[7:43AM, 20/05/2017] by @lh@ji 鉂ゐ煉涴煉氿煉熲潳馃挍 SUNE SANADI 1 tafiya yake cikin kwancinyar hankali wakar Maher zain "paradise" na tashi a hankali. Da ka ganshi kasan baida Matsala ko kadan dai2 traffic light ya tsaya kansancewar bata basu hannu ba.dan siririyar agogon hannushi ya kalla ya yi dan karamar tsaki tare dacewa "gaskiya yau na makara wurin dauko ta"ko ten seconds bai kara ba aka basu hannu cikin sauri yafixgi motar kirar range Rover sport ya kara gaba. Tafiya yayi kamar 20 more minutes kafin ya kai makarantar Wanda aka rubuta angels secondary school.yana parking din motar yar yarinya wacce vazata wuce 13year ba ta nufo shi.ba tare da bata lokaciba ta bude gidan baya ta shiga tare da cewa "yaya aslam good afternoon" "Afternoon" ya amsa mata ba tare da ya kalle taba.rufe mortar tayi tare da ajiye school bag dinta kan kujerar motar. Tacikin mudubin motar ya kalleta tare da watsa mata harara at the same time yana"how many times have I warned you da ki bar ajiye min jakar kan kujerar mota" "Sorry yaya" tace tana turo baki "Ni kike turoma baki?" Yace tare da nuna kansa da dan yatsa "A'a yaya ni ban turo maka baki ba"tace tare da marairacewa.gwafa yayi "za kici ubank i ne"yace tare da figan motar. "Ba dai ubana ba" tace amma acikin ranta.haka kawo yayi shiru har suka isa shagari quarters dai2 wani katon gida mai Italian gate ya tsaya inda in few seconds gate din yayi recognizing motar shi yayi sliding ahankali yabude ya tuka motar ciki. Available parking space ya parka motar ya bude ya fito. Itama budewa tayi tafito"thanks yaya...." "Common get out sai iyayi kamar yan bariki"ya hantareta batare da ta gama abunda zatace.tayi cikin balcony tare da tabe baki tana cewa "ko kaki ko kaso you are my driver"ta danna security code din kofar shiga falo. "Mummy !"ta fada tare da fadawa jikin wata beautiful matar wacce da kin ganta kin San bata da matsalar komai atare da ita . itama matar rungumarta tayi"baby ya school" "Alhamdulillah" "Maza tashi kije kiyi wanka kiyi sallah ki sauko lunch is ready daman Ku nake jira" "Ok mum" tace tare da mikewa adaidai lokacin da aslam ya shigo falon. Da ka gan matar kasan cewar mahaifiyar aslam CE. Sallama yayi ta amsa tare da cewa "sweet heart ka dawo" "Yes mom" yace tare da zama kusa da mom dinsa. "Gaskiya mom bazan kara dauko wancan yarinyar daga school ba" "Me tayi kuma" "Imagine dan nace mata ta dauke Jakarta daga kan seat din motarta shine take murgudamin baki kamar ta gan mate dinta" murmushi mum tayi " yanzu in banda abunka ina kakeso ta ajiye jikar" "On her lap of course" "Kai dai San girma kamar gyambo" "Tunda haka kikace ban kara daukarta" "Kayi hakuri zuwa next week drivernta zai dawo ka San wannan abduction cases din nan yana bani tsoro" "They should abduct her for all I care" "Shhhh don't say that" mum tace tare da sa dan yatsan akan lips din shi "Remember yar uwarkace" tabe baki yayi . "Mum na gama shiryawa" tace daidai lokacin da ta nufi dining. Sanye take da mini gown Iya kwaiwa da leggings. Kallonta yayi ya hadiyi wani abu tare da mikewa yayi haryan stairs "Sweetheart abincin fa" "Am not hungry may be later" "Na lura these days baka son cin abinci or is there anything I should know?" "Nothing" bai kara kallonsu ba saida ya kai karshen stairs ya juyo ya leka baby dake zuba abinci yana kallonta har ta gama zubawa tan zauna. Kirjinta ya kalla ya gan yan nonowanta da bazu gama fitowa ba nan take tsigar jikinshi ya kara tashi.dauke kanshi yayi ya shiga dakin tare da buda belt dinshi ya fara shafa manhood dinshi wanda saye take. Mastubating yayi kafin ya dawo mind dinshi.haka ya kwanta for almost ten minutes kafin ya shiga toilet yayi wankan tsarki. Kan praying mat ya nufa yayi wallah tare da rokon Allah yafe masa tare da yaye masa wannan jaraba. Jallabiyar jikinshi ya cire ya daura towel ya dauko wayarshi kirar iPhone yayi dailing wata number wanda aka sama sunan bestie By zuwairat馃懜馃徎 [7:43AM, 20/05/2017] Asnanic: 鉂ゐ煉氿煉涴煉熲潳馃挌 SUNE SANADI 庐zuwairat馃挒馃拸 2 Ringing biyu aka dauka "guy how far"akace daga dayan bangaren "Am cool..kana ina ne?" "Ina nan wajen zoo road" Me kakeyi zoo road?" "Su mom da Nafisat na ajiye gidan wani suna" "Gaskiya sadeeq I want to see you" "Ko in zo daga nan sai in koma inyi picking su mama" "I will be glad in kayi hakan" "OK let me turn I will see you in a few minutes" kashe wayan yayi tare da mikewa. Cikin wardrobe dinsa ya nufa tare da shiro wasu Gucci v neck T-shirt tare wani black jeans. In few seconds yayi dressing yayi kyau with innocent face.down stairs ya nufa. Ya tadda su mum har sun gama lunch. Mum tana waya da gani da mijinta take wayan.sai kuma baby dake wurin home library tana homework. Zama yayi kan sofar dake kallon mini cinema dakin katafaren falon.mum CE ta gama wayarta ta kalli inda yake" "Sweetheart akawo abincin ne?" Girgiza kai yayi tare da cewa "I will wait for sadeeq he is on his way" "OK ..am going upstairs inya zo ka gaida min shi" ta fada tare da mikewa "OK zan gaya mashi" "Ke kuma baby kiyi sauri ki gama kada ki yi keeping malamin islamiyyanki waiting" mom ta fada lokacin da ta nufi stairs da zai sadata da part dinta "To mummy" baby ta amsa mata ldonta kan calculator dake hannunta. Bayan tashin mom da kamar 1minute ya kalli inda take "Ke tashi ki koma dakinki" tayi kamar bataji abunda yace ba don inda sabo tasaba.bai taba yarda ta zauna wuri daga shi sai its "Ke baki ji na ne!"ya daka mata tsawa. Mikewa tayi da sauri batare da kalli inda yake ko ce nasa uffanba ta tattara kayanta tayi hanyar stairs "Ke!" Ya kara daka mata tsawa juyowa tayi a hankali "Come here" ya fada batare da ya kalli inda take ba. Cikin sauri sauri ta iso inda yake "Kin raina ni ko" "Yaya ban raina ka" "Meya sa dana yi miki magana kikayi banza kika kyale ni" "Ni banji ba" "Kadda Allah yasa kiji amma let me warn you wannan ya zama the first and the last time da zan yimiki magana daya sau biyu. Kina jina dan ko wanki umar yayi kaddan da inyi masa nagana daya sau biyu, hope i have made myself clear" "Yes yaya am sorry ba zan......." "Get the hell out of here"ya fada. Shi kanshi yana mamakin tempershi.jikin a sanyanye baby ta hau sama bane. Direct dakinta ta shiga ta ajiye books dinta kan studying table dake dake dakinta ta zauna kan gado tana tunanin irin halin yaya a slam "Ni dai yaya ya chanza min, tunda ya dawo daga Spain karatu duk ya tsaneni kamar ni nace ya dawo gida by force" shuru tadanyi sannan kuma ta cigaba da cewa "If you want to be angry you should be angry at mom and dad ba ni ba wallahi" zama tayi tana ta tunani can kan wardrobe ta hango Cinderella toy set daya kawo mata sanda yake karatu acan Spain murmushi tayi "Yaya stop being mad at me zan zama good girl har dakinka da toilet dinka zan dinga kyara maka" Few minutes da fitan baby sadeeq ya iso. Lafia lau suka gaisa.aslam yace "Amman sadeeq baka da mutunci ace kazo har zoo road baka nemeni ba" "Gaskiya am sorry ina mum da baby" "Suna upstairs" kiran masu aiki yayi suka sake setting dining. Tare suka ci abinci [7:43AM, 20/05/2017] Asnanic: 鉂ゐ煉氿煉涴煉熲潳馃挌 SUNE SANADI 庐zuwairat馃拸馃挒 3 Suna kama cin abincin suka koma kan sofar suna dan hira kadan kadan. Sadeeq ne ya dan gyara zamansa tare da facing din aslam "Guy wassup dazun kace you want to see me hope ba matsalar" murmushi aslam yayi "Gaskiya something is bordering me kuma anawa tunanin you are the only person I can trust" "Haba ka San cewa we are more than friends to each other" shuru sukan danyi sannan Aslam yace " am mastubating..." "What!"sadeeq yace tare da mikewa while shi kuma Aslam sunkuyar da kanshi jasa yayi "Haba Aslam don't tell me you don't know hukuncin da zunubin da ke kan mai yi zina da hannu" still shiru Aslam yayi "Tell me for how long" Aslam ba tare daya kalle shiba yace " an dan kwana biyu" "Amma baka da wannan problem din kafin mu baro Spain" "No just wajen wata biyu da suka wuce na kasance ina zama very horny kusan always" "Subhanallah! Wajen two months kuma sai yanzu kake ganin ya kamata gaya in..." "Did you think it is easy to tell your friend that ina taba azzakarina har in samu nutsuwa? Kuma yanzu dana gaya maka instead ka bani advice you are shouting kamar haka nima naso" ya fadi maganar a fusace "Or is it because you are not in my shoes...." "Don't say am not in your shoes cos every matured and healthy man yana da bukatar mace amma our religion ya hana mu zina ko wacce irice" "I know so pls ka gayamin abunyi" "Abunyi shine ka yawaita azumi..." "Haba in yawaita azumi don in ida karewa kamar kudin guziri ko? Daman gani slim .Please another solutions" dukda halin da suke ciki bai hana sadeeq daria ba "What is funny meye abun daria anan" "Sorry... Second solution shine kayi aure" "Aur....me? Ban taba sanin you are a horrible advicer ba sai yau " "Seriously speaking ko a zumi ko aure ko kuma kayi ta durawa cikin ka lemon ko kanwa" [7:43AM, 20/05/2017] Asnanic: 馃挌鉂ゐ煉燄煉涒潳馃挌 SUNE SANADI 漏zuwairat 4 "Haba Sadeeq sai kace inyi tashan potassium yayi kacakaca da intestine dina? Amman I think zan sha lemon din" murmushi Sadeeq yayi before saying "Better" sun danyi shiru before Sadeeq ya shigaba da cewa "Meye sa ka zama angry da nayi maganar aure ko baka San aure ne"?" Murmushi Aslam yayi "Amma you are very funny.. In banda abunka ka taba ganin healthy man yace baya so aure" "OK then why that reaction dazu da nice kayi aure har da cewa am an horrible advicer" "Ai maganar ne ya zomin bambarakwai, kamar ni kace inyi aure alhali parent dina ganin suke kamar ban zqma matured ba sanna kalli cousins dina yayan daddyn London da uncle ksa wayan duk sun hada doctorate degree basu yi maganar aure ba sai ni da nake hada masters"baki Sadeeq ya bude yana kallon shi " duk abubuwan dakayi stating are not reason, sannan you are 27 and kana maganar cousins dinka wayanda ba a San ranar aure suba, kai ka San ayar da suke shekawa?" "Naji let's assume INA son auren, sai inje in sami dad da maganar aure ko kuma in na yi musu maganar auren sun yarda sai in aureka ko tunda kasan ko girlfriend bani da shi balle finance" dariya Sadeeq yayi sosai sannan yayi shuru dan ganin yadda Aslam ke hararan shi "Whats funny ka San bana son daria when being serious" "Pardon my manners" yace don ya San halin Aslam suna Iya hawa sama yanzu nan . sai da ya kara nutsuwa sannan yace "Duk wayan nan ba case baneba since you are handsome, educated and above all born with a silver spoon" "So you are telling me ba zan samu mace dazata soni don Allah ba kenan" "Am not saying so moreover gaka da cousins tsala2" " ina cousins din suke tsala2" "Yayye Aisha(baby) far" suke fuska Aslam yayi before saying "Ai ko matan duniya sun kare bazan Iya auren wayan nan bazanyen yayanba" "To zan baka daya daga cikin sisters dina......" "Kam wayan nan sisters dinka da basu da respect da kuma shige jiji da kai zaka bani? To akai kasuwa"dariya duk suka yi sannan Sadeeq yace "To sai ka dage da shan lemon" ya fada in a funny tune "Na gwammace in yita shan lemon for eternity da in auri cousins dina ko sister's dinka....." Bai karasa maganar ba door bell yayi kara daya daga cikin masu aikin gidan ne ta je ta bude kofar. Ba da dadewa ba ta sake shigowa Aslam ya dan kalle ta before asking "Waye?" In a respective manner tace "Malamin baby ne" Kwance take har bqcci ya fara daukanta aka kwankwasa kofar dakinta "Come in "tace still laying down. Yar aikince tashiga tare da sallamanta .amsa mata tayi before saying "Malam yazone?" "Eh yazo yqce yana jiranki" "To" tace tare da mikewa.ko minti biyar ba ayi ba ta sauko downstairs sanye da Swiss lace dinki skirt and blouse.ta rufe kanta da dan kwanlin lace din hannuta kuma was holding the glorious Qur'an. Daga nesa ta hango Aslam da Sadeeq. A hankali ta zo wurin Sadeeq "Good afternoon yaya" juyowa yayi ya kalleta with a smile on his face "Afternoon baby ya gida ya karatu?" "Alhamdullillah" kallon Aslam tayi before saying "Yaya na tafi karatu Malam yazo" batare da ya kalli inda take ba yace "OK" Sadeeq ne ya kara da cewa "Ayi karatu da kyau banda wasa" "To yaya" tafada tare dayin hanyar da zai Sadata da cikin garden. Sadeeq yabita da kallo.bayan ta fita ya maple Aslam "Guy wannqn yarinyar tana kara kyaufa ko dai in hakura in jirata har ta girma in aureta" hararanshi Aslam yayi tare da tabe baking "A'a ko yanzu ma kana iya turo magabarta ka ....katon banza kawai I wonder how I end up being a friend with you" [7:43AM, 20/05/2017] Asnanic: 馃挌鉂ゐ煉涴煉熲潳馃挌 SUNE SANADI 庐zuwairat 5 Haka suka ta hirar su har lokacin sallah yayi suka je sukayi sallah daga baya mom din Sadeeq ta kirashi da yazo ya maidasu gida. Sallama suka yi da da Aslam. Inda Aslam ya raka shi har mota.daga wajen dakin shi ya wuce ya kunna kallo. Haka rayuwar Aslam ya cigaba da gudana akan duk sanda ya ka baby tayi wata shigan kananun kaya sai yaji shaawar ta ita kuma mutuniyar bat a San wainan da ake soyawava. Wata rana Aslam yana zaune da laptop dinshi inda yake browsing ways of stop lusting after someone tunda shi kanshi abun yana bashi mamaki yanda duk wani hornyness nashi yake tashi at the site of her.results kalakala goggle ta bashing amma bai ga kwakwara solutions ba kuma bazai Iya sanarda Sadeeq main reason da yasa yake samu shaawaba the most annoying thing is that shi ba santa yakeba cos ko tunanin ta bayayi sai in ya ganta kuma inzai ganta da decent clothing bay a jin komai amman most of the time kananun kaya take sawa ko tana tunanin she's still a kid ne oho duk tunani yakeyi acikin zuciyar shi kawai tsaki yayi Wanda mum dake saune 15foot away from him taji " sweetheart any problem?" Ta fada tare da kallon shi. Shafa fuskarshi yayi tare da busar da iska "No problem mom kawai ina tunanin friends dina dake Spain ne" "Lallai kam kar kadamu in dad dinka ya dawo zan mashi magana sai kaje can ka gansu " " I will really appreciate it" Allah yasa dad ya yarda ko dan in barwa wa shegiyar yarinyar nan gidan "Mom please ki taimaka min cos na San in ni zan gaya mashi ba zai taba yardaba" "Kar ka damu l will talk to him" sanna ta maida hankalinta ka mujalar tambari dake hannunta. Shi kuma browsing yacigaba dayi Ta na tsaye gabar mirror daure da towel iya cinya da alamar wanka take son shiga. Kokarin daura kanta take da dan kararramin towel. Ko pant babu ajikinta ta nufi bathroom. Tan a shiga ta fara kokarin hada heater amma yaki yi tayi tayi gamma to no avail kawai sai tafi fito dakinta daure da wanna towel din straight downstairs tayi . Aslam da ya kurawa laptop dinshi ido yaji kafar mutum na saukowa daga stairs. Cinyoyin ta idonshi ya ci karo dashi gasu fari kal dasu.yanda take tafiya har towel dan din budewa yake yana rufewa. He can swear ya gan private part dlinta. Ji yayi jikinshi ya dau reaction nan take. Wanni irin muguwar harara ya bita dashi " ke! Dan uwarki ina zaki" ya fada a fusace. Mum da batasan wainar da ake toyawaba ta dago ta kalli Aslam sannan ta kalli stairs. Ita bata gan aibun shigar baby ba. Ta sake kallon Aslam " mey tayi ?" Kwantar da murya yayi don kadda mum ta gane halin dayake shi " haba mum, ya kamata ta fito haka bayan ga masu aikin nan gidan rututu" " in banda abunka how old is she" ta kalli baby dake tsaye da alamar maganar da Aslam yayi bai dameta "Baby me kikeso?" "Mom heatern bathroom dina ne bai aiki kuma ina son inyi wanka" ta fada ba tare da ta kalli inda Aslam yakeba "OK , jeki gayawa daya daga cikin masu aikin dake kitchen su kai miki ruwar zafi" "OK mom" ta fada tare da takawa ahankali tayi cikin kitchen. Shikam Aslam mikewa yayi ya tafi upstairs. Yqna shiga dakinshi ya bude fridge ya dauki lemonade ya sha da yawa amman still bai samu nutsuwaba har saida yayi mastubating.Bathroom ya Shiga yayi wanka sannan ya sake cika bathtub da ruwa ya shiga ya kwanta tare da runtse idanuwanshi.tunani iri2 yake " is she doing it on purpose?" Ya tambayi kansa " I will really have to find out her intensions"abubuwa iri2 yayi ta aiyanawa cikin ranshi "Yarinya Allah yasa baki da dirty mind don wallahi sai kinci ubanki" sai da ya gama ayyana ba ranshi abubuwan da zaiyi testing dinta dasu.daga baya ya fito daga bathroom. Shirin English wear yayi sanna ya sake sauka downstairs. Har lokacin mom tana parlour baby na zaune kusa da ita suna. Sanye take da gajeren wando mai tsansi da rigar shi mai hannun vest a gaban rigan an rigar an rubuta hello kitty. Sai fama nuna abubuwan dake cikin palmtop take da yatsan ta da alamar ordering din kaya za ayi mata.mom CE ta dago ta kalli Aslam "Sweetheart ordering din kaya muke ko da abunda kake bukata" "Ba na bukatar komai sai perfumes" "OK amman nayi maka selecting din wasu beautiful palm sandal zo ka gansu" takawa yayi yaje gurin su.yaga mom tayi selecting kaya daga short gown sai mini skirts dasu leggings "Mom wayan nan kaya na waye" yace lokacin da mom take scrolling don nuna mashi sandals din " na baby of course" " wai ita baki saya mata normal kaya bane?" "Kamar ya normal kaya? Ko kana nufin they are abnormal" "A'a I mean decent ones" " to in banda abunka fita zatayi dashi? Ai kayan shan iska ne" har zai sake magana yayi shuru don gudun kada mom ta ganoshi. bayan ya gama ganin sandals din ya kalli mom "Mom please ki bani mukullin jaguar xf zanje shan iska waje" " motarka fa?" "Yana nan kawai jaguar din nake son cruising dashi" " ka duba inda nake ajiye mukullan moto in" without wasting of time ya dauko makulin yayi wa mom sallama sai fita. Har ya kusa fita ya tuna wani Abu ya dawo baya. Baby ya kalla "Kina zuwa shan ice cream?" Kamar tana jira Yes yaya. Inzo mutafi?" "Eh amma kiyi sauri kind shirya ina jiranki amota" yasa kai ya fita ita kuma tayi upstairs dagudu [7:43AM, 20/05/2017] Asnanic: 鉂ゐ煉氿煉涴煉熲潳馃挌 SUNE SANADI 庐Zuwairat 6 Doguwar gown tasa Wanda bai ida kaiwa kasa ba daga ciki ta sanya leggings. Dan kararramin kyale ta dauka ko kwalliya bata yiba amma bai hanata kyauba.downstairs ta nufa rike da gyalen hannunta. Ko ta kan mum bata biba tana ta sauri don kadda Aslam yace ya fasa zuwa da ita. "Baby ko sallama babu?" "Yo mom ba sauri nake ba don kadda yaya ya tafi ya barni" ta fada tana turo baki. "To naji adawo lafia" mom ta fada tana murmushi. Ko Ameen bata ce ba ta sa kai ta fita.da sauri ta fito ta nufi mota ta bude ta shiga don ko gyale bata yafaba saida ta shiga mota.juyawa yayi ya kalle. Gani yayi hannun rigar ta na fadowa tana maidawa " mai ya sami rigarki" ya fada fusjarshi babu alamar wasa. Da sauri ta fara duba kayan jikinta " LA yaya ban zuge zip din rigataba ina ta sauri kada ka tafi ka barni" ta fada lokacin da take ta kiciniya da zip din rigar.kallonta yayi tare da tabe baki ya juya yafara tuka mota. Harsuka fita gate bata gama zuge zip din ba. Juya mai baya tayi tare da shire gyalen " yaya please help me hannuna bai kaiwa"banza yayi da ita kamar baiji abunda taceba. saida ta sake requesting sannan yayi parking a gefen street dinsu.ba tare da bata lokaciba ya ida zuge mata zip din. "I will find out if you are flirting with me or just being silly" ya fada kasan makoshinsa. Kallonsa tayi "Yaya me kace?" Ko kallon inda take baiyiba " bada ke nake ba" haka ya kama hanyar oasis banda wakar Maher "rabhitu" ba abunda ke tashi. Daidai oasis yasaya yabude ya fita itama kokarin fitowa tayi " dalla ki Jirani cikin mota" ya daka mata tsawa.ta koma cikin motar ta bude sannan ta turo baki. Bayan kaman minti goma ya fito rike da leda.ya shiga cikin motar tare da ajiye ledar bayan motar. Reverse yayi suka kama hanyar gida.suna cikin tafiya ta kalleshi "Yaya me ka sayo" ta tambayeshi "Ice cream and snacks" "Yeyyyyyy" ta fada tana clapping hannayenta " is that what you are suppose to say?" "No.... Thank you" haka suka dinga tafiya ba mai cewa komai. Later ta juyo ta kalleshi "Yaya ina ya shan ice cream din yanzu?" Ta fada tana marairacewa. Batare daya kalleta ba yace " why?" "Mom bazata bari insha ba da yawa" " dalili" ya sake tambayarta batare daya kalli inda take ba. "wai cewa take yawan shan sanyi bai da kyau ga mace" dariya ya kufce masa " wai mace" "Yooo yaya ni ba mace bace?" Ta fada tana turo baki. Kallinta yayi before saying " ke mace ce mana tunda kina hanani sukuni"ya fada kasa2. Kallonsa tayi "Na'am yaya me kace?" "I said kada ki da mu ba gida zamu ba...... Mace" " wai yaya ni ba mace bace?" "Ban sani ba" ya fada tare da hararanta. " to yaya ina zamu?" "In muje zaki gani" [7:43AM, 20/05/2017] Asnanic: 馃挌鉂ゐ煉涴煉燄煉氣潳 SUNE SANADI 庐zuwairat 7 Haka ta ja bakinta tayi shuru don ta San halin Aslam. Haka kowa tayi shiru har suka isa gidan zoo. At the available parking lot ya ajiye motar shi. " kayyy nidai yau zanji dadina" hararanta yayi "Is that what you are suppose to say" " thank you yaya" fita sukayi yaamsar masu tickets sannan suka shiga. Suna tafe ita kuma rike da ledar har suka isa gurin zama Wanda yakeda kyau da flowers tare da grass carpet. Zama yayi itama kuma ta zauna kusa " ke koma can" ya nuna mata kujerar da ke kallonshi. Ko ajikinta ta je ta zauna opposite da shi. "Gashi yaya" ta fada tare da mika mashi ledar. Amsa yayi ya cire fan milk ya maida mata saura. "Baka cin snacks din?" "Eh" ice cream ta dauka ta buda ta fara sha a hankali shi kuma ya balle murfin milk din ya kifa kai yana sha. Yana sha yana kqllonta. Ita kuma sai shan ice cream tana kallon wasu saurayi da budurwa. Sai murmushi take . "Meke baki dariya" "Wayan can suke bani dariya" "Meye abun daria da kika gani tattare da su" " kai yaya kalli yadda suke kallon juna basu kiftawa" "Ina ruwanki dasu ko dai sun burgeki"tabe baki tayi "Allah ya sauwake" shuru suka sakeyi sannan yace "Naji dazun kince heatern dakinki ya lalace" "Eh" "To ki dinga zuwa dakina kina wanka" batare da ta kawo komai cikin rantaba ta amsa da "To" "Kuma kada ki cewa mom kina wanka adakina" "Yoo yaya in ta sani hanani zatayine? Ni da dakin yayana?" "Eh nasan bazata hanaki ba amman kadda ki gayamata" "To yaya" ta cigaba da shan ice cream abinta shi kuma yana mamakin irin yarintanta. [7:43AM, 20/05/2017] Asnanic: 鉂ゐ煉氿煉涴煉熲潳馃挌 SUNE SANADI 庐zuwairat 8 Bayan kamar thirty minutes suka koma gida.kowa dakinshi ya wuce tunda ba kowa parlour. Around 7 bayan ya dawo daga masallaci ya dauki wayan shi ya hau instagram ya duba gist about celebrities tare da bude messages dinshi kawai sai yaga an bude mashi kofar daki. Sanye take cikin satin short gown mai spaghetti hand sai gashin kanta an rabashi gida biyu sai kowane bangaren an yi mashi kalba Wanda ya sha ribbons kamar kan jarirai.duk ilahirin knees dinta zuwa kasa waje yake. Tana budewa ta juya tana rufe kofar inda hakan ya kara bashi daman kallon bayanta da dan karamin kugunta zuwa Dan karamin hips dinta Wanda basu gama bayyanaba. "Hmmmm" kawai yace a kasan makoshinsa.bai ankaraba sai ji yayi race "Yaya mom tace ka sauko dinner is ready" shi kam kallonta kawai yake ko kiftawa bayayi "Kaji yaya mom tace ...." Kawai ya mika mata hannu "Zo ki jani ban Iya tashi" mutuniyar kam ko ajikinta ta zo dab dashi ta sa kafarta daya kan gado daya kuma kasa tasa hannuwanta shi nashi. Shikam tana dora kafarta daya kan gado ya hanko pink shorts dake jikinta. Tana kama hannu yaji wani irin electricity cikin jikinshi.itama haka taji cikin jikinta "Laa yaya hannunka shocking" dariya abun ya bashi " kema hannunki shocking" itama dariya tayi sai kokarin janshi take amman ko shaking baya yi. Shi kuma sai kallon chest dinta yake. Rike hannunta yayi gam kamar zai tashi sai ya jawota said ta fada jikinshi. " kam yaya kana da karfi ji yadda ka jani sau daya na fadi" ta fada tana kokarin tashi. Gam ya danne waist dinta da nashi. Sai ta ji wani abu. Amma still kokarin tashi take. Shi kuma kallon cikin idonta yake "Yaya ka sake ni ka tashi muje muci abunci" a hankali ya sake ta yace cikin murya mara lafia yace "To ki dagani" da sauri ta tashi at the same time tana kallon inda taji abun.to her surprise sai taga wani Abu tsaye cikin wandonshi kamar tayi magana sai kuma tayi shiru "Yaya ka tashi mutafi mom tana jiranmu" idanuwanshi lumshe yace "Kije kice gani nan zuwa kaina ke yimin ciwo" bata kara ce mai komai ba ta fita. Tana tafiya tana mamakin abunda ta gani cikin wandon yayanta. "Allah yasa ba wani ciwo bane" ta fada tana sauka stairs don ita bata taba lura da wani abu agunba. Mom ce zaune tana mamakin ganinta ita kadai " baby yana ina?" Ta fada ba tare da mamakin dadewan baby ba ( parents be warn and be watchful) " wai yace kanshi ke ciwo amma gashi nan zuwa"basu kara cewa komai ba suka fara cin abuncinsu. Shi kam saida ya tabbatar ya sami nutsuwar sannan ya sake wanka da niyyar daga dinner sai wuce masjid. [7:43AM, 20/05/2017] Asnanic: 馃挌鉂ゐ煉涴煉燄煉氣潳 SUNE SANADI 庐zuwairat 9 Haka ya sauko daga saman bene yaci abinci ya tafi masjid. Mom da baby suka koma falo. Baby tana kallo a MBC Bollywood mom kuma tana chatting da wayanta. Bayan kamar 30 minutes da tafiyanshi ya dawo. Kusa da mom yaje ya zauna "Ya ciwon kan" " da sauki. Yauce dad zai dawo?" " Baku waya dashi ne?" " munayi ko dazun ya kirani" "Why don't you ask him?" "Bakomai. Nidai mom yauce zai dawo" " next week insha Allah. Any problem?" Marairacewa yayi kamar baby " mom har kin manta da bukatata na tafiya ganin friends dina?" Kallonshi tayi tare da rike kumatunshi " ya zan manta da bukatar sweetheart dina?" "Ai gani nayi kin fi danuwa da matsalar wancan kan nawa" Ya fada yana nuna baby da dan yatsa. Ita kam batasan yanayiba. Murmushi mom tayi " in banda abunka ai ita macece kuma ai yarinyace" " bawani yarinya kawai kin fi sonta" ya fada yana kara marairacewa. Dariya sosai mom take Wanda yasa hankalin baby ya dawo garesu. Gani tayi yana kallon mom duk ya wani marairace fuska kamar dan karamin taro " laa kun ga babba da shagwaba" " ke! Ina wasa dake?" Ya fada a fusace. Kauda kanta tayi da sauri cigaba da kallonta ita kuma mom in banda dariya babu abunda takeyi "Kyaleshi baby baya ya tuna" "Mom kina son ta rainani ko?" Ya fada tare da mikewa " to ina zaka kuma" "inda ake sona" dariya mom tayi " goodnight mom" " sweet dreams sweetheart" yana hawa stairs yana makala kafada kamar yaro " uhuh ni ba sweetheart dinki bane" dariya mom tayi. Shima dariyan yake har ya isa dakinshi. Kayan bacci yasa yayi rub da ciki kan gado yana danna wayan hannunsa. 