Na mun Dariya wai a manta biya kama amarya. Koda Na shiga daki kwantawa nayi don bana sallah dakin yayi wani empty don duk nayi packaging Kayan katifa kawai Na Bari. Bacci nayi tayi har karfe Biyar kana Na tashi nayi wanka karamar doguwar Riga Na saka mara hannu don Ana dan zafi kadan yunwa nake ji amma don hada Kayan kitchen din kyuwa kuma ta Hana in fita ko Mai gadi in aika sai kusan shida saura kana Na tashi Na fito har gate Na Kira Mai gadi nace ya samo mun mota da Zata kaimun kaya kaduna waya kawai yayi don gidan mu Na kusa da Tasha sai ga mota tas aka kwashe Kayan katifa kawai Na Bari don kwanciya yau kuma Ina so in bar ma Mai gadi in zan tafi sai bayan magriba aka Gama Na biya suka kama hanya kana Na dawo daki Ina shiga Na kwanta a gajiye naji an Turo kofa Dama ko hijab ban cire ba Na juyo da sauri Hakeem Na gani gabana ya fadi don inna gan shi girgiza nikeyi yana waya ne hannun shi kuma rike da Leda a tsaye ya tsaya har ya Gama kana ya kalleni yace Amina kallon fa? In kin yi missing Dina rungume ni ya kamata kizo kiyi ba wai kallon ba dauke kai kawai nayi Na koma Na kwanta amma gabana sai fadiwa yakeyi don Ina son Hakeem fiye da kaina ga wani bala'in kishi shi da nikeyi don Allah ya hallice ni cikin Mata masu shegen kishi ban gane haka ba sai da Na fara son Hakeem ya shigo ya rufe Kofar kana ya zauna gefena yace zo ki Ci abinci ba tare da Na dago ba nace Na koshi in Ina son ci zan bayar a siyo mun duk kaina Na kife a katifa nake Magana din inna kalli idon shi ba zan iya ba. Toilet ya shiga yayi alwala yazo ya tada sallar isha'i yana idar wa ya mike yace har kinyi parking kenan banza nayi dashi kamar ba mutum a wurin haushi ya kama shi yasa hannu ya juyo Dani kana ya kwanta a saman cikina Akan katifa nayi saurin runtse ido yace meyasa kike so muna fada ne Amina ni fa daddyn sultan ne kiyi respecting Ina saboda haka Mana ma haushi ya kama ni amma Na kasa bude ido yace sai in miki Magana ki share ni kin San fa ke kadai ke mun abun nan in Hakura wasu ma so suke su gaishe ni in amsa but ke kin maida ni wani banza I think kin gaji da ganin fuskata a rayuwar ki ko? Nayi saurin gyada kai nace eh haka Nike so pls daddyn sultan ka kyale ni in fara sabon RAYUWA ka fita kawai a rayuwata in samu sukuni Ina so ka koma lokacin da baka sanni ba and pls yanzu ka daga ni kaga ni dai ba muharammar ka bace so akwai dis connection a tsakanin mu da bana so. Dariya naga yayi kana yace in dai wanan kike so wallahi ba zaki samu ba don yanzu ma Na fara shiga rayuwar ki don Ina sonki sosai Amina don Baki sona is not a big deal son da Nike miki ya ishe ni in kin Kara da nakima yawa zai mun ya karasa maganar yana kashe mun ido daya nayi saurin rufe idona naja wata doguwar ajiyar zuciya gashi ya danne ni ga hijab din dake jikina ma ji nake just kamar zai shake ni in mutu. WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16 52 nayi shiru wani abu Na mun yawo a jiki yasa hannu yana shafa lips Dina kana yace cikin murya Mai sanyi I miss dem I want to kiss u but kin bani haushi dayawa yau ya yunkura ya mike jikina a sanyaye yake ji nake Dama zai yi kissing din nawa atleast I wil have a relief Akan abun da Nike ji yanzu Na begen shi a Raina. Zama yayi a kasa kana yace sakko mu ci abinci but dis tym ba rokon ki nake ba Umarni ne Stan Na sakko dama yunwa nake ji Na fara cin abincin ba tare Dana dago ba sai da na koshi kana na fada toilet don kar in dade ma yasa Na canja Kayan bacci kawai Na fesa Turare kana Na saka hijab Dina Na fito don in Ina period kawai sai inji kamar da Na matsa kusa da mutum zai ji karni. Ina fitowa Na iske shi yana rufe kofa da alama mota yaje ban ce komai ba Na hau gadon a kwanta shi kuma ya zagayo ya cire rigar shi ya hayo gadon hannu yasa ya cire hijab Dina Ina ta mustu mustu ya wurgar gefe kana yace duk da wanan bala'in zafin da akeyi kin wani zabga hijab ya Kara karfin a.c kana ya kashe wuta aiko zumbur Na mike Zaune nace Walh bazan kwana da kai a gado daya ba duk da cikin duhu ne Na gane Harara ta yake yi kana yaja wani guntun tsaki yace kwana kawai zamu yi? Lallai Amina ay daga yau zan fara Baki purnishment dai dai da laifin ki! Kafin inyi Magana ya soma watsa mun wani passionate kiss nan take Na rikice yasa hannu ya warware gashi Na yana juya Ni any how ni kam Na sume Akan katifa don duk Na rikice ba a taba romancing din a rayuwata ba sai yau cikin dabara ya cire mun Riga Na saurin rike hannun shi dake kan kirjina nace um um Hakeem um um amma Sam bai kula ni ba ya cigaba da juya ni any how a wanan lokacin kam zuciya Na ta Gaya mun in tsayar dashi saboda a iya sanina Hakeem ba Muharrami Na bane but jikina kam ya welcoming din shi ji nakeyi kamar Ina saman duniya ban taba Jin irin wanan abun ba Na runtse ido Ina kokarin nema ma kaina mafita naji ya cire jikin shi tsam ya mike toilet ya shige ya kai minti 10 yana kokarin danne ma kan shi Hakuri da Amina don today is not d ryt tym amma hankalin shi yafi Na barawo tashi sai da ya samu natsuwa kadan kana yayi alwala ya fito duk da ido Na a rufe yake Ina ji yatada sallah ji nake kamar an daura mini kaya wallahi ko hannu Na baya motsi yanda ya barni kwance Ina kallon sama haka nake har ya idar da sallah ya juyo duk da akwai duhu hasten Amina da Surar ta sun bayana mishi ita a hankali ya hayo gadon bayan ya cire Riga ya janyo ni ya rungume yana ta shafa mun gashi ni kam kwantawa kawai nayi shiru ban San lokacin da bacci ya dauke ni ba da asuba Zara jikin shi yayi ya rufe ni da bargo yayi sallah yayi wanka Ina jinayi amma kunya ta Hana ni motsi Ina ganin ya bude kofa ya fita Nima Na mike sai wanka cikin sauri Na shirya cikin atamfa Riga da skirt sai yanzu nake Jin haushin kaina Na biye ma Hakeem yanzu zai ga kamar Na huce ne! Ina cikin tattara duk sauran abubuwan dakin naji ya shigo batare da Na dago ba nace Ina kwana? Ya durkusa a gabana yace lafya ya kika kwana? Banza nayi dashi ya rike hannuna yace zo muyi breakfast ba musu Na zauna ya fara zuba mun chips da Kwai da fresh milk haka Na zauna Ina taxi a hankali don duk am not comfortable muna Gamawa yace iya Kira Mai gadi ki bashi sakon shi mu tafi Na kalli idon Hakeem zanyi Magana kuma Na kasa duk wani abu da Na Bari a dakin sai dai Na barwa maigadi har Kayan Dana cire matar shi naba yana ta godiya da Jin dadi don yana matukar respecting Ina. Tunda muka kama hanya Na rufe ido kamar Mai bacci Na rasa dalilin dayasa jikina yayi sanyi ko dan zan bar nasarawa ne oho. Muna isowa Kofar gida Na shige a tunani Na Hakeem zai shigo sai naga ya wuce ban damu ba Na shige sultan da ammar Na islamiya gashi munyi tafiyar wuri don lokacin karfe biyu Na rana nayi sallama a palour suka amsa muryar ya Fatee naji data mama sai dai takalman dake gaban palourn ba kadan bane tamkar Ana biki duk matan baban mu suna wajen da kuma tan uwa da abokan arziki da nasan muna dan Zumunci dasu ga mamaki Na har da matar ya Bashir mamarsu ya Usman kenan cikin mamaki Na gaida kowa Na wuce dakin n da Na San nawa ne sai dai me shima cike yake fan da mutane Wanda ban sani ba! Na kalli wata budurwa dake ta faman yi mun murmushi nace sannun ku sai da muka gaisa Na juya Na fita Ina tunanin inda nasan wanan yarinyar sai a tuna a wayar Alh junaidu ce lokacin muna tare ta taba Kira hoton ta ya fito Na tsaya Ina tunanin to Mai suka zoyi ko sun zo ganin sultan ne? Ya Fatee Na Kira kitchen Ina tambayar ta lafya bata bani amsa ba taja hannuna har dakin baba! Na durkusa Na gaida shi yayi ta shi mun albarka mamaki ya kama ni nace baba lafya meke faruwa ne? Ya shafa kaina yace Allah ya miki albarka Amina Na San ba zaki taba bani kunya ba shi yasa Na yanke miki hukunci da Nike ganin dai dai ne da rayuwar ki ni uba kuma mahaifi a gate kunna zaba miki miji kuma Na miki are kuma zaki tare don yau auren ki shekara daya cif ban Gaya miki ba don nasan ba zaki taba aikata haramun ba kuma shima mijin ya yadda dake Dari bisa Dari..... wa'azi sosai yake mun Wanda San bana fahimta ni din ce Mai aure shekara daya kenan Hakeem ni ya aura don ko ba a fada mun ba 'yan uwan shine a nan ji nayi kamar in soma rawa dan murna meyasa Allah yake sona? Na tambaye kaina duk wata nasiha da baba yake mun Jin shi kawai nake yanzu su a ganin su auren dole suka mun? Sai da baba ya mun nasiha sosai kana ya miko mun kudi a envelop yace sadakin ki ne yace kuma Na miki Kayan daki dai dai gwargwado su ma sun kawo miki Kayan lefe da al'ada sai kuma zaman Hakuri in sha Allah zaki so shi wata rana kuma ba sabon abu bane tunda kun zauna tare a da! Ya mike ya fice mama ta shigo itama nasiha ta mun sosai kana ta Kara da ke kin sanin a Wanda zai so ki a duniya kamar Hakeem so kiyi ta Hakuri. Ni kadai suka Bari a dakin baba tunani kawai nake ni komai nawa daban ne! Yanzu wani biki da gyaran Jikin Amarya ni duk bazan samu ba kenan kuma wai Amun aure yau shekara daya ban sani ba ikon Allah. Ina nan ya Fatee ta shigo dasu sultan earring karfe Biyar har ya cire musu uniform nace me sultan yazo yi shima bikin Maman shi ne? Dariya Fatee tayi tace a hannun mama sultan yake fa bataso ki shagala ne kawai da karatu kuma Hakeem yace kar ta Gaya miki Dariya nayi kawai nace ya Fatee kice ma baba ya Bari ko sati inyi sai Na tare mana kinga yanzu ko dan gyaran jikin amarya Baki mun ba tace zan miki a gidan ki Walh ba yanda ba ayi a yaki yadda yace yau zaki tafi yau dinan less ta miko mun nayi wanka Na saka ko abinci tun Wanda muka ci da safe ni da Hakeem ban ci komai ba less din kalar royal blue da silver sai laffaya da aka nada mun itama silver da royal blue nayi kyau dai dai amarya duk matan baban mu sai da suka mun nasiha haka yayyina Wanda Na dakin mu daya ba kana aka fito Dani dakin mama aka kaini cikin yan yan uwan Hakeem din suka ce to gashi nan matar danku mun dauka muku amanarta jinayi wata mata ta rungume ni yace Hakeem Dana ne tun yana dan Yaro nake rokon shi to Allah Na gode maka daya Nuna mun ranan da Hakeem zai wuri mata irin wacce Nike so kamshin ta ya cika ko Ina sak irin kamshin turaren da Alh junaidu ke siya mun hakan ne ya mun proving cewa matarshi ce wacce da yanzu kishiyata ce. Sun dade suna ta abubuwan su na al'ada kafin daga karshe aka daga ni sai gate sai a lokacin Na soma kuka duk da Na dade Rabon da in zauna gidan mu sai da zuciyata ta Karye Ina ji Ina gani aka sani mota sai gidan Hakeem dake unguwan Sarki Ibrahim buy road matar alh junaidu ce ta rungume ni har daki Wanda bandan hanyar da aka bi aka kaini ba Ina ta kuka kowa ya shigo ya kalli dakunan yayi addua ya tafi har bayan isha'i kana naji ya Fati tace to sai munzo gobe da safe tun kafin inyi Magana ta fice. Gani nake kamar mafarki to wanan abu da Mai yayi kama ni ba kawa Na biki ba komai tamkar ba aure aka mun ba ji wani irin abu fa? Haka Na kwanta shiru jikina duk yayi sanyi to yanzu da Na zama matar Hakeem wane irin zama zamuyi? WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16 53 Ina kwance kaina nata ciwo naji an Turo kofa an shigo ban dago ba don nasan Hakeem ne amma ga mamaki Na muryar mace naji tace Amina Na dago dasauri naga Hameeda gabana ya yanke ya fadi Na mike zaune fuskar ta ba yabo ba fallasa tace kizo Babban palour a kasa Baby Na son ganin mu! Binta nayi da kallo don ban San ma hanyar fita palourn ba balle wani Babban palour a kasa! Sai da ta kai minti Biyar da fita kana Na mike Na bude Kofar Farko wani bedroom Nagani Na sake bude wata naga still daki ne Ana ukkun ne naga Na fito wani corridor dake da kofofi Ukku da stair case a gefe a natse Na sakko sai gani a wani katon katafaren palour da fada muku tsarin shi bata lokaci ne kawai yana zaune ya Zubo mun ido Hameeda kuma a gefen shi tana ta wasa da gashin kanshi Na karaso idona a kasa Na zauna a kujera gefe daya. Duk Raina ne ya Gama baci da kishin da ya mamaye ni. Ya gyara zama ya kalleni yace I have nothing to say but still ya kamata in hada ku ke Amina as a new wife da Baki San komai Akan aure ba ke kuma Hameeda da kika sanni for more dan 10yrs u can put her through Amina I expect u kiyi respecting Hameeda ki mata biyayya don ta girme ki sosai kuma koda wasa bana son inji wai kin mata rashin kunya bazan yi tolerating ba gaskiya kinzo as karama ki mata biyayya kuma Ina da wani policy ban yadda kowace tayi girkin ta ba shi yasa ban raba muku kitchen ba duk Mai girki taje kitchen da masu aiki tayi ta jera a dining Ina son ko wane safe mu hadu breakfast haka lunch and dinner all together koda bana nan kuwa. Ya kalli Hameeda yace ke kuma ki kama girman ki kiyi respecting dinta as kanwar ki ban son inji ko wane issue daga gare ki don abun ba zaiyi miki dadi ba Sam ki naji ko and zancan girki yanzu Amina Zata one week dinta as budirwa wacce bata taba aure ba sai ku cigaba da 2days dinku but for dis one week Hameeda ke zaki rinka bata abinci don ita bakuwa ce a gidan. Akwai Mai Magana caraf Hameeda tace to sultan fa yaushe zai dawo nan ya kalle ta yace sultan ba zai dawo ba sai dai yazo Hutu ko weekend ko kuma yawo but Na bar ma umma shi ta rike don ba kowa a gaban ta kuma shi kanshi ya Saba da ita inna raba su banyi ma kaina adalci ba Hameeda ta gyada kai tace yayi kyau kuma naji abun da kace Allah ya bani ikon kiyayewa don Dama ni Ina expecting kishiya tun ranan da ka hadu da Amina Donna Riga Na Gama kishi Na since Allah ya hada kanmu yace Ameen. Ya kalleni yace kefa Ameena shiru nayi sai can nace ba komai naji dokokin ka kuma zan kiyaye in sha Allah. Yace good to kuna iya Tafiya gobe Mai aikin side dinki zata zo karfe Goma tayi shara da mopping da wankin toilet Na kalle shi nace in dai side Dina ne ba komai zanyi da kaina a dai yi assigning Na main house kawai kana Na tafi Hameeda kan yamutsa fuska tayi tace waya ki Hutu don Dama Hakeem sai ya ga Dama ya gyara gadon shi yayi shara don tace in ba Mai aiki zatayi ba to sai dai shi yayi shi kuma yaga bai kamata Mai aiki ta shigar mishi daki ba shi yasa yake Kayan shi. Ina shiga daki Na kalli palour Na yayi kyau sosai ga dakunan bacci har ukku ko wane da toilet a ciki sai gefe daya kuma study room ne Na yaba sosai da side din Na shiga dakin Dana fito wanka nayi Na fito Amma ba Kayan bacci don ba a kawo mun akwatuna ba haka Na zauna Na zabga tagumi Jin an Turo kofa yasa Na kalli wurin Hakeem ne ya shigo yace ya dai Na gyara zama nace nayi wanka ba Kayan sawana basu kawo mun komai ba Daria yayi ya fita sai gashi da rigar bacci da Wando Na maza yace gashi in Baki Aron nawa ba musu Na amsa nace thanks kana Na shiga toilet Na saka Sam bana Jin kunyan nan Na amare ko don mun dade da Hakeem ne oho to mun kwana daki daya mun ci abinci tare munyi fada munyi Daria. Na zauna a gefen gado yazo daf Dani yace nasan ba sona kike ba Amina dole aka miki don kin tsane ni so kar ki damu bazan takura miki ki soni ba but still kuma I love u more dan my lyf u have my words on that. Ya shafa gashi na yace sorry for not telling u zan bar Sultan hannun mama ban San zanyi making decision din ba Nima nace ba komai Nike da godiya ay thanks a lot ka karrama mun uwa. Kuma ka Nuna mun u truly love and appreciate me. Yace ban kawo miki kaza bafa don kin cinye kazar amarcin ki tun ranan kuma Na Gaya miki amma kin dauka wasa nikeyi ko? Daria nayi nace Ina binka bashi dai yasa hannu ya shafa bayana yace yaushe zaki Gama period mu fara amarci zaro ido nayi kana Na kwantar da fuskata a katifa ya kwashe da Daria yace no kin San nayi kokari ay shekara kusan hudu fa Ina dauriya koda dai shekarar nan kika zama halal dita. Na dago nace to ba kasa an mun auren dole ba shikenan ay komai ya wuce ya kalleni fuska daure yace Amina wai meyasa Baki sona i mean ban miki komai ba I care A lot about u and kuma nasan bani da wani abun kushewa Na Zuba Mai ido kana can nace u changed my lyf in both positive and negative ways so don't expect dat to rush out of my mind easily yaja guntun tsaki yace ni dinan I promise u sai kin kawo kanki Na Harare shi nace the drama just begin zamu gani. Yasa hannu ya riko gashi na yace ko kunya ta bakiji ko siyan Baki ban yi ba har mun fara rigima kin maida ni wani talker don ki Sani I don't talk much sai da nasan ki Walh nayi Daria nace Nima bani da surutu sai da Na sanka dole ka koya mun masifa da Magana ya kalle ni cikin ido kana yace ban manta ba nace I will purnish u so expect that har yanzu zaki rinka karbar purnishment Na girgiza kai nace ok sir! Hade Baki Na yayi danashi ya soma kissing ban damu ba don nasan Ina period ba abun da zai mun duk tsiya ya cigaba da romancing Dina gladly nake biye mishi don yau Farin ciki Na ba zai boyu ba sai da ya Gama jagwalgwalani kana ya rungume ni yace yi bacci a lokacin kam ba Wanda ya kaini murna ni matar Hakeem ce ta sunna wa ma ya kaini sa'a haka Na kwanta lamo a jikin shi sai bacci tare muka farka da asuba ya kalleni yace welcome to my house baby hope tarba Na ya miki dadi smiling and wai nayi nace good morning ya shafa gashina yace mornin baby ya fice daga side din gaba daya kwantawa Na sakeyi Na cigaba da bacci sai karfe bakwai Na tashi wanka nayi Na zauna to ko Vaseline bani da shi Hakeem ya shigo ya kalleni daure da towel yace ya dai yana Sanye da uniform nace to ko Mai bani dashi gashi ko yar Nokia torch light din tawa ma ban San inda take ba ya Ciro waya ya Kira ya Fatee tana dagawa tace gani a gidan ka save ur credit gefena ya zauna kana yace gasu nan zuwa but zan sa a kawo miki abinci kefa su Fatee yau tunda kinga gidan is not settled yan gidan mu ma zasu zo anjima kadan Na gyada kai nace tanx yace u welcome ni Bari in fita office zamu gaisa da Maman ammar a kasa Na kalle shi nace ok safe! A zuciyata kuwa haushi naji ko don hutun nan ba za a bashi ba yayi amarya? Sai kuma naja tsaki kamar mahaukaciya nace a Raina ni komai nawa a rikice yake ay so meyasa zanyi expecting cewa zai dauki Hutu don ni haushi ya kama ni Na kuma daure fuska shi kam kallona kawai yakeyi yace lafya dai ko? Na kalle shi nace lafya fuska daure ya mike cikin halin shi Na ko in kula yace Na wuce duk abun da kike so ki Gaya ma Hameeda ban ko kalle shi ba nace um hum ya fice yana mamakin Amina bata da Aljanu kuwa yanzu fa suka Gama Daria sai kuma ta bata rai? Ya girgiza kai yace ni dai Na shiga ukku. Yana sauka yaga ya Fatee Na gaisawa da Hameeda ita da wasu 'yan gidan mu ne suka gaisa ya fice bayan yace ma Hameeda ta kai musu abinci kuma 'yan gidan su ma zasu zo guntun tsaki taja ba don kai abincin ba sai don Jin mutanen gidan su zasu zo to ita waya taba yaki inda yake amma don munafukai ne anyi amarya zasu zo ta kalli masu aikin tace su kai abinci sama ni kam Ina ganin su ta Fatee Na rungume su don murna nan fa akayi ta shigo mun da akwatin har nawa Na nasarawa da kuma Na lefe sai da suka ci abinci kana suka hau ware Kayan Ina taya su har suka Gama tas aka gyara ko Ina fed sai kanshi ke tashi nan ya Fatee ta hado mun turarruka da kuma Kayan gyaran jiki tace tunda Na lokaci in yi amfani dasu ta mun bayani Na gane sosai don sai da ta bani wasu ma Jin cewa Na Gama period yau nasha kana hankalin ta ya kwanta. Nayi kwalliya cikin stands super sai ga family din hakeemhar dakin a suka shigo suna ta Jana da fira ya Fatee kam tuni sun saba tun lokacin kawo su lefe ni kuma Ina skul ta dade suna fira aka kawo abinci muka ci suna ta tararaya ta sai daf da la'asar suka ce zasu tafi nace ku Bari sai dare matar Alh junaidu ce tace Walh Abuja mukayi kinsan dare diyarta Aisha tace kuma gashi Abba sun koma skul kasancewar tana da aure nace ayyah Ina so ku zauna amma ba komai zan zo Abuja ay kwanan nan sauran dangin shi ma nata Jin dadi da zasu tafi Na hada musu tarkacen su atamfa da turarruka Na basu suna ta murna koda dai sun finkarfin shi amma kyauta da dadi. Masu aiki suka hau suka kwashe kwanonin suka kawo Na dare sai da mukaci da isha'i suka Kara gyara mun gida kana ya Fatee ta mun nasiha tace girki kwalliya da kuma janyo miji a jiki ban da Nuna i don't care attitude duk da Baki son shi yanzu kin zama tashi dole ki Kara janyo hankalin shi don matarshi bata wasa bace wurin gayu da yanga da kuma janyo miji a jiki ni dai jinta kawai nikeyi ta Gama kana suka mike nace zaku zo gobe tace ba dole ba amma daga gani nasan karya take mun dan ba alamun gaskiya a fuskar ta Na sake ta nace ba sai kin mun karya ba nasan ba zuwa zaki ba ta fice yana Daria Na mike nace Bari in raka ku salma tace zauna kamar ba amarya ba ji shirme Na koma rai bace ina Turo Baki. Wanka Na shiga Na fito nasa Kayan bacci Na kwanta don Na gaji Hakeem ya shigo yace ya dai ya gajiya Na mike zaune nace yaushe ka dawo sannu da zuwa yace ni Ina gida tun 4 kawai dai Na Baki space ne nace sannu da hutawa ya hayo gadon yace kin ga wayar? Na gyada kai yace good kana yace an kawo miki komai Na gyada kai Ina gyara kwanciya yasa hannu yana shafa gashi na Na saurin runtse ido ya matso daf Dani kana yace I will love to kiss u ban ce komai ba yace pls! Shiru Na sake mishi ta janyo ni yace I will