8:30 mom ta tashi daga falo "Kin tabbatar kin tashi kinje ki kwanta at 9 cos tomorrow is school" "To mom daman 9 za a gama film din" mom ta kama hanyar side dinta. Bayan kaman minti arbain da tafiyan mom ta tashi ta kashe kayan kallon ta haura sama. Tana shiga ta cire kayan jikinta ta daura towel. Har tashiga bathroom ta tuna heater dinta bata aiki.sai ta dawo dakin tana tunanin ko taje dakin yaya tayi wankan kamar yanda ya yace "Kam kilan ma yayi barci kuma kada yaci ubana tunda dazun nace masa yana shagwaba kamar yaro" kwantawa tayi da towel din amma jikinta baya yi mata dadi don ta saba da wanka kafin ta kwanta gashi tana tsoron ta kara sauka kasa. Haka ta zauna for about 20 more minutes kafin ta yanke shawaran taje wurin yayanta ta kwankwasa. Daga ita sai towel din ta tashi tayi waje. Bayan ya gama danne2 sa ya kwanta har ya fara barci ya ji kamar ana kwankwasa kofar dakinsa ahankali. Shuru yayi saida aka kara kwankwasa "Wai waye?" Gabanta na faduwa tace "Yaya nice daman wanka nake son inyi"wani irin muguwar faduwa gabanshi yayi. Agogon dakin ya kalla yaga goma saura. "What did she want from me Allah yasa ba abunda nake tunani bane" kallon kofar yayi "The door is open" ahankali ta bude kofar tashiga. Dukda bedside lamp kawai ke kunne hakan bai hannashi ganin dan towel din dake jikinta ba. Directly bathroom ta nufa shikuma kaman Wanda ke jira tuni mood dinshi ya canza. Kwantawa yayi tare da yin rub da cikin ya rike pillow gam. Ita kuma dan pant din jikinta ta cire tare da yaye towel din ko kulle kofar bathroom din batayiba sakayata kawai tayi. Tana gama hada ruwan ta shiga ciki tare da dauka shower dinshi. Bada bata lokaciba ta gama wanka ta goge jikinta da towel dinshi sanna ta daura towel dinta tafito. Yana jin ta bude kofar ya lumshe idonshi. " Yaya nagode good night" ko amsa mata baiyiba ita kuma tayi tunanin yayi barci sai ta nufi kofar fits "Baby" ya kira ta da wani irin murya. Juyowa tayi ta kalleshi to her surprise sai ta ga idanuwanshi kulle "Naam Yaya" "Zo kiji" batare da tayi wani tunaniba ta nufi inda yake kwance [7:43AM, 20/05/2017] Asnanic: 鉂ゐ煉氿煉涴煉熲潳馃挌 SUNE SANADI 庐zuwairat 10 Ta zo daf dashi " Yaya gani" Bude idonshi yayi da kyar ya kalleta "Come closer" ta kara matsawa kusa dashi har knees dinta suna kan gado. Sai sannan ya kara bude jajayen idanuwanshi yana kallon innocent fuskarta yasan for sure he might end up abusing her don already ya lura da batasan matsalar da yake cikiba. Ita kam kallon shi take da yanda idanuwanshi suka canja kala " Yaya baka da lafia me"? Bai bat a amsa ba sai kallonta kawai yake " ko inje gurin mom in kira ta" da kyar yace "Lafiya lau nake, bayana ne ke mani ciwo" " sorry Yaya" bata jira me zaice ba ta fara shafa mashi bayan. Tana taba mashi baya ya ji condition dinshi yayi worst. Amma bai hana taba cos his enjoying it. " ki daga rigata ki sa hannunki ciki" bako musu ta daga rigarshi ta sanya hannunta ciki. Jitayi jikinshi zafi kamar mai fever " Yaya jikinka da zafi kodai I should called mom" murya shan kasa2 yace " ba sai kin kira mom ba ... Kisa hannuwanki biyu ki dinga shafa bayana da gefen cikina a hankali zafin zai bari" da saurinta tasa dayan hannunta tana shafa mai baya zuwa gefen cikinshi. Tana cikin massaging dinshi sai tajishi yana nishi ya kara kankame pillow. Ita anata tunanin bayan be "Sannu Yaya.. Baka da pain relief kasha..." " please baby massage me very well" yafada yana kara kankame pillow at the same time kuma nishinshi samasama. Sakarar haka tayi ta massaging dinshi har ya sami nutsuwa wani irin ajiya zuciya yayi ita kuma tana mamakin irin zufan dake jikinshi duk tausayinshi ya kamata " sorry Yaya Aslam" ta fada cikin muryan kuka. Dagowa yayi ya kalleta. Gani yayi duk idonta ya ciko da kwalla "Menene " ya tambaye ta ahankali "Ba kai ne baka da lafia kuma ka hanani in kirawo mom ba" hawaye ne ya gangaro daga idonta. Kallonta ya tsaya yi tare da share mata hawayen fuskarta "To kibar kukan na samu sauki" batace komai sai kallonshi da take. "Tashi kije ki kwanta gobe school" makale kafada tayi "ni nan zan kwanta tunda kaki a kira mom" murmushi yayi "Don't worry naji sauki" "Are you sure?" Ta fada tana taban goshinsa to her surprise sai tajishi normal "Ai kinji jikina yanzu normal ko" " eh" "To tashi kije ki kwanta" ba musu ta tashi ta nufi kofar "Baby gobe ki tunamin in kirawo electrician dinmu ya gyara maki heatern ...and thanks" "For what" " for helping me out" murmushi kawai tayi ta fice daga dakin. Wanka ya sakeyi sannan ya kwanta amma bacci baiyi gigin daukanshiba. Tunanin kala2 ya dinga yi. "I have to find way out of this before something went wrong...don in haka ya cigaba da faruwa I might end up molesting her" ya kara juyawa " ya Allah forgive me.... She's innocent" Bayan sallah asuba ya koma ya kwanta. Su baby da ta tashi tayi sallah dakinshi ta tafi da dan towel dinta da niyya wanka. Kwankwasawa tayi har sau biyu babu response budewa tayi ta shiga. Kwance yake yana bacci. Ahankali tashiga bathroom tayi wankanta tafito kwance yake still bai farkaba. "Yaya ko haryanzu baka da lafia ne?" Ta tambayi kanta ahankali take magana don kadda ta tadashi. Takawa tayi a hankali taje dab dashi ta dora hannunta kan goshinsa . cikin barci yaji sanyi hannun mutum kan goshinshi bude ido yayi ahankali. Karaf suka hadda ido. Murmushi tayi masa. Tamke fuskayayi "Me kike anan?" Da sauri ta shire hannunta " am feeling your temperature" "Naji sauki... Wankan kikayi?" "Eh"" "Hurry up and dress for school" " tam" ta fita shi kuma ya bita da kallo. Ajiyan zuciya yayi sannan ya juya ya kwanta. Tana gama shiryawa. Gurinda take ajiye kudin allowance dinta ta bude ta dauki dai2 Wanda zai isheta. dakin mom ta tafi tayi mata sallama. Down stairs tanufa tayi breakfast tunda mom da Aslam sai wajen 10 suke breakfast. 馃挌鉂ゐ煉涴煉燄煉氣潳 SUNE SANADI 庐zuwairat 11 Bayan sunyi tashi daga barci sukayi breakfast yayi way a da electrician dinsu kan yazonya kyara heater na dakin baby. Sama ya koma yaje yayi wanka ya shirya cikin gizna milk color tare da hula.ya sanya takalma. Wayanshi ya dauka ya kira Sadeeq. Ringing uku ya dauka "Oga ya" "Ni kake kira da hakan?" "Eh mana" "To daman gidanku nayi niyyar zuwa amman na fasa" "kayi hakuri ba da kai nake ba" dariya Aslam yay I "Gani nan zuwa" "Saikazo" mukullin motar sa ya dauka yaje wajen mom yayi mata sallama ya wuce. Yana isowa yayi horn maigadi ya bude mai gate kasancewar ya sanshi. Parking lot yanufa ya parka motar. Yana shirin fitowa daga shikin motar sai game Sadeeq ya fito daga bangarenshi. Tafawan guys sukayi "Yau mutuwa zamuyi kilan" hararanshi Aslam yayi "Kamar ya" "Da kazo gidanmu mana kasan tunda muka dawo wannan shine zuwanka na uku gidanmu" dariya Aslam yayi before saying "Kasan garin Kano bashi da dadin yawo cos of traffic jam" " rainin dai hankali ni da nake zuwa gidanku private jet gareni?" Sadeeq ya fada tare da yin hanyar bangarenshi kallonshi Aslam yayi " su Umma basu nan ko rowarsu zakayi min'" "Sorry" ya juya tare da yin hanyar da zai sada shi da cikin gida. Aslam binshi yayi suna dan hirar har suka isa wani babban parlor. Wasu yan mata su uku suka fara cinkaro dashi . cikin su ukun biyu suka gaidashi banda guda daya wacce idonta na kan wayan dake hannunta amman tasan da shigowar su. Ko kallon inda suke nafisan batayiba don ko kadan wannan abokin Yayan nata baiyi mataba" sai wani jiji da kai dan busashen burauba kalli yanda ya amsa gaisuwan su fiddausi da Zainab kamar baya so" ta fada acikin ranta. Tabe baki tayi ba tare da ta dago ta kallesu ba.wuri yasamu yazauna . Sadeeq ya shiga wurin Umma don kiranta.shi Aslam satan kallon yan Matan yake ba kamar wacce bata gaidashiba. "Da kaga wannar yarinyar kaga Mara kunya look at her big eyes kaman na mage....." Bai gama tunanin dayake ba yaji sallaman Umma. " Aa yau Kaine agidanmu" murmushi yayi yana wani sunsuna kai. Durkusawa yayi ya gaidata. Amsawa tayi tare dacewa " ya parents dinka hope they are fine" "Lafia lau suke" kallon Nafisat tayi "Dauko mashi drink" kamar bazata tashi ba ta tashi tana tafiya ahankali. Kamar yace abarshi tunda ba sha zaiyiba amman yayi shiru don yaga iya gudun ruwanta. Gani yayi ta dauko exotic juice da ruwa tare da cup. Fuskarta daure kamar wacce aka sa aikin dole sai data ajiye kan table din dake kusa dashi ",ai da kin barshi" yace yana wani shu'umin murmushi in ranta yayi dubu to duk sun baci" eh lailai sai yanzu nasan wannan guy din dan rainin hankaline"ta fada aranta. Umma dataji abunda yace ta kalleshi " ka Dan sha ko kadan ne" "Nagode daman daga gida nake" "Rabudashi Umma ni in naje gidansu sakin cikina nake inci abunci amman shi ko ruwan gidanmu bazai shaba" inji Sadeeq. Murmushi Aslam yayi "ai ba yanzu zan tafiba nan zanyi lunch". Haka suka yita taba hira daga baya suka ce zasu koma bangaren Sadeeq. Mikewa sukayi suka fita inda Umma ta koma dakinta ita kuma Nafisat tabi bayansu da harara "Lafia dai sis wannan hararan haka" fiddausi ta tambayeta "Wallahi wancan guy din Dan rainin wayau ne ji yanda baice baya shan ruwa ba saida ya bari na wahala" dariya fiddausi tayi "Kodai kina cikine " Fiddausi ta fada tana daga mata gira. Tamke fuska tayi tare da tsartar da saliva gefenta "Allah ya sauwake" Suna isa part din Sadeeq Aslam yayi relaxing kan three seater . kallonshi Sadeeq yayi "Bahbah yadai naga kamar wani abu na disturbing dinka" shuru Aslam yayi for a moment before saying "Gaskiya guy ina tunani zan bi shawarar ka...zan gayawa dad yayi min aure" kallonshi Sadeeq yaga babu alamar wasa tattare dashi "Wait har yanzu kana samun wannan matsalar ne?" "Yap" " let me ask you a question?" "Inajinka" "Haka nan sha'awar yake tasowa ko da akwai abunda ke tada ma shi?" Karya yayi mashi " haka nan yake tashi" girgiza kai Sadeeq yayi "I don't believe you... There is something you are not telling me" "You don't have to believe me" shuru suka danyi before Sadeeq yace "to kana ganin daddy zai yarda?" " nasan cewa dad is a no nonsense person amma ya zama dole in fada mashi kafin in fada wata hallaka" " oh rayuwa ni gashi Abba yace in fito da wacce nake so kafin end of this year.... Amma wait a second ka sami wacce kakesone?" Murmushi Aslam yayi " wannan sister nan taka data kawo Mani drinks dazu zaka bani don naga bata da respect kaga sai in koya mata respect tare da maida ta ruwan kashe gobara for the main time..." Wulla mashi pillow Sadeeq yayi " Nafisat zaka koyawa respect? Aikam sai dai Ku koyawa juna" tabe baki Aslam yayi " you will be surprise kadai tayani da adua Allah yasa dad ya amince" haka suka ta hira har lokacin sallah yayi sukaje sukayi suka dawo sukayi lunch sanna Aslam yayi masu sallama ya tafi. [9:30AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 馃挌鉂ゐ煉涴煉燄煉氣潳 SUNE SANADI 庐zuwairat 12 After four days dad dinsu Aslam ya dawo.with in four days din aka kawo kayan da akayiwa baby order suka iso Wanda yasa sexy dressing dinta yakaru. Wannan dalilin da yasa Aslam ya rage zama a general Palo. Yanzu most of the time ko yana gidansu Sadeeq ko kuma yana dakinshi cos shi kadai yasan halin da yake shiga in ya ganta da yar pincikar riga. Mom ta lura da hakan amma data tambayeshi sai yace ba komai sai dai ta temaka mashi da maganar tafiyarshi. Hakan yasa ranar da dad dinshi ya dawo da daddare mom ta fada mishi ya kamata a bar Aslam ya dan tafi Spain don yaga friends dinsa. Dad kallonta yayi "Yace maki yanason ya koma can dinne?" "Kwananakin nan sai in ganshi so moody and in nayi asking nashi sai yace he is missing his friends" "Kaji zancen banza. Kyale ni dashi" "A,a dear banason kaje kayita balbaleshi da fada in ka yarda ni zanbashi kudi da zasu ishe shi har yaje yadawo" dariya dad yayi "Kaji masu kudi ni dai nace ki barni dashi". Bata kara cewa komai ba don tasan he never goes back on his word. The following morning bayan sun gama breakfast.ya tashi da niyyar komawa sama da ya kalleshi "Son ka jirani a garden we have something to discuss" kallon mom yayi da alamar tambaya a fuskarshi amma tayi saurin kau da kanta. Satan kallon baby dake fama da abinci gabanta yayi sannan yayi hanyar da zata sadashi da garden. Bayan kaman 15 minutes da zamanshi dad ya zo. Zama yayi opposite dashi " mom dinka ta gayamin wata magana that you are missing your friends" daga kai yayi alamar eh "To mufa bakason zama da mukenan?" Girgiza masa kai yayi alamar a.a "Ba haka bane is just that I want to be a way for a while" "Kaji shashancin banza, away from what!? Me, your mother or your sister" dad ya fada a fusace "I..." "Quite am not done talking!" Yafada with loud voice. Dad baya cikin parents masu sangarta yara dukda shi kadaine danshi. Dad yacigaba da cewa "Put this at the back of your mind inka ga ka bar kasan nan to katafi doctorate program dinkane kuma ba Spain zakaba tunda yanzu kafi son abokanka kanmu family dinka" baice komaiba tunda yasan daman it's under probability "Did you understand what I said?" Nodding kawai yayi. Kallonshi dad ya karayi "Dear don't feel as if ina yanda na gandama da kai, kasan you are the only one we have sai kuma Aisha banason ka out of my side ko kaddan" ya fada yana sausauta murya kamar bashibane yake fada yanzu nan. Shidai Aslam baice kala ba dad yakara dacewa " in kuma you are bored kana iya fara aiki a daya daga cikin factory dinka" kallon dad yayi "Nawa Kuma?" Dariya dad yayi "Eh mana ai duk kai nake wa wahalar ko baka saniba" "I know dad....thanks" "You are highly welcome me dear" haka suka dan taba hira acikin ran Aslam yana cewa " sai ya gama dukan mutum ya jawoshi jiki" kamar minti arbain suka komar falo inda suka tadda mom da baby suna kallo kasancewa yau week end ko zama baiyi ba ya nufi upstairs dad ne ya juyo ya kalleshi "Son ina zaka Kuma?" "Daki" "Kana wani abune?" Girgixa masa kai yayi alamar no "Then kazo ka zauna ai mun kwana biyu bamu zauna waje daya ba [9:31AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 馃挌鉂ゐ煉涴煉燄煉氣潳 SUNE SANADI 庐zuwairat 13 Dawowa yayi ya zauna. Satan kallon baby yayi duk hankalin ta na kan transformer da akeyi cikin MBC 2 zaune take kan 1 saeter daga ita sai dan karamin armless Wanda bai kai kugunta ba sai dan karamin shorts. Tayi gammo da kafafuwanta. Daganinta ka San bata da damuwar komai kanta ya sha kyara sai kyale yake. Dan tabe baki yayi. Dad na zama yanemi remote. "Wai ina kuke ajiye remote ne?" Baby ce ta fara tura baki daman aladanta kenan idan tana kallo boye remote take wai don kar a canza mata station "Ke! Bazaki fiddo remote ba kafin in tattakaki?" Aslam ya daka mata tsawa don shi bai ki ba tayi fushi ta tashi daga palon cos a takure yake. Jikin na bari ta daga cinyarta ta fiddo remote din. Cikin sauri ta mike ta kaiwa dad. Murmushi dad yayi "Naga alaman kina tsoron yayanki" "Ba dole ba ji yadda yake daka mata tsawa kamar tayi mata wani laifi" inji mom dake hararan Aslam. " dad kaji ko ...shiyasa take rainani" inji Aslam yana kallon baby da ta koma wurin mom da zama. Shi kam dad banda dariya babu abinda yakeyi. Canza channel yayi zuwa aljeezira. Kunkuni baby ta farayi tana kokari mikewa "Ina zaki kuma" inji dad yana kallonta don da gani yana mugun kaunar baby. Da shagwaba tace "Dad sama zan koma" "To dawo ki zauna in maida maki channel dinki" in ran Aslam yayi dubu ya baci "Dad kyaleta mana taje tayi karatu" "ina ruwanka" inji mom. Dad maidawa yayi MBC itakuma baby tana murmushi ta dan saci kallon Aslam karaf idonsu suka hade ya watsa mata wani mugun kallo da sauri ta dauke idonta ta maida su kan film dinta. Ko minti ashirin baiyiba ya mike "Dad zanje in dan duba internet" " you can go" da sauri ya nufi sama. Kan gado ya kwanta tare da yin rub da ciki. Kwantawa yayi for a moment before yayi dau waya ya kira Sadeeq "Guy dad fa bai amince da zance tafiyan nan ba" "To ya kenqn?" Sadeeq ya tambayeshi "I will talk to him about plan b saidai ina tsoron outcome din" "Kawai have faith what will be will be" "Ai wani hanzari ba gudu ba ta yanda zan gaya mashi .. Wallahi am afraid kar kaso kaga irin fadan dayayi dazun kan traveling dina" "Insha Allah we will win" "Allah yasa talk to you later" Yanzu kusan sati biyu kenan dawowan dad amman Aslam ya kasa mustering courage din gaya masa maganar da yayi niyya. Kullum Sadeeq karfafa masa gwiwa yake amma sanin halin dad ya hanashi Iya magana. Abun yanzu yazama worst da yayi limiting kansa zuwa dad area kawai. Dad da mom sun San something is wrong with him but can't point a finger at it. kamar kullum bayan ya gama dinner da complete family members nasu yaje masjid daya dawo good night yayi wa parents dinshi sannan ya koma room dinshi. As usual wanka yayi ya kwanta daga shi sai shorts ya rufe da bargo. Around nine baby ce zaune da textbook da calculator akan dan chair mai dan table. Sai tsoki take tana buga kafafunta a kasa. "Ni ban Iya wannan shegen maths din ba" zama tayi kamar mai tunani for a moment sanna ta mike tare da sanya room slippers dinta at the same time ta kwashi books da calculator dinta tayi waje. Ajikinta kayan bacci ne na companin hello kitty mai gajeren wando da riga mai spaghetti hand color pink da zanen fuskar mage wurin kirjinta. Har fara barci yaji an kwankwasa masa kofa. "The door is open" yace yana dan mikewa zaune cos yayi tunanin dadne. Bude kofar tayi tashiga yana ganin ta ya kalleta from head to toe. Murtike fuskayayi "What the hell are you doing here" cikin dan tsoro ta karasa kusa dashi "Yaya assignment dina ne ban iyaba" ta fada tana marairacewa "Kuma sai yanzu kika gandaman zuwa ko" "Sorry Yaya film na kalla" "Sorry for your self cos if something mistakenly happen ke zaki wahala cos Allah knows am trying my best [9:31AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 鉂ゐ煉氿煉涴煉熲潳馃挌 SUNE SANADI 庐zuwairat 14 Ya cigaba da cewa "Allah kadai yasan irin wahalal danake sha all because of you" dan turo baki tayi don in za.a kasheta bata san manufarsa ba. kallonta yayi for few more seconds. Kokarin mikewa yayi sai ya tuna da bashi da komai sai shorts. "Bring the books" yayi commanding dinta takowatayi ta zauna kan gadon shi kuma ya matso kusa daita ba tare da ya bar bargon jikinshi ya fadi ba. Fara solving din maths din yayi amma duk nishin da zatayi iskar ajikinshi yake sauka kasancewa ta kara matsawa kusa dashi don taga yanda yake solving maths din. Dakatar da rubutun yayi amman idonshi ka book din saidai hankalinshi baya jikinshi cos already his feeling horny. Daga idonshi yayi yana kallon chest dinta Dan kananun nipples dinta ya kalla Wanda yasa joystick dinshi ya kara mikewa. Rufe book din yayi ya ture gefe kallonta yayi da red eyes dins hi "Baby baki jin tsorona?" Girgiza kanta tayi tare dacewa "A'a" Baki jin tsoron in cutar dake?" "Kai yayana ne bazaka cutar daniba" shiru yayi tare da ruko hannunta yana kallon cikin idonta "In bana cikin hayyacina wani bangare na jikina ya cutar dakefa" "Ina?"ta tambayeshi kai tsaye. Dan matso da ita yayi kan gado ya bude bargon yasa ta shiki. "Nan" ya nuna mata joystick dinshi batare daya cire blanket dinba. Kallon wurin take kamar ba gobe. To her surprise sai taga gurin mike yake cikin blanket. Hannun ta ta kai saman bargon tare da rike gurin. Lumshe idonsa yayi "To Yaya menene wanan?" Babu alamar tsoro tartare da ita. Rasa abunda zai ce matayayi. "What is the name of this place?" Ta sake tambayarsa.still idonshi rufe kasancewar bata cire hannunta ba "Bai da suna" ya ce murya can kasakasa "To Yaya mu gani" hannunta ya cire daga saman bargon ya maida cikin bargon " ba,a ganinshi just touch it" hannu tasa jikin shorts dinsa "wasssh" yace pleasurablely. Baby mamakine ya bayyana fuskar ta "Yaya wannan abun yana da tsawo da girma daman yana jikinka all this while?" Da kyar ya samu ya girgiza kai alamar Aa "I know cos ban taba ganinshiba" kallon shi tayi "Yana maka ciwo ne naga kana lumshe ido" daga mata kai yayi alamar eh. Cire hannunta tayi niyyaryi da sauri ya maida hannunta " please ki cigaba da rikewa zai daina yimin ciwo" maida hannunta tayi ta rike. Hannunta ya rike da nashi yana sama da kasa da hannunta. Dayan hannunsa yasa cikin riganta yana shafa bayanta matso daita yayi dab dashi yana shafa hancinshi kan wuyanta. Cikin muryan kasakasa kaman rada yace " baby am sorry" "For what Yaya" kokarin kai bakinsa cikin nata yake ",for molesting you" [9:31AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 鉂ゐ煉氿煉涴煉熲潳馃挌 SUNE SANADI 庐zuwairat 1鈨�5鈨� Kokarin kama bakinta yake itakuma tana dan Kau da kanta gefe. Daya ga bata da niyyar bashi bakinta saitin wuyanta ya maida bakinshi yana kissing din wuyanta tare da shafa bayqnta zuwa rib cage dinta. Fara mimmike kafafuwanta tayi " Yaya stop ina jin wani iri" maida bakinshi saitin kunne " meki..ke..ji" ya tambayeta cikin rada tare da tura harshenshi cikin kunnenta at the same time yana kai hannunshi kan nipple dinta. Musumusu ta fara tana kara shigewa jikishi at the same time jikinta ya dau rawa " Yaya please stop am feeling tinklish " ta fada tana stammering [9:32AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: B 鉂ゐ煉氿煉涴煉熲潳馃挌 SUNE SANADI 庐zuwairat 1鈨�6鈨� wankayayi ya kwanta " something have to be done" Baby kam kwantawa tayi tana mamakin halin Aslam "Kam ban kara zuwa dakinshi". Wacegari bayan yayi sallah asuba ya lura da littafinta da calculator murmushi yayi "Shegiya" daukan litafin yayi ya ida mata assignment din ya ajiye kan mirror. Komawa yayi ya kwanta. Tana gama shirin school taje tayi mom sallama. Mom ta lura da chanjin tafiyanta "Why are you walking like this kina wani bubbude kafafuwa" "Bugewa kafata tayi" "Don kafanki ta huge sai ki dinga bude kafafuwa?.... Kina iya zuwa school din?" "Eh mun fara c.a" "Adawo lafia" fita tayi downstairs. Har ta fita ta shiga motar sai ta tuna books dinta. Kamar ta barsu sai ta tuna uncle Reuben bashi da kirki. Fita daga motan yayi "Small Hajiya ina zaki Kuma" inji driver " mantuwa nayi ina zuwa" cikin falo ta nufa tare da hayewa sama. Gabanta na dukan uku uku ta kwankwasa kofar dakinsa. Cikin barci yaji knock ya san itace " come in" yace yana kallon kofan. Kin shiga tayi. Kara kwankwasawa tayi " nace come in" " Yaya please books dinna zaka bani" "Ni zan baki?" " bakace in bar Shiga dakinka ba" "To yanzu kishigo" kin shiga tayi. Bai kara cemata komai ba. Ta kusa five minutes tsaye "Ba zaki zo ki dauke books dinki daga dakinaba to wallahi in na tashi yagesu zanyi" da sauri ta bude tashiga mikewa yayi zaune yana kallonta fuskarshi daure. Direct kan mirror ta nufa ta dauki books din ta juya zata fita "Ke! Kin gaidani yau? Ya Dhaka mata tsawa. Jiyawa tayi ahankalin "Yaya good morning" komawa yayi ya kwanta abinsa batare da ya amsa mata. Bayanshi tabi da harara sqnnan ta fita Bayan sun g"ama breakfast ya kalli dad "Dad please INA son muyi wata magana" dad goge bakinshi yayi da tissue " amma all ears" yace yana kallonshi cikin idonshi. Shuru yayi yana kasakasa da kai " am listening... Ko mum dinka ta bamu privacy?" Dad ya kara tambayanshi daga mai kai yayi alaman eh. Dad kallon mum yayi "Kinji danki yace yanason magana da ubansa so excuse us" yace in a funny voice. Murmushi mum tayi tana dan tashi "Inyayi tsqmi ai dole naji" "Bama zaiyi tsaminba" inji dad. Mikewa tayi tana murmushi tayi upstairs.dad ya maida kallonshi kan Aslam " ina jinka" kan Aslam kasa " dad I...I..want ...." "Kai stop wasting my time and talk like a man" "Aure... Nakeso" kallonshi dad yake bayako kiftawa. Mamaki ne kwance kan fuskarsa inda Aslam ya sunkuyar da kanshi kqsa " what did you say.?" Dad ya tambayeshi ba wasa cikin muryansa. Jin muryan dad yasa gabanshi ya fara faduwa cos yasan it is a lost course already. Kasa bashi amsa yayi " am asking you... Be bold enough to say it again!" " I want to get married " murmushi dad yayi " I admire your courage...Meye dalilinka na sonyi aure at this tender age" shuru yayi bai ce komaiba "Kabani dalilin dayasa kake son aure yanzu" still shuru yayi baice uffanba "I suppose kana son jin yanda aure yake ko" shidai Aslam bai kara cewa komaiba. Dad yacigaba da cewa "Any way my dear son ka bude kunnan ka ka saurari abunra zan gayamaka.... Shidai aure ba abun wasa baneba. Kuma ai kai baka gama mallakan hankalinka ba balle kace kana Iya zama da mace... Ko kana tunanin marriage is all about sex " ya tambayeshi sannan ya cigiba da cewa "Marriage is something you dont just go into it until you are ready to be committed ko kanason ka zama daya daga cikin masu yin aure ba don sun.shiryaba [9:32AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 馃挌馃挍鉂ゐ煉燄煉氿煉� SUNE SANADI 庐zuwairat 1鈨�7鈨� "Ko cikin wayanda suke aure ba don Allah ba daga karshe su maida ya'yan mutane jawarawa bayan sun sami biyan bukatarsu. " yadan yi shiru ganin Aslam baice komaiba yasa yacigaba da cewa "Ka kwantar da hankalinka when you look matured enough for marriage ni da kaina zansa ka kayi" shuru yayi "To dad in baza amin auren ba ka taimakamin kabarni inyi tafia..." "So you are now given terms and condition ko ba hakaba..... In barka kaje can inda ba mafada kayi abunda ka gandamako.....ko daman kafara bin Matan banza kafin kadawo gida?" Da sauri Aslam ya girgiza Kansas " to in ba hqkaba why the sudden change" "Please dad....." " kaji zancen banza. To baza koinaba kuma bazanyi maka aure ka wulakqnta year mutane kajamin zagi a gariba" "Please....." ",kai! This discussion is over" tashi yayi ya barshi nan kan dinning. Hada kai yayi da table din dinning. At that moment in kuka zai zo masa da ya sami sauki. Tunani iri iri ya rangayi Da kaman ya kira yan uwan dad ya gaya masu sai ya tuna dad ya ma fisu sauki. Da kyar ya koma dakinshi ya kira Sadeeq ya sanardashi yanda sukayi. Hakuri kawai Sadeeq ya bashi. Dad name komawa sama ya dinga fad a "Ko maiyasa yayan yanzu basu da respect kawai suna tunanin asami mace ayi yanda aka gandama da ita shine aure basu San aure is among the most complicated thing a duniyaba" mom ce ta kalleshi "Hmmm daman nace in yayi tsami zanji meya hadaka da Dan naka?" Zama dad yayi sannan yace " wai kinji jairin danki.wai.aure yake so" shuru mom tayi tana mamakin zancen. Tana son magana amman tayi shuru can kuma ta daga kanta ta kalli dad " dear me zai hana....ayimashi auren kada wata matsala ya biyo bay....." "I know it daman nasan you are behind it...nasan cewa Aslam da kanshi bazaiyi wanan shirmen ba sai da taimakonk..." "Ni Kumar?" Mom ta tambayeshi tana nuna kanta "Eh ke....to bari kiji don kina son yara Allah bai bamu dayawa ba bazai sa in barki kiyi ruining din juvenile son dina ba" "27years old guy din ne juvenile" "Kaji wai guy. To ni wurina boy ne kuma baki isa kiyi ruining din life dinshi ba" "Yanzu auren shine ruining din life dins hi. To inda yana ruining din rayuwar mutum da kai za ayi ma....." "How old was I when I get married to you....to inki manta let me remind you I was 37" "Nidai nace kabari yayi aure tunda bakasan matsalar dake damunshiba" "Bazaa bariba kuma I have better plan for my son" "Kada fa ka manta I also have a say cos ni na haifeshi" "To kije kiyi mashi auren mana tunda you have a say" "Ni ba auren nace zan mashi ba amma Allah ya rabamu da abin kunya" "Kisashi yayi abun kunya ki ga ikon Allah" " bari in barma dakin tunda yan fadan kake Ji" ta mike tafita " I kwara kije ki gaya mashi bazai yuwuba " tan a fita dakinshi ta tafi kwance yake yana kallon ceiling da ganinshi kasan baya shikin hanyacinsa " sweetheart" tafada tana Dan tabashi. Said sannan yasan tana dakin mikewa yayi zaune Tare da kwantar da kansa kan kafadarta. Fara shafa kansatay tana rarrashinsa "Am sorry sweetie" "No problem mom" yace yana murmushin karfin hali "Daman da akwai wace kakeso?" Karya yayi mata "Eh" "A ina take?" " it doesn't matter" "No mom kinsa Halin dad ...his no is no" haka suka dan tava hira har yadan sami nutsuwa. Daddaren ranan kowa ya hadu gurin dinner amma bandashi mom ta aiki baby ta kirashi. Dataje sama bata shiga dakinshiba kwankwqsawa yayi " Yaya kazo dinner is ready" "In kika bari na fito gurin saina tattakaki" da gudu ta koma ta gayamasu yanda yace. "Zauna ki ci abuncinki his not hungry" yace babu alamar damuwa tattare dashi. Mom ce tayi ma masu aiki magana su kai masa abunci sama da sukaje sukayita Knocking yaki bude masu. [9:32AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 馃挍馃挌鉂ゐ煉燄煉氿煉� SUNE SANADI 庐zuwairat 1鈨�8鈨� Washegarin ranan yaje supermarket ya hado kayan drinks da beverages da foreign snacks ya shika dakinshi da su. Makulli yasa dqga shiki ya kulle kofar. Da yaji yunwa ya sha juice da snacks daman da can shi ba kwanin cin abinci bane. Still yau baifito dinner ba hankalin mom ya tashi shi kam dad ko ajikinshi. Baby ma abun ya dameta duk da batasan dalilin yin hakaba. Bayan sun gama dinner ta tashi ta nufi sama da kaman ta shiga dakinta sai kuma ta nufi gurinshi kwankwasawa tayi shuru baa amsa back "Yaya kana jina please bude kofa " yana jin muryanta ya tabe baki"as if she's not the cause of my problem" yace acikin ranshi "Yaya please come and eat " still banzq yayi da ita "Please ya...." "Kin San wallahi yanda nake jin haushinki in kika kuskura na bude kofa na ganki sai na huce kanki kuma wallqhi na lahira sai ya fiki jin dadi" shuru tayi kuma ta kasa tafiya. Few seconds later ta daure tace "Sorry Yaya kasan ina sonka please ka....." "So you are still standing there... Wait for me" mikewa yayi yanufi kofan tajin haka ta juya aguje ta bar gurin shi kuma ya bude ya hangeta tana gudu. Abun dariya ya bashi. Komawa yayi dakinshi yana dariya. "Ashe kina da tsoro.. Ai da kin tsaya kin ga aiki da cikawa saidai duk abunda zaayi aje ayi cos am tired" Mom ma tana gama dinner dakinshi tayo. Ji yayi an kara knocking "In na fito abunda zan maki sai yafi na ranan nan" yace alokacinda yake bude kofa. Karaf suka hada ido da mum "Mekayi mata ranan nan" shuru yayi gabanshi na faduwa. Sam ita hankalinta baije wanan gumba cos bata da dirty thought kan yayanta "Don ka yarinya ta damu da kai shine kake zaluntantako?" Still baice komaiba. Shiga dakin tayi ta zauna kan kujeran mirror tana kallonshi "Sweetie mekake ci da baka saukowa cin abunci ko so kake ulcer ya kamaka?" "Mom ina cin abinci daman dasafe naje shopping" ya bude mata room fridge dinsa. "To duk wayan nan ai ba abunci baneba" "Ni nama fisonsu kan abinci" "Make sure ka sauko yanzu nan ka ci abincinka" "Mom am....." Daga mai hannu tayi "Don't argue with me. In kuma ban isa da kaiba shikenan" "Naji zanci muje" fitowa tayi yana biye da ita. Baby tana gama sa kayan barcinta ta kwanta sai ta tuna da film din da akace zayi "Aikam saina kalli film din super man" kallon agogo tayi "Yanzu 8:16pm to bari indan yi karatu before then" ta dauko school bag dinta ta daiko books ta fara karatu. Suna sauka kasa mom gaba yana biye daita. Dad zaune kan dinning da ala man ya gama cin abunci yana relaxing ya kalle Aslam da mom ke jawomawa kujeran dinning "Au har ka gama hunger strike din?....nonsense" yace yana mikewa. "Bari in bar maku dinning din tunda ni kuka tsana don ina fadan gaskiya" sama ya hau mom tabi bayanshi da harara shi Aslam sunkuyar da kanshi yayi kasa. Mom ce ta zuba mashi abunci tana gamawa ta shafakanshi "Sweetheart maza ka cinyeshi kaji ko?" Gyada mata kai yayi. Mom haurawa sama tayi tabarshi. Abinci ya dan ci kaddan ya koma kan kujeran palo. Kwantawa yayi kan three seater ya rage hasken wutan palon. CNN ya maida yana kallo ko 30minutes baiyiba yaji kafanmutun kan stairs dqgawa yayi yakalla hangonta yayi ta tawo daga ita sai rigar barci Wanda bai ida karasawa cinyanta. Komawa yayi ya kwanta don kada ta ganshi yana murmushin mugunta "Zaki ci ubankine"yace kasa kasa "Laa yau sun manta basu kashe kayan kallonba" face lokacin da ta karaso cikin Palo. Gur in ajiye remote ta duba ta ga babu don kada ta kara wasting more time ta chanza channel din da button din jikin decoder "Kam amma fara "tace tana komawa da bayabaya [9:32AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 鉂ゐ煉涴煉氿煉燄煉氿煉� SUNE SANADI 庐zuwairat 1鈨�9鈨� Bata ankara ba taji ta zauna kan mutun cikin sauri da zafin nama tayi kokarin mikewa. Da sauri ya kama hannunta "Am sorry Yaya bansan kana wurinba" wani irin kallo ya dinga yi mata "Kina sane kika zauna kaina" "Aa wallahi ban sani ...kayi hakuri ba zan kara back" kara kallon chest dinta yayi bayare daya saki hannuntaba. "Dazun meyasa kika gudu?" Tana dan turo baki tace "Ba kai bane kace inka fito na lahira sai yafini jindadi ba" "Dan nace haka sai ki gudu ai ba abinda zan maki" "Ai tsoro nake ji don.kadda ka yimin....." "Kada inyi miki me?" Shuru tayi batace komaiba "Nace kada inyi miki men?" "Don kada ka sami hannu ...." "To bake kikace yana yimiki itching ba" " ai danace maka zafi baka bariba" kwaikwayonta yayi "Ai ni banji ba" kallonshi kawai tayi ta dan juya tana kallon film "Yaya ka sakeni zanje inyi kallon" kallon ta yayi yana imagining abubuwa kalakala. Komawa yayi zaune "Zauna anan "ya nuna mata kan cinyarsa. Ba gardama ta zauna amman hankalinta yana kan film din. Bayanta ya dinga kallon da gashin kanta da yasha gyara ga ka wasu kanunun gashi.da suka kwanta abayan wuyqnta shafa manta yayi zuwa bayanta "Baby" juyowa tayi ta kalleshito her surprise sai taga duk yqnayinshi ya chanza "Naam Yaya" juyo da ita yayi ya ware mata kafafunta still akan cinyanshi "Aure nake so kuma baba yaki yayi min" k allonshi take kamar yau tafara ganinshi "Ka gayawa mom nasan zata yimaka" Dan dariya yayi " Yaya wacece zaka aura" " tana can wani gida" shiru yayi itama haka. "Baby zo muje dakina kiyimin wani Abu" makale kafada tayi alaman aa " why" ya tambayeta . " ba kai kace inna shiga dakinka zaka min wqni abuba."shafa laps dinta yayizuwa kugunta tare da daga dan night gown dinta . karkata kanshi yayi gefe yana dan kallon pant dinta shafa pant dinta yayi "Please baby wani abu zan nuna maki" yace lokacinda ya zira hannunshi shikin riganta yana shafa naked skin dinta. Wani irin warm da softness yakeji a hannunshi "Baby jikinki taushi" bata ce komaiba don yayan nata ya fara bata tsoro "Kinji let's go to my room please" kara makale kafada yayi "Baby please fa nace" "Gaskiya ni tsoronka nakeji" "Ba abunda zanyi miki" kara makale kafada tayi "Yaya banason zuwa kallon zanyi ni dai" "Bazaki taimaka minba " "What is wrong with you again?" "Ciwo nane ya tashi" "Gaskiya ni dai Yaya ga fadama dad ya kaika hospital a yimaka operations" "Zan fada mashi ....amman yanzu muje in nuna maki wani abuh" shuru tayi batace komai "Ke! Dake nake" nantake jikinta ya fara rawa saboda tsawan daya dakamata "Don ina wasa dake ...to before the count of three kije dakina kwanta cikin blanket.... Ai you are the cause of my suffering so you are also going to feel my pain" ai bai gama magana Kafin ta sauka daga kan kafarsaba da gudu tayi sama tayi dakinsa gabanta na faduwa tasan its not going to end well [9:32AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 鉂ゐ煉涴煉氿煉燄煉氿煉� SUNE SANADI 庐zuwairat 2鈨�0鈨� Tana zuwa dakin ta zauna kan gadon gabanta sai dukan uku uku yake kuma abun haushi ba mai taimakonta gashi mum in ta gama dinner ta tafi side dinta bata kara saukowa sai goma da safe in tana azumima bar la.asar bata saukowa batasan abunda Yaya Aslam yayi niyyar yimataba amman ko ma menene ba abu bane mai kyau "Yace min wani bangare na jikinshi na iya cutar dani kuma da na tambayeshi meye wannqn abun ya nuna min" gabanta ne ya kara faduwa da ta tuna irin tsawon da girman abun. "Ta yaya zai cutardani da wannan abun....Allah yasa ba dukana zaiyi da wannan abunba" tunani kalakala ne cikin mind dinta. Aslam yana ganin tayi sama ya tashi yabi bayanta har zai shiga dakin wata zuciya ta dakatar dashi "What are you doing... Come on.. You are better than this... Kadda ka bari shaitan yayi galaba kqnka. Don' do something you will regret for the rest of your life" sai wata zuciyar tace "Ba sunce baka isah aureba show them you are capable of marriage.... Oh Allah don't let me go astry" zama yayi bakin kofar shi bai shiga dakinba don yasan cewa in har ya shiga ya ganta he might lose his mind again. "Why are my being controlled by her... Naga mata kalla kala harda masu sa pant da bra.. Mata cikkaku why Aisha (baby) ...why am I lusting after yqrinyar dana goya abayana." Magana iri tambaya kalakala amman bai sami amsan tambayanshiba. Yafi two hours nan zaune kanshi hade da kwaiwa. Baby zama tayi tana ta sauraren shigowansa amman shuru ahaka har barci ya kwaceta kafafuntq kasa daga hips dinta zuwa sama.kwance kan gado. Ta dora hannunta daya kan daya saman cikinta. Barcinta take kaman ba gobe . gajiya yayi da zaman waje ya mike tare da cewa "Duk abunda ya faru SUNE SANADI cos am not a saint" kofa ya bude ya shiga kwance ya taddata. Hot legs dinta ya kalla zuwa dan pant dinta daya dan bayyana. Directly bathroom ya shiga yayi wanka sanna ya fito daure da towel dan gajere. Tsayawa yayi yana kallonta non stop. Same feeling ya fara samu.durkusawa yayi gabanta ya danyi sama da kayan barcinta. Knees dinshi ya ida kaiwa kasa. Kan cibinta ya kai harshen sa yana licking dinta ahankai. Abun mamaki cikin barci sai taji wani irin dadi ta kankameshi. Gam tarike kanshi don kar ya bari. Kara tura harshenshi yayi inda ita kuma ta dinga shafa kanshi. Niyyar mikewa yayi amman kara danne kanshi tayi a haka ya sanya hannunshi cikin. Riganta kan nipples dinta ya saukesu yana shafa su ahankali kankameshi tayi tare da zagaya shi da kafafunta da kyar ya samu ya daga kanshi don irin rikon datayi masa. Kallon innocent face dinta yayi idanuwanta rufe. Atunanin baby she's having a sweet dreams batasan ba marfarki takeba.romancing dinta yake kaman ya sami babban budurwa ita kuma sai kara kankameshi take haka yasashi cikin wani yanayi.duk jikinta yabi yana kissing har ya kai kan bakinta kallon yanda take ta jujjuya kanta ya tsaya yi da alaman she wants more. Kan bakinta ya dinga shafawa da harshenta kamar mayunwarciya ta bude bakinta. A hakankali ya hade bakinta da nashi wani ajiyar zuciya ta dinga saukarwa shima haka "Baby I can't control myself" yafada kasan makocinsa gam ta kara rikeshi. Kara damke kafafunta tayi da waist dinshi da kyar ya banbare kanshi. Mikewa yayi ya maida kafafunta kan gado hannuwanta bude alaman come back komawa yayi kan gadon cikin sauri ta kara rikeshi. Romancing dinta ya cigaba dayi ita kuma was enjoying every bit of it. Cire mata riga yayi tare da cire mata pant. Naked skin contact dinsu ya kara hura wani feeling a tsakaninsu. Jikinta rawa yake amman still idanuwanta rufe suke rike take da waist dinshi kaman zaa kwace matashi. Shi kanshi mamakinta yake. "What sort of sleep is this" bude kafafunta yayi ya samata hannu nan take ta bude idanuwanta gani tayi dukkansu naked kqllon hannunshi dake gabanta " Yaya please kabari zafi zaiyimin" tace tana kallonshi sai sannan ta kalli abunda ke gabanshi. Mugun tsoro ne ya kamata "Yaya please kar ka cutar dani... Please" [9:33AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 馃挌馃挍鉂ゐ煉燄煉氿煉� SUNE SANADI 庐zuwairat 2鈨�1鈨� Jiyayi jikinshi yayi sanyi "Bazan cutar dakeba kinji....amman kiyi duk abunda nace maki." Da sauri ta gyada masa kai tayi. Cigaba da wasa daita yayi tare da fingering dinta. Lumshe idanuwanta tayi. Kissing dinta yake hannunta ya kai kan joystick dinshi "Ki yimin abunda nake maki" yace cikin muryan rada. Ba gardama ta kama mashi tana wasa dashi. Nishi yakeyi itama haka. Bude ido yayi ya kalleta "Kina jin zafi?"dan girgiza kanta yayi ala man a.a. dan murmushi yayi "To me kika ji kike groaning" bude idonta da yayi jajir tayi ta dan kalleshi "Wani irin nake ji" ya gane manufarta "To haka nakeji in na kanki da sexy dress.... So you are welcome to my world" rufe idanunta tayi tare da cije lips dinta "Open your eyes" yayi commanding dinta. Ahankali ta kara bude idonta tana kallonshi "Kiss me" yace mata "Ban iyaba" ta fada muryanta na rawa. Bakinshi ya kawo dabda nata "Open your mouth" ahankali ta bude bakinta harshenshi ya tura cikin bakinta " now suck it" ba gardama tafara sucking din tongue dins hi shima yana sucking nata. Tambada iri iri ya dinga koya mata inda ita kuma ta dinga responding. It only take the will of Allah da ya lalata mata rayuwa. Ahaka har ya sami nutsuwa inda itakuma abun ya ki barin damunta kaman wasa har jikinta yayi zafi sosai ba irin kokarin da baiyi mata ba amma still makale take dashi gam. Da kyar ya samu ya kwace kansa daga rikon datayi masa. Bathroom ya kaita yayi mata wanka ya maida ta cikin blanket. Shima wanka yayi acikin ranshi yana mai aduan Allah yasa ya fi karfin zuciyanshi. Yana dawowa ya gan har tafara bacci tadata yayi "Baby tashi kisa kayanki ki koma dakinki" ya fada lokacin da yake taba goshinta still akwai zafin. Makale kafada yayi "Ni yaya nan zan kwana" kallonta ya tsaya yi "Baki jinane ...I said go back to your room" fara kokarin kuka tayi tana dan buga kafafunta "Gaskiya ni nan nake son kana" "Why" shuru tayi bata bashi amsa ba "Ohhh kina nufi nayi maki wasa kinji dadi shine bazaki koma dakinkiba to kisan in kika kwana nan kome ya faru kiyi kuka da kanki" to his surprise sai gani yayi ta kudundune cikin blanket. Kallonta ya dingayi. Daya side din gadon ya koma ya kwanta. Da sauri ta koma kusa dashi ta rungumeshi "Na shiga uku na ja ma Karina..... " Su mom da dad kam suna can side dinsu suna barci basu san ayar da yayansu me shekawaba. Da asuba ya tashi yayi alwalla bayan ya fito daga shikin bathroom ya kalleta sai barcinta take dan bubbuga kafanta yayi "Ke tashi ki koma dakinki kar kisake ki yarda na dawo daga y in taddaki in bahakaba inyi miki shegen duka" yana kai wa nan ya fita daga dakin bai gama fita ba ta mike don ta San halinshi yana da mugunta har na rabarwa Baba Asmau tana daga cikin maaikatan gidansu Aslam. Itace babban cikin ma.aikatan gidan ta tsofa sosai hakan yasa akace ta dinga mopping din gidan da cewa dad yayi ta bar aikin gidan zai dinga bata salary amman taki. Wai tunda ba kowa garetaba aikin zai dinga keeping dinta company. Gashi dukda ta tsufa bata wasa da aikinta yau kaman kullum ta hau sama tana mopping sai ga Aslam ya fito zashi masjid. Gaisawa sukayi kamar kullum "Saurayina ka rokanmu dacewa duniya da lahira" "Ai ke saidai a rokon maki dacewa lahira duniya kin riga kin gama da ita tunda kin tsufa" "Ai kaima ka tsufa tunda baka da budurwa saini" dariya yayi mai bayyana hakora "Kam Allah ya sauwake ni budurwata tana nan kwance cikin blanket bake da karfe 5:30 kin tashi kina aikiba" "Ai jikin gajiya yake da kwanciya" "Ai alaman kin tsufa kenan" haka suka dinga zolayan juna har ya fita.ita kuma ta hau sama tana cewa " amman dan nan da akwai tarbiya sallah asuba bata wuceshi abunda yayi karanci wurin samarin zamani kenan. Alhaji da Hajiya Ku godewa Allah yabaku da tilo amma halinshi yafi halayen samari goma kyau. Ga asali ga kyau ga ilimin boko data sddini sannan ga nair......" Bata karasaba ta hango baby ta fito daga dakin Aslam da gashin kanta hargetse ga tafiyan da take yi ba daidaiba. Itakam baby bata gantaba don inba bacci ba babu abinda ke idonta. Dakinta tashige abinta itakuma baba Asmau banda salati babu abinda takeyi "Me nake gani haka... Subhanallah!!!.. Ashe dannan Dan iskane amman bansaniba ga fuskan salihai amma zuciyan shaidan.....kam yarinyar da bata gama nonowaba balle ayi maganar balaga....kodayake ita taje dakinshi.... Masu kudi Maganin Ku kanen ai ita ya mace tare da uwarta aka Santa sai kuma dakin mijinta amman dan takama da kudi sai awarewa yar yqrinya dakinta kuma ba kusa dana uwartaba" maganar kalakala baba Asmau ta dingayi "Ai bari ya dawo... Dan akuya kawai" [9:33AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 馃挍馃挌鉂ゐ煉燄煉涴煉� SUNE SANADI 庐zuwairat 2鈨�2鈨� Yana fita waje suka hadu da dad. Gaida shi yayi amman dad ya amsa masa fuskarshi daure. Sai a sannan ya tuna da case din da sukayi. Dan murmushi yayi before saying "Old man sha kuruminka for as long as baby zatayi quenching din kishina babu case...but Allah yasa it is not late" yace cikin ransa. Had sun isa masjid sannan ya tuna da baby dake dakinshi "Allah yasa kada baba Asmau ta ga fitowanta" ahaka yayi sallah yana sake sake cikin zuciyanshi. Bayan ya idar da sallah yayi gida da Sauri afalo ya isketa fuskarta ya kalla gani yayi ta shanza fuska don ya kara tambatar da hakan yace mata "Budurwan har yanzu baki gama aikinba"?" Banza tayi dashi zatabude baki tayi magana sai ga dad shuru tayi suka gaisa dad. Sa sauri ya haura sama . dakin baby ya fara zuwa. Kwance ya taddata "Ke babah Asmau ta ga fitowanki dakina?" Daga kantatayi ta kalleshi "Who?" Haushi ta bashi "Babah Asmau nace dan uwarki!" "Ban kanta ba ai ko" fita yayi yana tunani. Dakinshi ya koma harya haye gado yaji ana kwankwasa kofa. "Come in" yace yana kallon kofa. Babah Asmau ya gani tashigo da sauri ya tashi zaune "Yau babah kece dakina hope lafiya" ya fada yana basarwa irin na yan boko "Ba doleba tunda na gan abun mamaki" zaro ido yayi kaman baisan manufartaba "Meya faru kuma" "Me baby take yi cikin dakinka da asuba kuma kaji tsoron Allah ka gayamin gaskiya" murmushin karfin hali yayi "Haba babah dankin gan baby a dakina koda karfen biyun darene sai kiyi wata tunani.....to kisha kurumimki dazun da naje tadata sallah asuba sai tacemin kanta yana ciwo sai nacemata taje dakina ta dauki magani tasha" kallonshi take kaman bata yarda da shiba. Shima kallonta yayi ya ga alaman rashin yarda afuskarta "To in baki yarda ba kina Iya zuwa ki tambayeta da kanki" acikin zuciya shi yana aduan Allah yasa kartaje still kallonshi kawai take "To tinda baki yardaba bari in kiramaki ita " yace yana kokarin mikewa "Zauna kaji" tace masa don confirm tasan karya yake . abunka da tsohuwa kuma ta lura da yadda baby ta dinga tafiya ba daidai ba. "Saurayina kaji tsoron Allah, kasan in iyayenka basu ganinka to Allah yana kallonka... Kuma kasan in kayiwa baby wani abunda bai kamataba iyayenka ka ciwa mutunci don gaskiya abun kunyane ace ka lalata yar amana dake gurin iyayen yarinya da bata fi shekara biyu da haihuwaba kanin mahaifinka yabawa iyayenka don kasamu kanwa....." "Haba wai meya kawo wannan dogon darasin... Nidai nacebanyi mata komaiba" "Naji kuma Allah ya huci zuciyarka" "Ni banji haushi...kawai ki yarda dani" "To na yarda Allah ya shige mana gaba" "Ameen kawai yace" fita tayi badan ta yarda dashiba. Shikuma ya fara tuna yanda akayi baby tazo gidansu. Baya mantawa lokacin da yake shekara sha hudu da haihuwa aka haifi baby akasar England lokacin da aka sanarda dad haihuwan murna sosai sukayi amman banda Aslam donshi ya fison ace mom dins hi ce ta haihu. Kuka ya dingayi wai dole itama mom dinshi sai ta haihu kasancewan akwai shi da shgwaba sosai. Gashi da girma amman sai rigima. Rarrashin duniya akayimashi amma yaki wai ko mom ta haifar masa baby ko kuma akaishi England wurin baby. Dad yayi masa alkawarin zai kaishi. Bayan wata daya da hakan aka kaishi. Ba karamin murna yayi ba.inda haji dadi zama da umar, MARYAM, Yusriyya sai kuma baby. Duk ya girmesu dan ko umar shekara biyar ke tsakaninsu. Bayan wata biyu da zuwanshi aka so daukanshi yace shi bai zuwa sai dai da baby. Ba irin dabaran Da ba.a yimasaba daga karshe dole aka barshi. Saida yayi shekara daya da biyar mom tace dole a maidoshi gida. Kuka ya dingayi kamar yaro wai dole abashi baby. Daga baya iyayen baby suka yanke shawarar abawa su mom da dad yayen baby [9:34AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 馃挌馃挍鉂ゐ煉燄煉氿煉� SUNE SANADI 庐zuwairat 2鈨�3鈨� Murna wurinsu dad da Aslam baya musaltuwa. Asalima shi yake kiranta baby har sunan yabita. Daga zuwa yayen ne bata kara komawaba . shakuwa sosai ne tskaninshi da baby tunda har dakinshi kwana take amma tunda ya tafi Spain yadawo komai ya chanza. Saida ya shekara hudu Spain yadawo. Ranar daya dawo da gudu ta fada jikinshi don murna amman sai ya tsinci kansa da jin wani iri a wannan lokacin. Wannan dalilin yasa yafara tsawata mata har ta fara tsoronshi. Juya kwanciyanshi yayi "Baby am sorry.... I shouldn't have started it" Yau kasancewan weekend duk suna gida. Lokacin breakfast duk sun hallara amma banda baby. Jiranta suka danyi for about ten minutes bata zoba. Mumce ta kalli mai aikin datazo ajiye masu ruwan tea "Amina kije dakin baby kice mata ita muke jira" hard Amina tayi hanyar stairs Aslam ya tsaida ta "Barshi zan kirata" mikewa yayi ya tafi sama. Yana shiga dakinta ya ganta kwance cikin blanket ta rufe from her head to toe. Masowa yayi kusa daita "Baby what's wrong with you" ya fada yana yaye bargon "Yaya kaina ne keyimin ciwo da..Kuma..." "Da kuma ina" kasanta ta nuna masa. Shuru yayi for a moment"Amma jiya cemin kikayi baki jin zafi" "Ni yanzu nake jin zafin ko" tace kamar zatayi kuka "Naji sorry" bathroom dinta ya shiga ya hada mata ruwan wanka "Tashi kije kiyi wanka" mikewa tayi tana tafiya da kyar. Gabanshi ne ya fadi. Intaje kasa tana tafiya haka ai asirina zatonu "Ke! Dan ubanki gyara tafiyanki" "Zafi ...." "I said walk well!" Ya kara Dhaka mata tsawa. Da sauri ta fara tafiya daidai amman hakan bai hanata jin zafinbaa " good girl... Haka zakiyi walking in zaki sauko cin abunci kinjiko?" " Yaya am not hungry" " I said kiyi sauri ki sauko kici abinci inkin gama zan baki magani....remember to walk normal" haka ya fita yana tsanan kanshi. Bayan ya sauko mom ta tambayeshi abunda ya hanata saukowa da wuri "Wanka takeyi"yayi mata karya Haka rayuwarsu tashigaba inda ita baby ta rame da ganinta kasan tana cikin damuwa shikuma Aslam bai fasa wasanni da itaba inya gama yayi ta regreting. Kusan wata uku kenan hakan nafaruwa amma mom bata saniba tends dad yayi wata biyu da tafiya. Wani lokacin mom ta kan tambayeta abunda ke damunta sai tace babu komai. Kamar yau suna zaune dining suna cin abuncin dare baby sai wasa take da abunci mom ce ta kalleta "baby...baby..." Kiranta take amma hankalinta bayanan balle ta amsa "Baby!!!" Aslam ya daka mata tsawa. Firgita tayi har spoon din hannunta ya fadi kasa. Daga kai tayi ta kalleshi suna hada ido tayi saurin dauke kanta " baki jin mom na kiranki?" "Wallahi Yaya banjiba" mom kura mata ido tayi kallonta "Please baby what is wrong with you....yPlease ki gayamin gaskiya" satan kallon Aslam tayi suka hada ido ya wulla mata giwani mugun harara "Mom ba komai " girgiza kai mom tayi "No baby... Something is wrong with you. Kalli yanda kika rame ...please tell me" shuru tayi for a while "Mom..." Shuru tayi again Tell me what is the problem" gaban Aslam faduwa ya fara yi "Mom ina son inje gurinsu MARYAM a England" hankalin mom ne ya tashi kuma hakan ya bayyana a fuskarta cos tunda suke bata yarda atafi daita wani gurin saida mom "Baki son zama dani kuma" mom ta tambayeta a sanyaye. Gogan shima duk jikinshi yayi sanyi cos yasan sabodashi take son barin gidan. Shiru tayi hawaye suna forming idonta. Mom ce ta kalleta "Baby me nayimiki kikeson gudu ki barni lokacin da nake murnan ina da yara biyu?" Tace muryanta na rawa kaman zatayi kuka. "Mom baki yimin komaiba...da wasa nake" "No.... You mean what you said" "Da wasa nake" "Uban waye abokin wasanki anan" Aslam ya Dhaka mata tsawa. "Dalla ka kyaleta" mom tace mashi sannan ta kalli baby " in da gaske ina iya sa yayanki ya kaiki"da sauri ta girgiza kanta alaman a.a haka suka ci abunci kowa da tunanin dayake. [9:34AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 馃挍馃挌鉂ゐ煉燄煉氿煉� SUNE SANADI 庐zuwairat 2鈨�4鈨� Bayan sun gama mom ta tafi wurin duk ba nutsuwa tattare daita. Saida mom tafi ta ajiye cokalin hannunta zata tashi "Baby " ya kira sunanta ahankali "Saboda ni kike son barin gidan ko?" Batace masa kala ba. Ya cigqba da cewa "In saboda abunda nake maki kikeson barin gidan nan kiyi hakuri bazan karaba.... Kar ki kice zaki bar gidan nan saboda ni please" still shuru tayi bata ce masa komai ba cos yasha yimata alkawarin ba zai karaba kuma ya karya alkawarinsa. "Kinji please don't go" "To Yaya" dadi yaji sosai. Mikewa tayi tare da cewa "Yaya good night" kallonta yayi baicemata komai ba don yasan cewa yau da kyar zaiyi barci cos already yasaba da kwanciya kusa daita. Haka ranan kowannensu ya kwana yana keawar danuwansa. Haka suka cigaba da zama bai kara yimata komaiba kuma ba don ta barsa kananun kaya bane asalima sexy dressing dinta karuwa yayi. Ayau suna kallo su uku amma baby kadai ta maida hankalinta kan film din da akeyi. Inda shi kuma Aslam hankalinshi na kan baby da ta sanya wasu English wear masu kyau saidai ko kwaiwanta wando baikaiba. Daya kalleta sai ya tuna lokacinda suke soyewansu "Baby is a fast learner.... Mijin da zaki aura bazai sha wuya dakeba don you are expert already" ya fada kasan makoshinsa tare dayin murmushi. Mom kam banda chatting da hubby dinta babu abinda takeyi. Kallon mom yayi sannan ya sake kallon baby gani yayi tana dan cizon lip dinta na kasa tana dan yatsine fuska. "Sweet lip...wish I can suck them once more" "You can if you want" wata zuciyan tace masa. Kura mata ido yayi sai ya lura da akwai abunda ke damunta. Don sai shafa cikinta take through and fro few minutes later ta mike taje wajen mom "Mommy... Cikina nayi min ciwo" gaban Aslam ne yayi mugun faduwa cos anashi tunani repercussion din abunda yayi matane. Mom ce tajuyo ta kalleta cike da so da kauna "Since when kike jin ciwon?" "Tunda na tashi yake min ciwo.... Wayyo mummy da zafi" tafada tana durkusawa gaban mom tare da dora kanta kan cinyar mum. Hankalin mum tashi yayi saboda yanda baby ke kuka "Yanzu baby tunda safe baki da lafiya amma saida yayi worst kike fadamin" ta fada tana shafa kanta da hannu daya sannan tana dialing number home doctor dinsu da dayan hannun. Aslam mikewa yayi ya dawo kusa daita. Dafa kafadarta yayi "Wurin ina ke maki ciwo" hannunta ta tura cikin wandonta tana nuna masa maranta "Wayyo yayana mutuwa zanyi...." Buge mata baki yayi "Stop saying that" mom itama buge mai hannu tayi. Tana gama waya da doctor ta ajiye wayan ta dauki baby ta dorata kan cinyqrta. Sai kuka take wai cikinta kasheta zaiyi ita acire mata abunda ke yimata ciwo. Duk ta tada masu hankali da kuka. Sai ihu take har jikinta ya dau zafi gashi doctor bai kaiga zuwaba "Mom ko mu kaita hospital kar mu tsaya jiran zuwa duk cos dagani she's in so much pain" inji Aslam da sai zufa yake "Bari in kara kiranshi if he's not close to here mu kaita nearest health facility" wayanta ta dauka zata kira doctor sai ji sukayi tace "Mum wani abu na zuba cikin pant dina " tsoro ni karara fuskar Aslam sai kallonta yake kawai sai ya hangi jin I "Subhanallah... Mom Jini....under her" mom naji hakan tasan meyake nufi. Dan murmushi tayi tana shafa kan baby " Alhamdulillah... My girl is now matured" sai asannan hankalin Aslam ya kwanta cos ya tuna girls na mestration in sun balaga "Hmmmmm su baby an girma" yace cikin ranshi For you hafsat馃挄馃挒 [9:34AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 鉂ゐ煉涴煉氿煉熲潳馃挍 SUNE SANADI 庐zuwairat 2鈨�5鈨� Dakinta mom ta Kaita ta gyara mata jikinta kafin doctor yaiso. Sai tambaya take wannan jinin na meye. Mom sai bayani take mata akan nauyin da ya hauta yanzu. Bayan zuwan doctor ya rubuta mata drugs. The following week mom tasa Aslam ya kaita school councillors dinsu abata advice kan maturity. Lokacin guidance yayi suka je anan take jin in ka fara menses namiji ya taba maka hannu ciki zakayi. "Kam bazan kara bari Yaya Aslam tabani ba. Thank Allah an gayamin " haka ta dinga tunani kalakala. Bayan sun tashi Aslam yazo daukanta ya tambayeta zata sha ice cream da sauri ta girgiza kanta alaman a.a. amun mamaki yabashi cos she loves ice cream. " su baby anyi wayau" murmushin yake tayi ba tace masa komaiba . mamakin kunyan ta yake cos hardly ta yarda su hada ido dashi. Yanzu rabonshi da ya je kusa daita wajen wata hudu kenan. Yana samun sha.awarta sosai ba kaman yanzu da wasu hallitan jikinta suka kara bayyana. Yasha lemon juice har yagaji. Sadeeq ya bashi shawaran ya sake yiwa dad maganar auren ko wannan karin Allah zaisa ya yarda. Amman daya gayawa dad he has something to discuss with him sai cewa yayi " if it is about aure just forget about it..." Gashi halin yanzu ko yasha lemonade batayi mashi aiki kuma yayi yayi yayi ya sami nutsuwa amman abun sai ahankali saidai yayita fama da abdominal pain. Yau yana kwance around 1am yakasa barci sai juyi yake mikewa yayi ya shiga bathroom yayi alwalla amma ciwon ciki ya hanashi sallah durkusawa yayi wajen sai musuniya yake. Mikewa yayi da kyar " baby please I have to break my promise only this once" bango ya dinga dafawa har ya kai bakin kofanta. Ahankali ya bude yashiga. Yanayin kwanciyan ya kara tada mashi hankali. Kama an bankadoshi ya fada kan gadon wani irin fixga yayi mata Wanda nan take ta farka. Fara shafata yayi ckin magagin barci ta kwace kanta daga rikon daya yimata . kara jawota yayi "Please baby help me..." Yafada muryanshi na rawa " leave me alone ....Yaya you promise not to touch me again.... Please" kara fixge jikinta tayi "Don't fight it..... Just touch me..please" kama hannunta yayi ya dora kan joystick din amma ta fixge hannun "Stop...Yaya is haram " ko jinta bayayi sai kokarin cire kayan jikinta yake itakuma tarike kayan GAM.sai ya barka kayan fashewa tayi da kuka don har pant dinta ya fara kokarin cirewa " please Yaya .... You are hurting me" still baice komai ba. Rike pant dintayi amma sai ya hada hannuwan ta biyu tsoro ne ya kamata cos da lallagba ta yakeyi amma yau yanayimsa daban. Fixge pant dinyayi kuka sosai take " please..... In gidan nan ke bakason zamana wallahi gobe zan bar gidan..... Please kar ka cutar dani" magana kawai take amma ko jinta bayayi. Bayan ya gama cire kayan jikinta boxers dinshi ya cire tare da haye kanta tsorone karara fuskarta "Yaya...Yaya....what are you ...doing" tace tana tsuke kafafunta. Da karfi ya wage kafafunta. Wani irin azababben ihu tayi ta kokarin tashi kara tureta yayi da karfi tare da danne kafadunta "Yaya dan ni ba kanwarka bace shine kakeson kashine...... " " don't fight it....."kawai yacemata. Introducing kanshi cikinta ya farayi amman no way. Kuka kawaita ta na shure2 da legs dinta " mom dan Allah kizo yaya zai kasheni...... Wayyo dad ka CeCeni kasheni yakesonyi ...." Ihu kawai take amman dan yanayin gidan babu mai jinta.hannunshi yasa ya danne mata baki. Da karfi yayi forcing kanshi cikinta. Duk idanuwanta waje sukayo. Babu bakin ihu balleta yi ihun hannunshi ta ciza da karfi amma ko gizau cos his out of his mind. Tun tana yakushin shi har hannuwanta sukayi sanyi. Kaman karenda bai taba cin nama ba haka ya koma yana riding dinta yana kuka "Am so so sorry... So sorry" kawai yake maimaitawa abunka da novice sai surutai yake yana kara going deep itakam already bata numfashin kirki . it take him about an hour kamin yasami nutsuwa sai sannan yayi kokarin cire hannunshi dake kan bakin ta amma hakorinta rike suke da tafin hannunshi gagam da kyar ya kwace hannunshi dukda idanuwanta rufe suke amman hakan bai hana wasu zafafan hawaye zubowaba. Kefenta ya koma ya kwanta at the same time yana kallon yanda idanuwanta da bakinta daya danne suka kumbura. Indeed yasancewa ya ruining dinta yayi ruining din parents dinshi sannan ya lalata dangantaka dake tsakanin iyayensu "Ya Allah kill me now let me go to the hellfire that I belong.....ya Allah ka kasheni kawai don haihuwata ya zama asara" zama yayi ya hada kanshi da gwaiwa sa kuka yake ita baby sai nishi take samasama. Haka ya dingan kuka "I have become what I hate most... RAPIST MOLESTER aand CHILD ABUSER" hannunta ya rike da sauran strength dinta ta tureshi. Tunda aka haifeta bata taba kiyayya ba amman Aslam is her number one enemy ji take inaman tana iya tafiya ta dauki wuka da sai ta lumashi. Haka ya kara kokarin riketa amman ta kara tires hi "Get out of my room...... You monster!!!" Ta dakha mashi tsawa. Ita kanta batasan tanada wan an courage dinba sai a wannan