kiss u any way kamar abun da Nike jira kenan Na biye mishi sanin Na Gama period yasa naki sakin jikina sosai Ashe yana lura da duk wani tukuna shi kam yasan amina Na son shi tsabar taurin kai ne kawai sai da ya bi duk jikina da kisses ya rikitani kana ya mike yace good nyt baby ji nayi gabana ya fadi gashi ko motsi Na kasa yi so Nike in tambaye shi Ina zashi amma Na kasa ya mike yaja mun bargo ya kashe wuta ya fice. Shi kan yana sane ya Mata haka so yake sai ta furta mishi kalmar nan ta soyayya don sai ya sauke mata wanan girman kan nata. Shi yasa duk wani kiss and romancing dinta da yake yi baya sakin jiki don kar abun ma ya dame shi ya Riga ya kai zuciyar shi nesa shi yasa yake Hakuri but alkawari yayi sai ta kawo kwanta. Nikam jinayi kamar in rusa ihu ba wai Na Lisa wani abu ya shiga tsakani Na da Hakeem bane a'a but atleast ya rungume ni mana kamar yanda ya saba ba wai ya barni a wahalce ba jinayi wani abu ya Zubo a jikina Na mike da sauri a tunani Na jini ne amma naga shiru sai yanzu Na tuna maganin da ya Fatee ta rinka bani Ina sha da kyar Na wanke jikina Na fito wani jiri Na diba Na tsakle kawai nayi Akan gadon naji cikina ta kasan Marata ya kulle. Nasa hannu a kai nace wayyo Allah Na shiga ukku. Dai dai da shigowar text wayana amma ko karfin juyawa in dauka bani dashi don duk tunani Na MTN ne!!! WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16 54 Da kyar Na mika hannu Na dauko wayar wata number Na gani wacce ban taba gani ba an Turo mun text kamar haka "baby finally sai yau Na samu number dinki after searching for more than two years am glad to let u know am d only guy on earth that will never let u go coz Ina sonki sosai duk da Baki sanni ba zan fara Nuna miki soyayyar da Nike miki daga yau kuma Zanzo har gida ki ganni" gabana ya fadi Na saurin rufe text din waye wanan? Shi duk bai tashi sona ba sai yanzu danayi aure to ko dai saleem ne? Nayi saurin cewa bashi bane don shi yasan nayi aure da wanan dogon tunanin nayi bacci ko pillow ban saka ba sai asuba Na farka still wani Text Nagani "hope my baby is up for subh prayers I know my dearest don't joke wit ibadah I adore u" shigowar Hakeem yasa Na aje wayar gefe ya kalleni yace owh Ashe kin tashi? Mikewa tsaye nayi batare Dana kalle shi ba Na wuce toilet don abun da yamun jiya ya ban haushi ko da Na fito baya nan Ina idar da sallah Na koma Na kwanta karfe takwas Na tashi Ina wanka naji shigowar shi Na fito yana zaune gefen gado nace Ina kwana? Ya amsa da lafya ya kike? Miye Na tura Baki ba a San amarya da fushi ba fa Na dago Na kalle shi nace to ay ni ba wata alama data Nuna cewa ni amarya ce don ban shaida kulawa ko daya da amarya tayi deserving ba. Dariya ya kwashe da ita kana yace me ake ma amarya Wanda ban miki ba? Sai da nayi maganar naji haushin kaina yanzu zai gane Ina son shi kusa Dani ban ce komai ba Na shafa Mai Na kwashe kayana Na shige toilet Na saka less ne kalar yellow Na daura dan kwalina yayi kyau kana Na feshe jikina da Turare duk yana kallona Ina Gamawa yace muje ko Na kalle shi nace Ina? Yace kasa mana ban yi mishi musu ba Na Bishi a baya har kasa Hameeda Na zaune a Babban palourn Sanye da wata doguwar Riga ta material ka ta ba dan kwali ya baza gashin attachment har tsaki yar bayan ta tayi kyau sosai don 'yar gayu ce ta karshe ta taso da sauri ta rungume Hakeem tare da bashi kiss a kumatu tace morning baby! Ya kuka kwana da amarya? Ya shafa gashin ta har bayan ta yace lafya lau shi yasa ban fito da wuri ba ay ya fada yana Daria yasa hannu ta duke shi a kirki kana tace hmm ka wahalar da ita yanda kake wahalar Dani ko? Ya ce no ko kadan ita ay yar baby ce a hankali nake binta ji nayi jiri Na dibana saboda tsananin kishi addua Na fara yi don samun sanyin zuciya don Allah ya hallice ni da matsanancin kishi tamkar in hadiye zuciya nan da nan idona ya kada ya soma ja don Ina ta danne zuciyata ne naga Hakeem ya juyo yace Amina Baki gaisa ba Na dago Na kalleta cikin ido murya Na rawa nace Ina kwana don tsananin bacin rai ta riko hannuna tace lafya gaisawa ya kamata muyi irin Na maza ta Na kokarin rike hanuna har muka gaisa kana ta sake ni tace ku zo muje breakfast ta riko hannuna Dana Hakeem har dining ita tayi serving Hakeem kana yace mun serve ur self tea kawai Na hada Ina sha a hankali don yanda zuciyata ke zafi ba zai yiwu ace zan iya cin wani abu ba. Ko Akan dining din labari suke tayi tana Nuna Mai pictures daga Instagram shi kuma yana ta Dariya sai juya cokali nake yi a cikin tea but Na kasa sha a tunani Na makirci ne irin Na mata kuma Hameeda nayi ne don inji haushi amma a zahirin gaskiya ba haka bane ita har a zuciyar ta yanda suka saba yi da mijin ta haka takeyi kuma ba wai ta ayi don taba Amina haushi bane ta nayi ne deeply har cikin ranta ba don wulakanci ba don ita bata dauki Amina kishi ta ba don tasan za ayi haka uwar 'danshi ce fa kuma Hameeda ba mace bace Mai kishi Sam in kwace ta suka zo har cewa take su ba Hakeem hannu farkon auren su yana basu amma daga baya daya sona Jin kishi in yaga maza sun bata hannu sai ya daina kuma ya Mata Magana amma ba taji sai ma wani lokacin ta fara masifar bai waye ba. Jin tace Amina ya kikayi shiru Baki ta ko? Yasa Na dago nace no ba haka bane kawai kaina ke ciwo tace sorry haka Baki bacci sosai ba sannu murmushi kawai nayi tace kishi abinci in Baki panadol Na girgiza kai nace it's too early bazan iya cin any abinci yanzu ba sai anjima tace iyye see ajebo nayi Dariya kawai. Mikewa nayi nace Bari in hau sama in dan kwanta Hakeem sai a lokacin yayi Magana Dani don Sarai ya karanci kishi ke samun Amina don yasan ta fiye da kanshi yace to ni office zan wuce akwai a inda kike so Na girgiza kai nace no yace good in an Gama lunch za a Gaya miki sannu ban amsa shi ba Na wuce rai bace. Kallo Na kunna a palour Ina tayi har aka Kira azahar nayi sallah Na canja kaya zuwa atamfa doguwar Riga Na daura dan kwali Ina fitowa palour naji intercom Na Kara Na daga muryar Hameeda naji tace sakko Amina food is ready kin ga Baki karya ba. Ta kashe Na kalli wayar nace owh ji Iyayi da shishigi. Na ja tsaki Na zauna cike da haushi da kishi sai karfe uku Na sakko ba kowa a palour Na ci abinci Na koma sama karfe hudu da rabi Hakeem ya shigo Na kalle shi nace sannu da zuwa gefe Na ya zauna kana yace sannu ya kike Na amsa da lafya ya ciwon kai din nace da sauki yace good shiru duk mukayi muna kallo kana can yace ko ki tambaye ni kaci abinci kamar ba girkin ki ba wai yaushe zaki fara kula da miji ne? Na kalle shi nace to ay bani nayi girkin ba kuma gida biyu ay maganin gobara ko kuwa? Girgiza kai kawai yayi ya mike a zuciyata nace owh ni Amina wane irin aure ne wanan shikam dadi yaji yasan kishi ke damun Amina don yasan tana son shi sosai baza tayi Magana ne ba kawai Na mike a fusace Na koma bedroom har dare sai bayan isha aka sake Kiran intercom wanan Karon ma Hameeda ce tace Amarya we are waiting come for dinner ok kawai Na amsa mata dashi Na mike Na fice Ina sakkowa Na hange su a dining suna zaune Hameeda Na ta Instagram kamar ko yaushe tana Nuna mishi funny videos yana Dariya Na janyo kujera Na zauna kana nace Sannun ku ta amsa tana Dariya yawwa amarya zo ki tayamu Dariya ta miko mun wayar ta Na amsa Ina kallo tabbas video is funny amma sai naga kamar suna over exaggerating abun ne nayi smiling nace its funny kam Na mika mata wayar ta ni Na fara bude food warmers don Na zuba nawa Na zauna Ina ci don zamana nasarawa ba Mai taya ni tun Ina yin kyuwa har Na koya ci ni kadai ma Ina cikin ci Hameeda tace iyye amina don Ina taimaka wai Na zuba ma mijin ki sai ki sakankance har ki zuba naki ki barmu to Walh Nima bazan yi serving dinshi ba Na kalle ta nace to ni nasan yanda yake cin abinci ne? Kafin in rufe Baki yace kin ci kowa sani kuwa kice kawai ba zaki zuba ba dats all Dama ay kince gida biyu maganin gobara Na kalle shi bance komai ba Na cigaba da cin abinci Na Hameeda ma ta bude ta zuba ta soma ci kana tace lefe da miji bazan miki tattashin shi ba nayi Daria nace ki tattashe shi Walh ba komai don har mijin da girkin ma Na bar maki ta kwashe da Daria yace ji kamar dagaske cikin Jin haushi abun da nayi Hakeem ya bude food warmers din ya zuba ya fara ci Ina Gamawa Na mike nace ma Hameeda tanx for d sweet meal good night shi ko kallon shi banyi ba nasa kai gefe Na wuce sama wanka nayi Na saka Kayan bacci Na zo palour Ina kallo sai ga text a wayata "why do I always love u more and more it's seems ur love is gonna kill an innocent guy pls baby cute give me a chance and I assure u d best love Eva" Dariya nayi nace wanan ko waye bashi da hankali Na sake zama Ina ta kallo Hakeem ya shigo bai ce mun komai ba ya kashe duk wasu abu dake dakin ya dauke ni cak har bedroom tun Ina mishi musu ni kallo zanyi har nayi shiru ya soma watsa mun passionate kisses dinshi nasa hannu Na ture shi nace um um daddyn sultan ka barni yace a hankali meyasa are u not my wife don kina mun abun haushi bazai hanani yin abun da Nike so dake ba ko pls stop interrupting ya maida lips dinshi kan nawa sai da ya Gama smooching Dina Na rikice iya rikicewa ya cire mun kaya tas kana ya mike tsaye mika naga yayi tare da salati kana yace mun good night baby. Yau ma jin shi nayi kamar a mafarki Na fara tunanin yana da hankali kuwa ko dai Hakeem Na shaye shaye ne sai naji wani hawaye Na bin fuskata nan da nan jikina ya soma rawa da kyar Na janyo bargo Na rufe jikina dashi Ina kuka. Shikam yana fita ya shige dakin shi ya rufe yau kam da kyar yayi controlling kanshi don ya San yana tsananin son matar shi but mugunta da haushin halayen ta Na wulakanci yasa yake mata haka yasan dai ko ba dade ko ba jima Zata gaji ne ta kawo kanta har dakin nan nashi kamar yanda yayi ma kanshi alkawari sai ta sauke girman kai ta Nuna tana son shi in ba haka ba suyi ta zama. Har asuba Na kai banyi bacci ba Na tashi nayi sallah nasa ma kofa ta key Kiran duniya aka mun ta intercom da wayata naki budewa sai da ya bar gidan Na sakko nace ma Hameeda ay bacci nake haka Na cika sati daya a gidan ko inda yake bana kallo da safe bamu haduwa in ko mun hadu da dare wurin dinner gaisawa kawai mukeyi in dauke kai in Na Gama kuma in saka ma kofata key in wuce don rainin hankalin ya Isa haka in kuma ya Kira ni a waya bana dauka don nasan number dinshi gashi cikin sati Dayan nan number data saba tura mun text kullum sai ta tura ba gashi kusan sai uku ko hudu a rana a haka nayi ta dannewa har nayi sati Na saki girki ranar naga Iyayi a wurin Hameeda ta baza her kwalliya sai tarairayar miji take abincin ma kamar ta yau a mishi don tsabar Iyayi ni dai kallo kawai Nike Ina Gamawa Na mike Na haye sama Na rufe don bazan jure wanan abu ba ita kam ranar take sallah don tayi missing mijin ta kuma ya Mata proving cewa shima yayi missing dinta don ranar bi da ita yake tamkar sabuwar amarya Sadi taji sosai duk da yanda ta tsane miji ya kusa ce ta yau kam abun ya mata dadi har ta fara tunanin Anya ba matsala tsakanin shi da amarya kuwa? Washe gari Sunday wuni nayi daki sai dai in sakko in ci abinci in koma shima kuma bai shigo ba don ko jiya bai zo ta duba ni ba tun da Na fara rufe mishi kofa ya daina zuwa side Dina daya murda yaji rufe zai wuce abunshi. Ranar Monday Na karbi girki to da safe yace a rinka karban girki Na tashi tun bayan asuba naje kitchen masu aikin duk suka gaida ni kana suka ce Mai za a dafa Na kalle su nace ni Magaji da abincin su Na gidan nan su Bari zanyi sai su tayani kawai ba musu muka joining hannu muka fara fyn kasu Na kwana nasa a gefen gas don zafi yasa ya tashi kana muka fara yin Miya da farfesu kasancewar cook din namiji ne yasa bamu ko labari aiki kawai mukeyi gashi yana da tsaf ta sai dai abun da bai gane ba kawai yamun Magana har Na fara suya abun ya birge shi yace madam let me do it ba musu Na kyale mishi ya cigaba ni kuma Na koma sama don Na Gama komai wanka nayi Na saka doguwar Riga kalmar green Na yana gyalen ta kana Na sakko yayi arranging komai a dining har da ruwan tea dayaji citta da kaninfari Ina zaune a palourn suka sakko Hameeda Sanye da rigar bacci ta baza gashi shi kuma da uniform duk fuskar su ba walwala don su sha rigima a daki tun cikin dare ya Nuna yana bukatar again ita kuma tace ayi jiya ayi yau kamar akuya shi kuma yayi fushi ta bashi Hakuri kuma yaki sauraronta. Na mike nace mishi Ina kwana Zubo mun ido yayi kusan minti uku kana ya wuce bai amsa ba Na kalli Hameeda nace Ina kwana ta amsa da lafya amarya ya kike? Shiru nayi naje table din Na danne zuciyata Na soma serving dinshi da tea ne sai kamshi yake yaji mint leaf kana Na zuba mishi funkaso da muyar allayahu da farfesun naman kaza ya zuba mun ido har Na Gama kana Na janyo wani plate Na zuba ma Hameeda ta kalleni tace tanx kin matar mun da Halima tun da ni bana Zuba miki ko Dariya nayi kawai tace amma ke kika shiga kitchen ko? Don nasan basu iya iri abun nan ba gyada kai kawai nayi nace eh Na zauna Hakeem abincin ya mishi dadi hakan yasa ya cinye tas kana ya kalleni yace ke ba zaki ci bane? Na girgiza kai nace zan ci ku Gama first yace to zuba in taya ki don ban koshi ba gudun kar kishiya ta mun Dariya da Na mishi wulakanci mamana danne Na soma ci tare dashi dadi ya cika ni ko ba komai Ina Jin dadin cin abinci tare dashi sai da muka gamakana ya wanke hannu yace to am living sai Na dawo nace Allah ya tsareka ya kuma bayan da sa'a ya amsa da Ameen ya fice nayi girkin rana shima da kaina to Hakeem bai Faye cin abincin rana ba sai weekend shi yasa ban damu sosai ba nayi dare tuwo nayi Na Shinkafi miyar kuka da taji nama iri iri da kuma zobo Na jera Na koma sama tun 6 Na Gama kuma bai dawo da wuri ba Ina daki ya shigo yace muje mu I abinci yunwa Nike ji Na mike nace sannu da zuwa ya amsa da yawwa muka sauka ta intercom yasa Na Kira Hameeda tazo Na Zuba musu suka fara ci kana yace zo mu inna girgiza kai don Ina Gamawa Na zuba naci don da rana ba wani ci abun kirki ba bai sake Magana ba har suka Gama nan sanyi Hameeda tamun kana ta wuce sama ta bar mu anan sai ya Gama tas kana Na Kira ta intercom masu aiki suka zo suka kwashe ni kuma dashi muka haura sama ga mamaki Na dakin shi ya wuce Na dade tsaye kana Na shiga dakina Na kwanta Ina ta kallo har karfe Goma kana Na mike Na shiga wanka Ina fitowa daure da towel ya shigo ya kalleni kana yace lafya yau Baki rufe kofa ba? Na dago nace ban kwanta bane tukun yace owh sauran days din tun karfe takwas kike kwantawa kenan shiru Na mishi tamkar banji ba Na zauna gaban mirror zan fara shafa yazo ya tsaya a bayana ya Dora hannun shi Akan kafada ta tsigar jikina ta tashi yarr a hankali yake sakko da hannuwan har kar kirjina towel din ya warware ya soma wasa da kirjina Na runtse ido da karfi numfashina Na sauka a hankali ya duko dai dai kunne Na ya gira iska kana ya ciza a hankali Na kwantar da wuyana gefen fuskar shi yace cikin murya Mai sanyi ba a rufe ma miji kofa zai ba da chance din da kishiya zatayi yi galaba a kanki don ita tasan hanyar dakin miji unlike you ya zare hannun shi a hankali kana ya tartare mun gashi wuri daya ya manna mun kiss har ukku a tsaki yar bayana ya fice yana fadin good night ni Ina dakina in kina son wani abu. Shafa da banyi ba kenan balle rufe kofa ba fada kan gado Na kwanta rigingine ko Na sama zuciya ta in yazo ba abun da zanji karya ne don ba mace a duniya da Zata iya resisting touches din Hakeem. He is so far the best of all guys Dana taba gani koda a movies ne kuwa. WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16 55 Haka Na kasance a gidan Hakeem har tsawon wata daya duk abun duniya ya ishe ni kullum Ina cikin zullumi da tunanin Anya kuwa lafiyar shi kalau? Don a tunani Na bashi da lafya Sam! In dare yayi jikina har rawa yakeyi don nasan zai zo yayi abun da ya saba ya tafi ya barni ko Na rufe mishi kofa a banza don nice zan kwana ciki. Ko da naje gida wuni sai da umma ta tambaye ni meke damuna sai dai in yi shiru don bani da abun cewa to Mai zance yana damuna miji baya kulani kuma ni Ina bukatar shi? Ay bazai yiwu ba. Anyi hutun school sultan yazo murna a wurina ba a Magana shi yake debate mun kewa shi yake sani farinciki haka mike zama muyi ta wasa da Dariya in dare yayi kuma in Hana shin bacci don ban son Hakeem yazo balle yayi attempting taba mun jikina. Yau Saturday ya Fatee tazo girki sosai Na shirya mata yaci kana ta tura sultan da ammar wasa a kasa ta kalleni tace meke damunki Amina duk kin rame ko kina da ciki ne ko kuma auren baya miki dadi ne? Nace um ya Fatee ke kadai gare ni don ke kadai zan iya sharing experience Dina da. Na rike hannun ta nace ya Fatee ni fa ba wai Na kosa bane kin gane amma kuma Allah yasan Ina bukatar mijina kuka Na saki Na ce ya Fatee Hakeem bai taba mun komai ba duk dare ranan girkina zai zo dakin nan ya jagwalgwala ni ya tafi ba wai Na kosa bane amma abun ya fara damuna don ni dai lafya ta kalau Ina son mijina kin ga fa ya Fatee da gayya yakeyi in ba haka ba kuma wallahi to bashi da lafya don Mai lafya ba zai taba yin abun da Hakeem yakeyi ba Na gaji ya Fatee ni inaga ma gidan mu zan koma kawai in huta gara nasan bani da aure Akan irin wanan wahalar da nakeyi ban da girki ba abun da Nike yi Na gaji da kallon tv kuma gida ace ba wani kulawa da tattashin miji to haka auren yake? Ya Fatee da ke ta kallona Ina kuka tace lallai Amina kin bani mamaki to ni ay a tunani Na kina da wayau da hankali but I came to realize ba haka bane kin bani kunya. Haka Na saki Baki da Hanci Ina kallon ikon Allah lallai ya Fatee bata San me takeyi ba shin tana nuffin laifi nane ko meye? Ta cigaba da cewa tsakanin ki da Allah amina zaki mutu zaki koma Na Allah kin taba gyara gadon dakin Hakeem? Kin taba zuba mishi ruwan wanka? Kin taba tada shi sallah asuba? Ke kin taba dauko mishi kaya kin ce husby yau wanan Nike so kasa? Amina ke ba karamar yarinya ba kuma kin zauna da Hakeem kin an yanda yake kin San Mai yake so kin San meye baya so use dis opportunity ki rike mijin ki don kina da kishiya wallahi zaki kwana ciki. Kin San wani abu Amina ko wane namiji akwai yanda yake ranar da aka kaini gidan Usman gaisawa mukayi amma hatta kazar daya siyo dakin shi ya kai sai ce mun yayi in kin yi wanka kin shirya to Ina daki ki zo muci abinci shiru nayi don nasan to wanan abu ba al'adar Hausa bace ni mace in kai kaina amma sai Na tuna musulunci kanshi ya bani wanan damar to kwato ma kaina 'yanci hakki nane yanzu haka nayi wanka Na shirya naje ya ce cire hijab din mana Na cire Na zauna muka ci abinci kana yace to nagaji zo ki mun massage nayi shiru don kunya ya rike ni yace nasan matar Dana aura nasan ki to wani mentality ne kawai ace namiji zai yi komai don kar yace ke yar iska ce ke so kisaki jiki kinji ki zo muyi aure Mai dadi ba kunya Fatima haka Ina ji Ina gani yasa Na rinka wasu abubuwan da ban San zan iya ba kuma kin dai San Ni ban kai ki exposure ba amina ba ayi sati ba Na zama fekakiya wen it comes to mijina kuma kullum ni ke kaina beside Na Nuna Na fishi son abun shi yasa muka dawo dai dai balle ke da kika zauna tsawon wata bakwai dashi nayi mamakin ma da Baku taba yin komai da Hakeem ba a lokacin can sai yanzu kice kunya ko dai girman kai ne wanan to Mai kishiya bata ga zama ba balle ke da yake so kamar rai in sai kin jira Amina zaki wahala ki saki jikin ki sai king kin koya mishi hankali kina ji ko Na gyada kai ta cigaba da bani shawara da fada har jikina yayi sanyi naga kamar ni nake lalata auren nawa don kowa akwai yanayin mijin shi ba kuma rayuwar da Nike gani a film ko littafin hausa bace aure Sam WATA RAYUWA ce da sai Mai Hakuri zai ci riba. Tun da ya Fatee ta tafi nayi wanka Na shiga kitchen Ina Gama girki Na dawo daki Na kunna ma sultan cartoon Na zauna muna kallo sai karfe Biyar ya shigo Na mike nace sannu da zuwa ya kalleni yace Hajiya ya kike Na Turo Baki nace Hajiya kuma kamar wata tsohuwa ko baby din ma baza kace mun yau ba yayi Daria yace to ay ke kina abu kamar tsohuwa shi yasa nace to me zan yi in dawo baby din yace ji Dana dawo ko dan hug kamar wata tsohuwa kuma haka kike cewa zan Kira baby da gudu Na fada jikin shi mamaki ya kama shi kana ya rike ni kam don yasan in haka nan banza share shi zanyi ya Sabo ni yace eh lallai kina son in Kira ki baby sultan dake tsaye yace mummy ki matsa Nima in ma daddy oyoyo nayi smilns matsa ya rugume shi zasu fita nace Ina zaku yace dakina mana nayi fuskar tausayi nace in biku Nima? Kallona ya tsaya yi kana yace Na dauka ay u are alert o the room ne Daria nayi Na bisu wanan ne Karo Na Farko Dana shigo side din shi daki ne da falo duk sunyi Kacha Kacha da takaddu da files ya aje sultan ya kunna Mai cartoon Ina tsaye kana yayi hanyar bedroom Na bishi muna shiga ya soma cire uniform ban kalle shi ba Na soma gyara dakin Na tartars takaddun tas Na gyara bedroom din tas ya shiga wanka Na a koma palour Na gyara har sharewa nayi da mopping naje dakina Na dauko freshener Na zuba a ko Ina sai kamshi