lokacin. Shi kanshi mamakin irin muryanta yayi cos baitaba jin murya mai dauke da hatred irin wannan ba " call me any name..... I daserve it" mikewa yayi ya koma kasa saida ya ga tayi barci sannam ya koma dakinshi. For the best and funniest coworker Yusriyya馃憣馃槣 [9:34AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 鉂ゐ煉涴煉氿煉燄煉涒潳 SUNE SANADI 庐zuwairat 2鈨�6鈨� Ah aka ya zauna kan tiles har lokacin sallah asuba. Wanka yayi yafita saida ya leka dakinta still barci take sai faman ajiyan zuciya take. Masjid ya wuce dukda yana tunanin ibadansa bazata karbuba bayan ya dawo da mosque dakinta ya kara lekawa amma still tana bacci. Dakinshi ya koma ya kwanta within five minutes lbacci yayi gaba dashi. Mom ce zauna kan gado around 7:30 tana shafa wani haddin gyaran jikin afuskanta shikuma dad na kwance da gani adakin ya kwana. Bayan kaman ten minutes da shafa abun tashiga bathroom tayi wanka bayan ta fito ta kalli dad dake kwance amma ba bacci yakeba "Darling baby bata shigo ba?" Ta tambayeshi at the same time tana shafe2 ajikinta. "Bata shi go ba takunna" "Yau zata makara kenan this is to eight" "Maybe nauyin bacci tayi yau" shuru sukayi mom tashiga da shafe2ta bayan ta gama ta shirya manta cikin aura. Agogo ta kalla8:10 "Ayyah yau baby lafia look at the time Kumar jiya na ganta tana karatun text" " go and check on her" dad yace mata. Mikewa tayi taje side dinsu. Batayi knocking ba tqshiga dakin. Still baby na kwance tana baccin wahala dayake tabawa kofa baya. Mom kallon bayanta tayi dukda akwai blanket ajikinta bai hanata gani naked skin dinta ba sai kuma gashin kanta dake hargitse "Baby wani irin bacci ne ba kaya kuma duk kin hargitse gashin kanki" tace lokacin da take zagayawa don tada baby. Dukawa tayi zata dan bige kafanta sai ta hangi teared night gown da pant dinta da sauri ta daga kai ta kalleta gani tayi kaman ba baby ba idonta ya kumbura like wise bakinta. Da gudu ta bardakin tana ihu side dinsu ta nufa. Dad dake kwance ya tashi da gudu yayi wurinda yakeji ihun mom. Karo sukayi da mom nan take ta fadi kasa "What is the problem?!"ya tambayeta amma sai kuka take takasa magana "Meye kike kuka kinki magana" "Alhaji an kas.....kashen min baby" cos ita atunanin ta gawace tagani don yanda kamanninta ya chanza " what are you saying" dad ya sake tambayanta with tension a voice dins hi. Tana kukan bantausayi tana nuna masa dak in. Hannunta dad yarike suka tafi dakin mom sai ja take da baya don tsoro. Suna shiga ta kara fasa wani firgitattan ihu Wanda ya baby farkawa ahankali. Dukkansu tsayawa sukayi suna kallonta. Juyawa tayi tare da bude idonta da kyar. Dad naganin fuskanta ya razana itakuma mom ihu takarayi "Mommy..." Dukkansu da gudu suka karasa wurinta. Baby sai kuka take amman muryanta bata fita "What happen to you!?" Dad ya tambaye ta ita Kuma mom ta kara kallon kayan baccinta. Daga kayan baccin tayi tana zaro ido cos basuyi tunani raping dinta akayiba. "What happened to you?" Mom ta tambaye hankalinta tashe. Still shuru tayi tana kuka "Wa yayi maki haka?!!!!!" Dad ya daga mata wani irin mugun tawa "Bazaki fadamin ba?" Jikinta darawa ta bude bakin zatayi magana amma muryanta baya fitowa. Mom kukatake sosai kaman zata mutu hannu takai ta yaye bargon . wani irrin razanannen ihu tayi dataga jinin gaban baby at the same time ta yanke jiki ta fadi kasa sumammiya. Hankalin dad muguwar tashi yayi da gudu nufi wajenta. Girgizata ya dingayi amman no response. Dagudu ya tashi yayi waje juyejuye ya tsaya yi kaman yashiga dakin aslam saikuma yayi downstairs da gudu karo sukaci da baba Asmau dake mopping. Kallonshi "Alh lafia?" "Fast ki dauko ruwan ki kawomin dakin baby" dasauri ta ajiye mopper tayi cikin kitchen tana tumanin Allah yasa lafia don da ganin dad kasan babu lafia. Sama dad yakoma dagudu yana still kwance take bata farfado ba. Baby kokarin saukowa take Amman ba taiyawa sai kuka take tana kiran mommy. Cigaba da shaken dinta dad yayi yana kiran sunanta saiga baba Asmau tashigo da bokitin ruwa "Subhanallahi" tace lokacin da taga abunda ke faruwa cikin dakin da sauri suka fara yayyafa mata ruwan few seconds later ta farfado tare da ajiyan zuciya. Kallon su tayi tare da kurawa baby ido "Ta gaya maku Wanda yayi mata fyade?......wai ina aslam yakene?" Tayi maganan kaman wata insane person. Salati baba Asmau ta kamayi dataji fyade kobakomai tasan aslamne. Matsawa dad yayi kusa da baby "Bazaki gayamin Wanda yayi maki hakaba saina takaki?" Jikinta kara rawa Yale "Daddy.... Ya...." Muryanta baya fotowa hakan yasa dad ya mats a da kunnenshi saitin bakinta "Am listening" "Daddy yaya ......aslam ne" hannu dad ya dora bisa kansa yana furzan da wani iska itakuma mom tanajin ta ambaci aslam nan take ta suma baba Asmau tayi kanta tana yayyafa mata ruwa dad bay kalletaba yayi waje dakin aslam yanufa. Gogan sai sharara bacci yake abunka da Wanda baiyi bacci daddareba. Cikin bacci yaji an shakoshi wani irin mahaukaciyan mari dad yayi Mashi Arazane ya mike zaune kara masa Marin. Yasan abunda yayi hakan yasa ya dafa wuraren da dad ya mareshi yana kuka daka ganshi kasan He's regreting kan abunda yayi "Dad... Kuyi hakuri..,." Bai ankaraba dad ya kara kaimasa naushi daidai kan hancinshi nan take jini yafara fitowa daga hancinsa kara shakumoshi dad yayi tare da hadashi da bango "Dan kace inyi maka aure naki shine ka nunamin kaisa aureko" wullar dashi yayi tare da kwalloshi. Kneeling aslam yayi tare da hadda hannayenshi wuri daya "Ku yafemin......ba da gangan nayi hakanba....Ku gayawa baby ta yafemani.... Koda kasheni zakayi ka...." Bai karasa magana dad yayi kanshi gadangadan yana cewa "Aikam kashe kadin zany I...ban taba zinaba kuma bazan haifi mazinaci ba" tureshi yayi tare da takamashi ciki nan take aslam ya fara shure2 jini yana fita ta bakinshi Bayan mom ta farfado ta tambayi baba Asmau ina dad yake saitace mata ya fita. Da gudu ta fita tayi dakin aslam tana zuwa taga dad sai kwallo yake dashi ko numfashi bayayi ga jini ta hanci da baki. Da karfi ta fixge dad tayi kan aslam tana tabashi. Jitayi baya numfashi wani irin kara tayi "Ka kashemin Dan...." Da gudu taje tashake dad "Ka kasheni yanda ka kashemin da...ai Kaine sanadin abunda ya faru.....yau sai ka kasheni" [9:35AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 鉂ゐ煉涴煉氿煉熲潳馃挍 SUNE SANADI 庐zuwairat 2鈨�7鈨� Kokarin kwace kanshi yake amman ya kasa don mom kara shakeshi tsyi gam "Yau nima ka kasheni kawai in huta....yata kayi sanadiyar lalata mata rayuwar sannan ka kashemin da..." Kaman mahaukaciya haka mom ta koma Mashi sai kara tura kanta take cikin kirjinshi wai dole sai ya kasheta. Babah Asmau ce tashigo "Subhanallahi.. Hajiya meye haka?" "Babah kice mashi ya kashe ni kawai yanda ya kashemin da..."sai lokacin babah Asmau ta lura da aslam dake kwance jini fatafata fuskarshi salati tayi "Hajiya yi sauri kirawo doctor...... Ki tsake shi maza" cikin sauri ta ingiza dad tayi hanyar waje. Babah Asmau ta kalli dad daya kurawa Aslam ido "Haba alh wannan hukunci baiyiba... Yayan zamani nan sai da adua Kuma ina iya rantsuwa cewa wannan abun ba halinshi bane sharrin shaidan ne...don Allah adinga kai zuciya nesa " dad baice komai ba illa kallon Aslam da ko numfashi bayayi. Dad zufa kawai yake dukda sanyin a.c dake dakin. Mom tana isa dakinta still bata daina kukaba ta dauki wayanta ta kira doctor ta shaida masa akwai emergency agida ya zo yanzu. Tana kama wayan tayi waje still da gudu. Dad ya goge zufan dake fuskarshi. Kallon Aslam yake still. Shima waje yayi don aganinshi mum bata yi saurin dawowaba. Karo sukayi da mom. Tureshi tayi sannan tashigo ciki. Dad dakinsu ya koma yakara kiran doctor kan yazo da wuri kuma yacemasa yasa akawo ambulance. Zama yayi bai koma dakin Aslam ba. Danasani kawai yake "Danasani na barshi yayi aurenshi....ya Allah help me out' Baby dake Zaune kan gadon tana kuka ta hangi mom ta wuce dagudu tana kuka mai tsuma zuciyan mai sauraro. Kasancewan kofan dakinta abude yake bayan few minutes ta kara gani tasake wucewa da gudu nan fa tasancewa da akwai matsala kokari tayi tasauka daga kan gado tana dafa bango ta dauko wani zani tare da hijjab daga cikin wardrobe dinta. Daura zanin tayi tare da sanya dan hijjabin da kyar ta fara takawa tana bubbude kafafuwa kamar wacce aka tokarewa gaba da itace kasancewa gaban ta yayi muguwar kumburi ga ciwon joints dana kai. Tana dab dafita taga dad shima ya wuce da Sauri. Ahankali ta dinga dafawa da bango har takai dakinshi. Mom ta gani durkushe gaban Aslam da sauri ta karasa wurinsu gani tayi fuskanshi duk jini ga kumburin dayayi dukda aduniyan nan bata da Wanda ta tsana irinshi sai taji yabata tausayi durkusawa tayi tana fara wani sabon kukan "Mommy.... What happen to yaya" shuru mom tayi still tana kuka "Mom indan abunda yayi mani ne ....wallahi na yafemishi...kice mashi ya tashi don Allah.... Kinji mommy please kice mashi yatashi" dukkansu kuka suke harda babah Asmau. Mommy riko baby tayi ta rungumeta .dagowa tayi takalleta " baby jikinki da zafi....sannu yanzu doctor zaizo " gyada mata kai kawai tayi tare da dora kanta kan kafadan mom Bayan kaman 35minutes doctor yazo tare da yan ambulance. Sai alokacin dad ya kara shigo dakin. Mamaki karara fuskan doctor "What happened?" Mom taso tayi magana amma sai dad yarigata "Barayine suka shi go min gida...sukayi mashi haka sanna suka yiwa baby....fyade" "Inna lillahi wainna illaihi rajuun!" Doctor ya dinga maimatawa lokacinda yayi kan Aslam yana bashi taimakon gaggawa.vita sign ya fara dubawa girgiza kanshi yafarayi. dad jikinshi sanyayi itakam mom tuni tayo waje da ido "Doctor.., ya. ...rasuko?" Tana kuka. Doctor baice komaiba yasa aka kaishi motan ambulance. Magunguna ya rubutawa baby amman mom taki tace wai dole yayi mata stiching "Hajiya wurin yayi tsami already in akace zaayi mata stitching zatasha wahala sosai" "Naji. Amma kayi mata stitching" "If you say so" daganan yasa akatafi da Aslam hospital. Kiran wani babban doctor yace mashi ga dan alh.Ayuba nan zaashigo dashi. Daganan aka wuce dashi.doctor yarubuto abubuwan daza.a bukata wurin akin. Ansa mom tayi ta bawa babah Asmau takardan tare da kudi tace ta kaima maigadi ya sayo kayan. Bayan ta dawo tacemata taje ta sallami dukka masu aikin gidan gobe su dawo. Baby tana kwance kan gadonta kasamcewan mom tasa babah Asmau ta maidata dakinta kafin isowan doctor. Bube kofar akayi mom tashigo rike da mug a hannunta tada baby zaune tayi "Honey ki dansha kafin doctor yayi maki aiki" fara girgiza kai tayi "Mommy.. Banason injection....please" tana magana da kyar "Yi hakuri baby....all this will be over soon...anshi kisha" tace tana mika mata kofin. Kara girgiza kanta tayi "Bazan iyasha ba.....jikina babu dadi" "To bari inbaki da kaina" haka mom ta dinga bata kakkauran tea tanasha. Acikin ran mom tana tunani tunda aka haifeta bata taba tsintan kanta cikin irin wannan bakincikinba ko ranar haihuwan Aslam bataji irin wannan azaban datake ji cikin zuciyantaba don jitake kaman ta cire heart dinta tayadashi. Haka ta lallaba baby har tasha dayawa. Bayan maigadin ya dawo dakayan aikin doctor yashigo dakin tana ganin shi ta fara wani kukan tana rike mom "Mommy Dan Allah kice mashi naji sauki karyayi mani alluran" kukanta mai ban tausayin doctor Allah yaisa yashiga jerawa bararin. Da kyar ta yarda akayi mata alluran bacci within few minutes bacci yayi gaba daita. Shire zanin doctor yayi ya bude kafafunta rike kai mom tayi dataga irin barnan da danta yayiwa baby [9:35AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: ; 馃挍鉂ゐ煉氿煉燄煉涒潳 SUNE SANADI 庐zuwairat 2鈨�8鈨� Doctor shi kanshi mamaki yayi "Amma mutane babu imani...wannan yar yarinyar aka ciwa mutunci haka...amma ya Allah toni asirin wannan azalumin" mom kuka kawaitake idanuwanta duk sun kumbura. Spirit yasa ya fara koge wurin cikin bacci tafara kula tana girgixa kanta tana "mommy xai kasheni".sai mommy ta matsa kusa daita tarike mata hannu. Barcinta ta cigabadayi bayan angama gogemata. Alluran kashe zafi yayi mata agurin sannan yayi mata stitches din bayan ya gama ya rubuta mata magunguna ya kuma gaya masu su dinga gasata sosai. Sallama yayi masu yace masu dukyanda akayi da Aslam zai sanardasu tunda cikinsu babu wanda yaje asibitin tukunna. Ruwansafi mom tashika bathtub dashi. Still bata tashiba amma haka mom ta ciccigbata ta kaita cikin bathroom ta somata cikin nan take ta farka tare da yin ihu dukda muryanta bayafita tashi tasotayi amman mom tahana tare da danne tacikin bathtub din tana rarrashinta. Kuka sosai baby take haka itama mom. Bayan tayi mata wanka tasa baba asmau ta gyara gadon. Daukota mom tayi ta kwantar daita gado tare da lullubeta da bargo cikin kankanin lokaci bacci yayi gaba daita. Dad yana daki sai safa da marwa yake ya kira hospital ya kai sau biyar yana tambayan ko Aslam ya tashi amma sai acemasa doctor dake tare dashi bai fitoba amman don zuciya irin tashi bai barshi yaje asibitinba. Bayan kaman minutes ashirin aka kirashi akasanar dashi cewa Aslam ya farka kuma bashi da internal injury. Dadi yaji sosai amman still baiyi niyyar zuwa hospital ba. Mom naganin baby tati bacci ta kalli baba Asmau "Babah ki kulamin da baby kuma ki taimaka kiyi pepper soup da dan yawa sobada baby taci kuma akaiwa Aslam in Allah yasa ya farka" "To Hajiya zakije ki dan kwanta ko? "A.a ni yau ina naga kwanciya tunda yayana duka basu da lafiya..hospital zani in gano halin da Aslam keciki" "Amma Hajiya me zai hana ki dan kwanta ki huta tunda Aslam yana Chan ana kula dashi kuma duk Wanda ya ganki yanzu yasan ba lafia tunda duk idanuwsnki dun kumbura" "Ai babah ba lafiysn ke da akwai ba tunda dana yayi kawansa fyade sannan mijina ya buge min da....ko ya mutu ko Allah yasa tashi bansaniba"tafada tana kuka "Kukan nan yaisa haka nan...ki dan kwanta kada wani ciwon ya biyo baya" girgiza kai mom tayi ",ko na kwanta baccin bazai zoba so it's better I go to the hospital" "Kidawo lafia" fita momtayi dakinsu ta tafi. Dad na zaune ya hada kai da kwaiwa Amman ko kallo bai ishetaba tawuce cikin wardrobe ta dauki hijjab da mukullin motanta "Ina zaki kuma?" Dad ya tambayeta "Hospital" ta amsa masa atakaice batare data kalli inda yakeba "Pls don't drive by yourself..kisa driver yakaiki"bata amsa masaba tafice daga dakin. Tana isa hospital doctor yanuna mata dskinda Aslam ke kwance. Budewa tayi tashiga tare da rufe kofar. Kwance yake idanuwanshi rufe amman hawaye ne ke fitowa daga cikin idonshi suna shiga cikin kunnenshi. Mom karasawa tayi kusa da gadonshi tana hawaye "Sweetheart.. Why did you do such a shameful act" bude idonshi yayi ahankalin ya dorasu kan mom gani yayi eyes dinta sun kumbura sunyija "Mom..nasaki kuka ko?...please find a place in your heart to forgive me... Am so sorry...bada san raina nasa Ku kuka da bakin cikinba...please forgi..." Kuka ne yaci karfishi.yana yi mom nayi. Karfin hali yayi sannan yace "Mommy.... Ina baby?" Cikin kuka mom tace "Tana gida....ka cuci yarinyan nan" "Am sorry mom.... Ku nema mani yafiyarta please". Haka suka cigaba da kukansu.mom na kukan bakin ciki shikuma Aslam na kukan nadama. Two hours mom tayi hospital sannan ta koma gida. Tanakomawa tasa aka kaiyawa Aslam abunci a hospital. Around 4pm baby ta tashi tana kuka mom dake kwance kusa daita tamike zaune "Menne?"mom ta tambayeta "Mommy fitsari zanyi" "Muje in kaiki" da sauri ta girgiza kanta "Mommy bazan iyaba zafi zaiyimin" "Muje in kaiki bazaki ji zafiba" "Ai mom bazan iya tafiyaba" "To bari in daukeki"tace lokacinda take mikewa. Daukanta tayi takaita bathroom. Ruwan dumi ta zuba cikin bathtub ta dauketa ta sa aciki "To yi fitsarin aciki" rufe idonta tayi gam sannan tafara fitsarin. Tana gamawa mom ta zubar da ruwan tasake mata wani ruwan. Wanka tayi mata sannan tasata tayi alwalla kasancewar tasata tayi wankan tsarki. Bedroom suka dawo ta daura mata zaninta tare hijjabinta. Daga zaune tayi sallah harda Wanda akebinta.bayan ta idar aka kawo mata abinci ta dan ci sannan takoma ta kwanta. Da daren ranan dakinta mom ta kwana. Washegarin ranan aka hada breakfast.wayan Aslam mom tabawa maigadi tare da break fast ya kaimasa. Call sukayi da mom ta tambayeshi jikin shikuma ya tambayi jikin baby. Mamakin rashin kunyansa mom takeyi. Baby kam haryanzu bata Iya tafiya. Kwanan Aslam uku hospital aka sallameshi mom ta aiki driver ya daukoshi yana shiga cikin falo gabanshi na faduwa don' yasancewa har yanzu da akwai matsala cos tunda aka kwantar dashi dad baije hospital ba sannan bai kirashi ba. Yana shiga falo baiga kowaba dadi yadanji da sauri ya haye sama. Baby ta dan fara takawa saidai tafiyan kaman na yaron dake koyan tafiya. Daidai kofan dakinta yazo wucewa kallon dakin yayi kasancewan kofan daki abude take gani yayi baba Asmau na sallah itakuma baby tana daure da towel tana tafiya da kyar da alaman wanka zatayi. Jitayi ajikinta kaman ana kallonta. Juyowan dazatayi sukayi 4 eyes nan take jikinta yafara kyarma shikuma da sauri ya wuce dakinshi yana mai nadaman abundayayi wata zuciyan kuma nace mashi at least you have quench your desire. Wanka yayi yana cikin shiryawa wayanshi yafara ringing yana dubawa yaga DARLING DAD LOVE YOU MY SUPPORTERS ENEMIES PLEASE HUG TRANSFORMERS [9:35AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 馃挍鉂ゐ煉氿煉燄煉涒潳 SUNE SANADI 庐zuwairat 2鈨�9鈨� Gabanshi faduwa yayi da kyar yaida shiyawa yana kamawa yayi side din dad. Acikin falo ya taddashi zaune ya Dora kafa daya kan daya mom na zaune kusadashi duk tarame nan take idonshi yaciko da kwalla. Dad fuskanshi daure babu alaman wasa tartare dashi. Kan carpet ya zauna tare da sunkuyar da kanshi. Dad gyaran murya yayi before saying "Kai....ni zakayiwa rashin mutunci don kace inyi maka aure nace a.a shine ka tozartani by raping your sister ko?" Kanajin muryan dad kasan yana cikin tsananin bacin rai. "Dad am sor...." Tsaidashi yayi ta hanyar daga mashi hannu sannan yacigaba dacewa "So I have decided zaka koma daya daga cikin gidajena na sharada sannan ka kayawa yarinyar dazaka aure su shirya zamu zo next week niman aure" jiyayi yana ganin wani duhu2 donshi tunda yake bashi da budurwa sannan shi gani yayi ko kanwar sadeeq ya aura yasan bazaayi zaman dadi ba cos baya santa kuma yasan itama batasonshi. Shi yanzu ma baya son aure daman sexual desire baby ne ya addabeshi kuma yanzu ya... Muryan dad ne ya katse mashi tunani "Kai dan ubanka badakai nakeba!?" Ya Dhaka mashi tsawa "Dad...banason...auren yarinya dazan aura tayi aure da ban turo magabatana da wuriba" yayi masu karya yana sunkuyar da kai alaman bashi da gaskiya. Dad kallon mom yayi sannan back to Aslam "Maganar banza kawai! Karya kake.... Daganin ka anga makaryaci...to kasani daga yau kar kakara shigomin gida sai ka sami matan aure" nan take mom ta fara kuka tare da mikewa don tasancewa ko tayi magana bazai fasa abunda yayi niyyaba.cikin bedroom tashige shikuma kanshi kasa yana hawaye wata zuciyan nace mashi "better". Dad yacigaba dacewa "Kuma in ka gandama kaje kayita bin mata banza rayuwan kashe. Kuma in har kakara yin abunda zaiyi tarnishing din image dina ban yafe makaba" shuru yadanyi before adding "Ka mukullan gidan" dad ya wulla mashi keys sannan yacigaba dacewa "And make sure you leave this house in the next 30min carry your belonging with you" yana kaiwa nan yatashi ya bar wajen.dad na fita shima ya tashi yayi dakin mom zaune take tana kuka karasawa yayi ya durkusa gabanta tare da dora kanshi kan kafanta yana kuka. Shafa kanshi "Sweetheart please kar ka bari inji kana misbehaving kaji ko?" Da sauri ya girgiza mata kai " yes mom" tacigaba dacewa "Nasan with time dad dinka zai sauko... So be a good boy OK?" "Yes mom" mikewa mom tayi ta nufi cikin wardrobe dinta daya daga cikin ATM dinta ta dauko ta mika mashi " sweetheart gashi I have at least 8m cikin wannan account din so take it incase zaka bukaci wani abu" girgiza kanshi yayi before saying "Kibarshi nima inada 2.4plus a account dinna zanyi amfani dashi for the time being" shuru mom tayi tana kallon yanda danta ya rame "Sweetheart promise me one thing" "Anything for my mommy" dan share hawayen fuskarta tayi "That you will be an obedient child koda bama kusa da kai" shima goge hawayenshi yayi "Mom I have always been an obedient child.... Abunda ya faruma sharrin shaitan ne" "Good..and also promise me that you will eat your meal on time... Pls banda wasa da abunci don nasan halinka" "I promise... Cross my heart" mikewa yayi bayan ya tabayar da mom tabar kuka "Bari inje inyi parking minutes talatin dad yabani" rungumeshi mom tayi tana kara bashi advice. Harya kai baki kofa ya juyo "Mom....am sorry for making you cry" ficewa yayi. Yana zuwa dakinshi ya dauki traveling bag ysyi parking important items ya dauki traveling bag da hannu daya sannan ya rike car keys tare da speck dinshi da second hand dinshi. Wajeyi yafara tafiya har ya wuce kofar dakinta ya tsaya.juyowa yayi a hankali yataka zuwa kofar dakinta.ahankali ya bude kofa four eyes sukayi da baba Asmau dake zaune still kan praying mat tana azkar "Shigo mana saurayina", baby dake kwance ta bude ido da sauri asanyaye ya shiga dakin yana kallon baby wani irin kallon tsoro da tsana yagani a idonta "A.a saurayin ina zaka da jikka" baba Asmau ta tambayeshi amma ko kallonta baiyiba cos yana jin kunyan hada ido daita. Takawa yayi yaje kusa da gadon baby gani yayi taja dabaya tana shirin kuka "Babah kice mashi ya fita don Allah" tace hawaye na gangarowa kumatunta.jiyayi jikinshi yayi sanyi "Baby.. Please find a place in your heart to forgive me.... Pls am....." "Nidai babah gayamashi ya...tafi" kuka tafara yi sosai "Kaji sauray...."bai tsaya yaji abunda babah Asmau zataceba yafice daga dakin. daidai motanshi ya tsaya tare da jefar da jikkan bayan sit shiga yayi ya zauna sannan ya kafa speck ya fuskanshi kana ganin shi kaga first class big boys. Wayanshi ya dauka ya kira sadeeq yacemashi yasameshi sharada phase 2 wajen estate din dad. To kawai sadeeq yace cos ya San wurin. yana zuwa aka budemashi gate sai murna masu gadi suke amman ko kallonsu baiyiba. Yana parking ya dauki bag dinshi jikin keys din ya kalla number9 yaga anrubuta kasancewan gidaje 24 ne.direct inda aka rubuta no 19 ya nufa rike da jikkarshi.budewa yayi ya shiga to his surprise sai yaga palon well arrange kaman sabon furnitures electronics ne aka sanya.direct bedroom ya shiga ya kwanta duk abin duniya ya dameshi. [9:36AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 馃挍鉂ゐ煉氿煉燄煉涒潳 SUNE SANADI 庐zuwairat 3鈨�0鈨� Bayan kamar 30 minutes da shigowarshi sadeeq ya shigo "Kai,kai... Irin wannan gyara haka?....kodai amarya za'a kawo maka?"sadeeq ya tambayeshi yana kallon palon.Harararshi Aslam yayi tare da tabe bakinshi "Ni zan zauna irin wannan gidan da matata back swimming pool bar jacuzzi? Allah ya sauwake"dariya sukayi "inda zaka dinga suburbudar diyar mutane ko?" "Ashe ka gane zancen"haka sukayita hirarsu kamar bayada damuwa.sunyi kusan3 hours zaune Aslam be ya mike ya shiga bedroom ya fara cire kayan jikinshi sadeeq yashigo kallon jikin Aslam yayi "Aslam mayasami jikinka haka"Aslam kallon inda baby ta yageshi yayi "matsagin darene" yayi mashi Karya. "Ayyah...irin wannan tsagen haka?"hararanshi Aslam yayi "Toh mekake nufi?" "bakomai"shuru sukayi for awhile sannan Aslam yace "Kasan dad ya yarda in kawo matar aure" "Allah?" Sadeeq yace sounding surprised "Eh wallahi" "Amman naji dadi...sai kaje gurin nafisat ko Allah yasa Ku daidaita kanku" harara Aslam ya watsa mashi "Wacece haka kuma?" Yayi mashi tambayar rainin sense. Tamke fuska sadeeq yayi "Ban ganeba.....yamukayi da kai" "Kai guy abar wannan zancen....yanzu banason auren" surprise ne kwance kan fuskar sadeeq "I don't understand you" "I wasn't speaking Swahili da Hausa na fada...am no more interested in marriage... For now" "Thats your cup of tea" "Then let me be" "You should also let me be...don kada ka kara damuna da mastubating issues" "Laifi nane dana gayamaka problem Dinna,.rubbish" dariya sadeeq yayi.shikam Aslam bathroom yashiga yabar sadeeq nan zaune. Yau satin Aslam data agidan kullum sai sunyi waya da mom sau uku hudu amman abun mamaki shine yanda tunanin baby ke hanashi sukuni.school dinsu yaje yayi parking waje yana jiran lokacin tashi amma da aka tashi baiga fitowantaba. number drivern ta ya kira yake tambayanshi wai baikai baby school bane? Ya tambayeshi, sai yake ce mashi batada lfy so bata zuwa school.shiru yayi yana tunani "am d cause of all dis...I really need to see her..."shiru yayi for a while yana tunani "Yes I know what to do". Yace yana dauko wayanshi Bangaren baby kam yanzu ta warware kaman ba abunda ya faru.ta murmuje abunta.har yanzu baba Asamau ke tayata kwana.sauna zaune dinning suna cin abinci ta kalli mom "Mommy ranar Monday zan koma school" mom kallonta tayi "Are you sure kina iya zuwa school yanzu?"da sauri baby ta daga mata kai "Yes mommy" "To kada kije kiyi misbehaving a school school har agane abunda ke damunki you know it's our family secret" "I know mom....yanzu lafiya lau" "To Allah ya kaimu Monday" "Ameen" abunci suka cigaba da shi wayan mommy yayi ringing tasan Aslam ne cos ringing dinshi daban "Sweetheart yadai" "Lau mommy... It's just that am hungry" kallon food warmers dake cike da abunci mom tayi sai taji duk jikinta yayi sanyi tare da lossing appetite "To sweetie kaje restaurant mana" "Mom am tired of abuncin restaurant... Naki nakeson ci" "Ko in bawa driver ya kawo maka?" "To mommy.,... Ko inzo inci in dad baya nan I promise bazan dadeba"shuru mom tayi for a while "Ok,...but please hurry dad dinka yaje abuja amman his coming back today" "Love you mom" "Love you too" ta katse wayan. Baby naji ance Aslam zaizo gabanta ya fara faduwa. Aslam kam suna gama wayan murmyshi yayi.daga school dinsu baby direct gida yayi yana zuwa bakin gate ysyi horn maigadi yabude mashi lokacin mom da baby sun gama cin abunci baby ta koma upstairs daman batason su hadu da aslam. Yana zuwa security code na kofan ya danna yashigo falo mom ce zaune kaman yaro yafada jikinta itama rungumeshi tayi "I miss you my sweetheart" "Miss you too. Mom" rikeshi tayi ta kaishi dinning shikuma sai waigewaige yake ko zai gan baby amma babu alamanta kuma bashi da courage din da zai tambayi mommy face to face.haka ya zauna mom ta zuba mashi abunci yafara cin abuncin amman hankalinshi baya jikinshi shi kawai soyake yaga baby ko jikinne ya hanata zuwa school. Ahaka yagama shin abunci yana satan kallon stairs. Falo ya koma kusa da mom.saida suka kai kaman 30 minutes suna fira sannan mom tace "Sweetheart kazo katafi kadda dad dinka yadawo yasameka anan . jikinshi ne yayi tsanyi cos baiga wacce yazo ganiba. Mikewa yayi "To bari in tafi." Hug din mom ysyi sannan ya nufi hanyar fita daga falon tsayawa yayi tare da dawowa baya.mom kallonshi tayi "Ya akayi kuma ?" Mom ta tambayeshi "Daman na mance bandauki laptop charger taba shine na tuna zan dauko" "Then hurry up and carry it" da sauri ya hau sama. Kofar dakinta ya bude yashiga zaune take kan kujerar mirror tana ganinshi ta mike da sauri. "Haba baby wanan mikewan haka kaman kin ga dodo" yace yana kallon yanda ta murmure kaman ba abunda ya faru one week ba.batace mashi komai ",Kuma yanzu bani da darajan da zaki gaidani ko?" Da sauri tace "Good afternoon" yau bata kara da yayaba. Daka ganta kasan cikin tsoro take don takure take jikin bango. Bai amsa gaisuwan ba "Meyasa baki he school ba?" Muryanta na rawa tace "Sai ranar Monday zanje" kura mata ido yayi sosai "Yajikinki?" Bata bashi amsaba hawaye ya fara taruwa a idonta. Juyawa yayi da niyyar fita daga dakin sai yaji tace kasan makocinta "DAN ISKA" juyawa yayi sai yaga tayi cikin cikin bathroom da gudu wani irin takaicine da bakin ciki suka turnukeshi "Wai ni baby take kira da dan iska....babyn da ko kallon idona bataiyayi amman dan taga girmana take cemin Dan iska" matsawa yayi kusa da bakin bathroom din "Ki san da Sani duk ranar da na kamaki sai kin raina kanki" Mom dake zaune downstairs taji shurun yayi yawa ta hauro upstairs daidai lokacin shima ya fito daga dakin baby, ido mom ta waro waje "What am I seeing.... Wato baka jin magana ko?....to wallahi bazaka kara shiga gidan nanba....silly boy...now before the count of three kafita daga gidan nan" ",am sor..." "Get the hell out of this house this instant" ta fada afusace. Daman mom tanada hakuri amman intayi fushi abun bakyau. Jiki ba kwari yabar wurin waje yafita yashiga motanshi yana shirin fita motan dad na shigowa gabanshi ne yafadi gefe Yakoma da motanshi ya bude yafito drivern dad tare da convoy dinshi sukayi parking din mota, dad fitowa yayi rike da magazine fuskanshi kaman baitaba dariaba. Aslam karasawa yayi kusa dashi "Dad sannu da...." "What are you doing here... Ko kasami matan auren ne?" Shuru Aslam yayi baice komaiba kanshi kasa. "So it has reached the extend da zanyi maka magana ka ketare maganata ko...I thought I told you not to step your leg into this house" shuru yayi without saying a word. Dad yacigaba dacewa "From today any day ka kara shigowa gidan nan without my permission... Ban yafe makaba" yana kaiwa nan bar waje. Idon Aslam ya kada yayija jiyayi dabai zo gidanba cos he has added salt to the injury "Baby takirani Dan iska ...mom tayi fushi dani sannan dad...." Hawayene safafa suka zubo mashi Mom dakin baby tashiga bayan tafiyan aslam. Cikin bathroom taji kukan baby da sauri takarasa bakin kofan "Honey what happened.... Ko wani abu yayi maki?" Shuru tayi batace komaiba "Come out dear" baby fitowa tayi tafada jikin mom duk tahada zufa. "Wani abu yayi maki? Girgiza kanta tayi "Then what's the problem?" "Mommy.... Am afraid of him....he scares me" rungumeta mom tayi sosai itama tana kuka "Am sorry...." Bude kofa akayi dad ne yashigo. Kallon mom yayi then back to baby "What happen... Why is she crying?" "Am sorry.. I broke your order...it will never happened again.... You know how it is between mother and her child.. Please ka yafemin" duk jikin dad yayi sanyi.fita yayi daga dakin with out saying a word Aslam fita yayi daga gidan promising himself to give them space koda hakan zai zama sanadiyan mutuwanshi [9:37AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 鉂ゐ煉涴煉氿煉熲潳馃挍 SUNE SANADI 庐zuwairat 3鈨�1鈨� Life goes on tunda yanzu anyi sati shidda da abunda ya faru tsakanin baby da Aslam. Baby har ta mance da wani abu yataba hadata da Aslam sai inta sami nightmares take tunawa. Amman shi Aslam kam is a different case cos shi kullum cikin tunani baby yake kwana yake tashi. Ada yana tunanin don yana ganin ta da sexy dressing ke jawomashi desire amman yanzu ya gane Sam bahaka bane cos dukda baya ganin ta hakan bai hanashi feeling dintaba. Gashi har yanzu mom bata daina fushi dashi ba cos at times saiya bata kusan 4 miss call sannan take dagawa yakoma kaman maraya. Kullum suna tare da sadeeq kokuma yana cikin buk yana master program dinshi. Har yanzu babu wanda yasan abunda tafaru sai parents dinshi sai babah asmau. Kwance yake yana kallon cielling tunani takushin da baby tayi mashi yake at the same time ya daga palm dinshi yana kallon inda ta cijeshi dan murmushi yayi kona menene? Oho. "I really need to see you face today" yace muryanshi kaman namai jin bacci. Wall clock ya kalla yaga 1:22pm. Sauri ya mike yafara sanya kaya. Cikin sauri ya kama shiriyawa designer perfume mai suna suvage ya fesa ya sure car keys dinshi yayi waje. Around 1:54 yayi parking a makaranta su baby. Adayan side din yayi parking don kadda aganshi baifi minti biyu da zuwaba drivern baby ya iso fita yayi daga motanshi yaje wajen drivern sai ya kwankwasa glass din Motan da sauri ya dago ya kalleshi "Ah young alhaji kwana biyu ina ka shige"murmushi kawai yayi ya mika mashi makullin motarshi yace je can cikin motata kajirani sai ya fito daga cikin mota ya tafi wurin motan Aslam shikuma ya shiga cikin motar yayi balance bayan kamar 3minutes aka tada su baby yana ganin students sun fara fitowa ya fara waige2 ba adadeba saiga baby ta fito sai yaga ta kara kyau ga alamun girma duk sun kara bayyana ajikinta tana sauri tazo tashige motar ta zauna.tana zama kuwa taji irin kamshin turarenshi. Da sauri ta kalli driver seat sai taga sunyi 4eyes dashi sai ta fara kokarin bude motar,amma abinda bata saniba har yayi locking motar,nan take jikinta ya fara rawa da hawaye kuma a idonta, "sai ta fara cewa pls yaya kayi hakuri bazan karaba....pls don't beat me"ita abida bata saniba burgeshi tayi kallonta kawai yake kamar yau ya fara ganinta,ita kuwa kuka kawai take kamar ranta zai fita. Karfin hali yayi sannan yace "Ai ni ki kacema dan iska ko?"ita kuma kukanta take ba sasautawa domin kuwa tasan halinshi "Yaya don Allah kayi hakuri bada kai nikeba"sai yace "Ashe kinsan laifinki ma fine and good " kallonta kawai yake yanda ta rufe ido tana kuka dan murmushi "To stop crying... Kafin in yafemaki nima sai kin yafemani abunda nayi maki rananan" da sauri tace "Wallahi na yafemaka...ka tambayi mom kaji...." Wani sanyi yaji cikin ranshi "Are you serious?" Daga mashi kai tayi alaman eh. "Then clean your face and smile for me" da sauri ta goge fuskarta da bayan hannunta amman batayi smiling ba "Haba baby smile for me mana" sai ta fara kokarin murmushi amman sai kuka ya kufce mata. "Nidai ke saki kukako? To sorry...clean your face am going" goge fuskanta tayi. Shi kuma ya fara kokarin fita daga motan saiya tsaya "Kar ki gayawa mom kin Ganni..." "OK" kawai tace shikuma yafita daga cikin motan. Bayanshi tabi da harara tare dacewa . " macuci kawai" hanky ta dauko daga cikin school bag dinta tana goge fuskanta dashi. driver ne yashigo tabishi da harara sannan suka wuce. Aslam wani irin dadi yaji cos tace tayafe mashi rashin hankalin dayayi mata. Ko dayaje gidan su sadeeq saida sadeeq yagane yana cikin annashuwa amma daya tambayeshi saiyace mashi ina ruwanka. ONE WEEK LATER Baby na kwance dakin ta da safe sai tsoki take tarasa abunda keyi mata dadi, wani irin yunwa takeji kuma ko karfe 8am baiyiba. Tasan ko taje kitchen ba.a gama breakfast ba tunda ansan cewa bata zuwa school yau kasancewanta Saturday. Sai juye2 take. Mikewa tayi data ga zaman bashi da amfani. Room slippers tasa tayi downstairs daga ita sai sleeping dress dinta. Parlour suka hadu da baba asmau tana mopping. Gaisawa sukayi sannan da ita. Kallonta baba tayi "Hajiya karama ina zaki haka da sassafe kuma yau babu makaranta?" "Wallahi baba yunwa nakeji...kitchen zani ingani ko angama abunci karyawa" tafada tana tafiya. Mamakine yakamata cos tasan baby sai an tilastata take cin abunci kafin tatafi school. Inkam week end ne sai an aika take saukowa kara kallon baby dake tafiya tayi saitaga bayan wuyanta yayi wani irin haske na ban mamaki, kafanta ta kalla shima the same. Baki tabude. Baby na shiga kitchen saitaga babu komai dan takaici sai lokacin suke fere doya fitowa tayi tana turo baki tare da bubbuga kafanta akasa. Hakan yakara bawa baba Asmau daman kara kallonta. Wani irin sheki take kaman wata jaririya "Inna lillahi wa'inna illaihi raju'un" kawai baba Asmau take ta maimsitawa ",wannan kam sai yayi sanadiyan mutuwan Hajiya..." Baby kam bata kalletaba balle tasan abunda take cewa. Direct side din mom ranufa kasancewan dad yayi tafiya amman aranan yake dawo. Kan praying mat ta tadda mom tana reciting din the glorious Qur'an. Saida takai aya sannan ta dago takalli baby "Dear har kintashi? " "Yes mom...good morning" "Morning dear... Y is your face like this?" "Mom yunwa nakeji kuma maids basu gama breakfast ba" kallon mamaki itama mom tayimata "Yunwa this early morning?... Kuma jiya kinci abunci sosai wajen dinner" "Nidai gaskiya mom kaman na shekara banci komaiba haka nakeji" mom kura mata idotayi tana kallon some sign of pregnancy tartare daita itakam mikewa tayi taje wajen mini fridge dake dakin mom,budewa tayi tadauki hollandian youg. Ta kafa kai ta shanye kusan duka sannan tamaida ta ajiye duk abunda takeyi a idon mom gaban mom faduwa yafarayi. Baby nagama shan youg. Din tafara haki kaman wacce tayi gudu ahankali tazo ta zauna kusa da mom tare da dora kanta kan gado. Ido mom tazaro waje tare da daura hannuwanta bisa kanta "Baby... What's wrong with you" "Nothing..." Sai alokacin ta tuna cewan baby bata karbi pad ba wannan watan "Inna lillahi wa'inna ilaihi raju'un...na shiga uku na lalace...I'm finished" dagowa baby tayi ta kalleta " mom what's the matter?" Mom bata amsaba sai kuka take tanacewa "Aslam you have killed me..." Ba kala tambayan da baby batayiwa mom ba amma ba ansa sai kuka take. Kofar aka kwankwasa baba Asmau ce tashigo tana ganin mom na kuka "Hajiya...Ashe sai yanzu kema kika gan abunda nagani" wanni sabon kuka ne ya kufcewa mom "Babah...na shiga uku...ya Allah what have I done...wanne irin mumunar kaddarane haka...Aslam ya gama da" baba Asmau ce tayi mata alaman tayi shuru cos of baby. Baby already hankalinta yatashi sai tambayan mom take abunda yafaru amman shuru hakan yasa itama ta rushe da kukan dayafi na mom. Jawota mom tayi jikinta tana shafa bayanta ",stop crying... Wata friend ditace ta rasu" dagowa tayi tana kallon mom ", meyasa nake ta tambaysnki baki gaya minba? Tafada tana goge hawayen face dinta tare da na fuskan mom "Stop crying kinji...Allah ya jikanta" kwantar da kanta kancinyan mom tayi within few minutes bacci ya dauketa. Kwantar daita mom tayi ta koma falonta baba Asmau binta tayi falon. Mom kuka tacigaba dayi tana cewa "Ya Allah why my kids?"...ya Allah show me the way out of this" "Haba Hajiya..kada fa ki manta da kaddara duk abunda yafaru yana da dalili.." "Meye dalilin dazai sa dana yayi inpregnating din kanwarsa!" Wayanta ta dauka zatayi kira. Babah asmau takalleta "Hajiya don Allah kar ki kira kowa tukunnan..." "Ki barni kawai ingayawa alh."kwace wayan babah tayi "Ki hakuri inya dawo kiyamashi wannan maganan ya fi karfin waya" kukan mom ta dinga yi tana mursa kafafunta akasa kamar watan karamar yarinya. "Ina baby ina ciki...14years old girl..pregnant..agidana" kuka mom tacigaba dayi. Sai around six dad yadawo inda baby taci abunci yafi sau biyar kuma tana gaba ci sai bacci. Mom kam ko ruwan kirki bata Iya sha balle abinci babah Asmau tayi harta gaji kanta ci abunci. Dad naganin mom hankalinshi yatashi cos tana kwance duk fuskarta ya kumbura saboda kuka. Da sauri yakarasa gurinta "My love are you sick?..." Taba goshinta yayi "Your temperature is high...let me call the doctor" yace yana dauka cell phone dinshi.ahankali mom ta ture wayan daga hannunshi sabbin hawaye na zubomata. Hankalin dad ne yakara tashi "What's wrong my dear? " Dan goge hawayenta tayi "It's baby..."takara fashewa da kuka "What about her?" Dad ya tambayeta "She's..... She's.." "She's what?" "She's.... Pregnant" ",what!!!!" [9:38AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 馃挍鉂ゐ煉氿煉燄煉涒潳 SUNE SANADI 庐zuwairat 3鈨�2鈨� "Inna lillahi wa'inna ilaihi raju'un" dad ya dinga maimaitawa. Wani zufane ke fita daga cikin dad. Jiyayi kaman zai fadi hakan yasa yazauna akasa.button din wuyan rigashi yacire ko zaiji iska amman still sweating yake kaman ba gobe. Inda hawaye zasu subomashi dayafi samun sauki amman hakan bai samuba.dakin shuru babu abunda kake ji sai sautin kukan mom. Dajinta kasan ta gaji dakukan. Dukda dukansu suna cikin tashin hankali hakanbai hana dad tausayawa mom ba. Hannunta yarike "Dear... Nine SANADI abunda ke faruwa gidan nan. I'm sorry for putting you through all this... Ki yafemin...I wish ina iya maida hannun agogo baya...da ko shekaran Aslam goma yace yana son aure da yimashi zanyi" sai lokacin yasamu hawaye suka zubo mashi. Kara kallon mom yayi "Please..." Kuka ne yaci karfinshi. Tausayinshi ne yakama mom cos tunda suke bata taba ganinshi yana kukaba saboda dakkan zuciya irin nashi.mikewa zaune mom tayi ta zauna kasa kusa dashi at the same time suna rike da hannun juna "Alh stop crying... What has happened has happened...all I need now is a way out of this miseries" tace tana share mashi hawayenshi. Bangaren Aslam kam adaidai wannan lokacin Aslam na kwance falonshi shi kadai hakanan saiyaji mom nata yawan fado mashi arai sai yake tunanin maybe don basuyi maganaba for two days. Wayanshi dake beside him yadauka yana dailing number mom. Ringing yafarayi saidai har ta tsinke ba.a daukaba shi daman he's use to that cos yanzu saiya jera mata .miss call kusa uku hudu take daga wayanshi hakan yasa ta dinga calling dinta har saida yayi 12 miss call amman batayi picking ba. Hankalinshi ne yatashi kara kira yayi still ba.a daukaba. Mikewa yayi zaune yana cigaba da calling din saida yajera mata kusan 25 miss calls sannan aka dauka. Da sauri yace "Mommy.." "Na'am"ta amsa da muryanta daya dice saboda kuka "Meyasami muryanki haka?"mom bata amsa tana kokarin hana kanta kuka "Mommy.. Something is wrong... Am coming now.."bai gama magana ba dad ya kwace wayan tare dacewa "Don't you dare step you leg into my house.,..kuma inka sake kashigomin gida I will disown you!" Ya katse wayan kara calling yayi Amman switch off. Wayan ya buga da kasa nan take ta tarwatse. Kanshi ya dafa da bango yana huci. "What's happening...."amma duk irin tunanin dayayi he couldn't point a finger at what's wrong. Da hanzari ya fita daga gidan. Daidai gate dinsu sadeeq ya tsaya. Horn ya dingayi kamar Mara sense, gateman bude mashi gate yayi amma instead yashiga saiya leko da kansa waje "Kira min sadeeq" kawai yace wa maigadin. Ya amsa masa da to Amman sai yafara kokarin maida gate din. Wani irin rikittan tsawa ya daka masa "Kai...leave that fucking gate and get me sadeeq" nan take maigadin ya rikice yayi side din sadeeq aguje.bay dade da tafiyaba sai gashi da sadeeq sun taho dagudu. Karasowa kusa da Aslam sadeeq yayi fuskanshi dauke da alaman tambaya "Guy meke faruwane? " "Wajen me? " "Maigadi ne yace in taho ga kachan waje ba lafiya" hararan maigadin da ya tsaya yana yiwa Aslam kallon mamaki yayi nan take ya bar wajen yana rufe gate. Aslam maida idonshi yayi kan sadeeq "Please... Taimakona nakeson kayi ..yanzun nan...please" gyara tsayuwa sadeeq yayi "wane irin taimakone yahanaka shigowa cikin gida?....anyway am listening" ajiyan zuciya Aslam ya sauke before saying "Please inason kaje gidanmu yanzu ka dubamin mom" kallon mamaki sadeeq ya dinga yiwa aslam.sai alokacin Aslam yatuna cewa sadeeq baisan gaskiyan abunda yarabashi da gidansuba "Meye dalilin da bazaka je da kankaba? " Dan shafa keyarsa yayi "Kasan dad cewa yayi kada inkara shigo mashi gida har sai na kawo matan aure" kallon I don't believe you sadeeq yayi mashi "Gaskiya ban yarda da abunda kaceba...kawai daga ance ka kawo matar aure sai dad ya hanaka shiga gida?...just tell me the fact" Aslam baice komaiba illa bude motanshi dayayi "A.a ina zaka kuma?" "Gidana" "Why...I thought we are having a discussion?" "Discussion ko insult..kawai dan nazo kataimaka mani sai ka kama zagina?.." Shiga cikin motan yafara yi "Wait please" sadeeq ya tsaida shi "I'm sorry.. Bansan maganata zata bata maka rai hakaba....meyasami mom?" Shuru yayi kamar bazai bashi amsa "Dazu nakirata her voice is very down kuma dad bai bari mukayi maganaba...so ina tunanin something is wrong with her" "Ayyah...so yaushe kakeson indubota?" "Now of course" kallon wrist watch sadeeq yayi "This is around 8pm yaushe na bar nan hotoro naje shagari quarters..so I surjest kayi hakuri gobe sai inje indubota" "Kasan bazan iya bacciba in ban san abunda ke damun mom ba" "I understand... Amman kayi hakuri cos in naje yanzu dad zai gane kai katuroni but in goben ne bazasu zargi komaiba" shuru Aslam yayi cos yasan sadeeq ya fadi gaskiya. Sadeeq yacigaba da cewa ",kuma me zai hana kashigo da motarka ka kwana nan inyaso in nadawo daga gidanku kaji halinda take cikin sai ka koma gida?" "Is alright" kadai Aslam yace. Fitowa yayi daga cikin motan tare da mikawa sadeeq mukullin motan ba gardama ya amsa shikuma yayi cikin gida jikinshi asanyanye tunani iri2 cikin ranshi. Dad nagama magana da Aslam ya kashe wayan. Har lokacin mom bata bar kukaba. Dad mikewa yayi ya dauke wayanshi. Batare da wasting of time ba yayi dailing din number doctor few seconds later doctor ya dauka nan dad ya sanardashi cewa yana bukatar ganinshi inda hali yanzu yazo. To kawai doctor yace tare da katse wayan. Mom kallonshi tayi "Dear me doctor zaizo yi kuma...baka ganin baikamata mu kara bari wani yasan abunda ke faruwaba?" "Ai doctor ba wani baneba ko kin manta shi yayi mata stitching sanda Aslam yayi mata fya...." "Please...don't say those horrifying words" kuka mom tacigaba dayi dad ya dawo rarrashinta suna cikin haka baby tayi sallama tashigo,tana ganin dad taje ta fada cikinshi "Dad welcome back" mom tayi saurin goge hawayen fuskarta shikuma dad yana kallonta tare da jin tausayinta at the same time yana kara jin haushin kanshi da Aslam. Karfin hali dad yayi before saying "Babyn daddy..how are you" "I'm fine dad.." Kallon yanda idanuwan mom suka kara kumburatayi ",mommy..ki daina kuka hakanan...malamina yace ba.a so a dinga kuka in mutum ya mutu sai adua" murmushin dole mom tayi "Ai na bar kuka babyna" hamma baby ta farayi "Mom am hungry" kallon dad mom tayi then baby. "Bari in kira baba asmau" wayanta ta dauka ta kunna ta kira number falo. Daya daga cikin ma.aikatan gidan ta dauka mom tasata takira baba Asmau nan mom take gaya babah Asmau ta kaiwa baby abinci a dakinta. Mikewa baby tayi tafita daga dakin batafi 15minutes da tafiyaba doctor yazo.yana zuwa ya kira dad yacemashi yazo dad yace ya shigo side din mom kasacewan doctor ya dade dasu so yasan side din mom. Yana zuwa dad bai bata lokaciba yasanar dashi halin da ake ciki. Salati doctor yayi. Yana mamakin irin wannan ikon Allah. "Amman alh ina mamakin irin wannan abun. Ashe duk security dake gidan nan, barawo yashigo gidan nan yayiwa Aslam dukan kawo wuka sannan yayiwa baby fyade ace ba.a kamashi ba?..'dad ne ya katseshi dacewa "Ba barayi bane sukayi mata fyade....Aslam ne" "Inna lillahi waina illaihi rajuun" doctor yayita maimaitawa mom kam sabon babin kuka tabude ",yanzu alh meye abunyi ?" Shuru Alh yayi kaman mai tunani before saying "Inaso azubar dacikin!" For more join ummu maryam book On Facebook [9:38AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 鉂ゐ煉涴煉氿煉熲潳馃挍 SUNE SANADI 庐zuwairat 3鈨�3鈨� Idon doctor yayo waje dasu. Yana mamakin decision din alh itakuma mom batayi mamakiba cos to it's the only solution "Alh...a zubar fa dacikin kace?" Shuru dad yayi bai sake cewa komaiba "Amman baka ganin bai gamata ashe anyi kissan kaiba..ko" momce ta katseshi dacewa "Haba doctor..ai this is the only solution... Aslam yayi mata barna bai kamata ashe muma mun karayi mata wata barnanba ta hanyar barinta ta haihuwa da kankantan shekaruntaba" Dan girgiza kai doctor yayi before saying "Hajiya that's not the only solution... Sannan babba barna shine ashe antaba mata mahaifa at this tender age...kuma ina tabbatar miki cewa baby batayi kankantan da bazata iya haihuwaba" kallon doctor dad yayi "Doct why are you saying this... Ka manta ba ni na haifetaba? Kasan baby tana da gatanta amma akabamu ita...sanna me kakeson duniya tace kanmu...what will my brother say? Gaskiya the best solution shine we should abort the pregnancy" "Alh...Hajiya..mun dade tare daku...ina ganinku tamkar yanuwana na jini so bazan baku shawarar da zai cucekuba"shuru yayi sannan yacigaba dacewa "Why not Ku aura wa Aslam ita inya...." Girgiza kai dad yayi tare dacewa no way... Doctor baka ganin yanda baby take? I won't support such act of molestation.. Ko kana tunani don Aslam yayi abusing dinta tayi ciki hakan ke nuna cewa ta isa aure?...babyn da ko tea bata Iya hadawaba" "Amman alh baby ta isa aure...." "We don't do that in my family... Kuma koni na yarda sauran family mu bazasu yardaba so wannan solution din baiyiba so please just abort the pregnancy" shuru mom tayi don itama taso ashe an aurawa Aslam baby amman tasan hakan ba mai yuwabane cos tasan halin family dinsu. Boko kawai. Doctor ne yakara cewa "to inada wata shawaran.."shuru yayi yana aduar Allah yasa dad ta amince da abinda zaigaya masu. "Muna jinka" "Me zai hana akai baby abroad ko kuma inda ba wanda zai ganta tashigaba da rainon cikin itakuma Ku kuma Ku sanar da yanuwa da abokan arziki cewa Hajiya is pregnant in lokacin haihuwa yayi batare da abarta tashiga labor ba sai ashire abinda ke cikinta sai ashe hajiyace ta haihu" sabon kuka mom tafara "Yanzu doctor kanason mu maida yar amana dake gurinmu surrogate mother kenan?" Shi kam dad shuru yayi yana tunani irin basiran doctor. Doctor ne ya cigaba dacewa "That's the only solution.. Tunda kun gan abundake cikinta nakune cos dan Aslam ne kuma inku yarda I will stand beside you through out" dad ne yayi karfin halin cewa "Ita baby what will happen to her studies...sannan baka ganin hakan zai shafi rayuwanta?" "Zata dakatar da karatunne for just a year kuma ina tabbatar maka dacewan her life will move on smoothly" mom ce ta goge hawayanta sannan tace "Baka ganin mutane zasu sani...sannan ashe after 28 years da haihuwa Ashe ina da wani cikin hakan bazai sa asirin mu ta tonuba? "Asirinku ba zai tonuba saidai ayi tunanin ikon Allah sannan in mutane suka sani to Ku kukaso hakan cos yawanci families suna da secret wanda bamai Sani sai allah" shuru sukayi dad na tunanin Allah yasa mom ta yarda itama mom tana tunanin Allah yasa dad ya amince shikuma doctor yana tunanin Allah yasa su amince da advice dinshi. Few minutes later doctor yakara dacewa "Da akwai Wanda yasan tanada cikine? " "Yes...babah Asmau kadaice ta sani " "What about aslam? Yasani?" "No" mom ta sake amsa masa "Then karku gayamashi sannan ita babah Asmau did you trust her? kai mom ta gyada mashi alaman yes "To kina iya gaya mata plan dimu Amman kar ki manta kikara jaddada mata cewa it's a family secret" "But doctor banason family secret....I want to have a normal family without cockroach in their cupboard" "To Hajiya ya zaki tunda Allah ya kaddara sai hakuri kuma ina tabbatar maki wannan ba wani abu bane in kikaji na wasu sai kin dafa kai...so inshaAllah all this will be over before you know it" shuru dukkansu sukayi for a while sannan doctor yace "So kun yarda da shawarata kenan?" Kallon juna mom da dad sukayi tare da gyada kansu lokacin daya "Accepted" dad yace itakuma mom murmushi tayi da tatuna cewa zata rike jariri ko jaririya kuma na wayanda tafi kauna aduniya Aslam da baby saidai in ta tuna badan sunna bane sai ranta ya baci. Doctor kallon dad yayi "To yanzu alh ina zasu zauna?..nan ko abroad?" "Gaskiya inason su tafi abroad din saidai zaiyi sauri da yawa and zanyi missing dinsu tunda bazani abroad ba kwananan so zan sa ayi furnishings din daya daga cikin gidajena na GRA su koma inyaso in cikin yayi 7 months sai sutafi abroad.... And inason kayimin order na equipment din dazaayi amfani dasu wajen duba lafianta da na abinda kecikinta kafin su bar kasan nan" "OK wannan ba matsala bane cos ko anan kano zaasamesu" haka doctor yadan kara basu shawaran kan kar su sake su bari wani yasani dagabaya yayi masu sallama tare dacewa zaizo duba baby gobe. bayan ya tafi dad yasa mom ta dan ci abunci kaddan. Aslam kam baiyi barccin kirkiba cos yana tunanin abinda ke damun mom dinshi. Gari na wayewa ya sa sadeeq gaba kan ya tafi gidansu shikam sadeeq cewa yayi babu inda zashi sai karfe 10. Da kyar Aslam ya yarda har ten tayi. Wani irin dadi Aslam yaji da sadeeq ya kama hanyar gidansu around 10:40 ya isa gidan inda tarda kowa lafia har dad sun gaisa dashi alokacin kuma baby na zaune kan dinning tanacin second round na abinci. Momce ta tambayeshi ko yana ganin abokinshi ya amsa mata da cewa ko shekaranjiya suna tare baby ya kurawa ido yana mamakin kyanta da girmanta. Sai wajen 11:30 ya bar gidan inda dad na zargin Aslam ne ya turoshi amman bai nuna mashi hakanba. Adaidai gate suka hadu da doctor yana shigowa gidan. Gaisawa sukayi sannan ya wuce. [9:38AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 鉂ゐ煉涴煉氿煉燄煉涒潳 SUNE SANADI 庐zuwairat 3鈨�4鈨� "Doctor na isa falo suka gaisa da dad da mom ya hangi baby kan dinning ta cin abinci. Dad ne yakira doctor gefe yake cemashi "Doctor bansan irin karyan da zanyiwa baby ba kan karatunta...you know baby is very inquisitive" shuru doctor yayi kamar mai tunani before saying "Ka kyaleni daita" ajiyan zuciya dad yayi "You are a life saver " doctor bari yayi baby tagama cin abunci ta haura sama sannan yabi bayanta. Tana zuwa dakinta ta kwanta tare dayin rub da ciki sallama doc yayi tabashi izini shigowa, yana zuwa ya ganta tayi rub da ciki "Sit up..babu kyau kwanciyar rub da ciki" babu musu ta tashi zaune takowa yayi ya zauna kan gadon tare da kura mata ido yana tunanin laillai alamun ciki sun bayyana a jikinta sosai cos duk wanda ya manyanta kuma yasan mai sabon ciki dayaganta zai gane hakan yasa yayi tunanin gayawa dad suyi saurin daukanta daga gidan. Duk tausayan baby ya kamashi sai aduan Allah yasa cikin yazo mata da sauki yake murmushin karfin hali yayi before saying "Hummm baby dazu kinata cin abunciki ko bisimillah babu" "Sorry doctor van gankaba" tace batare data maida hankali kan kallon dayakeyi mataba. "Baby yanzu ina keyi maki ciwo ?" Girgiza kanta tayi "Babu inda keyimini ciwo nidai" tafada a takaice "A.a baby ko tsaya ki nutsu sai ki gayamin inda keyimiki ciwo" shuru tayi kaman mai tunani for almost 5minutes sannan tace "Bakina keyimin daci in bakomai cikinta" doctor yasan cewa it's a symptom of pregnancy sai ya kara tambayanta "Sai kuma meke damunki?" Shuru ta sake yi tana tunani "Sai kuma chan cikin dare jikina nayimin zafi....sai kuma ina mafarkin maciji yana bina dagud..."abun dariya yabawa doctor cos saida yadara "Baby rigima...daman dazu Dana kanki nasan baki da lafia shiyasa na gayawa dad karyabarki kije school har saikin samu sauki" "Yeyyyy.." Tsale tafayi "Daman ban rubuta maths assignment dinaba" "Kinji dadi kenan" "Eh mana..daman banason school kwananan" "Kina nufin kozaki shekara baki je school ba bazaki ji haushiba?" Da sauri ta girgiza kanta "Ni ama cire daga school ba matsala...school da akwai wahala" dariya doctor yayi. "A.a baza.a cirekiba amman zanyiwa dad magana abarki ki huta kar kije school har na tsawon 1 year" "Yeyyyyy...naji dadi thank you... You are the best doctor" "Don't worry...amman kiyimin alkawarin abu daya" "Anything for you doctor" "Zan rubutamaki magunguna inason ki dinga shansu sannan zan dinga zuwa dubaki inason duk abinda ke damunki kar ki boyemin kodaya ki dinga fadamin gaskiya" "I promise" "Good girl" daganan doctor mikewa yayi da niyyar tafiya sai ta tsaida shi "Doctor Maganin dazaka bani zai hanani mafarkin snakes din? Cos suna bani tsoro sosai" yadda tayi maganan yabawa doctor dariya "InshaAllahu" kawai yace yafice daga dakin. Yana zuwa downstairs ta gatawa dad da mom yanda sukayi da baby, dadi sosai sukaji sannan doctor yakara dacewa suyi saurin boyeta don duk babban macen dazai kalleta zai hanki alamun ciki tartare daita. Sallama yayi masu tare dace masu insun koma Chan gidan zai amshi address yaje dubata. Aslam ya kasa zaune ya kasa tsaye daga karshema bakin gate yaje ya tsaya yana jiran isowan sadeeq. Wani irin sanyi yaji daya hangi motan sadeeq. Ko shiga gidan bai barshi yayiba. Parking motanshi yayi agefe yafito yana yiwa Aslam kallon banza Aslam shima hararanshi yayi "Kai meke damun momsy na?" "Kai wallahi bakayiba...kabi katadama mutane hankali abanza..." "Kai dalla cut the chase and tell me what's wrong with my mother" "To momcy lafia kalau take... I saw her, dad and baby.. They are all fine...hakanan kahanani bacci safiya yau" shuru Aslam yayi alaman baiyarda da abunda sadeeq yace ba "Guy are you sure? ...jiya mom's voice was so down" "In baka yarda ba kaje da kanka mana? " hararanshi Aslam yayi "Ka gayamin magana son ranka baka da laifi" "Ai gaskiyace....ehe naga doctor Ku" "A ina?" "Zai shiga gidanku nikuma lokacin ina shirin fita" "Ka ganiko? Da akwai abinda ke faruwa gidanmu cos doctor baya zuwa gidanmu hakanan" " nidai gaskiya bangan mara lafiya agidanku ba kilan saidai masu aikin Ku" shuru sukayi Aslam na tunani abinda ke faruwa amman bai sami amsaba. Da sauri sadeeq yace "gaskiya Aslam, baby ta hadu ka gan yadda take kyalli kuwa ?...nidai in abbah ya matsa min kan zancen auren nan zanshe yayiwa dad dinku magana cos baby nakeso " Aslam ji yayi kamar an soka mashi wuka shi kanshi yayi mamakin wannan reactions din da zuciyanshi yabashi amma saiya dake baice komaiba "Aslam da kaifa nake" murmushin karfin hali yayi "To me kakeson ince ai you own your mouth so inka gandama kaci kashi dashi" "Kam..yanzu ka gama wahalal dani amman don nace inson sister ka shine zaka kartamin irin wannan bakan maganan?....babu matsala ai gobema ranace " murmushi Aslam yayi before saying "Ai kai ke wahalal da kanka kan baby cos anyi mata miji" ido sadeeq ya kwalo waje "What?... Waye mijin? " "In lokaci yayi zaka sani" "Habawa...wallahi karya kake...bawani miji da akayi mata" "Wa akabawa baby tun tana yarinya..." "Dad da mom" dariya Aslam yayi "Karya kake...ni akabawa baby so nine mijinta" wani irin haushi ne ya kama sadeeq "Wallahi baka isa ba...ai dad yasan da baby amman ya koraka kaje kanemo matan aure ko shine don kaji nace inasonta..." Aslam ya katseshi dacewa "Wallahi ka kara maimaita "ina sonta" sai na karta maka rashin mutunci...nagaya makane don kar kace banida