Na koma bedroom din Na iske ya saka kaya kana ya dauko trolley yana zuba wasu Kayan nace Ina zaka je ya kalleni yace Tanx for gyaran bani da tym shi yasa kwana biyu ban yi ba don kar kice ni qazami ne daf dashi naje Na tsaya nace Kayan meye kake zubawa yace owh Abuja zanje gobe sai Friday zan dawo don office ne suka tura ni Na zaro ido nace shine ba zaka Gaya mun ba yace kefa Baki son ganina kike rufe mun kofa to zan Baki space ne ay Dariya nayi nace to meyasa bazan rufe maka kofa ba kana zuwa kullum ka bani haushi ya riko hannuna yace kin gani ko ganina Na ma haushi yake Baki ba komai Na rungume shi nace zan bika pls ka kaini gidan ku kaga ban je ba tun biki sai dai waya ya shafa bayana yace to ay kin mu gyara yau son ki shirya nayi tsalle nace to mu maida sultan yau ko yayi Dariya yace muje dashi mana shima ya kamata ya gansu ay ko kuma akwai abun da kike shirya min ne kar sultan yayi interfering nayi Dariya nace kai daddy Ba kyau fa yace to ku shirya nace tanx dear Na mishi kiss a kumatu ji yayi tsigar jikin shi ta tashi mamaki ya Hana shi Magana yace iyye ba wanan nake so ba in kina so kiyi bribing Dina real kiss nake so naja baya nace yanzu ka Bari mu hada kaya ya girgiza kai yace naki wayon yanzu ko kuma mu fasa in kuma Na Kirga uku ba kiss shima Na fasa Na runtse ido Ina kukan shagwaba yace one! Two!! Nayi saurin hade Baki Na da nashi Na fara mishi wani irin kiss ni da kaina naji mamakin confidence Dina ya rike kam kamar Mai tsoron. In gudu kana shima ya cigaba da kissing Dina Jin abun namun dadi yasa na janye Ina ajiyar zuciya Mai karfi ya janyo ni kam kana yace baby Ashe kin iya kiss kike mun yanga ture shi nayi kana Na soma hada mishi kaya in yace baya son wanan sai ince ni kuma shi nake so kasa haka yake Hakura ya barni har Na Gama kana nace muje to kaci abunci yace baby a Kira magriba ki Bari sai isha kawai nace to muje palour kar sultan yayi ta zama nayi gaba yazo da sauri ya rungume ni ta baya yace baby I love u so much shi yasa kike mun yanga ko don Allah baby ki soni ko Rabin Wanda Nike maki ne Na juyo Na kalle shi cikin ido kana nace ni ay Na soka tun lokacin da baka sona so nawa yayi expiring Na daga mishi gira Na fice dade kai yayi yace Na shiga uku yarinyar nan Zata kashe ni. Duk ji da kai da kudi da kyau irin Na Hakeem mace Na bashi wahala da kalmar I love u kawai Wanda a rana mata sama da Goma ke ce mishi I love u amma ko kallon su baya yi. Karfe takwas muka zo dining nayi serving kowa kana Na zauna Hameeda tace Amina Na lura Baki son abinci Dariya nayi nace ba haka bane da kyar Hakeem ya matsa mun naci kadan tare da sultan suna Gamawa Hameeda ta dawo gefen shi Ina ganin haka Na soma tattara kwanoni sai kawai gani nayi ta soma kissing don shi a wuta shi kuma ya lumshe ido don yasan yau ba girkin ta bane kar ta tsokalo shi kuma Anna Is ba abun da Zata mishi hakan yasa yace kai Hameeda ki Bari mana ta sake natsuwa Rabin kirjin ta duk a waje tace I wish yau Nike da kai coz I missed u my baby I wana have u today am so horny a hankali tayi maganar amma da yake Ina tsaye kuma hankalina Na wajen Ina Jin komai shi kuma ya kalleta yace and today ni Na amarya ne so she is d one with little Hakeem ta dago hannun shi ta daura Akan kirjin ta kana tace touch them may be su dena missing Dinka jikina ya soma rawa don tsananin kishi naji kaina Na juyawa ban San Na matar cup ba sai dai naji ya fashe har Na yanke hannu hakan yasa Na juya da sauri don Ina tsaye yasa sultan bai ganin abun da ke faruwa nayi saurin karanto addua naji karfi a Raina Na dauki sultan cak don kar su lalata mun tarbiyar Yaro don nasan da ta San zafin haihuwa da baza tayi haka a gaban sultan ba Na kama hanyar stair case dashi naji Hakeem yace Amina kinji ciwo fa ga jini Na juyo nace eh Na gani zan sa magani a sama Na wuce Na kunna ma sultan kallo a palour kana Na shige toilet wanka kawai nakeyi don in samu sanyin zuciya Na kai hour daya a toilet Ashe Ina tashi Hakeem yace mata Hameeda meye haka ba girkin ki bane and besyd Baki ganin sultan tace wanan yaron Mai yasani kuma ni da mijina ba maganan girki ay ba wani abu mukayi ba balle kace I fuckeup ko kuma don kana da Mata biyu bazan Gaya maka abun da ke Raina ba kuma fa Tafiya zakuyi gobe ni Mai yasa banyi fushi ba ganin Zata bata mishi rai kuma baya so suyi fada yasa ya kyale ta ya hau sama ya zauna da sultan a palour Na sai da yaji shiru kana ya shigo amma kusan hour daya Ina wanka ya gaji ya Turo Kofar toilet din dai dai Na Gama wanka Na daura towel Ina tsaye gaban madubi Ina saka ma ciwo a Turare don jinin yaki tsayawa ko da aka bude jikina ya bani shine hakan yasa naki juyowa rungume ni yayi ta baya Na lumshe ido nayi shiru kiss ya soma mun a baya amma ko motsi ban yi ba don Raina dake mun zafi yasa hannu ya juyo Dani kana yace Am so sorry Amina Na bude ido nace for what? Yace for ciwon da kika ji nayi smiling nace zai warke ay nasa Turare Kara hannun yayi ya hura mun iska kana yace sannu baby Na bance mishi komai ba ya dauke ni cak ya aje kan gado kana ya dauko Mai ya durkusa gyuwa biyu a kasa zai shafa mun nace don't worry daddyn sultan zanyi yace shhh baby kinji ciwo let me do it ban ce komai ba Na koma Na kwanta a natse yake shafa mun Mai amma yanda yake murna mun jikin yafi karfin shafa Mai kawai yasa hannu ya zai kwance towel din Na rike yace baby a jiki za a shafa nace cikin murya ta dake rawa ni bana shafa Mai a jiki Dariya yayi yace to yau sai Na shafa miki da sauri nasa hannu Na kashe wuta don kunya nakeji ya gan mun jikina yayi Dariya yace baby boo da kai da kaya ay duk mallakan wuya ne meye Baki so in gani kuma? Haka ya bi jikina ya shafe tas ya mun massage da har sai da naji duniyar Na juya mun kana a hankali naji yana mun kiss Akan cinyoyina nayi saurin rike kanshi nace daddy--- Mai fa kawai kace---- kasa Magana nayi da naji harshen shi a inda ban taba zato ba jikina ya soma rawa hannuwan shi biyu yasa ya dago cinya ta ay kawai sai Na saki kuka amma ko a jikin shi sai da ya kai kusan minti Biyar kana ya sake ni yace baby u are so sweet ya rungume kam Nima rike shi nayi kam yace baby kukan meye wanan me Na miki kuma meyasa kika cika tsoro ne? Shiru nayi don Ni kaina ban San Ina kuka ba to kukan me Nike yi ma oho to waya sani ma don ji nayi kawai bani a duniya in ba kuka nayi ba to Mai Zan yi kusan minti Goma kana ya kunna wuta Na sake makale shi a jikina yace hooo baby zaki sa in yi squeezing tashi kisa kaya muje gidan mama Na janye jikina ido rufe nace to ka fita Dariya yayi ya fice Na fada toilet Na wanke jikina kana Na shirya cikin abaya yellow karfe Tara har ta dan wuce amma ba nisa hakan yasa ma ban Hana shi ba muka fita. Fira sosai mukayi da mama amma kuma Na kasa kallon Hakeem ku yar shi nake ji sosai yau to inaga in wani abu ya shiga tsakanin mu. Karfe sha daya muka dawo gida a sama ya miko mun sultan da yayi bacci nace good night yasa hannu ya dafe kirji yace hoo nthe dai maraba Na da gauro kadan ne. Shigowa nayi Na barshi don in Na biye ma Hakeem zan ji jiki sosai don nasan ni zan kwana ciki. WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16 56 Number din nan dai data saba mun text bata fasa ba Ina shiga daki text ya shigo " u get even prettier day by day I wish u can be mine alone it's gona be a life full of enjoyment common baby why can't we see any tym soon atleast we will get to kiss each oda" yau kam zuciya Na ta kai karshe hakan Yasa Na soma typing mishi text " am married and am seriously in love with my husby dat I dnt wana loose him I tot u myt be reasonable to stop texting since I dnt reply but it seems u need a tutor ok now pls mind ur own business am taken" Na tura mishi kana Na kashe wayata Na kwanta bacci. Tun asuba Na shirya kayana Dana sultan komai Na bukata sai da Na dauka kana Na shiga toilet kawai sai naga period Raina ya matukar baci don ban son zuwa gidan mutane Ina period saboda wani lokacin ko wurin ajiye pad aiki ne nayi wanka Na kimtsa kana Na tashi sultan shima Na mishi wanka Na shirya shi. Karfe bakwai da rabi Hakeem ya Turo Kofar bedroom din sai murmushi yakeyi Na kalle shi nace why u so happy good morning! Yace ofcux zanyi murmushi jiya was d first day da kika mun kiss willingly ba tare Dana wahala ba juyawa kawai nayi don kunya ya karaso yace ya kamata in cire miki kunyan nan amma sai ranan da kika kalli idona kika ce mun Hakeem I love you so much and am ready to prove my love Dariya nayi kana nace so kam ba rana akwai sauran lokaci ya daure fuska yace really Amina haka kike so muyi ta zama wai dagaske Baki sona? Na gyada kai kana nace eh yanzu bana sonka saboda shekara uku nayi Ina sonka baka sona so wats d point bayan Na Gama wahala kuma in sake sama kaina wahala ni Na Hakura. Yasa hannu ya janyo ni jikin shi kana yace wallahi Amina Ina sonki sosai kawai hauka Na ne da kuma sanin cewa I don't knw wat love is sai da Na daina ganin ki am so sorry for dat pls am regretting day by day Walh hour by hour minute by minute and also second by second Amina pls I need a second chance Ina so muyi RAYUWA Mai dadi amma sai kin fara sona Na kwashe da Dariya nace lallai kam sai ka dage kayi abun da zan soka don yanzu kam bana sonka at all. Ture ni yayi kana ya zuba mun ido yace kafin mu dawo Abuja sai kin fara sona sai dai ki danne it's a promise. But let's make it dis way in Na miki abu in kina so ko kinji dadi ki Gaya mun and promise ke ma zaki mun in return and in kuma abun da Na miki kina so kika mun karya Allah ya Isa Na kwashe da Daria nace Mai yayi zafi har da su Allah ya Isa I promise Ba karya Zan Gaya maka but in bana so kuma Zan Gaya maka deal Na yadda yace good and ni kuma zan Nuna miki Hakeem namiji ne da duk macen duniya sai ta sushi talk more of ke da Nike so kamar Raina kina mun yanga!! Na daga mishi gira nace zamu gani ay in har ni kuma kasa Na dawo da son da Nike maka in one week I promise u will be d happiest man on earth. Lumshe ido naga yayi kana yace challenge accepted baby! Welcome to the world of love by the most romantic soul ever Hakeem Abdallah 'Yammama. Na daga mishi gira nace let's see. Daki Na ya shige ya dauko sultan daya koma bacci kana yace rufe komai mu hadu a kasa kinji Na gyada kai Na rufe ko Ina Na sakko suna kan dinning ya zuba ma Hameeda kudi har 200k kana ya soma cin abinci gaisawa kawai mukayi Nima Na soma cin abinci ya kalle ni yace yau birthday din Hameeda Na zaro ido nace a'a Na fasa zuwa gidan ku zan zauna in ci cake din Birthday ya wurgo mun Harara yace lallai kam duk son ganin ki da suke yi sai ki wani musu haka to ba zaki zauna kwadayi ba Abuja zakije ita kam Hameeda Dariya yayi tace kinyi missing ay zaku ga hotuna don wanan Karan ba wasa yace ke kika sani dai son nawa nace yanzu kin girma ki rinka Adana kudi amma ke dai Birthday kawai Allah ya taimaka ta Turo Baki tace Ameen. Muka mike har mota ta raka mu kana ta koma cike da farinciki. Driver ke driving cikin wata mota kirar high lander duk baya ninja shiga bayan escort yasa Kayan mu a boot ya shiga ya zauna driver ya Tayar! Addua nayi kana naga Hakeem ya danna wani abu sai wani bakin abu kamar murfi ya raba mu driver da escort Sam bamu ganin su basu ganin mu. Sultan kam daya ji sanyin Ac yace mummy bacci kasancewar akwai seat a can baya yasa Na kwantar dashi Na rufe shi kana Na zauna da kyau Ina ta kallon hanya Hakeem yasa hannu ya janyo kaina yace kwanta yana Nuna cinyar shi ba musu Na kwantar da kaina Akan kafar shi yasa hannu ya Zame dan kwalina yace baby har yanzu Baki son kitso ko? Na dan kalle shi nace to ay bani ce bana so ba babu Mai mun ne yayi Dariya yace har kin tuna mun lokacin da Na miki kitso a base God baby Ina son Amina ta ta base ta dawo wanan Aminan is too strict Dariya nayi nace opportunity comes once in a life tym dear. Yayi Daria yace no Hakeem's opportunity is yet to come an ce 1st mistake is a mistake but doing dat repeatedly is just too much freedom and chance. Yanda yake shafa gashi na yasa naji wani irin bacci Nason ya fisge ni Na juyo da fuskata Ina fuskantar cikin shi kana nace I want to sleep yayi Daria yace in kika mun bacci a jiki zan rama fa promise Na gyada kai nace Bari inyi yanzu Nima zan rama maka anjima ko gobe yace ok to shikenan with all pleasure haka ya cigaba da shafa ni Ina ta bacci har muka iso Abuja. Na farka nayi smiling yace kinji cinya Mai dadi ko nayi Daria nace gaskiya daga yau in baka mun haka ba bazan rinka bacci ba ya zaro ido yace ke da kika ce ban iya kula da yara ba nace to ay ni ba yarinya bace ya zaro ido yace in jiwa nace oho in ji ni mana Babba ce ni Allah. ya ja kumatu Na yace wallahi ke 'yar baby ce don sultan ya fiye mun ke girma Na zaro ido nace nice fa Maman sultan wat do u expect yace Zan Gaya miki wat I expect anjima. Shiru nayi bance mishi komai ba Na gyara dan kwalina muka shige cikin gari ban gane ko Ina don ni ba wai Na saba zuwa Abuja bane muka iso Kofar Katon gidan masu gadi suka bude muka shiga duk yanda zan muku bayanin kyaun gidan ya wuce nan muka sakko Hakeem ya kamo hannun sultan masu aiki kuma suka dauka trollies din mu Aisha da Maryam ne suka zo da gudu suka rungume ni kana suka dauki sultan suna rigima 'yammata ne kan su daya don wai shekara daya Ne a tsakanin su Hakeem yace owh su kadai kuka gani da gudu suka rungume shi suna fadin sorry uncle Hakeem yace ba skul ne yau Aisha tace eh mun Gama waec ay to sai jiran result yace good 'yan biyun Hajiya duk mukayi Daria muna shiga Hajiya ta tare mu da murna Na durkusa Na gaishe ta cike da murna ta amsa Alh junaid ya sakko ya kalle ni yace sai yau munyi fushi nayi Daria duk sai naji wani iri Dana gan shi nace Ina wuni yace lafya lau Amina ya takwarana? Sultan yaje gurin shi yana ta murna ya dauke shi ya shi mana Albarka Hajiya tace ku dan kimtsa muci abinci ko Hakeem yace fita zamu yi zan dawo by 4 nace ok ya fice ni kam dakin da aka Nuna mun anan kasa Na shiga nayi wanka Na shirya kana Na fito Aisha tace anty Amina bani trolley din sultan Na shiga Na dauko mata sama naga sun hau sai da tayi mishi wanka kana ta shirya shi suka fito lokacin muna kan dining don gidan duk tare ake cin abinci haka Na zauna Ina ci kowa nata Donna duk dadinya cika ni shi kuma sultan yana wurin 'yammatan yana musu shagwaba gidan har da 'yan samari guda biyu Abdallah da Ibrahim but haka suka yi ta gaishe ni da Anty Amina kunya duk ta rufe ni a zuciya ta nace ikon Allah yanzu da Na auri uban su haka zasu rinka Kira Na Anty owh Allah Mai yanda yaso! Kusan karfe hudu muna palour muna gira Hajiya tace Bari Inje kitchen in hada order abun da za a dafa Na mike nace ki suke ni Hajiya tace to Amina me kike so? Nayi Daria nace Chinese rice da grilled chicken Abdallah yace yawwa anty Amina kinga yanda ake so ba wasu bakin ba wuce tuwo nayi Daria nace Nima tuwo zance da sai Na tuna maza basu San tuwo yace good kin kyauta Na dauki sultan Akan cinyar Maryam nace je wurin su yaya Ibrahim 'yammata muje kitchen suka kalli juna kana suka ce anty Amina order kawai zaki bayan Na zaro ido waje nace iyye muna yammatan ni pls muje yau mu zamu yi girki suka mike suna fadin yau akwai jagwalgwalo nace hajya ki ka Bari suka kai haka basu iya girki ba how lazy? To Na Kara two weeks zanyi ba one ba kuma duk mu zamu rinka breakfast lunch and dinner Hajiya tace good gara dai ki musu haka don wallahi basu iya komai suna tura Baki muka shiga kitchen sai gashi cikin minti Goma sun warware har suna Jin dadin aikin cooks din kuma taya mu kawai suke yi sai daf da magriba muka Gama masu aiki suka jera dining muna fitowa naga Hakeem da alh junaid da hanya suna ta fira suka kalleni suna fadin sannu daga zuwa sai girki nayi Dariya suka mike don yin alwala dakin Dana shirya Na ga Hakeem ya shiga ganin ba kowa palourn yasa Na bishi nace me kake yi anan yace dakina ne fa nayi Daria nace no nan dakin da aka bani ne ya matso kusa Dani yace ke dai kice ba zaki iya barina ba not even for a minute Na Harare shi nace to sama zan kwana ya janyo ni yace am so sorry pls ya cire kaya yasa jallabiya yayi alwala ya fita sai bayan isha'i ya dawo ya shigo ya kwanta gefena kana ya janyo ni ya rungume yace baby nace um zo muje muci abinci nace ok Na mike ya biyo ni kowa Na ta santin abincin muna Gamawa Hakeem yace to ni bacci zanyi Na gaji muje baby Na kalle shinda sauri nace um kaje Zanzo ya kalli Alh junaid yace iyye daddy Dama Ina so in kawo Karan ta Walh nata Jin Magana ta Na zaro ido nace daddyn sultan ni din Ba kyau Shari fa Walh daddy Ina Jin maganan shi sosai Walh Shari yake mun yanda Na rude yasa suka kwashe da Daria kana su aisha nata mamakin yanda uncle Hakeem da suke tsoro ke wasa haka ya kalleni yace in kina Jin Magana Na muje Na kasa mikewa hajya tace aww dagaske ne kenan nace Hajiya fa kallo zanyi tace shikenan Hakeem yayi gaskiya Alh junaid yace sai dai taji kunya don Hakeem bashi da kunya Walh amma Zan yi maganin ka Amina kije kinji Na mike nace sai da safe yace ki kunna kallon a dakin ace to su kuma suna ta Dariya sultan kam da Na kalle shi nace muje yace um um bazan je ba ni anty Aisha zanje Na wuce ba tare da nace komai ba Hakeem ya biyo ni a baya muna shiga ya Turo Kofar ya rufe ya janyo ni lokacin fuskata daure bai ce komai ba ya soma kissing Dina natsuwa nayi shi kam sai da ya kai kusan five minute kana ya sake ni yace kin gani kowa ni yake so in kina mun musu za ki sani Na Turo Baki yace zo ki mun wanka? Na ce um um yace dazu Na saka ki bacci yanzu ki mun wanka balanced nace um um yi wanka zan saka ka bacci ya shige toilet ya fito daga shi sai shorts Nima wanka nayi Na fito Na saka Kayan bacci yana kwance kan gado already yasan Ina period hakan yasa shi Jin haushi don shi baya son su bar Abuja ba su samu honey moon din nan ba sai da Na kashe wuta Na kunna tv Na hau gadon ya matso daf Dani yace madam zanyi bacci sai ki pampering Dina Ina ji Ina ganin a janyo kanshi nasa kanshi Akan kirjina Na soma shafa mishi kai remote ya dauka ya kashe tv din kana ya soma wasa da hannun shi a jikina shiru nayi tun Ina iya shafa mishi gashi har Na kasa ya dago ya hade Baki Na da nashi cikin wani passionate kiss kana a hankali yace baby Baki sone? Nayi shiru kana nace I lyk it yace den fulfill ur promise Amina kiss me bak hannu nasa a wuyan shi Na soma kissing shi din back passionately nan da nan ya cire mun Riga Na rike shi nace um um dear nah pls yayi Daria yace haka Nike son ganin ki baby so let it be juyawa yayi ya rungume ta baya hanayen shi Akan kirjina yana wasa dasu kana yana manna mun kiss a wuyana minti minti tun Ina jurewa har Na soma mustu Mustu nace pls ka barni inyi bacci yace to me Na miki kiyi baccin ki mana nace ur touch are making me in sane pls yace ok baby can I hug u? Na gyada kai kana nace and hug me tyt pls yace ok baby I love u. Shiru nayi kawai da kyar bacci ya kwashe ni murna da son Hakeem kuma sun Kara shigowa zuciyata suke yi Ina Jin nafi ko wace mace sa'a a duniya. WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16 57-60 Washe gari Tuesday da kyar Hakeem ya tashi da asuba yana yin sallah ya dawo ya rungume ni Na bude ido a hankali nace good morning yayi smiling yace ya kike nayi farr da ido nace lafya but ka dameni a mafarki Ina tayin mafarkin ka yace wow tell me about it baby Na zaro ido nace um um am defining telling u dis! Na fada toilet da gudu wanka nayi da brush Na dawo still idon shi biyu Na zauna zanyi shafa yace baby zo Na mike naje yace kin manta d agreement was zaki rinka Gaya mun komai ba biye boye kin tuna? Na gyada kai yace to tell me about ur dream Na rufe ido nace kadan we slept kissing and romancing each oda so sai nayi mafarki cewa um.... kai please Baban sultan ka bar ni bazan iya fada maka ba yace to shikenan zan Baki purnishment in Baki fada mun ba Na gyada kai nace ok I will go with the pruning a yadda ya fisgo no jikin shi yace in har Na fada sai kin yi kuma ba musu Na gyada kai nace deal ya fashe da Daria nace um um Banda mugunta fa yace to Gaya mun nace gaskiya bazan iya ba kawai ban purnishment din Na yadda ya rungume ni kam kana yasa bakin shi dai dai kunne Na yace anjima da karfe takwas ke zaki mun wanka kuma tare zamuyi don yau har office sai kin raka ni wani irin ihu nayi nace wallahi Zan Gaya maka yana Dariya yace bana so nace sai Na Gaya maka Dama nayi mafarki ne mu.... hade Baki Na yayi da nashi hakan yasa Na kasa ci gaba da Magana sai da mukayi wani passionate kiss kana yace Na Gaya miki bana son ji d deal is closed Na Turo baki cikin shagwaba kana na sauka daga jikin shi Na koma gefen gado Na kwanta matsowa yayi ya fara tsotse kumatu Na nayi ihu nace ka barni Ina fushi yace owh Dani kike fishing hmm lallai ya fara mun cakul Kuli Ina ta Dariya nace don Allah husby ka barni kar mutanen gidan su ji mu pls! Ya tsaya yace wow u just called me husby god baby I love u so much har Na bude Baki zance I love u too Na danne yayi Dariya a zuciyar shi