mutunci" yana kaiwa nan yayi cikin gida, shi kuma sadeeq yacigaba da cewa "Kai har ka isa?...let watch and see" Aslam na zuwa side din sadeeq yadauki car keys dinshi batare da yayi breakfast ba ya tafi acikin ranshi yana tunani babu ubanda yaisa hanashi auren baby. Shuru yayi sannan ya saki wani sanyanyan murmushi Yana cewa "Gobe zan ganki a school...babyn aslam." Abangaren dad kam aranar ya sallami maaikatan gidan da 1.5m each yace masu zufara Sana'a yakuma sa personal assistance dins hi ya kira mai makarantan su baby ya sanar dashi cewa baby zata raka mom dinta abroad so duk sanda tadawo zata dawo school. Aranar suka koma ciki GRA daga mom sai baby tareda babah Asmau .baby sai murna take wai zata chanza environment. Pls wasu suna bina private suna neman SUNE SANADI daga farko. Pls suje ummu maryam [9:38AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 馃挌馃挍鉂ゐ煉燄煉氣潳 SUNE SANADI 庐zuwairat 3鈨�5鈨� Gidan shagari quarter ya rage daga dad sai securities dinshi. Duk sai gidan yayi babu dadi. Washegarin ranan which is Monday tunda safe Aslam ke jindadi wai yau zai kara zuwa wajen baby sai murmushi yake ko na menene? Oho. Around 12 yabar gida yaje jifatu yay I shopping na chocolate. Yaso ya saya dayawa amman bayanson agane hakan yasa ya sayi kadan amman expensive chocolate. Around 1:30pm ya zo daidai school dinsu baby parking yayi agefe ya kwantar da kujera motarsa ya kwanta. Yanajin anyi ringing bell din tashi yamike zaune yana kallekalle don ganin drivern baby tare da hango tainda baby zata fito, amman abun mamaki sai bai gantaba like wise bai ga driverntaba, gabanshi ne yafara faduwa "I know something is wrong.. Amman sadeeq sai gardama yake yimani" yafadi haka daidai lokacinda ya dauki wayanshi. Number drivern baby yakira ba.a bata lokacinba aka dauka. Sallama driver yayi mashi ya amsa sannan yace "Ya akayi..." Yana cikin magana saiyaji drivern nacewa "Young alh daman inason kiranka don ka kara yimana godiya wajen alh" "Da akayi me? " ya tambayeshi yana jin haushinshi don rashin sauraronshi dayayi "Ashe bai gaya ma....." Wani irin tsawa Aslam yadaka mashi "I said da akayi me!" Bawan Allah jikinshine ya fara rawa dukda ba ganinshi yakeba amman hakan bai hanashi rawan jikiba "Ai jiya alh ya sallame mu da million daya da rabi" " saboda me? " ya tambayeshi atakaice "Cewa yayi mu fara Sana'a" "To wani driver ya samowa baby?" "A.a ..cewa yayi baby zata raka Hajiya kasan ketare" nan take hankalinshi ya tashi cos anashi tunani ko mom dinshi ko baby daya daga cikin kabashi da lafia. "Kai..kanajina? " "Eh inajinka youn...." Aslam ya katseshi dacewa "Yaushe suka tafi?" " jiya" "Ka gan mom ko baby jiyan?" "Eh nagansu ai mu muka sa kaya amota" "Da akwai abunda ke damun daya daga cikinsu?" "A.a...lafia lau suke tunda har ban kwana mukayi da Hajiya" bai kara cewa komaiba ya katse wayan. Kanshi ya hada da stirring din motar yana tunani bai Ankara ba yaji hawaye na bin cheeks dinshi. "Mom...har hatred din ya kai wanda zaki bar kasannan baziki yimin good bye ba? Nasan na bata maku rai...amman every man makes a mistake.. Am truly sorry" sai kuma tunanin shi ya koma kan baby "Baby am sorry for what I did to you... Gashi Allah ya jarabsheni da sanki..yanzu jinake in ban saki a idona ba yau, anything can happen" sumbatu kawai yake kaman wani mahaukaci. Da sauri ya goge hawanshi ya chanza fuska kaman mai tunanin wani abu "What's happening ...nasan haka nan baby da mom bazasu je abroad ba, they is something behind this..what could be wrong?.." Haka ya dinga tunani yana magana shi kadai. Bayan sun mom sunyi settling ta fara calling din yanuwa tana gaya musu she's pregnant. Murna kawai yanuwa suke data kira mom din baby murna sosai tayi don har cewa tayi zata zo Nigeria amman tace mata ta bari cos itama Nigeria zata bari cos England zata je rainon cikin. Itakam baby dadi sosai takeji don gidan yafi tsohon gidansu wurin shakatawa sosai. Daki daya suke zama da mom Aslam yana zaune anan gefen school dinsu baby sai tunani kalakala ",let me call mom's USA line" yace yana dialing number a wayanshi. Few seconds later yaji number not reachable. Tsoki yaja. kaman ance yayi dialing Nigeria line dinta, yana dialing sai yaji number na ringing da sauri ya gyara zamanshi sai kuma yaji number busy. Ba.a daukaba kara dialing yayi Amman switch of. "Mom is in this country... Ya Allah what's happening?" Haka yadinga redialing number mom amma no response. Anan wurin yayi sallah asar , daga baya ya koma gida. Mom kam tana ganin call din Aslam ta kashe wayan tare da cire sim card dinta. Satin su daya da komawa aka kawo su nauran duba baby da abunda ke cikinta. Bangaren Aslam kuwa with in one week ya kare kaman kudin guzuri kullum cikin trying number mom yake amma to no avail. THREE MONTHS LATER Aslam ne kwance yana kallon pop dake saman dakin duk ya rame kaman bashiba duk abun duniya ya ishe shi. Duk ya koma kalan tausayi, number mom kam duk yayi trying har ya gaji.kullum cikin tunani yake kwana yake tashi. ",I have to leave this country... Am tired... Let me call dad" ya fada yana mikewa zaune, wayan shi ya dauka ya kira number dad amman baiyi picking ba. Calling dinshi yadinga yi har yayi mashi 23 miss call still, daga karshe yayi mashi text kamar haka. "Dad am sorry for being a disgrace... Am truly sorry hope you find it in your heart to forgive me.. I want to tell you that I want to travel out of the country...hope you will agree" yana kamawa ya turawa dad. Kwanciya yayi tare da ajiye wayan kan kirjinshi yana tunanin saida motanshi tunda bashi da wadatattun kudin. Yana shikin wannan tunanin yaji wayanshi yayi kara, dauka yayi ya bude to his surprise sai yaga alert na 30 thousand dollars daga dad, da sauri ya mike zaune yana mamaki sai yasake jin alaman shigowan massage , da sauri ya buda sakon saiyaga daga dadne yana cewa "Kaje London wurin daddy London (babban wan dad) and make sure you start your masters afresh, and if you need anything text me don't try calling me" nan take jikinshi yayi sanyi "Sabon masters kuma?..alaman ba yanzu zan dawoba kenan" sai kuma yaji tafiyar ta fita ranshi, sake daukan wayan yayi tare da rubuta "Please dad can I come and say goodbye?.. I miss you" ya tura dad yayi replying dinshi da capital "NO" bai kara cewa komaiba ya shiga dakinshi cos traveling documents dinshi are intact. Aminu Kano airport ya kira yayi booking din plane to Lagos. Baby kam ciki yayi five months Amman don rashin hankalin batasan tana da cikiba cos cikinta baiyi girma na azo aganiba saidai boob dintane sukayi dan girma kullum cikin ciye ciye take mom da baba Asmau suna bata extra care ko metakeso shi zaayi kuma ko tallan abinci ko abin abinsha ta gani a MBC sai tace shi take so. In baa samuba ta dinga kuka kenan har tasa mom kuka sannan take bari. [9:39AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 鉂ゐ煉涴煉氿煉熲潳馃挍 SUNE SANADI 庐zuwairat 3鈨�6鈨� Aslam satinshi daya a Lagos city kafin ya wuce London yana zuwa saida daddy London ya kira dad din Aslam yana tambayanshi lafia Aslam ya koma haka? Dad kam cewa yayi ya tambayi Aslam ko yana da wata matsala cos shi baisan abunda ke damunshiba. Yayan dad London uku biyu sun girmi Aslam. Autansu da Aslam ke agemate. A mansion dinshi kowa baya damuwa da kowa, kowa harkan gabanshi yake ,daddy London baya zama sosai, cos rikekkan business tycoon ne always traveling from one country to another. Matar shi medical doctor ce. Gidan mostly a dinning ake haduwa, Amman most of the time manyan yayan daddy London which are Ismail da aliyu basu cika zuwa dining ba. Cos yau almost satin Aslam daya a London Amman bai sa Ismail a idoba.suna zaune dining area Wanda girmanta ya isa a gina two bedroom flat dashi sai ga Ismail tafe yana kwalisa da ka ganshi ka ga rikekken dan boko ga class ga kyau cos duk yafisu kyau. daga nesa ya hangi Aslam ya chanza fuskar "Who am I seeing like little brother Aslam?" Ya fada yana karasowa kusa dasu. Aslam ne yayi murmushi batare dayace komai. Kwalo ido Ismail yayi sosai daya tabbatar dacewa Aslam ne "Little brother what happens to you?" Still Aslam murmushi kawai yake amman baice komaiba. Kallon daddy da mommy yayi before saying "Dad...mom what's wrong with little brother Aslam...is he here for treatment? Cos naga ya chanza kaman bashiba" dad ne yayi replying nashi dacewa "Exactly abinda na gani kenan amman na tambayeshi yace nothing is wrong with him" girgiza kai Ismail yayi "Yaushe yazo?" "Last week" faruk autansu Wanda ke saran Aslam ya amsa masa.harara Ismail yabishi dashi "And non of you bother to tell me" ",remember kace kadda inzo apartment dinka ko kiranka sai in emergency ne " "To wannan ba emergency bane? Ko baku ganin yanda the most handsome little brother Aslam ya koma" yace yana nuna shi kam Aslam murmushin jindadi kawai yake saboda yanda Ismail ke nuna damuwa kanshi always. Aliyu sai cin abuncishi yake cos shi daman halin inkula gareshi. Mikewa Ismail yayi yaje wurin Aslam "Little bro let's go to my side" Aslam kaman jira yake yamike suka bar wajen. Suna isa wani katafaren falo ya zaunar da Aslam kan kujera shi kuma ya zauna kusa dashi. Kallonshi yayi straight into the eyes "Little bro..tell me what's the problem?" Tambayan dayayiwa Aslam kenan. Aslam girgiza kanshi tare dacewa "Nothing ..." "You know I hate karya....so tell me meke damunka" shuru Aslam yayi amman kafin yasani sai hawaye yafara zuba daga idonshi. Nan take hankalin Ismail ya tashi "Common stop acting like a girl...just tell me what the problem is" Aslam shuru yana tunanin ko yafada mashi abunda yafaru cos yagaji da boyewa, yana bukatar Wanda zai bashi shawara and he knows Ismail is that person. Nan yafara gayamashi abinda yafaru. Mikewa tsaye Ismail yayi "Kana nufin baby wacce family dinmu suke kira da baby Aslam?" Gyada masa kai Aslam yayi "Damn...and how old is she?" Cikin kuka Aslam yace "14" "Holy shit...damn ...u just abuse an infant... Shit" haka Ismail yayita maimaitawa daga baya "How long now?" "6 months now" "Kaima ka wahala kenan ,kasan lonelyness yana kashewa...Amman wallahi you fucked up big time... Anyway what has happened has happened.. Amman nan gaba inkana cikin matsala ka dinga kirana..you know I love you more than those two rifrafs" kuka kawai Aslam yadingayi kaman yau abun yafaru yana cewa " ance mom da baby basu Nigeria ..amman dukkan abroad number din mom basu shiga" Dafashi Ismail yayi "Stop crying...kilan ta chanza layintane"girgiza kai Aslam yayi "Ina ji ajikina mom da baby suna Nigeria... They is something wrong" shuru Ismail yayi yana tunani "But last time naji dad na murna wai you mom is pregnant" da sauri Aslam ya zaro ido "My mother... Pregnant?....my mom? " "Baka sanibane? " girgira kai Aslam yayi yana mamakin maganan da Ismail ya fada mashi.. "Maybe shine dalilin dayasa ta bar Nigeria....Amman kuma sai ta tafi da baby?" "To inbanda abinka kai za a ajiyewa baby?' Dukkansu shuru sukayi for a while sannan Aslam yace "Kuma da most annoying part shine... I'm falling for baby" dariya Ismail yayi "To aikoka sota ko ka kita kai zaka aureta..amman in kagama mallakan hankalinka itama lokacin ta girma" wani sanyi Aslam yaji cikin ranshi amman yasan da kyar hakan yayuwu cos already ta tsaneshi kuma yasan babu zancen auren dole. Ismail ne yace "Kagama masters dinkane?" "A,a..... dad yace in shigaba nan" "Then gobe muleka oxford mugani" haka sukayi hirar su inda Ismail ya sanar da Aslam cewa zaiyi aure Amman a saudi za a yi ceremony din kasancewan yarinyar yar chan ce. Yakuma cemashi kar ya kara gayawa kowa abunda ya gayamashi yazama secret dinsu Bangaren baby kam wahala sosai take bawa mom cos duk sanda cikinta yayi motsi sai tayita kuka kan dole sai an cire mata cikin. Haka zata dinga kuka tana dukan cikinta sai anyi da gaske take barin hakan. Gashi inba shagwaba babu abinda take. Gashi bata rashin lafiya sai kwadayi har na tsiya ga kukan babu gaira babu dalili. Yau suna zaune afalo ita da mom baba Asmau tana kitchen tana dafa mata indomie. Kallon suke a MBC Bollywood sai aka fara tallan pad. Kallom mom tayi tare dacewa "Mom nayi wata biyu ban karbi pad ba" murmushi mom tayi "Meyasa baki amsan pad to? " "Cos mensturation dina baya zuwa"shuru mom tayi bata sake cewa komaiba. Itakuma baby ido ta kwalo waje "Mom...councillor dinmu tace in mace vata ganin menses dinta to tana daciki" gaban mom ne yafara faduwa. Daman irin wannan ranan take tsoro "Kuma tace mana in namiji ya taba mace ciki takeyi..." Da sauri ta kara kwalo ido waje itakam mom kallonta kawai take "Mommy... Yaya Aslam yayi min ciki...shiyasa wani abu keyawo cikin cikina!" Kuka sosai takeyi sai kukanta na ranan ya bambanta da sauran cos yau kukan tausayin kanta takeyi. Mom rungumeta tayi itama tana kuka. "Mommy..kira yaya Aslam ya ciremin cikin...wallahi banason Cikin" haka tacigaba da kukan mom na tayata sai dukan cikinta take wai ita batasom cikin. Lallashin duniya mom tayi mata amman kukanta kamar yana karuwa. Daga baya zazzabi ya rufeta mom ta sanar da dad halinda suke cikin da kyar dad ya rarrasheta tayi shuru shima saida yacemata zai kira Aslam yacire cikin. Doctor aka kirawo, bayan yazo yayi mata alluran bacci sannan yake gawa mom abi ahankali da ita cos cikin yana iya samun matsala in haka yacigaba da faruwa Ina godiya gareku masoyan SUNE SANADI [9:39AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 鉂ゐ煉涴煉氿煉熲潳馃挍 SUNE SANADI 庐zuwairat 3鈨�7鈨� Aslam yanzu ya murmure saboda irin kulawan da Ismail ke nuna mashi. Yanzu yarage tunani sosai cos har office suke zuwa da Ismail. Har yafara master dinshi a Oxford university. At times har mancewa yake da matsalan dake gareshi saboda Ismail baya bashin daman zama shi kadai balle yayi tunani. Amman yau ankirashi emergency a office kasancewan shima doctor ne. Aslam ne kwance yana tunani mom da baby. " I can't believe mom is pregnant... How comes after all this years ashe sai yanzu mom take da cikin" kara juya kwanciyanshi yayi ",Allah yasa da gaskene... Nima zan sami sibling na jini" dadi sosai yakeji inya tuna batin cikin mom at the same time yana aduar Allah yasa ba wasa Ismail yakeyi mashiba. Son baby kam tamkar ana hurata cikin zuciyanshi. "Babyn Aslam... Yaushe zan sake saki a idona koda dukana zakiyi hakan zai zamo jin dadi agareni" tunani iri2 ya dingayi har bacci yayi awon gaba dashi. Su mom kam an gama shirye2 tafiya kuma tare zasu tafi da baba asmau. Rigima kam kullum baby cikin yinta take wai dole sai an kira Aslam yacire mata cikin. Ko tafiya dazasuyi cemata sukayi qurin Aslam zasu kaita don yacire cikin. Hakan yasa rigimanta ya ragu. Doctor ne yakira wanni abokinshi doctor Wanda sukayi karatu dashi a university of Philadelphia Amman yana aiki a las Vegas ya sanar dashi zuwansu don abawa baby extra care. A wannan lokacin cikin baby yaciga wata na takwas so da suka isa doctor yayi scheduling za a cire baby nan da sati uku. Saida sukayi settling sannan mom tafara siyayyan kayan baby amman abun mamaki shine baby ko kaddan batason ayi maganan jariri ko jaririya gabanta abin har tsoro yake bawa mom don ta san tsanan datakeyiwa Aslam ne zai koma kan abinda zata haifa. Sauran sati daya ayi operation suka tafi shopping. Wurin saida kayan jarirai suka tsaya don kara wasu kayan. Suna shopping mom ta dauko wasu hadaddun unisex na jarirai tare dacewa "Kai wannan kayan sunada kyau sosai" ta fada tana nunawa baby kayan kawai sai baby tafashe da kuka tanacewa "Ni wallahi Ku kaini gurin yaya Aslam yacire mani cikin in ba hakaba wallahi in na haihu saina na kash....." Bata gama magana ba mom tarufe bakinta "Kar ki Kara furta irin wannan maganan...babu kyau" "Mommy wallahi da gaske nake" ta fada cikin kuka sosai. "To kiyi hakuri nan da sati daya za a cire maki, amma kar ki kuskura ki kara furta irin wannan zancen...kinji ko? " kai ta gyada wa mom tana cigaba da kukanta rungumeta mom tayi. A haka suka gama shopping din kayan jariri suka koma wurin shopping din kayan baby amman duk abinda aka daukan mata sai tace bataso. Ahaka baby tacigaba da rigiman har ranar cire jaririn yayi. Tun da wuri aka kaita hospital da lokacin operation din yayi aka kaita theatre nan baby tafara kuka mom ma tana kuka harda baba asmau. "Mommy please ki shigo ciki kar ki tsaya daga waje tsoronsu nakeji....mom please kar ki barni nikadai" haka ta dinga kuka har akayimata allura amman bana barciba.sumbatu kala2 baby ta dingayi harda cewa "Mom ki gayawa yaya Aslam ban yafe mashi abunda yayi minba...Allah saiya ya sakamin" mom na tsaye waje amma tana ganin abunda akeyi cikin saidsi batajin abinda baby kecewa sai goge hawaye mom take. Bayan angama yimata alluran sanna operating machine ya tsaga cikinta su doctors suka dauki dan. Mom ido tayo waje dasu tana murmushi dukda hawayen dake fuskanta. Dan sai wuntsular da kafafunsa yake fari kal dashi. Daidai saitin fuskan baby ka kai jaririn "Dear me kika haifa?" Daya daga cikin doctors din ya tambayi baby amman sai ta kauda kanta gefe hawaye na zuba ta gefen idonta. Machine ne yayi wa wurin laser stitching yanda baa gani komai. Kaman ba.a tsaga wurinba hakaya koma. Kyara jaririn akayi aka kaishi dakin jarirai har lokacin basu bar mom ta gan baby ba. Itama baby gyarata sukayi aka kaita dakin hutawa few minutes later bacci yayi gaba daita.dakin da aka kai baby mom ta shiga kwsnce ta taddata tana bacci, gefen fuskanta mom ta shafa tare da goge mata dan hawayen daya makale gurin. Nan mom ta sannar da dad anyi operation kuma it was successful. Hawaye dad ya zubar sannan yafara kiran family yana gaya masu momta haihu. Murna ne ya kachame wurin yanuwa da abokan arziki. Dad London kam cewa yayi a gayamasu hospital din datake a las Vegas zasu je , da kyar dad ya shawo kanshi yarda ya bar zancen zuwa las Vegas amman still cewa yayi suna komawa Nigeria yana tafe. Wani irin dadi Aslam yaji da akace mom ta haihu. Kiran layinka ta duka yadingayi amman basu shiga. Kiran dad yayi , yana ringing amman baya dauka daga baya message yayi mashi kamar haka "Good afternoon dad..how are you and the business? Please dad I want to see mom and my new brother... Can I come home? Even if it's for a day." Yatura mashi bayan kaman hour biyu saiga reply with capital NO. Jikinshi yayi sanyi daya ga reply din dad. Shi kawai yaji muryan mom dinshi shine jin dadinshi. Baby saida tayi awa hudu tana bacci sannan ta tashi. Bata dade datashiba aka kawo baby cikin farin towel mikewa mom tayi tare da karban dan. Kura mashi ido tayi tana kallon ikon rabbi don shi da Aslam kamanninsu daya har dan tauwadan Allah dake wurin kunnen Aslam shima yana dashi hawayene suka taru idon mom shima jaririn kuka yafarayi alaman yana neman abinci. Daman mom tasancewa ba baby zata shayar dashiba. Dawowa tayi tazauna tana dan jijjiga jaririn. Babah Asmau takira ta dauko mata baby bag din dasuka zo dashi, infant milk ta hadawa jaririn cikin feeding bottle nan take ya shanye tas ya koma bacci. Babyce ta kalli mom "Mom..pls kisa a fita dashi", "Saboda me? "Bana sonshi mommy... Nidai ki gaya masu su tafi dashi" "stop saying that... Ki daukeshi matsayin kaninki kinji?" Makala kafada tayi alaman Aa. Dataga mom bata fita da danba sai ta juya masu baya. Satinsu daya suka koma inda kwana sultan uku da haihuwa dad ya iso las vegas. Watan sultan biyu da haihuwa suka koma Nigeria. In ka gan baby bakataba cewa ita ta haifi sultan cos ta maida jikinta tayi kyau sosai kuma tunda ta haihu bata taba daukanshiba asalima bata damu da harkanshiba.in suna falo da mom to ita tana dakinta har tsanan da takeyiwa sultan yana bawa mom da dad tsoro. Hakan yasa mum tasha alwashin bazata bar sultan kadai da baby ba. Suna komawa Nigeria suka koma cikin wani katafaren gida anan akayi kwana bakwsi ana shagalin suna mutanen London dana England duk sunzo inda mama baby taji dadi ganin baby da kuma yanda take tamkar mom ta haifeta. Yan suna sunata mamakin kammsnin sultan da Aslam. Lokacin suna Aslam ya kara tambayan dad yazo amman still dad bai yardaba. Amman kullum cikin waya suke da mom. [9:39AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 馃挍鉂ゐ煉氿煉熲潳馃挍 SUNE SANADI 庐zuwairat 3鈨�8鈨� Hotonan sultan sunkai kala dari cikin wayan Aslam Wanda mom take tura mashi ta social media. Shi kanshi yana mamakin kamanin shi dana sultan. Kullum cikin kallon hotunan yake yanajin wani kaunar yaron cikin jininshi. Har tunanin yaje Nigeria batare da dad yasaniba Amman Ismail ya hanashi don cewa yayi inyayi haka dad zai kara jin haushinshi don haka yabari dad ya sauko da kanshi. amman yanzu bashi da gurin dayawuce yaga sultan don wani lokacin inya kira mom yakance mom tasa sultan dariya don yaji muryanshi mom kuma saita biye mashi musamman in dad bayanan. Yanzu sultan yayi shekara daya inda kyanshi yana kara fitowa baby kuma tashiga ss1. Itama baby tana kara komawa big babe don in ka ganta saikayi tunani irin yammatan Indians CE. Sadeeq kam yana zuwa gidansu Aslam time to time don ganin baby kawai. Baby har yanzu tsanan datayiwa sultan kaman ana karashi don ko kallonta yayi sai ta yimashi kallon dazai sashi ya tsorata har yayi kuka. Ba kaman yanzu da kamanninshi da Aslam ya kara fitowa don inta kalli sultan tamkar tana kallon Aslam kuma haka na sata tuna irin wahalan datasha ranan da Aslam yayi raping dinta da kuma duk lokutan da yadinga molesting dinta. Haka yasa ko kadan batason kallon sultan dai2 da second daya haka yasa mom bata barin sultan tare daita dukda mom da dad sunayi mata magana kan tabar hakan amman still bata bariba. Shikam sultan yanason baby cos daya ganta zai fara dariya yana mika mata hannu balle yanzu daya fara takawa sai yaje gurinta amman sai ta tureshi. cikin ikon Allah babu Wanda yasan cewa ba mom ta haife sultanba. Gashi wani irin so da kauna dad da mom sukeyiwa sultan cos yaron nada shiga rai sosai. Aslam kam yanzu yagama masters da doctorate degree dinshi har yafara aiki a airport as engineer. In ka ganshi bazaka ganeshiba cos yayi adding weight yayi kyau gashi fari tas kaman balarabe ga wani beard dayake bari kaman na RK(Vivian Dgena) daka kanshi kaga dan madara . yanzu shekaranshi hudu da wata biyu da barin Nigeria har yayi nacin yakoma gida harya hakura. Kullum cikin kallon video sultan yake, son baby kaman zai kasheshi amman yasan da kyar tasoshi haka yasa yake searching ko Allah zaisa yasami wata ya hakura da baby amman still ba samuba haryanzu. Amman yasan cewa in bai sami baby ba yasan za a sami matsala. A Nigeria kam baby har ta rubuta weac itama ta komai big gal with class komai nata normal ga diri kaman ita tayi kanta sai yanzu mom take da na sanin rashin koyawa baby sanya manyan kaya cos yanzu duk kayanta kananune da mom tace tasa normal dressing saitace manya kaya nauyi garesu mom tayi fada harta gaji komai nata irin na wayayyun yan mata gashi duk hair style din da Beyonce ta dora a istagram itama saitayi irinshi . yanzu soyayya suke da sadeeq sosai, iyayen sadeeq sunyi2 yayi aure amman yaki,cewa yayi in ba baby ba sai rijiya haka yasa iyayenshi suka yimashi uzuri da sharadin cewa da baby tagama secondary school zasuzo nema aurenta. yanzu kusan kullum suna tare da sadeeq dad kam baice komaiba. Abin yana damun mom cos ita tasan Aslam nason baby cos duk sanda sukayi waya sai ya tambayeta. Sultan yazama yazama big boy abinka da dan dake shan almarai nuralac daka ganshi sai kayi tunani yayi shekara shidda alhalin ko shekara hudu bai kaiba. Har yafara zuwa school gashi da brain kaman ainahin ubanshi. yau dukansu suna zaune general falo ga film na aiki amman bamai kallon film din. Dad kallon magazine din dake hannunshi yake, baby na chatting da sadeeq inda yake sanar daita cewa ya kusa isowa gidansu, mom na chatting da Aslam sai sultan na game da kids iPad. Bayan kaman 30, minutes aka kwankwasa kofa murmushi baby tayi cos tasan cewa masoyintane. Daya daga cikin workers din gidan taje tabude mashi kofa. Sadeeq ne sanye da gizna sai kamshi yake ya shigo falon suka gaisa da mom da dad shi kuma sultan da gudu yaje yafada jikinshi kasancewan sun saba. Sadeeq bai zauna faloba direct garden ya wuce rike da hannun sultan. Baby mikewa tayi tabi bayansu kasancewan ita kullum cikin haduwa take. Bayan few minutes sultan yashigo cikin falon yana kuka. Dad ne ya kalleshi "Dad's sultan waya taba ka? " "ANTY baby ce ta koreni daga wurin uncle" yafada yana shafa small palm dinshi kan fuskanshi. Mom kam tasaba cos inkaga sultan na kuka to babyce SANADI. Dad ne ya rungumeshi yana petting dinshi har yayi shuru ya shigaba da game dinshi. Mom kallon dad tayi ",dear I want us to talk" dad ajiye magazine din hannunshi yayi tare da maida hankalinshi wurin mom "Ina jinki love" dan gyara zama mom tayi "It's about baby.... Baka ganin ya kamata ace ka hadata aure da Aslam? Tunda kasan ba namijin da zai aureta ya ga mutuncinta cos of what happened"shuru dad yayi yana sauraranta. "Shi Aslam yace maki yana sontane ko kuma ita baby tace maki tanason Aslam... Yarinya da tsanan datakeyiwa Aslam ya shafi dan da ta Haifa za a hada aure da Wanda ta tsana?" Mom batace komaiba sai kallon dad take. Yacigaba da cewa "Wane irin zama kikeson suyi in anyi auren.." "Nasan batasonshi amman it will be in the interest of the family" Dad yayi murmushi "Ita baby baki ganin zamu tauye mata hakki?...danmu yayi mata fyade...tayi ciki bataso amman muka sata haifi dan sannan kuma yanzu ga Wanda take so sai mukara tauyemata hakki?... Gaskiya bazan iya kara shiga hakkintaba" shuru mom tayi for a while sannan tace "To naji....amman dear please i beg you in the name of Allah ...let my son come back home.... Ina missing dinshi dayawa...kusan shekara biyar bansa dana a idonaba...please ka yafemashi hakanan...baka ganin rabone ya rantse tsakaninsu? " tafada muryanta kaman zatayi kuka. Amman abinda yabata mamaki shine yau bai dauki maganar da zafiba cos abaya intayi mashi maganar dawowan Aslam fada yakeyi sosai. Sultan dake game yaji muryan mom kaman na mai kuka sai ya kalleta, kwalla yagani cikin idanuwan mom da sauri ya ajiye iPad dinshi yaje wajen mom "Mom...why are you crying? " da sauri mom ta goge hawayenda yazubo daga idonta "Am not crying love"haye cinyan mom yayi yana kallon mom. Dad ne yace "On one condition zan yarda yadawo" da sauri mom tace "Anything" "In ya dawo yanemi mata yayi aure" "No problem" "Are sure zaki sashi yayi aure?" Dad ya tambayeta "Insha Allah " dad bai kara cewa komaiba ya dauki wayanshi. Yau Aslam ya dawo daga office agajiye don haka direct side dinshi ya nufa yana zuwa yacire kayanshi naked yaciga bathroom. Bathtub yacika da ruwa sannan yashiga. Bada dadewaba yafito daure da towel bai dade da fitowaba yaji wayanshi na ringing atunaninshi mom ce Amman yana daukan wayan yaga darling dad surprise ne kwance fuskanshi da saurin ya dauki wayan da sallama dad bai amsaba "Make sure kadawo gida before next week" zaiyi magana dad ya katse wayan. Tsayaws yayi yana mamaki maimakon yayi murna saiyaji gabanshi na faduwa [9:40AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 馃挍鉂ゐ煉氿煉燄煉涒潳 SUNE SANADI 庐zuwairat 3鈨�9鈨� Tunani kala2 ya dingayi "Has dad forgiven me?" Tambsyan dayayiwa kansa kenan. Bakin gado ya zauna still daure da towel, number Ismail ya kira kasancewan yanzu baya gidan cos yayi aure har da diya daya. Bai Dade da fara ringing ba ya dauka "Lil..bro how far" ya tambayeshi daga dayan bangaren. Ajiyan zuciya Aslam yayi before saying "Yaya am fine... Quest what" Dan daria Ismail yayi ",haba lil bro kar kajamin rai mana just go straight to the point" "Dad yace inzo gida zuwa next week" "Woooooow...bana gayamakaba...dukda kowa yasan dad dinka nada tamper nasan cewa with time komai zai wuce" shuru Aslam yayi baice komaiba inda Ismail yacigaba dacewa ",ya nakejin muryanka kaman bakason tafiyan?" "Kaman kasani...wajen shekara hudu kenan nake son zuwa gida...amman yanzu dazani gidan sai duk naji banason zuwa kuma...I'm feeling something is wrong" daria Ismail yayi "Not something is wrong... You are just feeling nervous.. Kasan shekara hudu ba kusa baneba so your feeling is normal" shuru Aslam yayi,: Ismail yacigaba dacewa " when are traveling?" "Nan da kwana hudu cos sai nagama processing traveling documents dina" "OK then...zamu hadu kafin ka tafi?" "Gaskiya da kyar cos I would be busy..saidai muyi waya " " to shikenan I will call you to know how far" sallama sukayi da Ismail, still yana zaune kan gado duk jikinshi yayi sanyi. Murmushi ya saki daya tuna zaiga sultan. Wani murmushin mai bayyana hakora yayi daya tuna zai hadu da baby dukda yana tsoron irin tarban da zatayi mashi. Waya ya dauka yakira mom yake sanar daita yanda sukayi da dad mom cemishi tayi tasan da