yace za a zo wajen a hankali Na dago nace to mu koma bacci mana yace ok ma yana rungume Dani mukayi bacci karfe takwas da rabi Na farka Na tashe shi ya mike zaune yace kin gani jikin ki zai da muyi latti nayi Dariya nace je kayi wanka yace muje dai muyi wanka Na zaro ido nace ni nayi da asuba kuma kaga Ina period bana so muyi wanka tare yace hmm naji amma muje ki mun wanan dole ne don dat was d deal actually Na mike nace muje sai da Na kunna shower din Na Tara ruwa a bath tub nace ok get ready ya cire Riga zai cire Wando nace wait ka tsaya mana kai meyasa baka Jin kunya Na ne yace ke Mata ta ce shi yasa amma Bari Zan yi maganin ki nace Bari in juya in ka cire ka shiga bath tub dinan Allah in baka shiga ba bazan maka ba kuma kaduna zan koma in daina maka Magana yayi Dariya Na juya ya shiga kasancewar Na saka shower gel ruwan yayi kumfa nasa soso Ina mishi wanka har Na kai baya nace wait ay fuska ake fara wankewa sabulu Na dauko Na gigs mishi a ido kana Na mike Ina Dariya nace yi wankan ka Na fasa Na fice da sauri Ina ji yana fadin baby inna Kara kin bazan miki da kyau ba Na fice Ina Dariya kafin ya fito Na shirya cikin less Royal blue Riga da skirt Na sakko silver jewelries Na saka da Farin gyalen da takalmi ni kaina nasan nayi kyau yana fitowa Na bude shi da towel Ina kokarin give mishi jiki ya fisgo ni yace kin San deal dinan bai yi clickinba ko I owe u one nayi Dariya nace no issues ni Na give mishi jiki tas har da shafa mishi Mai kana nace ok dress up Bari Inje palour yace ba zaki karasa kasar taki ba nayi Dariya nace Na bar maka ladan Na fice ba kowa a palour sai Alh junaid Na durkusa a gefe Na gaida shi da daddy Ina kwana kallona yayi kana ya cire ido yace Amina har kin fito ya kuka kwana ji nayi jikina yayi sanyi don nasan alh junaid ya soni tamkar rayuwar shi Na ce Alhamdulillah yace to masha Allah hope Baki da Marsala da Hakeem Na girgiza kai nace babu komai yace in akwai don't hesitate to tell me kinji Na gyada kai nace in sha Allah yace to ki hau sama suna can Na mike Na haura ta in bayan ta da kallo kana yace rabo kenan Ashe all dis while matar Hakeem ce. Ina hawa sama Na gaida Hajiya kana sultan yazo ya gaishe ni haka 'yammatan ma Na amsa kana muka sakko tare har kan dining mukayi break fast kana nace da Hakeem muka fita sultan yace Nima zamu fita dasu anty anjima su siya mun ice cream nayi Dariya nace to ka aje mana namu. Office muka fara zuwa kowa respecting Dina yakeyi haka nake takawa da confidence gashi Hakeem ya rike mun hannu kam Ana ta gaishe mu har office din ogan su nan naga Gata har abinci aka kawo mun naci kadan yasa aka kaini gida wurin matar shi don zamuyi meeting da Hakeem itama matar Mai kirki daga gani amarya ce munyi labari sosai har kusa 4 kana suka dawo da zan tafi ta bani kyauta atamfa da less har dasu chocolate a kaima sultan nayi godiya shi kuma ogan ya bani envelope Wanda nasan kudi ne Na amsa nayi godiya Jin ba nauyi yasa nace to ko meye oho muna zama a mota Hakeem ya kalleni yace iya bude tsaraban oga mu raba nayi Dariya nace naji ba nauyi yac ke baya kyautar wasa fa kuma naga kamar yana yi dake don Dana kawo mishi Hameeda bai karbe ta haka ba nayi Dariya Na bude Cheque Na gani har Na 1million naira mamaki ya kama ni duk da nasan Ina da kudin da suka fi haka a account nayi mamaki Na washe Baki nace iyye Tanx gaskiya akwai dawowa duk mukayi Dariya gida muka koma straight ba kowa sai Hajiya Hakeem ya shige daki ni kuma Na zauna muna ta fira da ita har Na Nuna mata Kayan da aka bani ta taya ni godiya kana tace ba zaki shiga ki huta ba nace um um saboda kunya. shigowar alh junaidu naga ta mike ta taro shi ta amshi jakkar shi kana ta rungume shi Na mike Na gaida shi ya amsa kana Na shige dakin mu Hakeem Na kwance yana kallon tv yace wai yaushe zaki daina saka wasu a gaban mijin ki ne? Na kalle shi nace Mai nayi kuma? Yayi mun wani irin kallo yace mun fa yi agreement kafin zuwan mu Abuja amma u are no even willing to learn from wat am teaching u Na zauna gefen shi nace am sorry but Mai kake so? Yace just fulfill ur promise duk abun da Na koya miki ki dauka I don't need to repeat my self nayi smiling nace yes sir! Wanka Na shiga Ina fitowa Na saka doguwar rigar bacci duk da yamma ne kawai ji nayi bana son saka wasu kaya Na feshe jikina da Turare Na hau gefen gadon Na kwanta nace husby ya juyo cike da murmushi kamar ba shine ya daure fuska ba yanzu yace yes wifey my hayatee nace Ina so inyi bacci but Ba kyau bacci bayan la'asar wats d plan ya rungumoni yace yi baccin ki kinji my dearest zan miki addua gyara kwanciya nayi Na rufe ido sai bacci shima biye mun yayi mukayi ta bacci Ashe har anyi sallah bamu sani ba sai daf da isha muka tashi yayi alwala ya fita ni kam wanke ido Na sake gunna fita duk nasan Na masallaci Na kalli 'yammata Na ce kin gudu don kar muyi girki ni kuma garin leko ku har nayi bacci suka fashe da Daria kana suka ce ay gwara hakan ma din Na lura so kike mu rame don wahala Maman sultan nayi Dariya nace kaduna zaku zo mun ay tare zamu tafi muna ta wasa har suka dawo sallah kana muka je dining abincin kadan naci Na tashi shima Hakeem kamar yana jira ya biyo bayana Ina shiga daki nace husby ka daina bina haka za a ce Na mayar da kai mijin Hajiya ya rungume ni yana fadin Ina maraba? Ni wallahi da zamu cigaba da zama haka ma ba zamu tafi ba but a kaduna ko kallo ban ishe ki ba? Nayi Dariya kawai amma bance mishi komai ba haka ya sake cire mun hijab muka koma kan gado muka kwanta yau ma da kyar ya Bari mukayi bacci amma Hakeem ji yake kamar ya cinye ni har gara ma ni Ina da control amma shi Sam ji yakeyi ko da Ina period inna kyale shi zai yi abun da yake so don a ganin shinda mun koma kaduna shikenan. Washe gari tun kafin in tashi ya fice sai dai Na farka naga baya nan haka nayi wanka Na shiga kitchen cike da Jin dadi tuno irin abun da Hakeem ke mun a tunani Na yarinya 'yar ghetto da ta fito gida mara tarbiya kamar bamu baza ta taba samun miji nagari ba sai gashi Allah ya bamu tsintsu daga sama gassashe a lokacin da babu zaro babu tsanani. Sai a muka Gama kana Na shiga daki Na daga waya so Nike in Kira shi amma kuma bana so yaji dadin a danne zuciyata lokacin Dana tuno alkawarin da Na mishi ko Mai naji game dashi Zan Gaya Mai! Na Kira ringing daya ya dauka yace wifey ya kike hayatee nayi shiru nace owh kana da number Na? Ya fashe da Dariya yace don't be silly Amina how on earth can I live without ur number ya kike? Are u missing me? Nayi smiling nace meyasa ka fita ban sani ba yace coz it's too early yanzu a haka flight zanyi to Lagos amma ba dadewa zanyi bafa zan dawo asap I love u so much habibty make sure u take care of ur self Na gyada kai nace I will I promise u my husby sai naji kamar zanyi kuka don duk missing dinshi ya dameni nace HAKEEM ji yayi Kunnen shinya girgiza yace na'am AMEENATU a natse nace I miss u I miss u so very much please make sure u come home soon ji yayi ya daskare rikea wayar kana yace that I promise u my baby love. Ni a fara kashewa Na kwanta ga mamaki a sai naji hawaye gefen fuskata Ina ma Hakeem wani irin mahaukacin so da har a numfashina Ina Jin shi ta waya suka Kira ninja fito break fast suna ci suna mun santi alh junaidu yace Amina ki shirya yau a kai ki gidanen 'yan uwa dake nan Abuja kinji ko Na gyada kai yace 'yammatan Hajiya ku raka ta ko Ina Kun ji ko suka ce to kana ya fice Hajiya ce ke ta lissafa mun gidajen da zamu je da kuma yanda suke Ina ta mamakin Jin yasan su Dana ance katsinawa sun cika dangin in ba haka ba to ni mu nawa ne a duka zur'ar mu ma? Sai da mukaje bank Na cire wanan kudin da oga ya bani kana muka fara yawo duk gidan da muka je zan bafa kudi dubu Goma ko ashirin har Na gaji da yawon ma sai daf da isha muka yasa zango gidan 1st daughter Alh junaidu datayi aure da yaron ta biyu nan ya Tarbell mu cike da murna mun ci abinci munyi from ta kana mukayi sallama tana ta sona 100 thousand cif Na kirga Na bata mamaki kamar zai kasheta tayi ta mun godiya a hanyama nana 'yammatan hajiya 100thousand su biyu suna ta godiya kana Na basu 200thousand suna yayyin su maza dadi ya kama su sai yanzu muka San uncle Hakeem yayi aure suke ta fada ni dai shiru nayi don har ga Allah ba wai inayi don in sayi zuciyar su ba sai dai don ni Dama Dana samu kudi to zanyi kyautar kusan rabi haka Nike! Muna shigowa gida Goma ta wuce ba kowa kasa Na musu sallama Na shige daki Hakeem dake kwance yayi tsalle ya mike ni kam da gudu Na shige jikin shi yace Haba wifey kin kasa jira nane? Na girgiza kai nace Hajiya ce ta tura mu ziyara mun samu lada ay ko! Yace u look stressed hop dai Baki wahala Ana nayi Dariya nace from wanan anguwan to wancan a Abuja kamar zaka Sarota daga kaduna akwai Hajiya gaskiya yace sorry honey pie kanayasa hannu ya kwance zanina ya kumatu cire zip din rigar yace baby kiyi wanka kizo in miki massage nayi Dariya naja baya kana nayi folding Kayan nawa Na shige toilet nayi wanka Ina fitowa Na feshe jikina da Turare Na saka rigar bacci kalar red tsawon ta dai dai gyuwa kuma da santsi Na kwanta ruf da ciki nace o common husby the massage Dariya Hakeem yayi ya dauko massage oil ya fara shafa mun tun daga kafa har kan cinyoyina har baya da hannuwan kafin minti Goma har wani bacci Mai dadi ya soma fisga Na Ina jinshi ya cigaba har nayi bacci Mai cike da mafarkin shi don sai asuba Na farka ya kalleni yace zaki iya kudin massage darinayi ace I wish ba zaka je ko Ina ba yayi smiling yace it's d final day today gobe ba inda zanje sai mu zauna mu sha shagalin mu ko Na gyada kai! A wurin breakfast sai godiya ake mun hatta alh junaidu nace ba komai yan uwa nane fa Ashe duk gidan da muka je sai an yaba Mana kuma suna ta Kiran alh junaid nan fa kowa yayi ta mun addua Ina Jin dadi. Don ba abun da ya kai adduar jama'a saka dauka ka cikin karamin lokaci and naji dadin tasu sosai. Wurin ranar a gida mukayi sai can fa yamma yaya Abdullahi ya dauke mu ya siyo mana ice cream kuma ya kai sultan wurin wasa wanan first ma tamun dadi ni shikenan Na zama 'tar gatan Abuja kowa so yake ya faranta mun. Karfe takwas muka dawo ko abinci bamu kalle ba don mun koshi straight muka shige cikin daki bayan mun gaisa da kowa dinni kam Na gaji Ina shiga Hakeem ya biyo ni ya rungume ni ta baya Nima Na rungume hannayen shi nace ya aiki? Yace ya kare baby love daga nan har mu tafi my tym is all urs Na juyo Na rungume shi sosai nace please make it memorable I don't wana forget this cool trip yayi Dariya yace I promise and my I love u from ur lips is expected tomorrow or next coz baby d plan is bombing u have to like it don nasan it's gonna be me more than special nayi Dariya Na Dora hannayena Akan wuyan shi nace alright let's see to coz in Kaje I love u daga bakina wallahi I mean it with all my body heart and soul yace challenge accepted baby. WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16 60-65 Tun da Na tashi ranar Friday naga baya nan mamaki ya kama ni don baya fita bai tashe ni ba Na janyo waya naga karfe 9 kuma yace mun yau ba zai fita ba Na Kira wayar shi ringing biyu ya daga murya kasa kasa baby love! Kin tashi Na yi fuskatmr shagwaba nace husby Ina kaje kai da kace u aren't going out today? Ya sake kasa da murya yace am so sorry baby love kinji I will come after jumu'a wani gari muka je kusa da Abuja ta'aziya ban sani ba sai yanzu da safe kuma bana son in tashe ki shi yasa but am sorry I will make it up to you tashi zaune nayi nace ok Allah ya jikan shi sai kazo yace ok baby take care of ur self for me Hakeem loves you so much nayi saurin lumshe ido Na kana nayi ajiyar zuciya so Nike in Gaya mishi Hakeem Amina loves u too lyk a lot but ba zan iya ba Ina ganin lokaci bai yi ba nayi saurin yin ajiyar zuciya nace take care too husby can't wait to see u bak Dariya naji ya danyi kana yace soonest baby! Ya kashe kwantawa Na sake yi don jikina da yayi sanyi ko minti daya nayi bani kusa dashi ji nake hankalina ya tashi ni yanzu tunanina daya nasan yes Ina bin shawara yaya Fatee ne wurin janyo hankalin mijina but ay da kunya in muka je kaduna in kai kaina dakin shi gashi ji nake walllahi mutuwa zanyi in har muka raba daki ni bani ma son mu koma kaduna don kar mu ci gaba da irin wancan bushashiyar rayuwar Na mike naje nayi wanka har da wankan tsarki don Na Gama period Na fito Ina fitowa Na shirya cikin atamfa doguwar Riga Na fito palour ba kowa sai Hajiya Na gaishe ta ta amsa cike da fara'a nace Ina yaran naji gidan shiru tayi Dariya tace suna gidan Aisha yanzu suka tafi sai Sunday zasu dawo nace owh Allah Sarki gidan zai yi shiru tayi Dariya tace Na saba ay Nikam don in suka je gidan su a katsina haka Nike zama nace wane gidan tayi Dariya tace nifa Aisha ce kadai daughter Na mace sai kuma mazan nan biyu 'yammatan Hajiya yaran cousins din Alhaji ne da Maman su ta rasu Na dauko don su kadai ta Haifa to suna zuwa Hutu gun Baban su ay Na zaro ido waje nace an shiga uku Hajiya ba ke ce Maman su ba yayi Daria tace um um Amina nace lallai kinyi kokari samun iri ki sai an Tona Hajiya haka muka cigaba da fira nayi breakfast har azahar Na shige daki itama ta haura sama Ina idar da sallah Hakeem ya shigo Sanye da shadda fara tas da hula yazo gabana ya zauna Ina addua har Na Gama nace barka da jumu'a yasa hannu ya shafa fuskata yace barka my baby ya kike nace am fyn just missing u yasa hannu ya zare hijab din kana yace I miss u more my love sai sauri nake in dawo in ganki but excuse yaushe kika fara sallah Dariya nayi nace yau ya zaro ido yace dats good Ashe yau Nike ango Harara Na mishi cikin wasa Na mike Na linke dadduma da hijab nace zo muje kaci abinci ya mike ya rungume ni kana yace ki mun wanka Farko baby Na gaji sosai Daria nayi a hankali nasa Hakori Na Na cije shi a kirji ya sake matse ni tsam nace je kayi wanka abun ka ni Ina palour yace um um fa baby ki mun abun da Nike so Na runtse ido nace ba yau ba to ka Bari tukuna yace to shikenan ya shige toilet Na fice sai dai ya sameni palour yana Sanye da jallabiya muka ci abinci muka koma daki kwantawa yayi ya rufe ido wai zai yi bacci nace ka Bari la'asar ta kusa kayi sallah da kyar ya biye Mun muka yi fira tare mukayi sallah muka kwanta sai bacci ni dai Na farka naga Ana Kiran isha'i mamaki kamar zai kashe ni Na mike nayi alwala ya biyo ni shima yayi alwala muka fito Ina fadin duk kai kasani bacci wallahi ya fashe da Daria yace ni da ko taba ku banyi ba tare mukayi sallah yaja hannuna toilet yace yi wanka baby kizo muje yawo Na zaro ido nace wow to fita inyi Daria yayi sosai kana yace kar ki damu ba yau zan zauna ba ay ya fice Ina fitowa Na ganshi Sanye da jeans blue da wata top fara an rubuta she's mine a gaban rigar yayi kyau har ya gaji Na zauna Ina shafa Mai nayi kwalliya nasa undies yana ta danne danne a waya Na mike yace zo baby ga Kayan kunna waigonya miko mun less fara exactly irin Kayan shi ne jeans blue sai farar top an rubuta he's mine Ina saka Kayan naji ni a saman duniya don nayi kyau har ba a Magana gyalen Na dauka zan yafa naji yace baby wanan kamar yayi girma Na zaro ido nace kai daddy pls ya zo gabana ya tsaya yace it's a couple outing so I don't need dis I am enof veil for u today I want to show u my oda side kinga faruk Na yawan Gaya miki ni bani yawo bana zuwa club I told him I am just going to do dat with my wife so baby chill ya miko mun wani gyalen dan karamin Baki Na jallabiya Na yana ni da kaina Na birge kaina don sai naga ba ayi couples din da suka kaimu da cewa da juna ba Na kalle shi nace how do I look yace so awesome my baby riko hannuna yayi muka fita ba kowa palour muka fice sai da muka je mota kana yace faruk is in town da haleesh nace wow dats nice hotel din da suka sauka muka je muna shiga dakin haleesh ta rungume ni Na gaida faruk ya amsa yana fadin wai yana ga kina ta Kara zama yarinya ne nayi Dariya nace tambaye husby abun da yake bani ba a Magana tare muka fito sai silver bird wani irin eatery ne Mai bala'in kyau mukayi order muka zauna muna ci muna ta fira da Daria har kusan karfe sha daya kana muka fice muka je wurin ice cream muka siya muka shiga cinema wani irin romantic film akeyi Hakeem yazo dai dai kunne Na yace baby ya kika ga film dinan I wish ni da ke ne zaro ido nayi waje nace kai dear yace hmm zan miki abun da yafi wanan ki dai Gama yangan ki tukuna nayi Daria nace ok sir sai karfe daya muka fito sai wani club Wanda tsayawa maganar shi ma bata lokaci ne ban taba zuwa ko party ba balle kuma club nan fa jikina ya soma rawa ganin yanda music ya cika ko Ina kowa nata rawa hankali kwance wani VIP table muka je kafin minti Biyar ma'aikata sun zagaye mu to ba Mai Shan giya hakan yasa nayi order cram berry haleesh kuma coke sai mazan power horse faruk yace but zan iya Shan shisha Na ko? Hakeem yace ofcux why not ay shisha is nothing so ban damu ba Ana kawo pot din naga haleesh ta karbi pipe suna ta ja Ina kallo Hakeem yace baby ya kikayi shiru Dariya nayi nace wai meye a cikin shisha yace ba komai kamar sigari ne baya bugarwa sai dai wanan kamshi yakeyi nace wow ni kaina kamshin ya birge Ni yace to ki ja mana Na zaro ido nace I can't ban taba ba yace no issues ni inayi atyms da muna u.s kawai Na daina ne saboda Hameeda is addicted ni kuma bana so ta ayi sosai saboda kar tayi ciki ya mun affecting baby sai Na kyautar da pot din nace wow ya karbi pipe din a hannun haleesh yaja ya Kamo Baki Na ya zuba mun hayakin Na fesar a hankali sai naji kamar Ina cin chewing gum saboda kamshin gum da mint yakeyi nayi smiling nace it's nice ya miko mun pipe din naja a hankali Na fitar sai suka kwashe da Daria don a tsorace nake ja a haka suna mun tsiya har Na gaji Na muka musu pipe din Hakeem ya mike ya Kano hannuna yace time to dance baby haleesh da faruk ma suka mike suka shige rawa Na kalli ko Ina nace ban iya rawa ba husby yace zan koya miki yanda ya riko har cikin rawar naji wani shocking nan fa Na aje kunya muka fara rawa Ashe haka Hakeem ya iya rawa sai kallo ya dawo kanmu ga shi sai hailing din mu akeyi gwanin dadi ban taba farinciki a RAYUWA ta ba irin ranan sai da muka ji Dj ya dauke music muka juyo rungume da juna Mc din wajen yace sir dis ur girlfriend is awesome Hakeem yace daina kallon ta she's my wife yana sake rungume ni kowa ya kwashe da Daria kana yace I love her so much so I can easily get jealous on anything concerning her mc din yace wow u are d best couple I ever met Hakeem ya manna mun kiss a goshi kana yace I will do anything for her happiness ni kam mutuwar tsaye nayi don murna Ashe zan ga wanan ranan i never expect samun miji irin Hakeem wani karamin gift suka miko mun kana suka ce duk Friday dey give gift to d best couple but honestly dis Friday we deserve it thank u kawai Na iya fada kana wani music din ya tashi mutane ko nata zuwa muna hoto har kusan karfe hudu Na asuba kana nace Hakeem ya kalleni nace let's go home yace baby tun yanzu nida Nike so in kai ki wani wani waje kuma Na zaro ido nace pls yace ok ma kana yaja hannuna muka fice muka bar su faruk wani katafararen hotel muka je wani daki Mai bala'in kyau Na zaro ido nace pls Hakeem no don't kill me with joy bai ce komai ba ya soma cire mun Riga Na runtse ido sai da ya cire mun kaya tas kana ya cire nashi sai toilet wani hot shower ya kunna mun naji numfashina Na ya dauke ya soma shafa mun sabulu Na runtse ido Na wanka ya mun sosai shima yayi jinnayi numfashina ya dauke ya sakko towel ya give mun jiki kana yasa hand dryer ya busar mun da gashi ya dauko ni cak ya aje kan gado sanyin A.C ya kada ni Na ce cikin murya Na rawa nace pls Bari in saka kaya yace cikin husky voice dinshi no baby dis is how I want us to sleep abhankali ya gyara mun kwanciya ya ja mun bargo ya rungume ni tsam kana ya kashe wuta kissing Dina ya soma yi numfashina Na sauka a hankali yace baby nace um yace I love u so much I feel like having u ryt now but I want it memorable and I want u to like every bit of wat I do wanan Karan maganar ba daga Baki Na take ba but daga zuciya ni kaina Jin nayi Ina Magana I LOVE U HAKEEM wallahi I do Na sake rungume shi tsam Jin nayi jikin shi Na rawa numfashin shi ya canja amma bai ce komai ba ya sake makaleni yayi shiru a haka bacci ya dauke Ni amma shi ya kasa shekara hudu yana Kiran wanan ranan to Mai zai ce yanzu mutuwar tsaye kawai yayi is dis d feeling u get wen u heard I love u from ur beloved? Am so sorry fans Ina exams will soon be done pls bia with me. Pls WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16 65-70 Karfe bakwai Na farka a firgice ko sallah banyi ba Na zaro ido a tsorace sai toilet nayi alwala Na fito ban san wane irin bacci nake yi ba yau don tun Ina karama ban taba missing sallah da asuba ba Ina idarwa Hakeem yace amma ke muguwa ce sai ki tashi sallah ki Gaza tada ni nayi shiru jiki a sanyaye nace wallahi ban farka ba I was so tired ya yi alwala yayi sallah yace ban gaji da bacci ba Na kalle