zance so yaushe zai dawo nan ya sanar daita cewa nan da kwana hudu. Murna wurin mom baa magana. Shiryawa yayi ta tafi bangaren daddy London kasancewan har yanzu awurinshi yake. Yana zuwa yaci sa.a yana nan baiyi tafiyaba kasanxewan bai cika zamaba. Nan ya sanardashi yanason zuwa Nigeria damanshi daddy London bai San dalilin dayasa Aslam baizuwa gidaba cos anashi tunanin gidan ke bai dameshiba. daddy sosai yaji. Mikewa Aslam yayi zai fita saiya kirashi ya tambayeshi inda zashi yasanar dashi yanason yafara processing traveling documents dinshi ne daddy London cemashi yayi yabada passport zaisa ayimishi documents din. Godiya yayi mashi sasoi sannan ya tafi. Tun ranar yafara shopping musamman kayan wasan sultan saiya tuna lokacinda yakeyiwa baby irinwannan siyayyan. Ana gobe zaitaho daddy London yskawo mashi documents din tare da $20000. Amsa yayi tare da nuna appreciation dinshi ranar dazai tafi da wuri daddy London yasa aka kaishi airport. Mom kam sai murna take don ranar dazai dawo yskirata daya hau jirgi amman bazai iya isowa kano ba aranan sai the following day. Nan mom tasa aka gyara wani part daga cikin gidan aka saka abubuwan dazaa bukata. Baby kam duk gyaran da akeyi bata ganiba balle tasan Aslam zai dawo sai chatting dinta kawai take da kallon YouTube don tana mugun son ganin celebrity irinsu Beyonce, Kim kardashian da sauransu , kwata2 bata da aikin yin sai kallo a waya ko chatting. Sultan dayaga yanda mom ke ta sa agyara dayan bangaren saida ta tambaya wa zaizauna awurin nan mom ta sanardashi yayanshi dasuke waya dashine zai dawo. Da murna ya bar wajen yatafi wajen baby dake kwance da earpiece a kunnenta yana dan taba ta don ya gayamata yayanshi zai dawo cikin zafin nama ta bugemashi hannu tare da mikewa daga wurin. Kuka yafarayi mom ta lura da abinda yafaru "Meyayi maki kika dokeshi!? " mom ta daka mata tsawa. Dan turo baki tayi sannan tace "Tabani yayi..kuma na hanashi tabani" "Kar ki kara dukanshi kinji na gayamaki" bata karacewa komaiba ta haye sama tana hararan sultan, aranar da Aslam yaiso Kano yakira mom ya sanardaita yaiso Aminu Kano airport kasancewan a Lagos ya kwana. Driver ta tura ya daukoshi cos bai san inda suka komaba. Mom tasa an shirya mashi abunci kala2, har ranan baby batasan Aslam zai dawoba Dan mini skirt mai hade da short tight tasa da rigan wandon kanta kuma facing cap ne hannunta rike skipping robe. Tana sauka taga dinning shake da abunci kala2 bata kawo komai rantaba cos Daman yawanci haka suke cin abincinsu saidai abinda yadan bata mamaki shine basu Dade dayin lunch ba kuma lokacin dinner baiyiba. Lekan abinci tayi tare da dan tabe karamin bakinta tayi gaba, direct kan field din gidan mai kwance da grass carpet tayi nan tafara skipping da igiyan hannunta. Daga inda tage kana hangen gate. Shi kam tunda yaga driver yana horn a wani katafaren gida gabanshi yafara faduwa most expecially inya tuna baby. Ba dadewaba aka bude gate, wata budurwa ya gani tana skipping amman ta tsaya tana kallon motan dayashigo gidan. Bayan driver yayi parking ya fito ya zagayo ya bude mashi kofar Amman da kyar yasami courage din fitowa. Sanye yake cikin designer blue jean sai ya sanya armani white long sleeve tare da dora black suit samanshi sai ya dora sun glass a fuskanshi looking so breath taking, baby sayawa tayi tana kallon bakon dasukayi cos batayi tunanin Aslam ba. Shima tsayawa yayi yana mamakin ina mom tasami budurwa mai kyau irin wannan har zuciyanshi na ayyana mashi in bai sami baby ba wannan ma tayi mashi. Dan takawa yayi kusa daita cos inda take nakusa da balcony din dazai sada mutum da hanyar falo. Glass din fuskanshi yacire don ganinta sosai, baki yabude da yagano cewa baby ce itama baby sakin skipping rope din hannunta tayi da ta gano Aslam ne. Nan take mood dinta ya chanza. Shima ya hangi chanjin fuskar don nan take annurin fuskanta ya gushe Amman hakan bai hanashi ganin kyanta tare da girman datayiba. Kokarin shiga balcony yayi amman saida yakara kallonta from head to toe."woooow" kawai yace tare da wucewa cikin falo.baby mutuwa tsaye tayi hawaye nabin cheeks dinta, wani zafi zuciyanta keyi mata kaman wance aka famawa ciwo mai radadi don saida tayi wayyau ta gane illan abinda Aslam yayi mata. "The monster is back " tafada tanadan kuka. Aslam na shiga falo mom tana saukowa daga bene sultan na biye daita abaya. Da gudu yafada jikin mom, rungume juna sukayi sosai kaman sun shekara dubu basu haduba. Sultan boyewa yayi bayan mom daman halinshi kenan. mom tayi mamakin yanda Aslam yakoma dukda suna video call saiyanzu taga chanji ajikinshi "Dana yazama big boy... You are looking more handsome" tace tana daria shima daria yayi "Mom you are looking younger" "Haba sweetheart abin har da zolaya? " "Seriously mo..." Sai lokacin ya hangi sultan daya rike rigan mom tabaya yana lekowa da kansa. Aslam maida hankalinshi yayi ganshi cos tamkar yana kallon kanshi yana yaro. Karasawa yayi kusa dashi tare da dukawa. Hannuwanshi biyu ya mika mashi "Come...lil brother" kallon mom yayi alaman neman izini, gyada mashi kai mom tayi alaman you are permitted sanna ya taka ahankalin ya fada jikin Aslam, wani irin kaunan sultan ya dinga ratsa Aslam dan gani yake bazai so dan daya haifa kaman yanda yakejin son sultan ba. Shima sultan lafewa yayi jikin Aslam, mom sai kallonsu take tana murmushi. dago sultan Aslam yayi yana kallon carbon copy dinshi. "Brother nasaya maka kayan wasa kalakala irinsu Ben 10, superman, spiderman, batman, hulk ....", ",yeyyyy" sultan yace yana daka tsalle akasa. Mom rike hannun Aslam tayi "Sweetheart zo kafara cin abinci anjuma kunyi shirmenku. Dan takawa Aslam ya farayi shi kuma sultan yana tsaye wajen matakalan bene na farko [9:40AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 馃挍鉂ゐ煉氿煉熲潳馃挍 SUNE SANADI 4鈨�0鈨� bai kaiga karasawa wajen dinning ba sukaji anbude kofa da karfi baby ce ta taho da gudu ta bige sultan da bai tare mata hanyaba tayi sama da gudu , sultan faduwa yayi kasa yana kuka Aslam da gudu yazo ya daukeshi ya sagba kan kafadanshi yana rarrashinshi cos atunaninshi baby bata ganshiba mom kam tasan abinda baby tayi. Dinning suka karasa mom tayi serving dinshi sannan ta haye bene dakin baby. Kwance ta taddata tana kuka da sauri mom takarasa wurinta "Habibty what happened?" Shuru baby tayi ta shiga da kukanta "Honey wani abu yace maki? " girgiza kanta tayi "Then why are you crying..please ki gayamin" dago kanta tayi tare da goge hawayenta "Mommy... Tsoronshi nakeji..." Rungumeta mom tayi cos tayi understanding what she past through "stop crying... Babu abinda zai kara yimiki...kinji?"gyadawa mom kaitayi sannan tace "Mommy nan cikin gidan zai zauna?" Girgiza mata kai mom tayi "Wancan part din zai zauna" tafada tana nuna mata dayan bangaren gidan ta window dan sanyi taji aranta. Kallonta mom yayi "Dazu me sultan yayi maki kika tureshi?" Dan turo baki tayi irin na yan shagwaba "Bashi bane yake tsaye kan hanyaba" "Wallahi kina shiga alhakin yaron nan...ki bar ganin don kina mahaifiyarshi Allah bazai saka mashiba.." "Gaskiya ni mom ki barcemin ni mahaifiyarshi...ni ba mahaifiyarshi bace" "To naji amman ki var zaluntan kaninki" "To mommy" mom tasan cewa amsa kawai tayi cos kullum da ance tabar zaluntan sultan sai ta amsa da to amman still bata bariba "kin gaida yayanki?" Girgiza kanta tayi alaman Aa "To ki sanya hijabinki ki taho ki gaidashi...kiyi kokari ki nuna cewa babu abinda yafaru tsakaninku kinji? " gyada mata kai tayi kafin tace "Yanzu tunda ba sallah zanyiba sai nasa hijab naje har chan downstairs?" "Eh mana ko ahaka kikeson zuwa gaidashi?" Girgiza kanta tayi "Ni ba haka zanje ba zan chanza kaya amman ni gaskiya banason hijab" "To naji ki chanza ki sauko kinji?" Mom ta fada tana mikewa "Yes mommy" mom fita tayi ita kuma takoma ta kwanta kaman kar taje gaida monster kamar yadda take kiranshi. Badon ranta yasoba ta mike ta cire kayan jikinta yarage daga ita sai pant, kayan data cire ta saka cikin laundry basket sannan ta nufi wardrobe dinta wasu brown pencil high skirt ta dauko along with white top saida ta saka rigan sannan ta saka skirt din ta jashi har saman flat tummy dinta sannan ta yi hanyar waje kanta daman yasha gyara kuma tayi mashi irin packing din Ariana grandes wato daure a bayanta.bata shafa komai a fuskantaba amman she looks gorgeous. Aslam na cin abinci sultan da zaune kan cinyanshi yana bashi abinci abaki amman hankalinshi na kan stairs ko Allah zaisa baby ta kara saukowa. Aikam baa dadeba saigata ta taho hannunta rike da galaxy S8 plus kallonta yayi sosai nan ya Kara ganin yanda tachanza takara girma gashi from head to toe bata da abinki ajikinta. Itakam tafiyanta na kasaita takeyi Kara dagawa yayi wannan Karin suka hada ido daita abin mamaki shine kallon tsana datakeyi mashi yanzu yafi tada.da sauri ta wasa mashi harara tare da dauke idonta don kada mom talura da abinda tayi shima dauke kanshi yayi tare da dan murmusawa. Karasowa tayi dan kusa dashi nan take yaji wani hadadden kamshin Arabian perfume yaji. "Sannu da zuwa" tace mashi atakaice kasa amsawa yayi sabode wani irin exotic voice dayaji "Bakaji tana gaidaka? " mom ta tambayeshi "Yau...wa" ya amsa zuciyanshi na tsananshi cos yasan da baiyi abusing dintaba dayace yanasonta yasan ba wasting of time zata amince amman yanzu ya bata kanshi wurinta. "Ya school?" Ya tambayeta muryanshi na dan shaking "Lafia" takara amsawa atakaice. Mom kam tana kallon yanda Aslam ke blushing itakam baby ko ajikinta. Komawa samatayi shikam kasa cin abincin yayi. "Kaci abincika mana?" Mom tace mashi, dan girgiza Kai yayi ahankali "Mom na koshi" mom tasan karya yake amman ta kyaleshi "Tashi ka koma side dinka kayi freshen up kafin dad dinka yadawo" mikewa yayi dauke DA sultan akafadarshi "Mom..dad yasan yau zandawo?" "Eh yasani" fara dan takawa yayi da niyyan barin falon "Ka ajiye sultan kaje kahuta tukunna" mom tacemashi "Mom kibari intafi dashi mana " don yasancewa ba hutawa zaiyiba fada tunani zaiyi shiyasa yakeson tafiya da sultan ko zai ragemashi tunani. Mom ansan sultan yayi daga hannunshi "Hurry go and freshn up now... Wancan side din zakaje" tanuna mashi bangaren ta window, bai karacewa komaiba ya fita. Yana shiga bangaren ya ga wurin ya hadu sosai. Kayan jikinshi yarage ya shiga bathroom shower ya sakarwa kanshi don yaji sanyi amman hakan bai hanashi jin zafi cikin zuciyanshi. Amman hakan bai hana zuciyanshi zafiba cos tunanin abubuwan dayayi abaya suka dinga dawo mashi bakamar yanda ya maida baby tamkar matanshi dayake sata tayi mashi abubuwa da zaisashi nutsuwa da kuma yadda ya dinga kwana dakinta har ranarda yayi raping dinta. Hqnnunshi ya dunkula ya buga ga bangon kewayen. Fitowa yayi daure da towel baisa kayaba ya kwanta. After 40minutes yaji karan shigowan mota mikewa yayi tare da komawa window don ganin wanda ke shigowa cos atunaninahi dadne sai kuma yatuna dacewa dad baifita bada excort ba. Few minutes later sadeeq yagani yafito daga cikin mota mamaki yayi "Waya sanar da sadeeq na dawo? " bai gama rufe bakiba yaga yanufi shikin balcony dinsu mom, yana kallonshi har aka bude mashi kofan falo ya shige bayan kaman minti biyar yafito rike da hannun sultan tare da baby tana murmushi nan take yaji gefen kanshi ya sara cos kana ganinsu kasan lovers ne "What the fuck is happening...wato duk maganar dana gayamashi baijiba saida yabiyo baya ya nemin soyayyan baby don ya ga ban nan...to wallahi ko bansami baby amatsayin mataba sadeeq bazai aure baby ba" gani yayi sultan nagayawa sadeeq wani magana Wanda yasa sadeeq looking surprise nan take yaga sadeeq na kallon bangarenshi gani yayi baby tasha kamshi. Yana kallo yaga sadeeq ya nufo side dinshi sultan nabiye dashi. Abinda yafi bashi mamaki shine yanda baby ta harari sultan nan take yaga jikin sultan yayi sanyi tare da juyawa don komawa baya sai ganin yayi baby tasa mashi kafa ya fada kasa nan take yaji zuciyanshi yafara zafi "What's the meaning of this? ...duk jin haushi sultan yagayawa sadeeq na dawone yasa tayi mishi haka ko me?...this girl have really change" kaman yaje ya dauki sultan saiya tuna bayason haduwa da sadeeq. Yana nan tsaye yaga sadeeq ya rarrashi sultan ya maidashi wurin mom daya dawo wani magana yayi da baby sannan ya nufo side din Aslam, da sauri Aslam ya fita falo ya kulle kofanshi Wanda sadeeq yaji sanda ya kulle kofan cos already yana bakin kofan. Knocking ya dingayi amman Aslam bai budeba. Baby ce tacemashi ya dawo kilan bacci yake basarwa kawai sadeeq yayi yabar waje. Bakin window Aslam yakoma yana kallon yanda suketa soyewansu kaman yayi hauka har selfie suke. wani irin kishin baby yakamshi saida suka kusan awa daya sannan motocin dad suka dawo abinda yafi bashi surprise shine yanda yaga dad na faranfaran da sadeeq alaman an sanda soyayyansu. Bakin cikine ya kusa kasheshi [9:40AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 馃挍鉂ゐ煉氿煉熲潳馃挍 SUNE SANADI 庐zuwairat 4鈨�1鈨� To the best group admin ever maryam Salisu maidala, Allah ya raya zuria bisa tafarkin addinin musulunci馃憦 Jiyayi jikinshi yayi sanyi komawa yayi ya kwanta, yanason zuwa gaida dad amman bayason su hadu da sadeeq cos wani irin haushinshi yakeji. Few minutes later wayanshi yafara ringing yana dubawa yaga mom dagawa yayi nan tasanar dashi dad yadawo yazo. Mikewa yayi ya saka three quarter tare da polo shirt. Palm sandal ya saka. Still lekawa yayi ta window ko sadeeq ya tafi amman ba tafiba. Karfin hali yayi ya fito fuskanshi kaman baitaba dariaba. Sadeeq na ganinshi ya mike da fara.a afuskanshi "Haba..friend har kadawo Nigeria baka gayamin ba? " dan rabawa Aslam yayi ta gefenshi sannan yace " ai ba zamanka nakeba balle in nemi izininka kafin indawo" sadeeq yasan dalilin reactions dinshi don haka bai Kara cewa komaiba. Har yawuce inda baby datayi kicinkicin da rai take ya dan juyo tare da kallonta "Ke! Dan ubanki me sultan yayi maki kikasa mashi kafa yafadi? " nan kunya da faduwan gaba suka hayewa baby cos tunda suke bata tabajin muryanshi ahakaba. Yacigaba dacewa "Wallahi kishiga hankalinki..inba hakaba sai naci ubanki kuma ba dan burouban dayaisa ya hana" kallon sadeeq yayi yawasa mashi harara sannan ya fara takawa ahankali kaman bayason tafiya itakam baby kuka tafarayi wai ya disgata gaban saurayinta mikewa tayi tabi bayansa alaman zata koma cikin falo ta rufe fuskanta da dan shara2 gyalenta juyowa ya sakeyi suka hada ido ta galla mashi harara zata ragba ta gefenshi ta wuce rike hannunta yayi da karfin " ni sarankine dazaki harareni?" Da sauri ta girgiza ganta alaman Aa at the same time tana kokarin kwace hannunta. Shi kam sadeeq kallon ikon Allah kawai yake gashi bashi da daman cewa komai cos kanwarshi ce. Aslam yacigaba dacewa "Then wannan yazama the last time dazaki harareni inba hakaba kin fikowa sanin halina " yana fadin haka gabanta yafara faduwa cos atunaninta raping dinta zaikari yasake cewa "Ki bar tara mana mutane agida...in kunne yaji jiki ya tsira" na ya sakan Mata hannu tayi cikin falo dagudu still tana kuka, kallon sadeeq yayi tare dacewa "It's me and you... Badai kace bakajin maganaba...let's watch and see who wins" yace fada yana shuumin murmushi. Shima sadeeq murmuahin karfin hali yayi "Habawa abokina ka makara cos yanzu her heart belongs to me" " haka dai kace ko?...to wallahi indai ina gidan nan sai ya gagareka shigowa...that's not a threat but a promise" yana kaiwa nan yashige ciki shikuma sadeeq yabar wajen ranshi kam iyayi dubu to duka a batce suke. Baby tana shiga falo taga bakowa straight dakinta tayi tana kuka kasan ranta tana zagin Aslam . shima dadi yaji daya shigo falo bakowa nan ya tambayi daya daga cikin masu aiki inane side din dad aka nuna mashi. Da sallama ya shiga falon tare mom da dad suka amsa, dad kallonshi yayi yana mamakin irin kiban da Aslam yayi dan murmushin jindadi yayi amman bai bari mom da Aslam sun ganshiba. Dugawa Aslam yafayi kaman zai durkusa amman sai yayi kneeling kaman dan karamin yaro nan yafara bawa dad da mom hakuri kan abinda ya faru. Shuru dad yayi for few seconds sannan yace sun yafe mashi sai dai yanemi yafiyan Allah dana baby. Dadi yaji sosai still yana nan kan gwaiwowinshi saida dad yace ya zauna sannan ya zauna. Nan fa suka fara hira kaman yanda sukeyi abaya kafin su sami matsala. Saida mangrib dad da Aslam tareda sultan suka tafi masallaci, rabon da dad yaji dadi irin na ranan har ya mance. Bayan sun dawo daga masjid aka jera dinning da abinci kowa ya hallara amman banda baby. Aslam ne ya kalli sultan "Sweet brother je kakirawo anty baby" mom kaman tace yabari taje da kanta donta san halin baby, dad yayi mata alaman tayi shuru.sultan da gani bayason zuwa Amman yamike da yan tiny legs dinshi ya haura sama few minutes later saiga sultan ya taho da kuka da sauri Aslam ya tareshi gani yayi yatsun baby kwance kan fuskanshi. Mamakine ya Kama Aslam. "What did she do to you?" Aslam ya tambayeshi. cikin kuka yace "She slapped me..." Kuka yake sosai kaman Aslam ya haura sama. Mom da dad sun Lura da chanjin yanayin Aslam hakan yasa mom ta mike ta tafi dakin baby. Zaune take kan chair dake kallon mirror, idanuwata sun kumbura "Meke damunki?" Mom ta rambayeta tana karasowa wajenta. "Ba yaya Aslam bane yace zai dokeni kuma agaban yaya sadeeq yacemin haka" "Me kika yi mashi? " "Banyi mashi komaiba" kallon baby mom take cos tasan karya take "meyasa kika Mari sultan?" "Ni ban mareshiba....bigewa yayi" "Karya kike...ga fingers dinki kwance kan fuskarshi?...wato bazaki bar zaluntan dan nan bako?...Ina tqbbatar maki dacewa in ni ban sagba makiba to zansa Aslam ya sagba maki" tana kaiwa nan ta koma tana kaiwa bakin kofa tace "Kuma kiyi sauri ki sauko muna jiranki" "Mommy..." Mom bata sauraretaba ta fice daga dakin. sultan na zaune kan cinyan Aslam, wurinda baby ta mareshi yayi ja abinka da farin mutun. Duk bakin ciki ya isheshi tunani yake sai ya koyawa baby hankali cos dukda yana kaunarta bazai sa ya barta tana zaluntan kaninshi ba cos dukda yau yaiso gidan ya lura da baby tana zaluntan sultan. Mom tana saukowa ta kalli Aslam "Me baby tayi maka dakace zaka doketa dazun?" Dad kallon Aslam yayi "Wato son daga dawowanka zaka farako? " "Ni bance zan doketa ba kawai Ina kallonta naga tasawa sultan kafa ya fadi shine dan nayi mata fada take kuka" shuru sukayi cos sun sancewa kadan daga cikin aikin baby ne. Daga baya baby ta sauko sukayi dinner amman kowa da abinda ke ranshi most specially Aslam da baby. Saida suka dawo daga sallan isha'I sannan Aslam yayi masu sallama yakoma bangarenshi. Wacegari bayan sun dawo daga masjid DA asuba dad yabi Aslam bangarenshi. Dad zaune kan kujera shikuma Aslam Zan kan center carpet hannunshi rike da counter. Dad kallon Aslam yayi tare dacewa "Son...dalilin dayasa nace ka dawo gida shine...I want you to get married" nan take yaji kaman an soka mashi arrow azuciyanshi. Dad yacigaba dacewa "I have decided Zan baka sometime kaman wata biyu ka kawo matar aure ko kuma mu hadaka da cousin dinka khadija". Khadija ya dinga maimaitawa aranshi cos shi baima santaba, "Ya naji kayi shuru?" Dad ya tambayeshi, dan girgiza Kai yayi tare dacewa "Bakomai...thank you" "To Allah yayi maka albarka" "Ameen" kawai yace shi kuma dad mikewa yayi Aslam yabishi abaya "anjuma Zan tafi abuja ko kana zuwa" "No dad..nagaji really wants to rest" daria dad yayi "Kwara ka huta yanzu cos kana aure zaka koma MD na company dina dake nan Kano" Aslam dan shafa kansa yayi "Gaskiya nidai ka dinga bani allowance kawai basai nazama MD ba" daria dad yayi "Bakason wahala ko?..kazama MD ka gama daga baya kuma zaka zama controller na duka companies dina so you better get ready" haka suka dinga hira har ya raka dad balcony dazai sadashi da central falo [9:40AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 馃挍鉂ゐ煉氿煉燄煉涒潳 SUNE SANADI 庐zuwairat 4鈨�2鈨� Komawa yayi side dinshi hankali tashe. Kaman ya dora hannu bisa Kai haka yakeji. Bakin cikinshi shine da dad baiyi laakarin baby yakama a aura mashiba. "Wai khadijah...ko wacece haka? Oho" zaunawa yayi sama kujera yana tunanin yanda abubuwa zasu kasance. "Anya Zan Iya shawo kan baby in two months?" Shine tambayan dayayiwa kansa. "Da akwai matsala...amman if I can't marry you sadeeq can't" daga baya kwantawa yayi Amman bacci baizoba tunani kala2 ya dingayi har lokacin breakfast yayi. Mom ce takirashi yazo. Wanka yayi amman ko kayan kirki baisaba cos three quarters yasa sai ya daura jallabiya samanshi. Koda ya zo mom kawai ya iske, sultan ya tafi school sai dad ya wuce abuja. Bai dade dazamaba baby ta sauko sanye da pencil three quarter jean sai dan sari wanda da kadan ya wuce hips dinta "Yaya ina kwana" tafada batare data kalleshiba. Kallonta ya tsaya yi for a while sannan ya amsa. Mom ta lura da yanda Aslam ke kallon baby kallon so da kauna itakam baby tunda ta zauna bata Kara kallon side dinshiba, tausayin Aslam ya Kama mom ji take inama tanada hanyan dazaisa baby taso Aslam data bishi. Mom kallon baby dake jiran mom tayi serving abinci "Honey kiyi mana serving abinci mana yau" mom tace Mata, turo baki tayi tare dacewa "Ai mommy ban iya ba KO " bata fuska mom tayi shi kuma Aslam inba babyba ba wance yake kallon "Haba baby common serving abinci danakeyi a gabanki kullum baki iyaba?...ko kina tunanin ke yarinyace haryanzu...watarana aurefa zakiyi" "Yo mom ai nabgayawa yaya sadeeq ban iya house chores ba kuma yace zai sami house help" nan take Aslam ya hada kiran kasa dana sama mom kam taga yanda ya chanza kuma tasan ba komai bane illa kishi. Kallon baby ta sakeyi "To naji Amman try and serve the food today" "Mommy..." Zatayi magana mom ta katse ta "Do as I say! And stop complaining" nan take ta mike cos tasan hardly mom tayiwa mutum fada except in ranta yabaci. Cups ta dauka ta hadawa kowa tea Amman kusan rabin milk din akasa mom da aslam kallon ikon Allah kawai suke. Daga nan tazubawa kowa intestinal pepper soup. Sannan ta zuba chips ta ajiyewa mom, ta dauki plate zata zubawa Aslam nashi sai ya dakatar daita "Ki barshi kawai, wayan nan sun isheni" banda kamshin turarenta babu abinda Aslam keji. Batace komaiva ta zuba nata ta zauna duk tayiwa dinning din kaca2 da chips da ruwan romo tare da milk. Abunci suka faraci ba maicewa komai, Aslam kam bashi DA appetite sai wasa yake da chokalin hannunshi, tea ya kurba kaman sau biyar ya ajiye ya mike, kallonshi mom tsyi "Sweetie Ina zuwa kuma?" ","mom na koshi " girgiza Kai mom tayi "Ban yardaba" "Da gaske nakoshi" "Naji amma ka shanye tea din saikaje side dina kajirani" ba musu ya shanye shayin sannan ya tafi side din mom. Yana zuwa falonta kwqntawa yayi kan three seater, bayan kaman 30 minutes mom tashigo. Wuri tasamu ta zauna tare da facing din Aslam "Sweetheart meke damunka daga dawowanka jiya zaka jefa kanka cikin damuwa? " mikewa yayi zaune sannan ya kwace yanda sukayi da dad ya gayawa mom. Shuru tayi for a moment sannan tace "To bakason auren ne?" Tabigi cikinshi donji abinda zaice "Inaso mommy" "Then menene problem din?" "Mom tunda bani da wacce nakeso why not Ku hadani aure da baby considering abinda ya faru a tsakanin mu?" Kallonshi mom takeyi kaman ba gobe "Kasan ba zamuyiwa baby auren doleba..." "Mom ni sai kuce zaku hada ni da wata khadijah?...ai kun yi mini da khadijan auren dole kenanko?" Yanda yayi maganar tabawa mom daria ""Ai bakason baby" "Gaskiya mommy Ina mutuwan son baby" "To amman baby bata sonka" "Amman banason khadija kuma itama nasan batasona amman kuke son hadamu aure daita why not kuyi mani haka da baby" "Kasan baby daban khadijah daban, ina tabbatar maka dacewa da babu abinda yafaru tsakaninka da baby daita za a aura maka amman yanzu tunda ta tsorata da Kai in munce zamu tilasta mata auranka zamu shiga hakkinta...ka gane?" Shuru yayi baice komaiba. mom ta shigaba dacewa "Sweetheart in baka shawara? " "Eh mom...I really need it now" "Kaje Kanemi yafiyanta" "Ai mom tace ta yafe mani" "Yaushe?" "Time din da abin yafaru" "Gaskiya kaje ka Kara neman yafiyanta kasan lokacin batasan maanar yafiyaba amman yanzu tasani, daga baya sai ka Kara koya Mata sonka" shuru yayi yana nazarin maganan mom "Mommy kina ganin zata amince dani ?" "In bata yarda ba sai kadau hakuri kilan haka Allah ya kaddara" "Kam...mommy dana bakunci lahira" hararanshi mom tayi "Ashe a lahira...da kansan kana sonta ka yada girmanka wajenta?" "Mommy am sorry.. Shairin shaidane" "Allah ya shige mana gaba" "Ameen" haka suka cigaba da hiran uwa da DA . bayan kaman hour daya yace bari yaje ya dan huta, fita yayi yanufi falon, alokacin baby tana zaune falo tana kallon Arabian film a MBC 4. Yana saukowa ya hangeta zaune ita kadai., kallon koina na falon yayi ya tabbatar bakowa, zuwa yayi yazauna kan cushion din dake dan nesa da nata. Bata juya ta kalleshiba amman tasan yana nan zaune kuma ita yake kallon hakan yasa ta dauki wayanta ta mike da niyyan barin falon. "Baby..." Yakira sunanta da wani irin murya, tsayawa tayi batare data juyaba "Ina zaki?..ko zamana yana takura maki ?" Bata juyowa tadan girgiza kanta tare dacewa "Zanje in kwanta" fara tafiya tayi "Baby" ya sake kiranta. Sake tsayawa tayi amman still bata juyoba " ki zauna muyi magana" tsaye tayi kaman bazata zauna ba "Kinji..sit please" ahankali ta dawo ta zauna, saida tazauna Kuma saiya rasa abincewa kallonta kawai yake ita kuma kanta kasa ta kurawa wayan hannunta ido "Baby.." Dan dagowa tayi ta kalleshi ta kauda kanta da sauri "Har yanzu fushi kike dani ?" Shuru tayi batace komaiba, yacigaba dacewa "Don Allah ki yafemin abinda nayi maki...bani DA niyyan cutar dake amman abinda yafaru...I regret everything, I wish Ina Iya maida hannun agogo baya dako ban yarda wani ya cutar dakeba balleni da kaina..nasan I hurt you badly but my heart is so full of regrets... Please forgive me" baby shuru tayi hawaye na forming a idonta tana tunanin bakasan irin cutarwan dakayi miniba har kake neman forgiveness. Aslam yacigaba dacewa " kituna Muna yiwa mahallicinmu laifi kuma ya gafarta mana so please I beg you in the name of Allah forgive me..kin San in aka cire mom babu wacce nakeso da kauna a duniyan nan kaman ke " dan tabe Dan karamin bakinta tayi tana cewa in haka akeso da kauna da kiyayya yafita amfani. Aslam na kallon sanda ta tabe baki " baki yarda da maganataba kenan...kema kinsan sonki ne kesani lossing control over you...give me one more chance let me prove my self to you" dan girgiza kanta tayi ahankali without saying a word. Ido yabude in a surprising manner "Kina nufin bazaki bawa yayanki chance ya nuna maki how sorry he is ba ?" Shuru tayi kaman bazatace komaiba, hawayene ya zubo daga idonta, mikewa tayi ta kalleshi eyeball to eyeball sannan tace "NO CHANCE IN HELL" tana kaiwa nan ta hau stairs da gudu tana kuka, baki ya bude yana kallon bayanta at the same time yana kiranta amman ko juyowa batayi ba har ta bace masa. Hannuwanshi biyu ya rufe fuskanshi dasu "Ya Allah what have I done to myself? " mikewa yayi shima yanufi dakinta. Ahankali yabude kofan dakin kwance take ta rufe fuskanta da pillow sai faman kuka take bataji karan bude kofanba saidai muryanshi taji "Baby please stop crying..."aikam da sauri tamike zaune "Dan Allah kafita..." "Then say you have forgiven me please" cikin kuka ta sake cewa "Please go out of my room.. Please" duk tausayinta da haushin kansa sun kamashi. Dan takawa yayi kusa daita aikam nan take jikinta yafara rawa tana matsawa jikin bango. Abun mamaki yabashi, kneeling yayi gaban gadonta ita kuma dukta tsorata sai kuka take "Babyn Aslam forgive Aslam please" nan hawaye suka fara zubo mashi itakuma kukanta ya Kara volume saboda sunan daya kirata "Ya..ya..please kafita...am afraid of you" Dan sauki yasamu a zuciyanshi donta kirashi da yaya cos tunda aka samu matsala tsakaninsu bata kace mashi yayaba. Yungurin mikewa yayi sai yaga yanda takara tsorata DA motsinsa nan yasan cewa baby already tariga ta maidashi dodo hakan ya tabbatar mashi dacewa da kyar shawo kanta [9:41AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 鉂ゐ煉涴煉氿煉熲潳馃挍 SUNE SANADI 庐zuwairat 4鈨�3鈨� Wannan nakune 馃mimi馃 Momyn Yusuf Hafsat Ibrahim Maman zee Yusriyya mansur Nafisat oriflame Ashna love Zainab Ado. Zuwairat aliyu Sanda nafara book dinna ban daukeshi serious ba, Amman you guys inspired me. Allah yabiyawa ko wannenku bukatunsa na alkhairi.