shi nace muje gida ka cigaba am tired of dis place don shi ya Hana ni tashi sallah Dariya yayi yace ba wani ke dai bacci ya mana dadi kawai Wando Na da Riga Na mayar don hotel din ne suka yi providing hijab in ka Gama ka tafi dashi so shi Na mayar dogo har kasa muka fice yana mun complain muna shigowa gate gabana ya fadi nace husby in aka ce Ina muka je Mai zamu ce? Ya kalleni yace kai Amina we are grown up for god sake pls wa zai tambaye mu nace owh bafa muka ma kowa sallama ba tsaki yaja ya fice Na bishi a baya illai yanda nayi tunani hajya da Alhaji duk suna palour a zaune su biyu ban San inda yaran suke ba dai Hakeem ya fara sallama Hajiya ta amsa ya gaishe su ita kadai ta amsa Nima Na karaso Na durkusa Na gaida Hajiya ta kalleni tace kuma sai ki tafi ba sallama ni ay bana Hana ki zuwa wurin Mai gida Bako? Alh junaid ne ya tsinke ta da fadin ay nasan duk laifin Hakeem ne Ina kuka je Amina ? Ya tambaya Na dago da sauri yace owh irin ku kun girma ba Mai controlling dinku ko ba wai zan Hana ku fita bane mijin ki ne amma duk inda zaku je yana da limit a very strict limit how could u even do this? Na wai ga Na kalli Hakeem shima ya kalleni a iya sanin mun bamu ga Wanda muka sani ba a club ya kawo gulma so wat? Hakeem yace daddy nifa ban gane fadan ka ba wat are u talking about ni da Amina ba zamu iya fita ba kenan? Daddy ya kalle shi cikin ido yace Ina kuka je? Na bude Baki zanyi karya yace um um Amina I did not ask u I want it from him don bakin Hakeem baya fadin karya runtse ido yayi da karfi kana yace ok daddy we are sorry I took Amina to d club gabana ya fadi daddy ya Ciro wayar shi ya fara Nuna mana hotunan mu jiya a club yana fadin can u imagine Amina u people are all over d social media Facebook da Instagram da twitter hotunan ku ko Ina a club wanan ba a jinin katsinawa bane Haba Hakeem for god sake mun Gama battling kace saboda Hameeda kake zuwa club sometimes don tana so yanzu kuma Amina fa a very descent girl me kake so ka mayar da ita Haba Hakeem at least Ina da kwanciya hankali kayi mata ta gari shine kake so ka lalata ta kuma Dama wancan a lalace wanan kuma ka mayar da ita haka itama? Ni ban Hana ku fita ba matar ka ce amma Hakeem club club Haba meye abun alheri daya a club for gods sake hotunan ku su zagaya duniya haka Hakeem Haba mana! Ka aje American life dinan ka dawo Nigeria a ba haushen ka ba katsine fully don daukar al'adun wasu ba naka bane kai bahaushe ne so practice all love on ur wife but club is out of bound ka gane ya fada da tsawa Hakeem ya gyada kai yace eh ni kam da tsoro yasa Na fara kuka naji yace ke kuma Amina hanjina suka yamutsa yace Ina ganin kinmai hankali zaki Kara dai dai ta Hakeem Ashe biye mishi zakiyi duk ki lalace in Baki sani ba ki sani yarda da tarbiyar ki yasa Na yarda da Hakeem ya aure ki kuma nasan zaki gyara Mai tarbiya da wanan al'adun wasu da ya ara ya yafa Amina Na dauka in Hakeem yaja hannun ki zuwa club zaki mishi fada da wa'azi da kuma tsawatarwa kar ya sake amma sai ki biye mishi. Kiyi chilling kiyi soyayya kije yawo da mijin ki amma ba irin wanan ba da duk duniya sun San Mai kuke ciki u are too good for dis kar kinbar son Hakeem ya rinjaye ki ku saka kanku a halaka pls Amina u people should set it straight pls ki tarbiyar ta da mijin ki cikin ko wane Hali pls kar ki sake Ina so in ga hoton ku a kan wani abun alheri ba club ba ya gyada kai yace kin gane Na gyada kai kana cikin muryar kuka nace a mana Hakuri ba zamu sake ba in sha Allah pls daddy kar kuyi fushi pls Daria yayi yace Allah ya muku albarka Hakeem yace ayi hakuri daddy in sha Allah ba zamu sake ba daddy yace naji Na amina amma naka ban yadda ba Akan Hameeda so nawa kace mun zaka Hana ta amma shiru har tazo ta tsane ni ma Dariya naga Hakeem yayi yace daddy bata tsane ku ba kuyi Hakuri daddy yace ba komai tashi kuje ku huta don nasan tsaye kuka kwana Sosa kai Hakeem yayi ni kuma nasa kai a kasa nayi daki Hakeem Na shigowa ya fashe da Dariya yace matsoraciya Na zaro ido nace kaga abun da kaja ko yace Mai nayi atleast we had fun nace it was fun sure but am guilty am regretting bamu kyauta ba Hakeem ya zo ya rungume ni kana yace Amina it's ok ya wuce baza mu sake ba calm down nace ok ka sake ba daddy Hakuri yayi Dariya yana cire kaya yace munyi kyau dayawa ne shi yasa ake ta posting hotunan munkin gane ko nayi Dariya nace zakayi wanka ne? Yace yh kefa muje nace no bacci zanyi sai after tukuna yace ok madam Na cire hijab Na fada kan gado ba abun da ke mun yawo akai sai muryar daddy sai yanzu nake Jin haushin kaina duk da dai zuciyata taji dadin fitar sosai amma duk abun da mukayi ba daya Mai kyau ay murmushi kawai nayi tuno irin rawar da muka sha amma duk banyi tunanin outcome din ba nayi ajiyar zuciya Na cigaba da juyo a bacci Na har azahar kana nayi wanka Na shirya cikin atamfa muka fice palour daddy da mummy ne kawai don ko sultan baya gidan muna cin abinci muna hira tamkar ba abun da ya Faru daddy yace yaushe zaku tafi Hakeem? Gobe ya bashi amsa yace Allah ya kaimu amma ku dan Kara dadewa mana Hakeem yace daddy sultan zai koma skul Monday shi yasa amma in sha Allah zan dawo soon. Daddy yace Allah yasa haka muka Gama sai daki muna ta kallo nida Hakeem har daf da magriba kana ya fita ni kuma nazo palour muna ta fira da mummy tana ta bani shawarwari sai bayan isha su sultan suka dawo yayi bacci kawai suka haura sama Na musu sallama nayi daki wanka nayi nasa Kayan bacci da Turare sai kamshi akeyi Na kwanta kenan Hakeem ya shigo yayi tsalle kan gadon ya rungume ni yace bebey Na kosa mu koma kaduna nace why ni bani son mu koma! Yace Gaya mun Dalili Na juya idona nace kai ka fara Gaya mun dalilin daya sa kake so mu koma sai daya janyo ni Na hau saman jikin shi kana yace Ina so first night Dina dake ya zama a gidan mu don wallahi saboda ke Na Gina wanan gidan so baza yiwu ace ranan launching dinkin a a gidan nan bane kuma naga Hakuri Na ya fara kasa don by now nasan u love me just as much as I love u nayi smiling nace yes sure I love u so much but wai launching Dina kamar wata waya yayi dariy yace ok tell me meyasa Baki son mu koma sai da Na shagwaba fuska kana nace saboda baza mu rinka kwana tare kullum ba zaka mun nisa zan daina ganin kusa Dani Ina Jin dadi zaka rinka kwana da wata bani ba kaga matsalar auren mijin wata sharing! Da ni kadai ce bani da zullumi amma yanzu abun da ban maka ba wata Zata maka ta Riga ta saba maka da halin ta ni yanzu ban Isa in ce kaza ba rashin hankalina daya yanda kasa ba mun da romantic life dinan sai yanzu kishi yamun yawa tunda Na fara Magana yake Dariya yace hmmm lallai Amina Baki ma San ne ake Kira kishi ba tukuna am sorry nasan Nima zanyi missing dinki amma two days ne ay sai in dawo ko kuma Hameeda Zata je Dubai kwanan nan wai Zata fara business so we will have dat tym too and enjoy Na gyada kai nace I hope so. Yasa hannu biyu ya ja kumatu Na yace common baby girl smile for me mana Na Turo Baki nace um um ni kawai kar mu koma kaduna ya fashe da Dariya yace Haba ki tausayi ma aunty ki mana kar ki manta tana bukatar mijin ta itama sauka kawai nayi daga jikin shi Ina fadin auren mijin wata wahala ba zancan sakewa yazo saurin kunnena yace auren mijin wata dadi dai don mun San komai daya dace JJC just d matter of action ya fada yana mun wink Na fashe da Daria nace kai kam daddyn sultan kunyan ka is just 2% a gaban umma Na kawai yake aiki shima kadan amma duk sauran jama'an duniya sun San kunya ka is so less. Bai bani amsa ba kawai ya soma kissing Dina a haka Na biye shi muna ta Dariya har mukayi bacci. Tun asuba ban koma bacci ba Na hada Kayan mu tas Na gyara su kana Nayi wanka Na saka doguwar Riga Mara nauyi Na hau kan gado nace ma Hakeem husby yace yes wifey nace how do I look? Pls yayi Dariya yace very ok nace ok Bari Inje kitchen ya fisgoni jikin shi yace I want my wife close ba wani kitchen nace sorry sir let me cook pls and pls am living today fa ya sake matse ni yace to kinga yau ba girkin kinbane in mun koma so Ina so duk wani motsi ki muyi shi tare nayi Dariya nace to muje kitchen ba musu ya mike muka shige kitchen masu aikin duk sun fara aiki nace kuje ku huta yau ni da oga ne a kitchen Dariya suka yi kana nace ne kuke shirin yi komai suka Fito mun dashi wai chips da Kwai da farfesunn kaza nace to shi kenan inna Gama zan Kira ta intercom kuzo ku shirya dining kamar wasa suka fice Hakeem ya janyo kujera ya zauna Na kalle shi Na bashi hand gloves ya saka nace oga zanyi komai but ka taimaka ka yanks mun albasa Dariya yayi yace kin Raina ni baby duk girmana ki rasa Mai zaki sani sai yanka albasa ya ja tsaki ya dauko rike wukar ma sai da Na koya mishi Ina ta Dariya Na koma Na zuba chips da suka free already a cikin deep fryer kana Na soma hada pepper soup din juyowar da zanyi Na ga yayi sharkaf da hawaye Ina so inyi Dariya Na danne sai Dana ga idon shi yayi ja yana ta faman Jan gan I kana nazo nace husby are u ok? Yaja tsaki ya wurgar da wukar da sauran guntuwar albasa kamar yana jira yace Haba baby kashe ni zakiyi ya cire gloves din ya yarda ya kifa goshin shi a jikina yace baby zafi idona bani ma ganin komai Ina Dariya nace da Ina karama mamana tace inna ji yaji in kasa goshi to zai gudu kaina kayi haka mana yace baby ni robar zaki bani in shanye pls ya mike yasa ruwa ya wanke fuskar kana ya kalleni yace mugunta ko zan rana ni kam Dariya ma ta Hana inyi Magana Na koma Gege Ina cigaba da yanka albasa Nuna Gamawa nace I want u to know girls are trying woo yace I know baby Allah dai mun gode maka a haka yana mun surutu yana taya ni siya chips har muka Gama Na Kira masu aikin ta intercom suka zo muka fice daddy da duk yaran da mummy suna Babban palour suka kalle mu suka ce aha yau kune a kitchen Dariya nayi nace daddyn sultan nake tayawa wai he is d one to cook but kuma ya tsani albasa yace no Ina yanka albasa amma ta Hana ni chopping board kuma don wulakanci sai ta dakko Mai bala'in zafi ni da nake girki da kaina shine wai har da gyara mun rike suka Ina Dariya nace oga ba ka iya ba ta ba zan gyara ma ba yaja tsaki yace see u Allah Na fiki iya girki nace ba komai sultan yazo yace mummy Ina kwana Na amsa da lafya my boy yace daddy Ina kwana Hakeem yace lafya sultan ya ka kwana yace fyn daddy kana ya wuce dining ni kam dakin naje Na sake wanka Na shirya cikin atamfa Riga da skirt Na daura dan kwali Na fito Ina zama daddy yace abincin nan ba dadi kamar inyi Amai mummy tace Nima naji Hakeem yace thank god bani nayi ba Amina ce ba abun da ta iya sai jagwalgwalo yammatan Hajiya suka ce uncle hakeem shine kace kaine kayi har dasu wani yayi dadi Abba da Amir suka kwashe da Dariya ni kam nace kai daddyn sultan kai fa kayi kuma ba dadi yace Amina baby ki fita a idona Banda yanka albasa Mai nayi zaki mun sharri daddy yace wallahi ban taba cin meal Mai dadin wanan ba Inaga tun Hajiya ta Na girki da manta ya fada yana kallon mummy ita kam smiling tayi tace gaskiya yayi dadi sosai Amina thank u nace Nike godiya ay mummy. Muna Gama cin abinci Hakeem yace a Fido Kayan sultan kamar wasa muna zuwa daki ya fada wanka ya fito ya shirya yace baby can we nace sai wani sauri kake ni wallahi bani ma son mu tafi Dariya ya sakeyi yace ni haka nake Tafiya kin sani ban son rana ban son dare soda safe ne kawai haka Na janyo trollies muka fito gwanin haushi kowa jikin shi yayi sanyi haka babu Na rungume su amma Na kasa Magana duk bani son Tafiya sai kawai naji hawaye alh junaid yace in Baki son Tafiya ki zauna mana Hakeem yazo da sauri yace tana son Tafiya daddy kyale ta Sabo ake Giwa kuka ay ya durkusa kunnena yace baby ki bar kukan nan sai munje mota daddy zai Hana ki Tafiya kuma wallahi kin San Nina zanyi ahan. Haka suka daki mu har gate muka shiga mota escort suka kwashe Kayan mu kana muka kama hanya muna daga hannu ma juna har muka bace. Na kwantar da kaina gefen kafadar shi nace pls in munje sauke sultan ka barni gida in kwana 2 ka cak wallahi I can't stand seeing sleeping away from me and we are in dsame house bcoz ryt know I knw wat it takes. Dariya yayi yace u are yet to know baby I promise u Baki San komai ba tukuna nace pls yace don't worry I will think kafin muje kaduna Na manna kiss a kumatu nace pls husby yace ok. Na gyara kwanciya Akan ci yar shi Ina tunanin irin haushin da sanni in ya kwana da Hameeda kai kishi bala'in ne balle kishi irin nawa da yayi yawa shi yasa kullum nake addua don nasan yananyin kishi Na Allah baya son irin shi don yana da zafi sosai da ni kaina yake mun nauyi a kirki. Allah yasa mu dace. WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16 70-75 Muna Isa kaduna sai gidan Hajiya ta da murna ta tare mu tun bare sultan da tayi missing ya fatee da ammar duk suna gida muka rungume juna Na kalli Hakeem nace husby in kwana ya wani daure fuska yace baby a'a gaskiya bazan iya barin ki anan ki kwana ba Na kalle shi tun kafin mu zauna nace pls bai ko kalleni ba yace mama Ina wuni? Ta amsa suka gaisa da kowa ta kawo mana abinci yace kadan zanci don uwar gida ta aje mun abinci Na wurga Mai Harara shi kam ya kwashe da Dariya amma yana zama ya kusan cinye abincin tas tas sai da muka koshinkana yace muje baby nace don Allah mana husby ya riko hannuna yace umma Na kallon mu kuma in kina shagwaba sai inji kamar inyi kissing wanan lips din naki so kawai ki tashi muje sanin ba Bari Na zai yi ba yasa Na mike jiki a sanyaye ni da niyya ta inna zauna a dan yi mun gyaran jiki don nasan Hakeem kam ba Bari Na zai yi ba karshen Hakurin shin yazo bayan kusan shekara Biyar Na dauki handbag dita don Dama ba a sakko da Kayan mu daga mota ba ya kalleni yanda nayi shiru yace umma sai da safe mun gode kana ya rungume sultan ya mishi kiss a goshi sultan yace daddyn sultan kabar mummy mana kar tayi kuka a gida Zata ban tausayi duk muka kwashe da Dariya kana nace sultan daddy baya so in zauna da kai shi yasa Hakeem ya kalle shi yace bata son taje gida ne kuma akwai aikin dazatayi shikam sultan shiru yayi amma umma da ya fatee duk suna Jin mu ya kalleni yace to aje hakan kizo ki raka ni but ranan Tuesday zaki dawo kuma da safe Zanzo daukan ki don da rana zaki amshi girki Na gyada kai nace yes sir kana muka fice Ina ta Jin dadi ya dauko kaya sultan ya ajiye kana ya bude trolley Na yace dauki kaya gida biyu kawai Ina Dariya Na dauka don shi kam dagaske yake yaji haushi yazo ya rungume ni yace baby Zanzo anjima nace um um one week mukayi tare so ka zauna gida for good two days sai Tuesday kazo daukana pls husby bai ce komai baya shiga mota naje ta window Na mishi kiss a kumatu yayi wani irin bushashen murmushi kana yace kina bani wahala baby amma zan kama ki zan rama naja da baya Ina Dariya nayi waving dinshi suka tafi Ina komawa ciki umma tace ya baza ki I mijin ki ba Na kalle ta nace umma ya dan huta mana shinda matar shi akwai abun da zamuyi nida ya fatee anan shi yasa nata ce mana komai ba ta shige dakin a kalli ya fatee nace gyaran jiki nake so bana wasa ba ya fatee daga nan zuwa Tuesday tace iyye su Amina an San amfanin abun kenan Dariya nayi nace zan dai sani zuwa Tuesday din tace shikenan Bari in Kira matar in ji kofa ta Kira cewa tayi ba Marsala tunda Na kwana biyu ne kawai Na Anahi wayar nace Na kwana biyu ne but Ina son Amin abun da ko a wata daya iya kar shi kenan Dariya duk suka yi tace ba matsalar Zata zo tayi kwana biyu in ware mana daki ita kuma Zata zo da duk wani abun bukata nayi Mata godiya Na kashe sai a lokacin Na samun natsuwa nayi sallah muka cigaba da fira sai kusan karfe Biyar Na Kira Hakeem yana dayawa yace baby me nace um husby me ko in ce husby us Dariya yayi yace for now naki ne ke kadai don Hameeda bata nan a dan razane nace Ina taje tsaki yaja yace Na Kira ta wai gidan kawai ta but may be yanzu ta dawo don ni bacci a nayi yanzu tashi Na kenan sai ga Kiran ki nace to da sauki tunda tana gari tashi kayi sallah la'asar ta wuce yanzu kuma ka duba uwar gida in ta dawo yace to my baby as U wish ya mike ni kuma Na kash Ina tunanin wace irin ballagazat nace ce Hameeda da bata iya kula da miji ba Banda rashin hankali irin nata mijin ki zai dawo ki tafi yawo sai ma ta bani tausayi don abun ta ya fara zama hauka duk dai macen data zauna da Hameeda a matsayin kishiya ta huta don Hameeda nata saukin kai kuma bata da riko kArewa ma bata daukin mijin wani abun tattashin ba kuma da zuciya daya take komai shi yasa predicting dinta bashi da wahala. Karfe takwasmai gyaran jikin tazo ya fatee ta dade da Tafiya lokacin suka gaisa da mama Na kaita dakina tun a dare take mun folks da Turare sai uku nayi wanka tana sake shafa mun sai daf da asuba nayi bacci bayan asuba kuma ta cigaba ni har mamaki take bamu to bata gajiya ne kafin azahat nayi wani dai da haske a dakin mike cin abinci ko palour ban fito ba ya fatee tazo itama ta taimaka Ana mun gyara in Hakeem ya Kira ni yace gashi nan zuwa sai in San yanda zanyi in mishi dadin Baki hat ya Hakuri ya barni cikin dare ma bata barni ba haka ta mun gyara iya gyara nayi kulyau sosai Ina ta tashi kamshi washe gari sai karfe Goma ta shirya dubu hamsin Na bata tayi ta godiya da Jin dadi ni kuma a ganina ma ba yawa don su kadai ne kudin da suka rage mun daga abuja tana Tafiya Na fada wanka da sabulun data bani Mai shegen kamshi Na fito Na shafa Mai Na Fesa Turare iri iri a jikina Na hada da hayaki da Turare Na kaya duka jallabiya Na saka purple tana da stones dayawa masu nauyi a gaban rigar Na dauko gyalen ta Na tana kaina bayan nayi parking mainkyau a gashi na Ina cikin hada kayana naji sallama shi gabana ya fadi don banyi tunanin zuwan shi yanzu ba Ina ji suna gaisawa da mama ban fito ba sai Na cigaba da hada Kayan kawai a hankali naji yace mana Ina Amina? Don ya kasa jurewa so yake kawai ya hanya mama tayi murmushi ganin shi a rude tace tana dakin ta shiga mana ba musu ya mike mama Na fadin inaga wanka take bai ma jira ta karasa ba ya shigo Na juyo da sauri muka hada ido cike da mamaki nace husby Ina kwana Na karasa gaban shi Na rungume shi ajiyar zuciya naji yayi Mai karfi kana ya rungume ni tsam yace baby me muje gida ko Na gyada kai nace muje gida husby cak ya dauke ni yace Ina sonki baby Na kina da tarbiya dole in saka ma Iyayena ki da godiya Mai yawa Baki taba yi mun musu Na kofa kuwa Baki son abun nan ya nufi hanyar kofa nace husby umma Na palour kuma kayana yace owh haka ne shi ya dauko mun Kayan kana muka je palour duk sai naji kunya ta rufe ni yace cikin halin ko in kula ma zamu wuce Dama nazo daukan baby ne Dariya umma tayi tace to mijin baby Allah ya taste sai a lokacin ya tunabyace owh shit sorry umman mu ya fada yana dade kai ni kam Dariya kawai nayi musu Na durkusa gaban umma Na mata sallama ta amsa tana shi mana albarka muka fice Ina zuwa mota ya bude mun Na zauna ya rufe yana zama yace baby me kin Kara kyau nayi fart da ido nace u just miss seeing me data why but am just so normal ya matso ya janyo fuskata ya soma kissing sai da mukayi kissing juna sosai kana nace husby we are going home dis can wait yace no baby it feels like forever ban yi ma wanan soft lips din kiss ba all Tanx to u Dariya nayi nace ok drive Ina son Inje ga anty Hameeda ta bani cake yau Dariya kana yace shikam cake dinan sai an da two days ya Tayar da Motan duk a tunani a Hameeda tayi Tafiya ne amma ban ma gane Ina muke ba sai da muka zo gate din Air Force base ban ce mishi komai ba yayi parking gaban gidan mu yace baby muje ya bude boot ya kwaso jakuna ni kam bin shnn ayi da ido har sama Hakeem kenan yau kuma base yake so muzo muna shiga daki yace baby zan koma office but akwai komai take care of ur house ya fice Dariya nayi Na shige kitchen lokacin rayuwata a gidan ya dawo mun Sabo wani kaunar Hakeem ta sake mamaye mun zuciya girki kawai Na soma yi tuwo nayi da miyar egusi da juice don carrot da cucumber Na zuba a jug yayi sanyi kana Na shiga wanka Ina Gamawa Na sauri towel ya shigo toilet din Ina alwala a bakin wash hand base yace baby me ya dai Na kalle shi nace fyn husby u are welcome a toilet din ya soma cire kaya dai dai Na idar da alwala Na fice Na barshi yana wanka shafa nayi da kwalliya nayi kyau Na bude akwatin Kayan in ga Mai ya dauko mun amma ba komai sai Kayan bacci duka a ciki sai kuma Kayan Dana taji dasu daga gidan mama kuma ban ma wanke ba don sunyi datti Na zauna Ina Kiran fitowarshi yana fitowa nace husby baka dakkko mun kaya ba ya Nuna akwatin yace gasu nan nace husby wanan Kayan bacci ne fa duka yayi Daria yace eh Na sani baby me ay bacci kika zo yi nan gidan Dariya nayi nace kai husby bana son tsokana pls ka bani Kayan ya janyo Ni jikin shi yace wallahi ba wasa nake miki ba Allah baby ya dauko wata Riga mainkyau red iya kar ta gyuwa yace sa kizo muje muyi sallah nace to Na amsa don ban ma taba sa rigar ba nasan wardrobe Dina yaje kawai ya debo su nayi kyau sosai nayi parking gashi a da kyau kana nasa dogon hijab mukayi sallah la'asar kana muka fita palour abinci muka ci tare yana ta tsokana ta wai amarya Na Harare shi nace ay yanzu Na wuce amarya wata nawa? Yace hmm yanzu ma zaki fara amarci nayi Dariya nace ay Na saba ji in dai kaine ba Na tsoro don nasan wasa kake yi yaja wani gajeran tsaki yace Baki sanni ba ma at all baby nace mu bar maganan me zakaci da dare? Yace cikin murya Mai sanyi kin Fini sani why do u even care mean while kin fi kowa sani? Na kalle shi kawai ban ce komai ba tare muka wanke plates din tas kana muka dawo palour Akan ci yar shi Na kwanta muna kallo yana ta shafa mun gashi nace husby faruk baya nan? Yace yh sun yi Tafiya shida haleesh nace Ina suka je Dariya naga yayi kana yace kin San faruk baya ji wai nace suje umrah shine wai shi gaskiya ba yanzu ba yana son yaje in da zasu yi chilling ne kafin tayi nauyi in ya dawo lokacin da tayi ciki ba flexing sai suke umrah suyi addua Dariya nayi Nima nace Allah Na Hakuri damu ay in ba haka ba faruk ay hmmm sai addua ga matar irin shi har gara shima wani lokacin Kiran sallah magriba ya daga mu nace ba zaka je masallaci ba ya zaro ido yace dole Inje kuma ay ya kamata in kawo miki kazar amarci ko Dariya nayi nace hmm kai ko! Ya fice bayan yayi alwala har nayi sallah isha Na sake feshe jikina da Turare masu kamshi don ba wani wankan da zan sake yi asali ma sanyi nake ji yana Turo kofa Ina kwance Ina kallon tv a palour naji gabana ya fadi Na mike zaune Ina addua a hankali yazo gabana ya shafa gashi na kana ya duko kadan kamar Mai ruku'u ya soma kissing Dina ji nayi jikina yayi sanyi da kyar Na daga hannuna Na riko wuyan shi Nima nayi kissing dinshi ya sake ni a hankali ya wuce kitchen ya juyo naman a plate kana ya dauko juice yace amarya sakko in Baki a Baki Na zaro ido nace iyye yau fa ji Dani kake yi yace ba dole ba abun da kike adanawa shekara da shekara nake so kuma zan samu yau ba dole in lallaba ki ba don daga karfe.... ok karfe Tara ya fada bayan ya kalli agogo Na kalli agogo nace yanzu eight thirty ay yace Na gani Ina muffin karfe Tara ko Baki kai kanki daki ba a palourn nan ma will be more dan comfortable Na dago nace husby baka Jin kunya Na ya zaro ido yana bani nama yana fadin zan fara Jin kunyan ki baby amma ki Bari in Mai da ke babba mana ya kamata ki San hakeem shiru nayi Ina murmushi don inna biye ma zancan Hakeem sai yayi ta sani Jin kunya ni kuma yau ko Hakeem bai zo waje Na ba ji nake ni zan kai kaina don Na gaji Haba abun ay ba hauka bane no yanda Na kosa ma ji nake kamar in Gaya mishi don Allah Hakeem yau ba sai gobe ba Ina son ka 'yanta ni kamar ko wace mace amma kunya ba zai Bari ba. Amma nasan yau kam Hakurin shi ya kare shima but duk da yanda jikina ke bukatar shi sai naji gabana Na faruwa ko ba komai ban taba yi ba kuma ban San ne ake ji ba so atleast its a new experience kofa jikina ya bani ba komai I can do it. WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16 75-80 Muna Gama cin naman ya dauke tray din kafin ya fito kitchen Na shige daki a fada toilet ji nayi wani tsoro ya shigeni sai nake ganin kamar ba Hakeem ba Na daure Na runtse idona da karfi Ina Gaya ma zuciyata all is well Anna nothing will happen beside Hakeem ne kin San shi for over 5years da haka Na lallaba zuciya ta Na soma brush Ina Gamawa ya shigo yace baby Bari inyi Nima brush din ya dauka ya soma brush Na juya zan fita ya riko hannuna yace baby no I was giving a lesson a abuja learn to stay with ur husby help him out with wat eva he does kallon shi nake amma ban ce komai ba ya Gama brush din yace good we are set to go Na juya ya fusgi hannuna Na fadi jikin shi ya soma kissing Dina ji nayi bazan iya mayar mai da kiss din ba sai Na runtse idona da karfi Na rike shi kam dauko ni yayi cak ya aje Akan gado kana ya zauna gefena yace baby love idona a runtse kuma ban amsa shi ba yace won't u kiss me bak today? Juyawa nayi Na rufe fuskata da pillow Dariya naji yayi yace OMG kunya baby Na zaki daina ne ma ya kashe wuta ya juyo Dani I naji yana today mun addua kana a hankali ya cigaba da kissing Dina jikina ya soma ruwa Jin yana shafa jikina ban Ankara ba ya cire rigar ya wukar gefe daya tas Hakeem ya Gama kashe mun jikina kana a hankali ya dago ni yace baby don't be scared it won't hurt kinji it's just a normal thing normal procedure da kowa yabi so pls calm down maganan nashi ta dauke mun hankali har hankalina ya soma kwanciya don yau ne Karo Na Dario a rayuwata da nake feeling din jikin wani namiji ba kaya Jin ya soma shiga jikina yasa Na rike shi kam Na Kankakee jikin ya sake shafa gashi na yace baby daki jikin ki it's all fine a haka yake lallaba ni har ya kaini extent din ma da baya iya Magana kuma lallashin nawa ma dayake babu hannu duka nasa Na rike sanin gadon kam ba wai don azaba ba sai don tsoro daya rinjayi zafin da kuma tsananin gajiya danayi amma tamkar Hakeem baya da miyar barina kukan a sakinina fadin daddy Na gaji am tired pls ka barni ji nayi kawai ya juya ni gani da kissing Dina ya cigaba da abun da yakeyi cikin murya Mara sauti yace baby I love you I don't even know wat to say baby u are just simply amazing and u are more dan sweet pls don't get tired because am just getting started I love u Ina sonki sosai baby Na haka yayi tamun surutu har Na kusan sikewa don ji nayi numfashi Na yana sama da kasa sai a hankali naji ya rungume ni da karfi yana ajiyar zuciya kuma Ina Jin burgun zuciyar shi da matukar karfi ni bani da ma karfin rungume shi hakan yasa nayi shiru hawaye Na bin kumatuna ji nayi kamar an raba ni da duniya ji nayi wani abu ya makale mun a wuya ya mun nauyi a kirji kuma Na kasa daina kuka Ina ganin kamar da Hakeem ya sake ni iska Zata iya kwashe ni hakan yasa naji karfin rike shi yazo mun sai naji ya sake rungume ni yace thank u baby thank u so much and I love u more and more! Da kyar Na iya bude Baki nace I love u too. Ni kam har cikin Raina banjo wani irin zafi da ake cewa ba kawai sai naji Ana over emphasizing zafin ne ko don Na dade Ina Kiran ranan ne oho yes naji zafi kadan Na cewa abun da ban saba ji ba ya shiga jikina kuma ba karami ba sai kuma uncomfortability din da kowa ce mace ke ji a wanan ranan ga tsananin kunya data rufe ni a hankali naji ya daga ni yace baby are u ok Na gyada kai da sauri yace ok let me give u a shower girgiza kai nayi nace zan iya yace no baby I need to do it cak ya dauke ni sai toilet Hakeem is a very gentle man shi da kanshi ya fasa ni a ruwan zafi yana tsokana ta wai kin San I Neva had sex with a virgin so sai da Na koya komai daya face in miki kafin kice Na Baki wahala shi yana bani labari ne amma zuciyata tayi nisa wurin tunanin so Hameeda is not a virgin ya aure ta amma sai nayi shiru naji yace but baby how come kofa kika koma skul u Neva had sex? Kallon shi nayi nace nan fa ba America bace Hakeem shiru yayi yana Dariya kana yace I was just kidding baby calm down tare muka yi wankan tsarki duk da sai da nasa aka rufe wuyan bayin ya give mun jiki da towel kana muka fito don dauko ji yayi cak ya aje a gado nace umm pls let me put my clothes on kaki girgiza kai yayi yace no Ameena haka zamu kwanta taya janyo ni ya rungume Na soma mustu mustu nace don Allah ka barni pls Na gaji Dariya ya sake yi yace Amina am ok I won't do anything to u let's just sleep Na gyada kai ya rungume ni sai bacci Mai bala'in sanyi da dadi kamshin jikin shi ya cika mun hanci ga laushin bargo. Da asuba ji nayi kawai yana kissing Dina sai Na farka yace baby let's pray dauko ni ya sake yi har toilet duk da kunyan da ke ji haka ba Hakuri din ban ga Alaman zai iya barina ba mukayi alwala muka yi sallah kana muka sake kwantawa a tunani Na ma sauce zai mun wani abu amma shiru hakan yasa Na kwantar da hankalina mukayi bacci ya mun breakfast sai da Na tashi don kaina naga baya nan Na tuna akwai office Na mike don a tunani Na 8 naga 11 Na fada toilet nayi wanka still wata pink rigar bacci Na dauka Na saka but ita atleast tana da stayi har ya wuce gyuwa nayi parking gashi a da kyau Na fito palour a dining naga short note din shi ya rubuta "Gud morning my angel hope ur nyt was cool I guess yes because I had to warm u up! Just kidding I know I squeezed ur face but am sure u have to smile after thinking of yersterdays battle it was mad fun baby and I hope my twins are lying unsude ur womb ryt now. Ok here is a breakfast for u enjoy I will surely come home soon and don't cook lunch just take d day off Hakeem loves u a lot" kissing paper din Na soma yi kana Na zauna Na soma breakfast ga mamaki a 12 nayi ya shigo palourn Na juya Ina kallon shi ya karaso ya rungume ni ta baya a kujera kana yazo umma mun kiss a kumatu yace hey are u just having breakfast? Na gyada kai yace Ashe kin sha bacci Hakeem ya Baki wahala ko sorry ya soma cire uniform din nace did u close from work? Yace yes baby for u yana shiryawa yazo shima yaci abinci minti minti yake tambaya Na ya Nike har Na gaji da amsawa kuma ya dameni da kallo ban Isa in dauke ido ba zan ga yana kallona har Na soma Jin kunya sai dai yace baby sonki nakeyi sosai kamar in mutu ni kuma Dariya Nike yi don Hakeem in yayi hausa dadi takeyi a bakin shi ko don most of d tym da tura ci muke Magana oho! Bayan isha muka fita a waje muka ci abinci muka Karo dasu ice cream kana muka dawo to wankan ma tare Hakeem mana tsoro ya soma kamani don har yanzu Ina dn Jin zafin sosai kosa dai ruwan zafin da Nike ta tsarki dashi yasa na samu relief sosai Na zafin wurin muna fitowa ya sake janyo ni gabanavya fadi amma sai naji ya kwantar Dani mun shiga bargo ya soma yi mun addua kana yace baby sleep Hakeem loves u and he's so prayerful about u coz he can mt do without u he promise a haka ta sani bacci Mai ni'ima da kuma dadi sai yau nake sani mm dadin aure Allah kenan Mai tsaya yanda yaso ya bani miji Wanda ban taba sa rai amma kuma sai da duk muka wahala kana ya bamu chance din sanin juna. Kowa da abun da ke ransa mukayi bacci sai dai kowa is certain Akan cewa we love each oda a lot and we will live togeda till death do us path. U will try and conclude dis story by today tomorrow in sha Allah sorry for d delay and Ramadan Kareem to us all. WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16 80-85 Yana dawowa office yasa Na kwashe kayana sai gida haushi kaman zan mutu don nasan Na Gama kwana biyu Na haka dare yayi yazo ya soma mun kiss Na tire shi nace hey love madam Hameeda is waiting Dariya yayi yace ta ma dade da yin bacci wallah ni kuma Ina ta aiki sai yanzu nace Bari in miki good night nayi Daria nace to tashi kaje thank u mijin Hameeda da Amina matse ni yayi yace mijin Hameeda Angon amina dai hannu yasa ya soma shafa kirji Na kasancewar dare ne Na saka Kayan bacci duk da yanda naji yar kuma hankalina ya tashi sai Na lumshe ido Na rike hannun shi nace don't worry kwana biyu ne kawai zakazo nan Yace yh baby I understand but Hameeda tace ay after one week ake having sex ni kuma sai in ga kamar yanda nayi tasting honey din nan naki I can't reach one weak without having more Na zaro ido kana Na kwantar da kaina akirjin shi nace Hakeem u are my husband so baka da limit a wurin kwanciya Dani I dan so Goma so a rana I will gladly do it so in tace one week may be haka take so but Amina can tolarate all ur needs bcoz amfani Na kenan idan abinci ne akwai a gidan mu so Hakeem Banda yau da give don ba girkina bane any oda day nawa zan baka in yi maka ko Mai kake so Hakeem Ina Sonka sosai kamar Raina rungume ni yayi sosai har ya kasa cewa komai sai can nace husby je ka kwanta ya dago fuska ta ya soma kissing Dina kana yace good night Amina I love u ni kaina jikina yayi sanyi kana ya fice kofa yaje daki ji yayi kamar yayi kuka yana tuno rayuwar shi da Hameeda komai nata da ka'ida har da ranar da zai kwanta da ita shi yasa Na ya saba don tana iya cewa sati biyu biyu wani lokacin ma har wata daya ma to tun yana damuwa har ta danne gashi ba Mai Neman mata ba sai yanzu da ya having a single and un4gatable moment with Amina yana Jin bashi da sukuni har sai ya sake dawowa wurin ta amma yana tsoro kar tace sai bayan wata daya amma yau ta Nuna Mai shekara bashi ne hankali ba kuma ta Nuna Mai tana da illuminated addini Wanda Hameeda ta rasa kuma ko shi da kanshi yasan bai yi islamiya Mai zurfi kamar Amina ba lallai yau yasan yayi mata irin wacce yake so kuma Zata ba yara shi tarbiya sosai. A haka bacci ya kwashe su suna ta missing juna yana dawowa asuba dakin ta ya shigo Ina zaune aka dadduma Ina addua ya zauna a gabana kana ya tayani shafawa ya rungume ni yace good morning my wife Na lumshe ido nace morning my husby ya dago ni yace how was ur night? Not bad Na fada but I missed u badly yace Allah ya barni tare dake Amina nace Ameen Baban sultan yasa hannu yana shafa cikin a kana yace ya babies Dina Dana zuba miki Na zaro ido nace husby service fa zanje kace ma babies dinan suyi delay kaji inna Gama service sai suzo tsarki yaja yace ba zamu jiki ba aha yanzu mike so mu zauna a cikin nan to ba ruwana ya dauke ni cak ya daura a gado ya cire mun hijab kana yace baby pls ki barni in kwanta tare dake yanzu zuwa safe kings ba kwana bane Na mike nace um um Husby kayi Hakuri Allah zai yi fushi damu kagane pls ka Bari har give zan a shi girki I will be waiting for u on dis bed yace um hum baby ba komai Na mishi kiss a goshi kana ya fice yana shiga daki Hameeda tana bacci amma wayar ta dake gefe tana ta ringing yana lekawa yaya dad ya tashe ta ya muka mata a forgive ta amsa yace mata jikin mamanta ne ba lafya so tana asibiti for two days baya Sonya Tayar mata da hankali ne kawai but zai wuce India yana so ya bafa visa bai sani ba ko tana son zuwa ta warware tace ofcux daddy zanje yau Zanzo abuja ma straight sai Amin visa din I can't take chance wani irin dadi Hakeem yaji ya rufe shi Alhamdulillah ya fada zatayi Tafiya kiba komai zai zauna da Amina ya kalle ta yace ya dai? Tace mummy Na ba lafya shine zasu tafi India ni ma zan body ko a jikin shi yace ok Zan tura miki 2million account for visa and oda stuffs hada Kayan ki driver zai kaini I will come to India din coz next week zan dauki Hutu a office ba tace komai ba tace ok don in dai zai bata kudi bata godiya a ganin ta dole ne ay haka ta shirya ni Ina bacci ban ma San meke faruwa ba ta fice yasa driver ya kaita suna ficewa around 8am ya dawo yazo dakina kasancewar ranar Saturday morning ya cire jallabiya ya janyo gadon kana ya janyo ni yana fadin Amina Allah always bring a means of been around u am bak again Jin yana surutu yasa Na bde ido yace Amina am here for u nace how come ya dai! Yace Hameeda tayi Tafiya t Abuja den India so pls kar ki tambaye ni komai yanzu sai after ya hade Baki Na da nashi tsabar dadi da ya rufe ni yasa ban tambaye ba'asi ba Na cigaba da kissing dinshi don nasan Hakeem baya karya ya cire mun Riga ya kwantar Dani a gadon yana lashe duk wani fara dake jikina by now numfashina ya Gama daukewa ya Gama bin ko Ina a jikina da kisses ya iya Sara fa macen dan yanda zan iya bayani kana ya shige ni ji nayi numfashina ya dauke don Dama abun da nake jira kenan har sai da hawaye ya sakko a idona don wata duniya Hakeem ya kaini irin wacce ban taba zuwa ba a rayuwata sai da ya tabbatar mun da cikin kwana biyu kacal yayi missing Dina kana ya barni Ina ta ajiye numfashi ya kalleni yace baby I missed u bad Dariya nayi a hankali kana nace I miss u more my Hakeem kallon lips Dina yayi sai kawai naji yace baby why are u so sexy can u imagine u just turn me on again baby I want more of u ban Bari ya rufe bakin a Na soma watsa mishi kiss kana nace u can have me all day Hakeem har sai ka gaji Amina is ur property and u alone abu kamar wasa Hakeem daya kyale I mun kwanta in ya shafa jikina sai hankalina shi ya sake tashi ya sake danne ni Akan gadon nan har 12 kana nace husby tunes Na gaji yasa bakin shi Akan kirji a yana wasa da nipples Dina yace baby ban gaji ba Ina so mu kwana a haka Dariya nayi Na tire shi da kyar Na kai kaina toilet saboda jiri sai Dana zauna kusan minti Biyar kana nayi wanka by yau ma ya fire mun ranan darlin wahala Na fito Na shirya cikin atamfa doguwar Riga kana ya shigo Ina cikin gyara gado yace wifey muje much abincin zaki dawo kiyi wanan ban mishi musu ba Na ni shi ya juyo ya dauke ni cak kana muka je palour tare muka ci abincin kana yace mum din Hameeda is very sick shi yasa ta tafi abuja but tace wai daga can India zasu a razane nace shine Baku tashe ni ba baka kyauta ba Sam Hakeem Dina kuma kai ya kamata ka kaita saboda kaga jikin Maman why will ask driver to go with her it's unfair I won't like it in kamani haka yace baby am tired yaushe Na dawo abuja nace to tashi muje mini train yanzu muje in yaso mu ni night train mu dawo atleast we will have fun yace to if u insist sai ayi amarya haka nayi convincing dinshi driver ya kaimu rigasa train station muka siya ticket muka zauna yace zamu je India mu duba ta kinji in Na samu Hutu by now pls ki Bari my huta naki yarda haka muka kama hanya it was very nice kuma train din dadi mun sha hotuna da kalle kalle kuwa muna Isa around 3 ya kirata muka dauki drop don taxi muka je taji dadi sosai Na mata surutu kin Gaya mun kafin ta tafi tace sorry amina Na rufe kin San uwa nace mata haka ne jikin Maman yayi tsananin sosai duk sun bani tausayi gashi ita kadai ce balle ta samu Wanda zai taya ta kuka haka muka wuni Hakeem ya sake sabon shopping ya barni tare dasu ni nake dear mata Jews babnta ma har kyautar kudi ya bani 100thousand nayi godiya Na amsa sai dare muka fito around 7pm Mai taxi Hakeem ya dauko ya kaimu train station muka biyo night muka dawo gida around 10 a gajiya gashi Dama Hakeem ya bani wahala kafin mu tafi Ina yin wanka nayi isha' Ina je dakin Hakeem nace oga Mai zakaci bai ji kunya ta ba ya fisgoni yace ke baby Na zaro ido nace yasalam Dariya yau yace ke fa kika tambaya daga amsa Na Turo Baki ya soma mun cakulkuli ina Dariya kamar hauka da kyar ya barni yace hope side dinki kin kashe komai nace ban ma kunna komai ba yace good girl ya dauke ni ya wurga Akan gadon kana ya kashe wuta yace wallah Na gaji baby nace Nima haka dear kamar a yana zai Karaye shhh yace stop complaining ke kika ce ko say Goma be zanyi Na zaro ido nace Banda yau abun gobe zai fara aiki Dariya yayi yana cire mun kaya nace Na shiga uku yace uku kawai Ainu Goma Na shiga Amina don Ina ga bani da lafiya Dana ganki hankalina ke tashi kina son jikin jikina ya kare ne nace to kayi Hakuri ka Bari sai gobe mana kaga..../ numfashi Na ya dauke Jin bakin shi Na lashe gefen cinyata tun kafin ya fara abun da yayi niyya nasa pillow Na danne kaina Hakeem ba zai kashe ni da salon shi ba ni Na shiga uku wane irin miji Allah ya bani Mai Neman hauka ta ni da soyayya mai zafi ne. WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16 85-90 Kullum sai Na Kira Hameeda Na tambaye jikin Maman su. Ta shaida mun da sauki ranar Thursday ma zasu tafi India nace gashi yau Wednesday gobe kenan in sha Allah Nima zan roki Baban sultan ko zai zo Dani Dariya tayi tace Hakeem zai zo dake tunda Baku taba Tafiya tare ba kuma baya Tafiya ba mata gaskiya kin San shi da jaraba da son kullum yana lalube sai da muka sha rigima tukuna Na koya mishi bafa tuwo bane Ina laifin sau daya a wata? Shiru nayi tsabar mamaki nace um anty Hameeda ba haka bane kin San wasu Na San zama kusa da matar shi tace um amina kyale ni Hakeem jaraba ce kawai nace anty Hameeda hhakkin shi ne fa kuma wanan ay shine jigon auren in don girki ne Ana bashi a gidan su taja tsaki tace zauna nan kina karamar yarinya yayi ta miki wayau ki tsofe da wuri shi yasa kika ga Ni wallahi ko haihuwa bata birgeni don kar ma in tsufa ke ni ko dan wani baya bani sha'awa nayi shiru Ina mamaki kafin a hankali nace anty Hameeda kenan ki Bari Idan mama ta warke zaki ji bayanin da zan miki taja tsaki tace ko kuma Wanda zan miki ba ke yarinya ce ay sai kuma kin iya Kiran Allah komai kice Ba kyau ki biye Ba kyau ki wahala a duniya Jin zancan Na nisa yasa nace mata to anty Hameeda sai munyi waya Allah ya kaimu gobe odan zai zo Dani Zan Gaya miki kuma don Allah ki kirani da kin kai yace no problem Amina Maman sultan zan Kira ki take care nace umhum Na kashe wayan. Ina son zama fa Hameeda sosai A rayiwata don bata da Marsala ko kadan sai dai Na rasa wane irin tunani takeyi sai dai kawai daga karshe nasa ma zuciya ta abu daya tal rashin ilimin addini ke damun ta. Wanka nayi bayan Na Gama taya masu girki a kitchen Na shirya cikin wando dogo har kasa da wata top Mai bala'in kyau orange color Na gyara gashi na nayi parkin Na sha kwalliya da Turare Ina zaune palour ya shigo daga gani ko dakin shi baije ba don ga jakar office a hannun shi da uniform da sauri Na amsa kana Na shige jikin shi ya rungume ni yana fadin oh my baby kinyi kyau nayi smiling nace Tanx my husby cak ya dauke ni da jakan muka je dakin shi sai da Na taimaka Mai ya cire kaya kana nace wanka ko? Yace baby but am lazy zo ki taya ni Na zaro idona Na ce kayana zasu jike da dai banyi ba da Na jira ka yace um um baby me kar ki mun wayau fa nace I promise u anjima tare zamuyi Na tura shi toilet din Na rufe Na gyara Kayan tas kana Na fito mishi wasu Kayan da zai saka a jikin shi Na zauna Ina jiran shi yana fitowa Na karbi towel din Na goge mishi jiki tas Na shafa mishi Mai da Turare kana Na mika mishi Kayan Dariya yayi kana ya karba ya saka ya janyo ni jikin shi ya rungume nace husby ya dai yace baby sonki nakeyi sosai wallahi nace Nima Ina Sonka sosai wallah kissing Dina ya soma yi har Na biye mishi Na tuno Hakeem yanzu zai Hana mu sauka ko kasa gashi magrib ta kusa nace husby sallah ya kalli agogo yace wayau ko nayi Dariya muka fito a tare har kan dining don in yaci abinci yanzu anjima Lipton kawai zai dan sha shikenan tare muka ci abincin sai da muka Gama kana ya tafi masallaci ni kuma Na koma dakina har nayi ishai bai dawo ba na zauna palour Ina kallo ya shigo ya miko mun ledan shawarma da ice cream Na amsa Ina ta murna muka cinye tare kana muka cigaba da kallo koda dai duk rabi surutu nikeyi Akan rashin lafiya Maman Hameeda har karfe Goma kana Na mike nace husby Bari inyi wanka kashe tv din yayi da wutar part din gaba daya kana ya durkusa yace hau bayana amarya kin San ba ki da kishiya ke Na kwashe da Dariya nace lallai kayi ma Hameeda ma ur beloved balle ni yace kin San ke din daban ce shi yasa aka ma Hameeda nace haka zaka sake ganin wata daban din Nima kamun ya goya ni yana fadin tunda kikayi wanan maganan yau zaki gane kuskuren ki. babies guda uku zan zuba a cikin ki kuma ki haife mun su nan da wata Tara da kinyi arba'in kuma zan Kara miki wasu Na kwashe da Daria nace lallai da an shiga uku ay yace to shikenan zaki ce Na Gaya miki ay kin San ni bana wasa in nayi Magana cizon shi nayi a baya yayi Kara yace zan Rama fa ya jefar dani Akan gadon dakin shi yana cire mun Riga da wando ya aje su gefe kana ya cire nashi yace wanka baby cak ya dauke ni ya aje cikin ruwa Mai zafi ajiyar zuciya Na soma yi yasa sabulu yana goge mun duk ilahirin jikina Na kwance sabulun a hanun shi Nima Na soma goge mishi jiki mun kai hour daya muna wankan kafin Na fito Na dauro towel shima ya biyo ni Ina kokarin shafa Mai yace baby no need ya dauke ni cak ya aje gadon kana ya kashe wuta daga gefen gadon ya kunna bedside lamp yana hayowa ya soma watsa mun kisses din shi tun Ina iya bude ido har Na soma ganin dishi dishi a yanzu kam duk wani karatun Hakeem Na koya har da kari hakan yasa muka rikita juna Akan gadon tamkar zamu cinye juna don mun Riga mun saba ma juna nida Hakeem bamu ganin juna sai mu ji tamkar mu cinye juna don tsananin so da kauna.yau kam nayi shirin ba Hakeem mamaki hakan yasa yana sauka a jikina yace bay sorry don haka yake kullum aswear shi ya gajiya dani Na mike Na hate saman cikin shi kana Na kwanta Na soma mishi Magana a kunne husby dis is just d beginning coz we are just getting started but u have no worries it's my turn to ride u now! Na manna mishi kiss a kunne ji ayi ya dauke numfashi kana a hankali yace ya Allah Tanx for dis wonderful blessing coz Amina u are a blessing am all urs do as u wish I don't Mind if u can ride me for a week it's going to be a pleasure am all urs murmushi nayi kin surutu da yakeyi hakan yasa Na tattaro duk wata natsuwata Na mayar kan romancing dinshi just to make the day un4gatable Da kyar muka yi bacci bayan ya gaji yar Dani don tun Ina marmari har Na gaji amma dayake har yanzu ban saba sosai ba sai da nayi kuka kamar Raina san an Hakeem ya barni kuma in nayi Magana sai yace haka Na koya mishi don at first ba haka yake ba ni Na koya Mai cewa mace Baiwa ce so in barshi yayi abun da yake so don in ba donni ba da bai San Mai ake Kira aure ba. Ranar Friday yana dawowa yace baby nace um zo muje wurin umma gobe abuja zamu cikin murna Na shirya sai da muka musu tsaraba sosai muna shiga sultan yazo da gudu ya rungume daddy kana yazo zai rungume I amma cak Hakeem ya dauke shi yana fadin kai sultan k Bari fa kar mun wasa da ajiyar Dana fara to don Na kosa in samo maka dan karamin Kani ko kanwa sultan kallon shi kawai yakeyi ni kuma Na girgiza kai nace hmm daddy kenan ko a palourn umma ta labari kawai nikeyi da ita sultan da Hakeem Na wasa sai daf da isha' yace muje baby Na mike Ba musu muka fito har gate umma Ta rako mu da sultan kana suka koma straight gidan yaya fatee muka je itama muka kai mata tsaraba sosai ita da ammar da ya Usman mun sha labari har kusan karfe Goma ya fatee duk ta sake Hadi mun maganin mata iri iri nace ya fatee ko Na gida ba sha nikeyi ba ya zaro ido yace kisha fa wallahi ki sha don in Baki sha zaki wahala ba zaki gane a ganin su ba sai kinyi hankali ki zo kina nema Ina miki yanga. Tun a mota yace baby ki hada kayanki muje Abuja weekend ihu nayi don murna nace kwana nawa yace 1 ka cal nace not bad Ina so haka Ina zuwa gida kuwa ban ko ni ta kanshi ba sai da Na dauki kaya kala biyu saboda emergency da nighties Dina da komai Na bukata Na rufe akwatin kana Na shige toilet nayi wanka Ina fitowa naganshi Akan gadona yana mun danne danne a waya nace meye abun dubawa a wayana for god sake yayi Dariya ya miko mun sabuwar waya yace gashi ki dan yi upgrading tsalle nayi Na hate gadonina ta Jin dadi Na mishi godiya ya manna mun kiss yace it's all urs baby wat eva I have is just for u and sultan nayi smiling nace Tanx hun ya rungume ni muka yi bacci da safe doki ya Hana in koma bacci amma Hakeem yaki tashi nayi breakfast nayi wanka nayi kwalliya wurin karfe 12 Na sake zuwa duba shi naga yana bacci Na shiga Na zauna gefen shi sai ji nayi ya janyo ni Na fadi Akan gadon ya danneni har nayi ihu nace husby kwana daya zamuyi fa kace ka tashi mana muje da wifi ya bude ido yace hmm Amina zumudi nace eh din yace to baby train zamu I bu 2pm ya mike ya fada toilet Dina wanka yayi yana fitowa yace zo muje ki shafa mun Mai Na Harare shi nace naki wayon je ka abun ka Baba so yana Dariya yace matsoraciya nace naji ba komai ya fice Na gyara dakin Na dauki komai tsabar doki Na kulle ko Ina yana fitowa Na dauko jakar shi Na rufe side dinshi yana ta mun Daria Na bishi a baya muka sauka muna Gama cin abinci nayi sallah tare dashi driver ya dauke mu sai train station muna zama train din ya tashi yace baby train dinan ya maida ni lazy bacci nake ji Na Harare shi nace ba dai a jikina ba husby zan ma kuka. Muna Isa Abba yazo daukan mu a airport muna ta fira don shine yafi kowa kirki a gidan sai halin Alhajin yake dashi muna zuwa gida aka Tarbe mu da Kayan kwadayi iri iri sai da muka koshi kana muka zauna fira ni dai naga Hakeem ya fita har ya dawo daf da magrib muna fira ya kalleni yace Baby ba oyoyo kunya ta rufe ni ya kwashe da Dariya ya zauna kusa Dani suna fira da hajiya. Karfe takwas muna dining muka ci abinci har da Alhaji kana Hakeem yace baby muje sanin zai iya ban kunya yasa Na bishi. Kwantawa kawai mukayi sai bacci karfe biyu naji ya tashe ni baby tashi kiyi wanka mu fita I have a surprise for u Na zaro ido nace husby in club ne nasan alhaji a zai Bari ba ya zaro ido yace not at all Ina ta tunani nayi wanka Na shirya ya dauki trolley Na da nashi muka fito sai mota driver ya Tuka mu bangane ko Ina ba sai dai naga airport sai da driver ya juya kana yace baby ur honey moon will start today in sha Allah! Yau India zamu he in sha Allah mu duba mana daga can kuma I promise u a great honey moon of ur life! Ji nayi jiri ya kamani Hakeem Na son samun ciwo saboda sani a shock of surprises and love! WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16 90-95 Jinayi kamar in suma a tsaye na zaro da sauri na rungume shi ina fadin din sultan kar ka kashe ni da soyayyar ka mana a haka kamar wasa aka mana duk wani screening sai gamu a jirgi kamar Ido na zai fado nakeji don kallon ni kam mai saa ce a duniya . A haife ni a gidan irin namu wanda basu San mutunci ba balle tarbiya kuma sai Allah ya mani baiwa da miji kamar Hakeem yanzu kuma sai ace gani zan bar kaasar abunda ban taba tsammani ba lallai idan Allah yaaso ka da arziki bayan ko wace wahalaa ddi zai iske ka na tattaro natsuwa ta har sai da ya daga kana wani baccin ddi yazo mani shima dan naga an kashe wuta ne an ba kowa bargo ban sake sanin abunda ke faruwa ba sai dai naji Hakeem na tashi na baby tashi kiyi breakfast. Nayi Mika naga karfe takwas nace har yanzu dariya yyi yace hmm yanzu ma muka fara 10hours ne fah in ma baifi ba.nazaro Ido nace husby sallah fah yace sai dai mu hada ko kuma kiyo alwallah kiyi a zaune dan haka nayi inmu sauka sai ki sake nace toh har toilet ya raka ni nayi alwala da brush shima ruwa kadan zaka zubda in ba haka ba problem na fito muka sake zama nayi sallah kana mukaci abinci na dube shi nayi smilling nace husby Thank you so mach for been part of my life ya rungume ni yace u deserve dat statement baby.har muka iso ban sake barci ba wani abun mamaki su kuma can dare ne kusan awa biyar ne tsakanin mu sai da muka gama duk wani check up a "New Delhi capital of India"kana muka tarbi taxi sai asibiti to daman ba wasu kaya ne damu ba trolley daya ne kacal sai handbag dita muna zuwa asibiti na saki baki to komai da glass akayi shi mamaki kamar zai kashe ni sai a lokacin ya Kira Hameeda ta gaya mashi room number din cikin lifter muka shiga bayan mun bar kayan mu a kasa har floor 17th muka je muna zuwa kofar dakin mukayi knocking Hameeda ta fito ta rungume ni kana ta rungume Hakeem duk muna tambayar ta ya mai jiki ta ja mu cikin dakin kato ne mai shegen kyau Maman na kwance da alama barci take baban na gaife rike da jarida har kasa na durkusa na gaishe shi kamar yanda Hakeem yyi ya Mika ma Hakeem hannu yana tambayar mu ya gajiyan hanya duk muka ansa cike da faraa tace sannun ku.ya miko mani seat din daya tashi yace gashi ku zauna ni zanje gida kasancewar gida Gare shi a India don suna yawan zuwa medical checkup. Ya fice muka zauna Hameeda ta miko mana abinci daman yunwa nakeji kamar an mani sata a ciki na kalli maman su dake kwance nace an mata aikin ne ta girgiza kai tace aa da muka zo Sunce ba sai anyi aikin ba but zasu mata magani da injections shi kenan kin San su they are developed.nace ce lallai kam unlike us. A plate daya muka ci mu ukun tace ina ta so naci but doki da son ganin ku ya hana ni nayi dariya na kalli Hakeem daya ki magana nace ganin mijin ki dai tace haba Amina ai na bar maki shi ni jinya nazo kece kike marmarin shi nikam a shekara goma Sha biyar idan ma Bai kai ba kadan ne bbu ay bana marmarin shi wata irin harara Hakeem ya mata duk muka kwashe da dariya Hameeda ta tashi tace bari na wanke hannu nace nima bari na biki caraf Hakeem ya rike ni lokacin Hameeda ta shige yace bari ta fito tare zamu shiga na kalli maman nace to sake ni kar ta farka ya rungumo ni yace to sai mai ai amarya ta ce ke sai da ba cije shi kana nayi hanyar toilet da gudu dai2 Hameeda ta fito na shiga ya biyoni ya maida kofar ya sa key kana yace kin raina ni dayawa Ameenatu yau ihun ki ne zai tashi mama daga gadon nan don na lura baki san junior na missing dinki ba!gabana ya fadi don nasan halin Hakeem ba abunda zai furta da ba zai cika ba Sam!!! WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16 95-100 nayi dariya mai kamar yake nace husby am so sorry please kaji na juya ina wanke hannu na a wash hand base ina gaban kuma madubi yazo bayana ya tsaya ya miko hannunshi yana wankewa tare da nawa ya cire hannunshi ya shafa da ruwa ya shafa bayana naja ajiyar zuciya ya manna mani kiss a bayana da wuyana nace husby please cikin murya mai in ina. Gown ce ajikina ta atamfa sai ji nayi ya tura hannu ta kasa ya zare pant dina nayi sauri zan juyo ya rike ni yace hhhh baby don't make a loud sai2 shigowan mutane dakin dan naji Hameeda nata gaishe su nace husby akwai baki zasu iya cewa zasuyi using toilet yace baby they can wait but I can't ke kin sani ko a ina nake kome nakeyi tunanin ki kawai ke rikita ni so please ki bari kawai don wallahi bazan ji sorry ba but I promise you bazan dade ba I will make it soft and fast kinji baby I love you.haka nayi shiru na rike wash hand base in kawai sauke numfashi nakeyi Hakeem is so crazy when it come to sex baya daga mani kafa kamar sabon shiga shiyasa wani lokacin har tausayi yake bani. Sai da ya gama kana ya dago ni ya rungume ni yace am so sorry na juyo na manna mashi kiss nace am all urs duk mukayi dariya a tare da sauri na wanke jikina kadan kunya duk ta rufe ni kusan minti talatin a toilet kowa zai gane me mukayi na fada ina kallon Hakeem yace dan jira ni bari in dauke ki in fitar dake sai mu basu harda proof tunda ba iskanci mukayi ba da sauri na fice don nasan zai aikata lucky enough ba kowa don Hameeda taje raka baki nayi hamdala don nasan zata dauka cin fuska ne ay. Sai kusan karfe daya na dare muka fita daga asibitin to can ba dare ba rana dakin hotel din mu duniya ce on its own haka na saki baki ina kallon ikon Allah gadon a tsakiyar dakin da ko ina glass ne muna kallon komai a waje gamu a can sama kuma komai na. Dakin mu fari ne wanka. Muka fara yi kana ya ja mu jam'in sallah haar zuwa isha'i sai a lokacin gajiya. Ta sauko mani na linke hijab din da kyar na haye gado Hakeem na zuwa ya rungume ni ta baya sai bacci. Kiran sallah a waya ya tashe mu da kyar nayi sallah muka koma barci sai karfe kusan daya na tashi na iske Hakeem nata danne2 a wayyan shi na. Kalle shi nace husby maiyasa baka tashe ni ba yanda nayi maaganan cikin shagwaba ya birge shi don Hakeem na bala'in son shagwaba na tashi kamar wanda tayi fushi na tafi toilet nayo wanka da alwala na dauro towel baa fito kana nace good morning Bai ce komai ba ya aje wayar a gefe kana yace zo nan baby na! Nazo na zauna akan cinyar shi kana yace baby fushi kike yi?na gyada kai yana shafa bayana yace toh am sorry na bari ki huta ne ay. Nace sallah fah yace su nan ba yanzu suke sallah ba sai kusan 2:15pm ake yi nace owh owk ni kam har nayi alwala kawai ji nayi ya kwance towel din yace bari na taya ki karya akwalan kafin in tashi ya daga ni sai gado nace hmm! Hakeem kenan.sai da muka gama yawo kana muka je asibiti kowa na nan muka gaisa kana mukaci gaba da lbr bayan mun aje masu ledojin abubuwa da muka kawo sai wajen 8:30pm muka sake fita nida Hameeda da Hakeem muka bar babanta a gurin dawata kanwar mamanta muka je wani lounge muna ta ciyeciyen snacks muna fira har 12:00am kana muka rabu Hameeda ta koma asibiti mu kuma mu kaJe muka ci gaba da kashe juna da love. Kullum sai munje asibiti har tsawon sati daya da mukayi a garin New Delhi a India amma fah musha yawo ba inda bamu zagaya ba sai dai inda Bai dace muje ba gashi jikin maman nata kara sauki gwanin dadi.ranar da muka bar India straight Saudi muka je dan lokacin hajj yayi. Hakeem just took me by surprise. WATA RAYUWA by "murbash" 17/09/16 100-105 A hajj kam ibada muka sa agaba kuma na samu saukin fitinar Hakeem dan dai baa kusantar mace lokacin hajj. Haka mukayi sati uku cur anan mukayi sallah kuma har lokacin su Hameeda na India kullum sai mun yi waya anma acewar ta sun kusan komawa muna barin Saudia sai Dubai anan kam ranar da muka isa ana gama screening a airport wani zazzabi ya rufe ni amma naki gaya ma Hakeem har muka kai hotel namu nayi wanka nayi sallah Amman na kasa cin komai nasha yoghurt kadan na shiga bargo yace ya dai nace husby barci nakeji baice komai ba ya shiga wanka ko kafin ya fito nayi barci washe gari da safe na warware tsam tsam sai da muka je yawo sosai mukayi ciye-ciye ay ko sai zuciya na ta fara tashi da gudu na nemi toilet sai amai ina fitowa yace baby ya dai dan yaje bayan kudi na tafi toilet din nace ba komai yace mu koma hotel ko dan nayi missing naki baby tun a India fah ba musu na bishi don nima jiki na baya mani ddi muna zuwa na cire kaya na fada wanka da ruwan sanyi dan ji nake kamar ana dafa ni da wuta sai ruwan yamun ddi Hakeem ya shigo yyi joining dina muka soma kissing juna duk kokarina kar in nuna mashi bani da lfy call ya dauke ni har daki amma na biye mashi don karfin Hali don bani so kada wasa in hana Hakeem jiki na shida kanshi yasan akwai problem haka yasa ya dago ni yace baby jikin ki akwai zafi nace baby ci gaba I miss you more than you think ya biye ni yaci gaba yana gamawa na tafi toilet da gudu amai ya leko yace are you o.k baby!!! Ya shigo da sauri ya dago ni ya wanke mani jiki tas kana ya kawo ni kan gado ya ja mani bargo jikin shi rawa kawai yakeyi ya daga waya ya Kira reception yace he need doctor it's urgent room 718 tun kafin ya aje yazo inda nake yace baby doctor is coming am so sorry baby kodai abunda na miki ne da kyar na ita girgiza kai don jikina ya mutu na riko hannunshi ina kokarin magana na kasa kawai sai nasa kuka ya karasa rudewa da kyar ya iya daura bathrobe yazo ya rungume ni yana bani hakuri nan da nan doctor yazo Hakeem ya shigo dashi ya nuna ni wata nurse ce ta Debi jinina yace run a fast test of all the strips and bring it back ta fice da gudu shi kuma yaga yanda nayi weak sai yasa mun drip da allura don Hakeem yace ina ta amai cikin minti goma nurse din tadawo da result har biyar thyphoid,sugar test,malaria,pregnancy da blood group anan kuma ya auna mun jini ya kalli papers din duka ya soma rubutu kana ya sake mun wata allura sai bacci.sai da ya gama duk rubutun shi kana ya kalli Hakeem yace "your fiance"? Hakeem yaco no she's my wife!!! Doctor yayi dariya ya hada akwatin shi kana yaba Hakeem list din magunguna yace she needs them soon and please don't stress her and finally no sexual activities nan fa Hakeem ya zaro Ido yace why? Yace you can excuse dat for 3months please bcoz ur wife is so pregnant!!! WATA RAYUWA By murbash 17/09/16         105-110                          Rike hannun doctor din kam Hakeem yayi kamar wanda xai gudu yace doctor please don't lie to me is she really pregnant Alhamdulillah!!! Sai kawai ya zube a gurin yayi sujada yana dariya doctor din ya Mika Mai paper yace wallahi!!! She's pregnant but u need a scan to know how many weeks or month Hakeem ya kasa shiru ya kalle ta tana barci yace doctor lets go I will get the drugs we will come for scanning after doctor yace ok nida nake barci ban San mai ke faruwa ba sai da ya dawo ya kawo mani duk wani abunci na kwadayi kana ya kwanta gefena ban farka ba sai cikin dare sosai but still idon shi biyu wata yunwa ta taso mani na Mike tsaye har an cire mani drip din gashi har yanzu ko Kaya Banda nace husby yace wifey sai kawai ya rungume ni nace husby yunwa kaci abinci? Yace no wifey Ina jiran ki ne a tunanina dare baiyi ba sosai na shiga toilet na sake brush Dan bakina ba appetite na wuce trolley nasa Kaya ya Mika min cake yace fara ci na fara taunawa shi kam a baya ya biyo ni muka fita kowa nata harkan shi sai da muka shiga restaurant na kalle agogo Naga karfe uku na dare naja birki nace husby na me? Ba dai na dare ba Hakeem ya danyi dariya yace baby kizo kici abinci please anan akwai dare ne balle Rana na zauna cike da mamakin uku na dare amma kowa na harkan shi sai da muka gama nace zamuje yawo ne yace no baby ya kamata ki huta baki da lafiya baceNace husby na warke ay daga yin amai Kuma sai ciwo tazo ya rungume ni yace zo muje to kirakani wani shop amma nan kawai zamuje for today ba musu na bishi muka shiga taxi har shopping mall din wani shago muka shiga ba komai a ciki sai gold da diamond suna ta gliffering na zaro Ido nace wow!!! Yazo ya rungume ni yace baby come closer na bishi har tsakiyar shop din mutanen dake shop din nata gaishe mu yana ansawa kana naji yace Kamal give ur best designs!!! Nan  fah Kamal ya ciro sarka guda uku acikin park nasu daya bude kowanne sai da naji zufa ya kamani wani fitsari ya cika mani mara yace madam dis are the three latest design we have na kalle su nace they are indeed so awesomely pretty and nice Hakeem ya kwashe da dariya yace baby duk sbd sarka ok you choose one it's all urs na zaro Ido Ina dariya nace thank you husby but  help me  choose don wallahi ba rasa  Wanda yafi kyau yace lallai kam Amina u so love them all so you keep it take all the three then u deserve even more than that u re more precious than diamond to me. Rudewa nayi don kowace sarka ce da Dan kunne da abun hannu dayar ma Garda leg chain sai kawai na juyo nace husby thank you nagode you mean the world to me but duka ukun ya mani yawa so please just make it one nagode baice komai ba ya dauke Ni cak kana yace Kamal package all muna zuwa a haka ya fice Dani can saman mall din asibiti ne sai gamu a wurin yace  baby seat here in zuwa ba musu na zauna Yana shiga  wurin doctor din Yace tazo amun scanning ne but baya so nasan Ina da ciki sai doctor yayi dariya yace why? Yace u will tell her but sai mun koma ya Mike yace get her in sai yafito yaxo mu ka shiga wani daki na kwanta a gadon Ni dai banga an mun komai ba sai wani machine da aka kunna daga saman kaina yana wucewa da haske tun daga kaina har kafana kana can yace we are done here na sauka muka fito Hakeem nata mun sannu. WATA RAYUWA By murbash 17/09/16             110-115 Ni kam inata Mai dariya don lafiyata kalau sai can doctor ya leko yace yazo ya je ya bashi result she's seven weeks pregnant two months ba one week kenan murna Hakeem yakeyi sosai ya karba result din ya fito muka koma mall din muka karba komai kana ya dauke Ni sai taxi nace banga ka basu kudi ba husby ko zaka tura masu ne dariya naga yyi wake biyan kudi a shagon yaron shi na farko wannan shop din na Sultan ne Amina na yaron ki ne duniya da lahira ban San lokacin da hawaye ya sauko mani ba wani irin so Hakeem keyi mani ne haka kawai sai na rungume shi amma na kasa magana ta ciro complimentry card din shop din sunan sultan ne ajki yace nashi ne baby kita mana addua kinji na gyada kai nace Dole husby you and sultan are my life. Muna komawa anata Kiran asuba mukayi sallah kana nazo na rungumeshi nace husby thank you yace thank you baby nace Mai Zan baka tukwuici yyi dariya yace abunda nake so yanzu baxan iyasamu ba so ki Bari Zan biki bashi na Mike na haye saman jikin shi nace ni? Husby har akwai abunda kke so da Zan iya hanaka lallai husby kana under estimating din son Dana ke maka yace no baby I trust you kawai dai in daga maki kafa ne Cox bakida lfy yyi dariya amma kin San da ba Dan haka ba hmm zancan nan ba sai kin yishi ba can Zan karbi tukwuici na nace na warke husby am all yours yace no problem Zan kamaki baby kin sanni ay haka ya lallaba Ni nayi barci na. Share shi kwana na uku Ina hutawa duk inda zamuje tare zamu fita ya lallaba Ni haka muke ta soyayyar mu har mukayi sati daya kuma a lokacin muka shirya komawa gida murna gurina ba a magana a jirgi ko bacci banyi ba muna isowa a Kaduna airport driver saii ga. Driver muka isa sai gida lokacin karfe uku na Rana muka shiga gida na iske mutane Hameeda ta rungume ni tace surprise welcoming walima na hada maku cike da murna na rungume matar Alh junaidu Dan tazo kana ya fatee!! Sam banma kulla da ummana ba sai dai ji nayi Hakeem na gaishe ta na rungume ta tace auta ya hanya Ina ta shagwaba ana Mani dariya Ammar yazo da gudu zai rungume ni Hakeem ya rike shi ya daga shi sai ga sultan ma duk ya hada su ya rike nace haba husby ka bari su zo gurina mana ya zaro ido yace baby zasu iya bige kanin su dake cikin Nan naki Bari kawai in rike maki su na zaro Ido ganin su mama da mummy na kallan mu nayi kasa kasa da idona nace ka bani kunya acikn mutane Kai husby ya juyo Dani yace baby bazan baki yaran ba Allah sun maki nauyi you are just two months pregnant fa yaushe za ki dunga stressing kank cike da mamakina ke kallon shi ya aje su sultan ina zuwa cikin aljihun shi ya ciro scan papers din tace kin gani doctor yace don't stress your self bed rest all the time kunya ta rufe ni na hada kirji na da bargo na runtse Ido yaxo bayana ya rungume ni yace baby kunya sorry for not telling you earlier kawai sai naji an kwashe da dariya kuka na saki mummy ce matar Alh junaidu ta janyo Ni ta kaini sama tace ki daina kuka kin San Hakeem bashi da kunya nace mummy to sai ya ban kunya a cikin mutane haka akeyi tace kyale shi zai gane kurenshi. WATA RAYUWA BY "murbash" 17/09/16 115-120 Kamar wannan ne cikina na farko don idan naso shagwaba ma duk ranar girki na Hakeem bai zuwa office sai dai inta shagwaba yana biye mani kuma duk abunda nace ina so ya zama dole hakan yasa hankalin Hameeda ya fara tashi duk da bata canja mani ba amma ina karanta damuwa a fuskar ta ko kuma yawan fadan da sukeyi da Hakeem yau ta kama juma'a ina ta murna don yau cikina ya cika wata biyar kuma yau zan amshi girki don Hakeem ya mun promise in har cikina ya cika ya cika wata biyar ba tare da na fita ko ina ba akwai special gift din da zai bani hakan yasa na kosa ya dawo kuma wani abun mamaki tun dana samu cikin nan doctor yace a bani break zuwa 3month Hakeem bai sake nemana ba sai dai yayi ta shafa mun jikina har inyi bacci inatambaya mai yasa ko baya sona ne yanzu sai ya kwasje da dariya ya dauko scan Papers yace doctor yace kar ya takura mani bedrest shiyasa amma ay da lokaci yyi zamu shana ko baby? sai dai kawai inyi dariya to gara shi yana da wata matar gara shi yana da wata matar nasan ba zai ta kallon ta ba ni kuma dama ko don saboda ciki ne sam abun bai dame ni ba ko kadan. Kwalliya nayi sosai cikin less kalar purple nayi kyau don dinkin gown ce kuma cikina ya fito das na fito palourn kasa na shiga kitchen abinci da komai yayi ana zauna akan kujera cike da dokin dawowar Hakeem sai ga Hameeda ta shigo na mike da sauri ina oyoyo ya Hameeda sai data zauna kana tace mai ciki ya kke nayi dariya kadan nace lafiya sai shegen nauyi ta zaro ido tace ya zakiyi complain kamar ba kai kika ga zaki iya ba na zauna ina fadin Allah ne ya kawo Anty na ba yanda zanyi taja tsaki tace akwai da baki so da tuni kin cire na zaro ido cike da dariya don na soma daukar ta mara hankali nace Abu ciki da ubanshi kuma yana so me zaisa incire ta yamutsa fuska tace ku kuka sani dai na zauna ni dai nayi shiru ina dariya ina kallon tv sai ga Hakeem na mike da sauri har da gudu yazo ya rungumeni yana fadin zauna baby na don Allah gani nazo ban so kina yawan tafiya tsakin Hameeda ya hana inyi magana na dan janye jikina nace ya office yace lafiya baby na!!! kana ya sake ni ya kalli Hameeda yace my dear uwar gida sarautar mata ya akayi ne ko oyoyo bazan samu ba sai da ta gyara gashin attachment din dake kanta kana tace sorry am busy with my phone yayi dariya yace I can see. Hope kina lafiya a wani yatsine ta amsa da yes! as u can see bai sake xe mata komai ba ya daukeni cak yace muje ki mani wanka baby na na kalli Hameeda da sauri idonta na kanmu kuwa kuma kallon da take mana is just not an ordinary look sai banji dadi ba nace dan Allah husby drop me kasan dai am sick tsaya muci abinci sai muje saman gaba daya yace lallai baby ay fita zamuyi yau so mufara da saman dai bai bari na sake magana ba yace dont say a word kana yyi sama dani ina jin tsakin Hameeda kana tabi da rubbish har muka hau can sama bai saukeni a ko ina ba sai kan gadon shi na mike zaune yana kokarin cire uniform nace husby!!! ya juyo yace yaya dai baby na!! nace don Allah stop been too romantic too me in Hameeda's presence it makes her feel bad....Shhh yace kana ya zauna kusa dani yace i did it intentionally too. Ina jin ta duk abunda take cewa da kuma abunda takeyi you are my wife bazan maki abunda kke so ba in kina so muyi fada for the first time ni dake toh ki kara maganar ta.Am sorry na fada na koma na kwanta tace better kana ya shige wanka abunshi cike da annashuwa da fara'a. WATA RAYUWA BY "murbash" 17/09/16 121-125 Yana fitowa ya shirya duk ina kwance ina kallon shi ya hayo gadon yace why are you quite? don banyi magana ba tunda ya mun fada nace Nothing am just thinking kace ina da special gift in cikina ya cika wata biyar cur ba tare da na fita ba and na cika so am waiting dariya yyi yace baki da mantuwa ne wai baby na zaro ido nayi nace bazan taba manta abunda ya shafe kaba nawan! yace oya dauko gyale ki rufe side dinki muje ziyara cike da murna na dauko gyale da jaka na kuma rufe side dina muka jero ina cewa ina zamuje yace you shall see akan dining muka tarar da Hameeda tana ta chatting na soma serving abinci don daman ta debi nata already Hakeem ya kalleni yace baby na!!! nace um yace zo muci na zaro ido nace wai bazan iya ciba husby na koshi yasan don kar Hameeda taji haushi yasa nayi haka sai naga ya mike ya janyo ni har kan kafarshi yana fadin zan miki dure kuwa nayi ihu nace zanci da kaina kana ya sake ni na zauna na san duk yana salon bata haushi ne amma muna zaman lafiya kuma bana son abunda zai shiga tsakanin mu koda dai nasan bata kyautawa don ita Hakeem bai isa ya hana ta fita ko shiga ba kuma zata iya kallon idon shi ta zageshi ko ta mishi rashin kunya amma dai tsakanin su ne tunda bata hadawa dani shikenan ay. Kuma duk zafin samun cikin nan nawa ne yasa haka ni dai nawa ido don ko tofawa banayi a tsakanin su sai da muka gama tas kana yace muje ko na mike nace Anty Hameeda mun fita ta kalleni ta wani yamutsa fuska kamar ko yaushe kana tace no wahala sai kun dawo nabi bayan mijina sai daya kaini gidan ya fatee kana muka je gidan mu sannan muka fito mukaje gidan su faruck sai kusan 10 na dare muka fito ya siya mun duk wani abun da nace ina so bamu shigo gida ba sai 11:30 na dare ya dauko ni muna ta dariya mukayi sama side dinshi acewarshi idan na tsaya bude side dina bata lokacine wanka na shiga nayi na fito daure da towel na ganshi kwance yace baby na kara so da sauri ya dauko wani akwati a gefen gadon shi dan karami yace ga gift dinki na cika alkawari amma da sharadi ina dariya nace inaji yace bazaki taba budewa ba sai kin haihu ina dariya nace to shikenan another promise na kwanta yau kam Hakeem ya ban mamaki don kwantar dani yyi ya lashe mani jiki na tas!!! tun ina iya jan numfashi har na karaya yace baby nayi shiru don bazan iya amsawa ba yace wallahi it feels like yau ne first night namu to duk hakurin nan da yyi na wata nawa sai da hakeem ya fanshe shi yau na fara sai da ya gaji da ihuna kana ya barni yana fadin zan cigaba da asuba Ko na kai mishi duka ya kauce yana mun dariya ina son hakeem ne kamar yanda nake son rayuwata don shimayamun proving cewa yana sona kuma ya na respecting dina tun daga ranar na dawo rayuwar da. Don at first na dan huta da fitinar hakeem yanzu kam ya dawo sauki na daya hameeda na nan so duk ranar girkinta hutu ne a gareni har tsoro nike ji in amshi girki weekend don safe rana da kuma dare abu daya ne.Ko baki mukayi hakeem yaga basu sa niyar tafiya zai janyo hannu na muyi daki ne don shi dama Alllah bai bashi kunya ba. A haka aka wayi gari wai hameeda zatayi tafiya wallahi har kuka nayi mata don yanzu cikina wata takwas ga kuma jarabar da firinar hakeem sai dai tayi mun dariya tace ay gaki ga mai gidanki nan kusha soyayya shi kuma har yana mun dariya Wai abun nema ya samu. WATA RAYUWA BY "murbash" 17/09/16 126-130 Tafiyar Hameeda ta kara mana wata irin shakuwa tsakani na da Hakeem soyayya mukeyi irin wanda alkalamina ba zai iya rubutawa ba duk ranar duniya sai nakalli akwatin da Hakeem ya bani idan nazo budewa sai ina tuna alkawari ne sai na fasa don yace sai ranar dana haihu wannan cikin yafi na sultan girma sosai kima kullum kara kumbura nake. Yau asabar ina kwance a palour naji cikina ya juya da karfi nayi zumbur na tashi zaune naji marata ta kulle waya na janyo na kira hakeem da fitar shi kenan wai zai siyo mani namar rago shi nake shaawa yana dagawa yace My wifey! nace husby come home cikina ciwo tunda na samu ciki ban taba ciwon ciki ba shiyasa yau a rude yace kodai labour ne? ban iya bashi ansa ba na kashe wayan yataho gida a rude ko kafin ya shigo na zube a kasan carpet ya daukeni ya kai mota sai asibiti nan da nan akayi labour room dani nasha azaba don zance operation yafi haihuwa sauki na haife baby na da kyar namiji yana ta kuka maimakom naji sauki sai naji wani sabon labour sai ga baby girl ta danno kai suna ta kuka mamako ya kashe ni a gurin don tunda nake zuwa asibiti baa taba ce mani twins bane ana gama shiryasu aka fitar dasu aka ba hakeem shi ya kasa yarda dukan biyun nashi ne gashi nayi sauri don ban kai 2hrs ba na haihu sai dai naji jiki sosai don sai da aka mani stiches wanda yafi haihuwa zafi acewata don wallahi naji jiki sosai .Ana kaimu dakin hutu nayi bacci hakeem ya shigo da su mama kowa nata daukan yaran yana yabawa .Ya kira Hameeda yana fada mata don lokacin tana dubai a lalace tace tofah Allah yasa alhairi kawai ta kashe a ranar dana haihu kawai naga kulawa wanda ban tsammani yayi ma macen huduba da Amina ya kalle ni yace mai zaa sa ma na mijin ko ajiyen numfashi banyi na nace Hakeem ofcox sai muna kiran su da Irfan da Irfanah.Ranar suna mun sha shagali da gayu da hotuna har dare kana aka gyara gidan aka ma yara wanka. Ina fitowa wanka naga Hakeem rike da yara yana ta kallo nace husby kar ka hadiye su mana yana dariya yace kuma na kusa gaskiya.Abun haushin dai yanzu ba zan rinka samun baby na ba sai bayan 40 days na zabga mashi harara nace one week kawai har ka fara complain ya ajiye yaran yace baby zonan na zauna kan cinyar shi yace "you are so very special to me da wallahi tallahi i can't resist you" nayi dariya nace to shikenan my husby saura just 33days fa ina baka "VIP" treatment ya matse ni yace baby 33days ai kafin nan na mutu na mishi kiss a goshi nace ay hameeda ta kusa dawowa chakukuli ya fara mani ina dariya har da ihu yace bana ce in ina miki magana kar ki kara mani maganar Hameeda ba? na kwace da kyar ina nishi nace Am sorry kana na dauko akwatin nan daya bani nace husby na haihu lafiya in bude? yace no please kiyi hakuri zuwa gobe na maida na ajiye yace good girl shiyasa nike sonki akwai jin magana ba kamar da ba da kika gudu nasarawa kika barni na wurga mishi harara nace kaima ai lokacin baka sona ya janyi ni yace bani da wayau ne lokacin wallahi Amina amma ay akan ki nasan cewa wallahi soyayya na kisa don zata kashe ka tun kafin lokacin ka yayi nida na kusan haukacewa ina ta mishi dariya a haka mukayi ta kissing juna har wuraren 11:00pm na dare kana ya dauki baby Hakeem na dauki Amina har zamu fita yace ke bani sweetheart dita in dauke ta ke kuma ki naki sweetheart din mukayi canje mukaje har dakin kasa don anan mamata ta sauka nayi nayi ta sauka side dina wai aa anan muke kwana tare tana yi mana wanka ni da babies dina sultan ma muna tare murna kamar me yana son babies dinshi. Washe gari tun karfe goma na shirya nida yara Hakeem ya ce zamu fita shi ya dauko akwatin gift dina mama da yara suna mota daya driver na tuka su nida Hakeem mota daya muna fita sai marafa estate ba nisa sosai da gidan mu.To my suprise har family dinshi da suka zo suna anan natarar dasu har dasu ya faty mun gaisa da kowa ya miko mun dan karamin akwatin yace you can now open na rike kana nace please dont tell me its another suprise ya yi dariya yace i love your reaction anytime i suprise you so as long as am with you everything will be a suprise duk kowa ya kwashe da dariya na bude akwatin a hankali wata paper na fara gani an rubuta I LOVE YOU.Na dago nace I LOVE YOU TOO yayi dariya kana a hankali na daga paper din key nagani gudu hudu mamaki ya kamani na kalleshi nace husby please no more suprises please dariya yayi yasa hannu biyu ya rufe mani ido ta baya kana a hankali muke takawa kana ya saki ji nayi gaba na ya fadi dan ganin wani katafaren gida irin wanda ban taba gani ba na girgiza matuka na kalleshi irin wanda ban taba gani ba na girgiza matuka na kalle shi nace husby whats up wit dis "white house" yasa hannu ya dauki key daya ya miko mun yace open na budeina sa kafa numfashi na ya dauke don duk yanda zam muku bayanin gidan ya wuce tunanin ku motoci ne guda uku farare tas daya BMW sai dayan BENZ kana ta karshen ELANTRA. Gidan ko ina flowers ne filin dake gidam kawai ya isa a sake gida biyar a ciki nace husby yace baby its your gift ya dauko sauran keys din yace na mota ne ke daya,sultan daya and twins daya bam san su biyu zasu zoba but dayar na tana zuwa kana ya riko ni yace Amina in zaki sake haihuwa yau kiyi expecting abunda tafi wannan saboda duk duniya bani da kamarki i will forever remain loyal ya durkusa a gurin gyuwa biyu biyu jinayi hawaye ya zubo mun na durkusa na rungumeshi cak ya daukoni kowa ya biyo mu har ciki. Bansan yanda zan kwatanta maku gidan ba don bata lokaci ne muna sake fitowa tsakar gida ya nuna wani side da akayi ta gaba yace mama wannan side dinki ne kiyi hakuri ki dawo zama damu dan Allah don Amina bata da kowa in na tafi wurin Hameeda kuma kinga sultan ma zai zama very close da kannan shi har mama tace aa kowa ya fara mata surutu sai tayi shiru ta ce Hakeem bazan iya ce maka komai ba sai godiya don ka zama miji da ko wane uba ke burin iyarshi ta samu zandawo wurin ku wancan gidan asa yan haya nagode Allah ya albarkaci zuri'ar ka.Ya durkusa yace nagode mama addu'ar ku ita ke daukaka mu ay.Nan da nan akayi order din abinci kowa yaci akayi adduar aka watse .Hakeem wai bazai koma gida ba yau sai gobemuje a kwaso kaya haka ko akayi a ranar ma side din mama na kwana Hakeem a tsohon gida don yafara hada mana abun bukata washe gari kammukayi settling komai don tas na kwaso important abubuwana. Tunda muka dawo sabon gida kullum side daya nake kwana da mama don Hakeem kullun yana tsohon gida gashi Hameeda ta dawo ta tambaya ina muke yace mun tashi ya canja mana gida ta rinka surutu yace Hameeda!!! kyautar diniyace kawao bazan ma Amina ba don bani da iko amma dani da rayuwaya duk na Amina ce da yaranta.Ranta ya baci tace sai dai Amina ta dunga mashi komai ya kakfe yace daman mai kike mani sex! da sai bayan shekara kuma inayi ne don ke don ba abunda nikeji yaja tsaki ya tafi. WATA RAYUWA BY "murbash" 17/09/16 130-135 Yau nayi arba'in kuma na shirya tarban mai gida koda dai ban san suna rikici da Hameeda ba ni dai ina kiran ta tana dauka mu gaisa don gaskiya innace Hameeda na da problem to nayi karya tana kamanta yi mun kikrki kuma fadanta da Hakeem baya shafa na idan nace yaushe zata zo sai tace sai mijin ki ya kawo ni sai dai inyi dariya ince mu zamuzo ay. Ana tashi office Hakeem yazo gida nayi girki sosai nida masu aiki an kai ma mama nata don baba ma ranar gidanta yake sai da Hakeem ya shiga wurinsu sukayi labari kana yashigo ina sanye da dogon wando blue da farar top nayi parking gashina yaran kam duk suna parlour don kowa gayu yayi yau ana jiran daddy na ruga da gudu na rungumeshi ya rike ni kam yace oh! Allah yayi zan kwana gidannan yau nayi dariya nace and you have alot of specialties.Ya dago ni yace i missed you so bad nace i miss you too my husby.Sultan dake sakkowa daga kan stairs yace mummy daddy na yazo na matsa nace yes! ga daddy ya rungumeshi kana suka karasa wurin twins sultan yace daddy irfanah ta cika kuka amma saboda irfan baby boy ne kamarni baya kuka muka kwashe da dariya nace ay wannan sweetheart dina ne kuma sweety na baya rigima sai Hakeem yace nima duk da rigiman tawa sweet din ina sonta sultan yace mummy mu tana damun mu ko? na gyada kai nace sosai ma tare muka ci abinci mukayi sallah kana na kai sultan da yara daki tare da mai kula dasu saboda dare ni kam nayi wurin mai gida lallai yau na yarda Hakeem sunan yana da wata matace amma ina topping zuciyar shi don ya nuna mun yayi tsananin missing dina munyi proving ma juna we cant live without each others love. Tun safe na shige kitchen na hada breakfast na koma sama Hakeem ya rungumeni yace baby come lets make another baby na kwashe da dariya nace not yet my love. na soma watsa mishi passionate kiss dina ranar a wurin su mama mukayi breakfast don tas Hakeem yasa aka kwashe duk abincin can mukaje da rana kuma gida mukaje gurin Hameeda mun sha labari da fira tana ta yaba yaran sai ta ban tausayi duk ta rame tsufan dai da take gudu ya fara fitowa sai bayan laasar mukaje gun ya fatee kana gidan faruk don Haleesh taxo har ba iyaka sai yanzu ne itama take da ciki koda muka dawo a gajiye wanka nama yara nasa su daki kana na dawo naja hannun Hakeem sai toilet mukayi wanka kana muka kashe juna da love. Rayuwa mai dadi muka cigaba dayi munje Abuja yawo har kusan sau uku. Yarana nada wata biyar muka shirya zuwa hutu dubai don Hakeem nada wani business plan a can wurin applying for visa ne aka samu yin test dole don wannan karan harda yara zamuje. Result na fitowa doctor yace ina da ciki a zabure nace wane irin ciki wanan ba result dina bane yara watansu biyar inyi ciki a nayin scanning naga ciki kame kame wata daya sai kuka Hakeem kam sai murna yace Allah kana sona da yawa a rude sosai nace husby lokacin dazan hahihu shekaran yaranan daya fah yace toh sai mai ko watansu tara ne ay yaye su zaki yi ki tarbi wani nayi kuka kam kamar zan mutu Amma haka Hakeem ya kaimu dubai yayi ta bribing dina da gifts har na hakura amma ina da burin dana haihu zan fara planning koda dai nasan Hakeem bazai yarda ba kullum burinshi in cika mishi gidan da yara kullum ya kalle ni sai dai yace kin fara da daya kinyi biyu in shaa Allah wannan karan guda uku nema sai dai in fara kukan shagwaba yana lallashi na. Rayuwa kenan na fara a tsanani ta kare mun da gata don ni dai duk abun da mace ke nema a gidan duniya na samu har da kari. I believe am the luckiest girl Alive. THE END... Thank you for staying so long to be with me and witness the end of this book.Nagode Nagode Nagode special thanks goes to All the members of "HAUSA NOVEL GROUP".Because i believe thier support makes me stronger and it makes me who i am today.Thier encouragement makes me complete all my three special books. "FARINCIKIN RAYUWATA" "FARAR KADDARA" and "WATA RAYUWA". The 4th one will hit u soon. Thanks alot. mach love to my sisters Halima,Amina,Fatima and Rukayya Bashir.