馃尮馃尫馃拹馃尯馃挄馃挒馃挅馃挊 Yanzu kwana uku da chapter su baikara ce Mata komaiba. Asalima bata zama falo a dinning kawai suke haduwa. In sun hadu a dinning bashi da aikinyi sai kallonta. Wani lokacin sai mom ta dan buga spoon a kan plate yake dawowa hankalinshi, mom har tsoro take kar a koma gidan jiya. Tambayanshi tayi ko ya yiwa baby magana, karya yayi mata don yasan halin mom, inya gayamata yanda sukayi da baby tana iya cewa ya kyaleta kar ya matsa mata. Yau lahadi hakayasa dukansu suna gida banda dad dabai dawo daga abujaba. Bayan sun gama breakfast suka tafi da sultan yawo cikin garin, kan hanyarsu ta dawowa ya biya oasis ya sayo kayan lashe2 cikin leather biyu daya na sultan dayan kuma na baby. Lokacin dasuka dawo mom da baby suna zaune kan dinning da alaman lunch sukeson fara, da gudu sultan yafada jikin mom, Aslam matsawa yayi kusa da baby tare da mika mata leathern hannunshi aikam da sauri ta kauda kanta gefe daya. Kallon mom yayi then back to baby "Take" yace Mata. Dan girgiza kanta tayi alaman bazata amsa ba, mom kallon baby tayi "Bakiji yayanki yanayi miki magana? "Mom ta Dhaka Mata tsawa. Cikin shagwaba baby tace "Ai banaso KO?" "In banda abinki, kin taba ganin inda aka maida hannun kyauta baya?...before the count of three ki amsa" mom bata gama rufe bakiba ta fixge daga hannunshi batare data kalleshiba, dan murmushin yayi"baby da akwai tsoro" ya fada cikin ranshi. Ahaka suka ci abinci baby na kumbure2. Tana gama cin abinci tayi hanyar stairs batare data dauke ledanba tsawa mom ta Dhaka Mata ta dawo ta dauki ledan ,tana zuwa dakinta ta juye kayancikin a wastebin tana cewa "Allah ya tsareni da cin abun hannun MONSTER". Aslam da sultan side dinshi suka koma bayan sun kammala cin abinci. Sultan sai wasa yake da wasu daga cikin kayan wasanshi dake bangaren Aslam. Shi kuma Aslam tunani yanda zai shawo kan baby yake. bayan kaman hour daya sai ga baby tafito sanye kayan sport hannun ta rike da skipping rope. Daman aladanta kenan kullum sai tayi skipping amman tunda Aslam yadawo tabari yanzuma tagaji da zama haka nan tafito. Aslam kam curtins din windows dinshi zuge suke kuma glass ne a windows din, kana ganin na waje ammanshi baya ganinka. Da sauri ya koma Bakin window da tsayuwa yana kallon yanda baby ke skipping. Duk tsallen datayi sai boobs dinta sunyi shaking nan take yafara samun old feelings suna dawo mashi, nan yafara adua. Still yana tsaye yana kallonta har tsawon minti ashirin sannan sultan ya yabashi "Uncle, i want to go to mommy" bai bar kallon baby ba yace "Ok" kawai yace. Sultan fita yayi yafara tafiya sai yaga baby ta bar skipping ta tsaya kallonshi. Kallonshi ta shigaba dayi har ya zo wucewa ta inda take, yana kallonta yaga takirashi, gani yayi jikin sultan yayi sanyi shi kuma Aslam gyara tsayuwa yayi don ganin abinda zai faru. Sultan na zuwa ya tsaya gabanta "Anty baby gani" batace komaiba ta kura mashi ido tana kallonshi har na tsawon minti biyar, duk Aslam na kallonsu sai gani yayi yanayin fuskanta ta chanza sai tafara kallon side din Aslam don tabbatar dacewa baya ganinta abunda bata saniba yana nan yana kallonta. Yana kallonta yaga ta daga igiyan hannunta ta sulawa sultan ajiki tare da ingiza shi nan take ya Fara kuka, wani irin bakincikin da haushi suka kamashi da saurin ya fito tana ganinshi jikinta ya Fara rawa da gudu tashige falo tare da hayewa sama. Aslam daukan sultan yayi suka tafi side din mom. Zaune suka taddata, mom kallon sultan dake kuka tayi "What happened to him?" Ta tambayi Aslam at the same time tana amsanshi daga hannun Aslam. "Mommy" Aslam yakira mom in a moody tune "yes sweetie" "Menene tsakanin baby da sultan!" Nan take gaban mom yafara faduwa "Meya haddasa wannan tambayan?" Nan ya kwace abinda baby tayiwa tagayawa mom.daman tasan halin baby towards sultan zai tona masu asiri. "Haba sweetheart menene dan mutum ya bigi Dan.....kaninshi?" Nan tension ya Kama mom saboda subul da bakan datayi, kuma yaji abinda tace "Mom ba abinda ki keson cewa bane..." "Cewa nayi ai ba laifi bane don mutum ya bigi kaninshi" "Mom I hard you said DA" "I said dan kaninshi...are calling me a liar? " ta Dhaka mashi tsawa don yabar maganar, girgiza kanshi yayi "Mom am not calling you a liar...Amman inason sanin dalilin dayasa baby batason ganin sultan...abinda baby takeyiwa sultan is unbearable for me" yayi maganar kaman ya manta statement din mom. Dan ajiyan zuciya mom tayi "Yarinta ke damunta" baice sake cewa komaiba ya mike cos ya San inda zai sami amsar tambayanshi.yana fita straight dakin baby ya shiga, yana bude kofa tashi da sauri tayi hanyar bathroom shima da sauri ya rike mata hannu tare da maidota baya da karfi. Jikinta ne ya Fara rawa "Meyasa kika tsani sultan?" Shine tambayan dayayi mata, batace komaiba amman jikinta bai bar rawaba "baki jina ne!?" Ya Dhaka Mata wani irin rikittan tsawa "Ni ban tsaneshi ba...zagina ya..."tace muryanta na rawa "Ashe haka kika koma dayin karya?...I will ask you for the last time..meyasa kika tsani sultan?" Shuru tayi hawaye na forming a idonta "Bazaki gayaminba!?" Ya Kara Dhaka Mata tsawa, "Dan yana Kama da Kai" tace da sauri alokacinda hawaye ke zubowa daga idonta, tsayawa kallonta yayi yanajin magananta har cikin heart dinshi, dukda cikin ranshi yasan karya takeyi "Ban yarda da abinda kikaceba...meyasa baki tsani mom ba tunda kinsa kamaninmu daya daita...why sulta"?" Batace komaiba tacigaba da kuka "Ni bance kiyimin kuka ba...gaskiyan dalilin dayasa kika tsani sultan zaki gayamin" still kuka kawai take ",bazaki fadiba zai nashi ubanki? " yafada yana cire belt dinshi, nan kukanta ya karu ,tana yarfe hannuwanta "Yaya kayi hakuri...bazan karaba" "Naji amman sai kin gayamin gaskiya" nade belt din yayi, ita kuma durkusawa tayi tare da boye kanta cikin cinyanta tana Kara kuka sosai "Dan Allah yaya kayi hakuri...bazan karaba" "Zan tabbatar da haka amman ki gayamin gaskiya ko kici na jakki yanzun nan" sanin halinshi yasa tafara kokarin kiran mommy Amman ya Dhaka Mata tsawa dole tayi shuru saidai hawaye kawai Mom kwantar da sultan da yayi baccin wahala tayi sannan ta mike ta nufi dakin baby, tin a hanyar takejin kukan baby ta karaso da sauri adaidai lokacin da Aslam ya daga belt dinshi sama tare da bugashi abango da karfi cos basu ga shigowan mom ba, yanacewa "Bazaki fadi gaskiyaba? " baby rikecewa tayi don rabon da wani yayi mata barazanar duka har ta mance, cikin rawan jiki tafara cewa "Because he's your..." "Kai..!!!"mom ta daka tsawa nan take suka juyo, da sauri ta karasa wurin Aslam ta kwashe belt din tareda wanka mashi wani mahaukacin mari "Gaskiyan uban me kakeson ta gaya maka?" Shurun yayi hannunshi kan cheek din da mom ta mareshi, itakuma baby da gudu ta fada jikin mom tana Kara volume din kukanta "Ba kai nake tambayaba? ...wato rainani kayi ko ?...to before the count three ka bace min da gani" fuskanshi daure kaman yayi kuka don rashin jin maganar da baby taso fada mashi kuma wannan shine Karo na farkon da mom ta daga hannu ta dokeshi, haka ya Kara tabbatar mashi da cewan da akwai babban alamari tsakanin baby da sultan kuma yayi niyyan sanin ko menene "Bazaka fitaba kafin ranka ya baci?" Muryan mom ta katseshi, bai ce komaiba ya fice. Mom na ganin yafita ta ture baby daga jikinta. "Kin ga abinda rashin jin maganarki zai jawoko?" "Am sorry mommy... Bazan Kara taba sultanba" tafada cikin kuka "In kin gandama ki Kara matsalarkine" "InshaAllah bazan karaba" mom bata tanka mataba ta fara kokarin fita, da gudu baby tabi mom abaya, juyowa mom tayi "Menene kika biyoni?" "Mom tsoro nakeji kada ya dawo" hararanta mom tayi tare dacewa "Inya dawo ya kasheki, ke kika jawo hakan" mom tana kaiwa nan tafice. Kwanciya baby tayi akan tiles tana kuka at the same time tana rolling akasa kaman wata yar yarinya. [9:41AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 鉂ゐ煉涴煉氿煉燄煉氣潳 SUNE SANADI 庐zuwairat 4鈨�4鈨� Aranan Aslam bai zo dinner ba kuma mom bata nemeshiba, itakuma baby kin kwana dakinta tayi wai tana tsoron kada Aslam yadawo kuma haka akayi cos kasa zaune yayi saboda yana son jin karshen maganar da baby zata fada, around 10pm bayan ya tabbatar kowa yayi bacci ya tafi dakinta amman batanan wani irin murmushin takaici yayi tare dacewa "Zaki gama guduwa ki dawo ki taddani, dole sai kin gayamin abinda kika fara fadamin. The following day, lafia lau sukayi breakfast kaman babu abinda ke ranshi cos mom taji dadi daya nuna bashi dawata damuwa dukda tasan halin danta da naci kan abu, baby ma ganin bai nuna damuwa tattare dashiba yasa tadan sami nutsuwa amman still bata bar jin tsoroba. Komawa dakinshi yayi yana tuna maganar baby "Don yana Dan..." Still maganar mom ne ya kuma dawo mashi. Tunani kalakala cikin zuciyanshi, shidai Allah Allah yake ya Kara samun kegbewa da baby cos ya deciding cewa in bata fada mashi gaskiyaba zai ajiye sonta agefe yaci ubanta dukda yasa hakan saisa mom itama taci ubanshi amman bai damuba, shidai yaji gaskiyan dalilin dayasa baby ta tsani sultan. Bayan yadawo daga masjid sallah ASSR ya ga shigowan motan sadeeq, wani irin bakin cikin da kishine suka turnikeshi kaman ya mutu. Yana kallon sadeeq ya shiga falo kuma bayan kaman minti shabiyar suka fito tare da baby, ta sanya wani purple code lace riga da skirt, rigan fitted dan waist dinta a dame, rufe kanta tayi da dankwalin kayan don ita ba kwanan daurin dankwaline baneba, tasha lite makeup, sai annushuwa take, wani irin takaicine ya Kama Aslam dake tsaye bakin window don yanzu yawanci nan ne gurin tsayuwanshi because of baby. yana kallonsu suka zauna kan chairs dake cikin garden. Shuru Aslam yayi kaman mai tunanin wani abu, few seconds later yabude kofa ya fita, direct wajensu ya nufa fuskanshi babu walwala, tana ganinshi gabanta yafara faduwa shikuma sadeeq yasan cewa ba abun arziki bane ke tafe dashi. Karasowa yayi kusa dasu , sadeeq yamika mashi hannu don su gaisa amman ko kallon inda yake baiyiba ya kalli baby "Ke, ki je ki dafamin noddle...no ..I mean ki soyamin dankali" waje tayo da idanuwanta alaman mamaki "Yaya ban..." "Zaki tafi ko saina ballaki" da sauri ta tashi tabar wajen, sadeeq kam kaman yadora hannu bisa kai don bakinciki, yana ganin ta bar waje shima ya juya da niyyan bari wajen yana tafiyan irin naisa "Ai wannan aikin banzane...ko ka hanata zama dani bazaka hanata video call daniba sannan ina tabbatar maka dacewa bazaka taba sabun kyawawan kalaman datake yiminiba" Aslam juyowa yayi bakinshi dauke da murmushi rainin hankali "Ai saidai Ku kare a video call cos ina tabbatar maka bazaka Kara zama daita agidan nanba...kuma wayan ansheta zanyi sai muga ta video call" Yana kaiwa nan ya juya zai tafi, sadeeq ya sake cewa "Ai sai yanzu nasan cewa baka Iya neman soyayyan mace ta hanyar gaskiyaba sai ta hanyar nuna isa" "Na nuna isan kuma inkana iyawa ka hana...ai abinda baka saniba, baby tun tana shekara sha hudu na mallaketa..." "Ka mallaketa kaman ya?" Wani irin shuumin murmushi aslam yayi "Kwaluwanka ya baka amsa" shuru sadeeq yayi yana tunanin maganar Aslam "To ka mallaketa amatsayin kanwa ni kuma na mallaketa amatsayi masoyiya" tabe baki Aslam yayi "Wannan kuma matsalarkane..not my business" bai Kara cewa komaiba yawuce. Baby tana shiga cikin falo ta fashe da kuka mom dake kallo ta juyo ta kalleta "Honey meke damunki?" Baby da gudu tafada jikin mom tana cewa "Mommy... Yayane yace in soya mashi dankali" dan murmushi mom tayi cos tasan kishine ke damun danta "to kiyi hakuri ki gayawa masu aiki su koya maki mana?" Dagowa baby tayi tana kallon mom "Mommy ni ban iyaba kuma yaya sadeeq yana jirana ko ingawa masu aiki su soya mashi?" mom goge Mata hawaye tayi "Ai in kikayi haka sadeeq zai ga kaman baki respecting yayanki, shikuma yayanki zaiyi fushi cos yasaki aiki ke kuma kinsa wasu" baby Kara fadawa jikin mom tana kuka, wayanta ne yafara ringing, tasan sadeeq ne cos tune dinshi picking tayi ya sanar da ita zai tafi, da sauri ta katse wayan tare da mikewa "Mom Bari inyi mashi sallama yace zai tafi" tafada tana goge hawayenta da dankwalinta "OK,kiyi sauri kar yayanki yayi maki fada" tabe bakitayi sannan tafita. Aslam hangota yayi tafito, kwafa yayi tare da mukewa, fita yayi hannunshi rike da belt, tana ganinshi ta mike ta boye bayan sadeeq, afusace Aslam yace "Ina dankalin danace ki soyamin!?" Jikinta na rawa tace "Yaya kayi hakuri sallama...." "Dan uwarki Ina aikin dana saki...rainani kikayi ko?...bari inkoyamaki respect" nufosu yayi ko kallon sadeeq baiyiba ya daga belt din cikin hanzari sadeeq ya rikemashi mashi itakuma baby tabar wajen da gudu, fixgan belt din yayi daga hannun sadeeq yabi bayanta "Haba Aslam... I'm disappointed in you" juyowa yayi afusace yana cewa "Who appoint you in the first" ajiyan zuciya sadeeq ya sauke dayaga baby tashige cikin "Please Aslam kar kabari mace talalata mana friendship dinmu" "Kasan da friendship da gaya maka karabu da baby ka ki jin maganata?.." "I love her" murmushin takaici Aslam yayi before saying "Kar kaje kanemi matan aure ka tsaya batawa kanka lokaci cos am assuring you bazai taba faruwaba" dan matsawa kusa dashi sadeeq yayi "Wallahi saboda baby na bijerewa iyayena, da tuntuni nayi aure amman son baby ya hanani kallon ko wace mace...I have started loving her for the past 5 years" tabe baki Aslam yayi "Ni I have loved her tun tana jaririya so you better go and look for a wife elsewhere don baby can't marry you" "Please....." Aslam bai saurareshiba ya shige falonsu mom, jiki ba kwari ya shige motarshi yabar gidan. Aslam yana shiga falo yayi saurin wurgar da belt din hannunshi saboda kada mom ta ganshi direct kitchen yanufa yaga baby zaune kasan tiles tana kuka ga bowl din dankali da piler agabanta sai wata yar aiki tana nuna Mata yanda ake pilling din dankali amman ko kallonta batayi sai kuka kawai take "Ke! Tashi...na fasa cin dankalin" jikinta na rawa ta mike zata fita, daidai bakin kofan kitchen din tazo wucewa amman ba hanya saboda ya tare hanya, tsayawa tayi kuma bata iya cemashi ya matsa shikuma sai kallon yadda idanuwanta sukayi ja yake, arayuwanshi bashi da abinda ke bakanta mashi rai kaman yaga baby na kuka amman ya lura inya bita ahankali bazai shimma gurinshiba, amma her tears hurts him. Hannu yasa da niyan goge mata hawayen amman da sauri ta dauke kanta tare da cire dankwalin kanta tana goge hawayen, fuskanta daure, kanta kasa tana goge hawayen wasu suna fitowa shikuma sai kallonta yake, suna tsaye haka wayanta yafara ringing, tune din yasata ganewa sadeeqne hakan yasa bata daukaba, Aslam na kallonta "Bake ake kiraba?" Batace komaiba wayan sai ringing yake "Pick the call" yayi commanding dinta, amsa kiran tayi tana dan komabaya don kada Aslam yaji abinda zasu fada Amman sai yayi Mata wani irin kallo dake nufin don't move an inch, tana cikin kuka ta kafa awayan tayi akunne adaidai lokacin da sadeeq kecewa "Angel" bata amsaba sai dan sautin kukanta kawai ke tashi shikuma yayi folding hannuwanshi yanajin abinda sadeeq kecewa "Angel please stop crying...it break my heart to hear you cry" baby batace komaiba sai Kara sautin kukanta datayi,sadeeq yacigaba dacewa "Angel na lura yayanki yana bakincikin tarayyanmu...so na yanke shawaran inna jegida zanyiwa Abba magana ya zo wurin dad ayi maganar kawai tunda daman abinda ya tsaidamu shine ssce dinki inyaso in admission dinki yafito...." Kishi bai bar Aslam yagama jin maganar sadeeq ba ya kwace wayan tare da kashe wayan gabadaya. Sabon kuka baby tafara tana diddirza kafafunta tanacewa ",nidai kabani wayata....wallahi kabani wayata" "Bazan badaba ki kwata in kina iyawa" yar tsalle tafarayi tana kuka kaman wata yar yarinya abun saiya bawa Aslam dariya. "Kinason inbaki wayanki? " ya tambayeta da sauri ta daga mashi kai , dukar da kanshi kusa daita yayi sannan yace "Kizo dakina ki karba sai in Kara koya maki abubuwanda ban koya maki wancan lokacinba" yafada cikin rada, dasauri ta daga Kai ta kalleshi sukayi 4 eyes sai ya kanna Mata idodaya yabar wajen, da gudu tayi wajen mom itakuma mom tayi saurin kauda kanta cos tunda Aslam yashigo take kallonsu aduar ta. shine Allah yasa suyi ta rigiman har Allah yasa su daidaita kansu don batada gurin daya wuce Aslam ya auri baby, tana zuwa gaban mom ta kwanta kasa sai rolling take tana kula "Mommy... Ki gayawa yaya yabani wayata, saina gayawa dad inyadawo" daria mom tayi don ganin yanda takwanta kasa shima Aslam da ke tsaye bakin kofan falo dariya yake " wai yaushe wannan yarinyan zata girma?" Ya tambayi kansa yana daria, mom juyawa tayi ta kalleshi tare da hararanshi da sauri yabar wajen.mom daga baby tayi tana rarrashinta "Sorry habibty Zan saya maki sabuwar waya" cikin kuka tace "Ni wallahi tawa nakeso banason sabuwa....nidai ki gaya mashi yabani wayata" "Ai ki ga bai kamata Ashe nashiga tsakaninki da yayankiba...kibari anjuma inya shigo ki kwantar da hankali ki rokeshi zai baki wayanki" "Nidai mom bazan rokeshiba, inbazaki yimishi maganaba inda dad yadawo zan zangaya mashi ya amsarmin" bata Kara tsayawa falonba dakinta takoma tana kuka tana tunanin tunda Aslam yadawo yake takura mata kuma da alaman mom tana goyan bayanshi. Aslam na komawa side dinshi maganar sadeeq yadawo mashi ",aikam in dad ya amince da maganar auren sadeeq da baby without considering me, to yakasheni...ya Allah kazabar mani abinda yafi alkhairi...ya Allah ka tausayawa rayuwata ka zabamani baby amatsayin matata" wayanta yabude yafara kallon pictures dinta, murmushine kwance kan fuskarta amman abin takaici shine kusan 40% na pictures din tare suke da sadeeq. [9:41AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 鉂ゐ煉氿煉涴煉燄煉涒潳 SUNE SANADI 庐zuwairat 4鈨�5鈨� Sadeeq na komawa gida ya sanar da abbanshi yanaso suje gidansu baby ayi maganar aurensu, abbanshi tambayanshi yayi ko baby tace yaturo ya amsa masa da eh. Dadi sosai abbanshi yaji nan take yakira dad Aslam yasanar dashi zasuzo dad Aslam yace mashi yana abuja Amman inya dawo daga abujan zai kirashi, nan sukayi sallama sadeeq yaji dadi sosai cos agabanshi akayi wayan. Dad kiran mom yayi yasanar daita yanda sukayi da abban sadeeq duk jikin mom yayi sanyi "Yanzu zaka yarda sadeeq ya aure baby kenan?" "Yes of course" "Alh wallahi wannan abun zagi zai jawo mana agari, yarinyan da harta haihu zamu bawa saurayi ita? Mezasu kiramu..Aslam yanasonta sai ace bazakayi masu aureba tunda already shi ya wulakanta mata rayuwa? Gaskiya ka Kara duba wannan alamarin" shuru dad yayi baice komaiba har saida mom takai aya "Wannan maganar bata wayabace so let's have this discussion when I get back" nan sukayi wata hirar rayuwa sannan sukayi sallama. Yanzu sati daya da yin hakan dad bai dawoba shikuma sadeeq bai sake dawowa dukda basu waya da babyn Amman ya hakura har sai dad yadawo sun ajiye magana. Bangaren Aslam kam kullum cikin kallon pictures din cikin wqyan baby yake baby tayi kukan rashin wayanta har tagaji. Yau mom ta sameshi side dinshi tace yabata wayan baby Amman sai yayi Mata karya yace wqyan faduwa yayi tana wurin gyara anjuma zai amsota. Mom na tafiya ya dauki makullin motanshi ya tafi cikin gari ya sayi sabuwar Sim card. Yasaka cikin wayan baby. Yana dawowa ya kaiwa mom wayan ya kuma shaida mata sabuwar sim ya saka mata sannan ya wuce dakinshi. Tunanin yanda zai samu baby ta karasa maganar datafara gayamashi yake. Gashi yana tsoron zuwa dakinta don yanzu baba Asmau ce kusa da dakinta kuma duk motsin dazaayi adakin saitaji na kwanakima lokacin baba Asmau tayi tafiya Amman yanzu tadawo, tunanin kawai yake few seconds later saiya saki wani irin shuumin murmushi ko me yatuna oho cikin sauri yamike ya dauki car keys dinshi yafita. Agaban wani chemist ya tsaya, bayan yayi parking yashiga ciki. Nan ya sanar da mai wurin maganin bacci yake, mai chemist ya tambayeshi na babba ko na yaro, Aslam yace na babba. Nan akabashi yabiya yakara gaba daidai wani supermarket ya tsaya ya sayi chivita drinks kalakala sannan ya koma gida. Suna wurin dinner yake tambayan mom ko baba asmau tana nan kuwa don ya kwana biyu bai gantaba. Mom ta amsa mashi datayi tafiya Amman tadawo, Kara wayancewa yayi yace "Har yanzu dakinta na gurin masu aikiko don inason inje mu gaisa daita" "Aa dakinta na upstairs kusa Dana baby" mom ta amsa mashi "OK" kawai yace, suna gama dinner yawuce side dinshi ya dauki daya daga cikin drinks din ya dan zuba maganin ciki. Shaking din drink din yayi sannan ya maidata. Masjid yatafi bai dawoba sai wajen 8:30pm. Yana zuwa ya dauki ledan drinks din ya wuce side dinsu mom, alokacin falo bakowa direct upstairs yanufa, kofan dakin babah Asmau ya kwankwasa tayi mashi izinin shiga, mamakine kwance kan fuskan baba Asmau dake zaune kan praying mat "Saurayina yau kaine adakina...kodai mutuwa zanyi" dariya yayi, sannan ya zauna kan kujera "Haba budurwan meyasa kika fadi haka" "Ai gani nayi tunda kadawo daga kasan turawa ka mance tunda kilan kasami sabuwar budurwa ka yadani" tafada tare da murmushi a fuskanta " haba wacce budurwa bayanke...ai yanzu gashi nazo zance mekika ajiye mani?" "Bani da komai sai fura" daria yayi "Kam Allah ya sauwake insha fura cikina ya kumbura...tunda baki ajiye min komaiba ni gashi nayo maki shopping" ya ajiye ledan ya gabanta, baba Asmau baki tawashe, shi kuma ya mike yadauki Kofi daga kan bedside fridge dinta yana cewa "Kuma ni dakaina Zan zuba maki kisha don ki yarda bawata sai ke" "Kai saurayin da gaske?" "Sosai ma kuwa" bayan ya dauki kofin yabude ledan ya dauki Wanda yasaka magani ya shika kofin dam dashi sannan yamika mata "Ai wannan yayi min yawa" "Baayiwa saurayi gardama don kar in fasa auren" daria sukayi gaba dayansu sannan ta amsa duk Wanda zaiga yanda Aslam keyi sai ya rantse abin arziki ne. Tana sha suna hira duk haushi ya ishe Aslam don shi baikiba ace bacci yadauketa nan take. Saida tasha rabi ta kalleshi "Saurayin, ya isheni" tamke fuska Aslam yayi "Haba budurwan ki kokarta ki shanye mana"ba musu ta kafa Kai bata gamashaba tafara lumshe idanuwa. Murmushi yayi yamike ya amshi sauran na hannunta tare da dauke na cikin kwalin yaje ya tubasu cikin sink din bathroom dinta kafin ya fito har ta rarrafa ta kwanta kan gado. Dariya ne ya kufce mashi dayaji yanda take snoring. Sauran juice din na cikin leda yaje ya ajiye Mata cikin fridge. Dawowa yayi gaban gadonta "Budurwan sleep tight... I have some interrogation to do" yana kaiwa nan yabar dakin Bangaren baby kam suna gama dinner mom ta bata wqyanta DA murna takoma dakinta amman abin haushi sai taga ba Sim dinta bane wurgar da wayantayi sannan tashiga wanka, tana fitowa ta shafa Eva skin clinic dinta sannan ta saka kayan baccinta ta kwanta bata dade ba bacci yayi gaba daita. Ahankali Aslam ya bude kofan yashiga ya maida ya kulle. Kallonta yayi, murmushi ya saki sannan ya matsa kusa daita ya zauna kan gadon, kallon face dinta yayi then boobs dinta, jiyayi jikinshi yafara amsawa da sauri ya daga hannun ya fallawa cinyanta bugu aikam a gigice ta farka, Kara gigicewa tayi data ganshi, da gudu taso mikewa Amman ya maidata inda take da karfi, ihu tabude baki zatayi "Wallahi one word from you na lahira saiya fiki jindadi kinajina?" Da sauri ta gyada mashi Kai hannuwanta biyu kan bakinta shikuma kuma sai kallon boobs dinta, nan take yanayinshi ya chanza itakuma tana ganin haka cos already tasan yanda yake komawa if he's horny nan tafara yarfe hannuwa tana kuka "Dan Allah yaya kayi hakuri...please kayi hakuri" da kyar ya daga idonshi daga kan kirjinta ya kalleta da jajayen idanuwanshi "Kiyimin shuru with your dirty mind...wato kinriga kin sanni ko?" Batace komaiba sai kuka kawai take "Now ki saurareni..." Da sauri tagoge hawayenta amman hakan bai hana wasu zubowaba "Maganar da kika fara gayamin ranar nan kafin mom ta katseki nakeson ki idamin yanzu nan" yanda yake magana kasancewa sai ahankali "Wane magana ne?" "Ni abokin wasankine?" Da sauri ta girgiza mashi "Yaya na mance" kallonta yayi itama ta kalleshi Amman tayi saurin kauda kanta "Maganar sultan!" Nan gabanta ya Fara faduwa "Wallahi yaya nabar dukanshi" "Naji amman yanzu finish your statement" "Ai bance komai bako?" "Bari inci ubanki zaki tuna " nan yafara cire belt dinshi "Wallahi zan gayamaka don Allah kar ka dokeni please" bai sauraretaba ya ida cire belt din yayi folding dinta "Ina jinki and kar ki batamin lokaci" nan tafara kuka sosai tanacewa "Yaya sultan Dan..." Saikuma kuka ya ci karfinta "Bazaki fadaminba!?" Ya Dhaka Mata tsawa Da sauri tace "Sultan dankane!!!...shiyasa na tsaneshi"nan take Aslam ya Saki belt din, duk sai yaji jikinshi yayi sanyi "Kina nufin ke kika haifi sultan? " cikin kuka ta daga mashi kai. Zama yayi ya hada kanshi da kwaiwanshi wasu zafafan hawaye at the same time yana murmusawa. Yafi twenty minutes ahaka itakuma baby sai kuka take kaman yau yayi Mata cikin "So sultan is my son...I never thought of that" Batace komaiba sai kuka kawai take, juyawa yayi ya kalleta "Aisha am sorry... Na wulakanta miki rayuwa da yawa...amman bai kamata ki zalunci danda bai san hawaba...in so kike kihuce to ki huce kaina but not sultan" "I have promise mom bazan Kara tabashiba" tace lokacinda take goge hawayenta. "Baby am sorry...please...marry me" da sauri ta girgiza kanta "But why...nasanki ya mace..nayimiki ciki kuma kin haifamani da, don't you think am the perfect man for you?" Kara girgiza mashi Kai tayi tana kuka, dan matsawa yayi kusa daita tayi saurin matsawa baya "Baby nasan tamkar dodo kika maida ni Amman Ina tabbatar maki babu namijin dazai aureki ya mutuntaki bakamar sadeeq so please my love marry me" cikin kuka tace "Yaya...na kwammace in auri sadeeq ya wulakantani da in aureka..." Wani haushi kalamanta sukabashi "Why!.." Ya Dhaka mata tsawa, yacigaba dacewa "Ubame sadeeq yafini...kina ganin sadeeq bazai yimiki fiye da abinda nayi makiba?" Itama atsawace tace "Sadeeq is not an abuser...sadeeq is not a molester...sadeeq bazai taba yimin fyadeba...sadeeq ba mazina..." Bata gama maganaba ya dauketa da wani wawan mari, "Har kin isah ki kirani da mazinaci? Da uban waye nayi zinan inbadakeba? Ai you loved it" baby rike cheek dinta tayi tana kuka "Wallahi bazan aurekaba...da in aureka gwara na auri Karen..." Wani mahaukacin mari yakara mata wani irin razanannen ihu ta Saki cos na biyun yafi na farkon zafi, shima saida ya mareta ya Lura baiyi daidaiba amman haka bai nuna a idonshiba, nunata da yatsa yayi "Wannan yazama kashi na farko dana karshe dazaki bude baki ki zageni..." Idanuwa ta kwalo waje tana yimishi kallon banza, shikanshi abin yabashi mamaki cos sai yanzu yasan cewa baby tana da tsiwa. Atsawace tace "An zagekadin...ubanwaye Kai....." Kara marinta yayi amman wannan Karin Marin bai hanata cigaba da abinda yake cewaba don tamkar yar kwaya haka ta koma har tsoro tafara bashi "Allah ya isa, azzalumi dan iska...kuma wallahi saina aure sadeeq dan yafika komai...ka san dasani dukan dakayimin sultan ka jawa don wallahi saina rama ajikinshi koda kuwa hakan zai kawo karshen zamana gidan ubanka..." Aikam kunnenta biyu ya rike da hannuwanshi yana jansu. "Dake da bazawara duk dayane agurina kuma sadeeq dakike ikirari dashi Zan gaya mashi I have sexual intercourse with you and you are the mother of sultan saimuga inzai Kara kulaki...one last thing kika kuskura kika taba sultan wallahi Wanda yayi accident saiya fiki lafiya" dukda kunnuwanta suna yimata ciwo Kuma hawaye nazuba adonta hakan bai hanata tabe mashi bakiba "To kafin kagaya mashi ni da kaina Zan fadamashi ko yafasa aurena na kwammace in mutu bani da miji da in aure rapist...don confirm yanda kayimin sai anyiwa yayanka" murde kunnuwanta yayi karfin har saida tasaki ihun azaba tare da rike mashi wrist da hannuwanta "In fata dakike yimin ne ki tabbatarda yaranki zaayiwa fyade cos baki da miji saini kuma Ina aurenki zansami budurwa cikin leda in aura" "We shall see" tace mashi "Then we shall see don bankara rokanki" ya wullar da kanta sama gado yamike tare da niyyan tafiya ta dauki belt dinshi daya manta ta wulla mishi da karfi "Ka daukemin banzan belt dinka daga dakina" yaji zafin belt din cos keyanshi karfen ya buga, juyowa yayi a fusace ya haye gadon, kanta ya hau tare da rike Mata hannuwa biyu cikin hannunshi, kura mata ido yayi yana kallonta duk face dinta ya chanza saboda mari kokarin turashi take amman ko gizau "Ni katashi daga kaina...monster kawai" kallon bakinta yayi for few seconds before saying "Bakinki is so sweet... Au na manta ban gaya makiba you are so sweet in bed Maman sultan" yana kawai nan yamike yabar dakin tabi bayanshi da filo, wani irin kukan takaici dana bakincikin ta farayi. Aslam kam kawai jira yake gari ya waye mom taci uwarshi. [9:41AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 鉂ゐ煉涴煉氿煉燄煉涒潳 SUNE SANADI 庐zuwairat 4鈨�6鈨� Wacegari babah asmau bata tashiba sai 8am, tana idar da sallah subhi side din Aslam ta nufa ta kwanlwasa bayan yabata izinin shiga, suka gaisa, sannan takece mashi "Amman saurayina wannan lemon da ka kawomin yayimin dadi don rabon da iyi bacci irin na yau har na mance" dariya ya saki harda rike cikin "Wato yau kinsha bacci Kenan" "Sosai ma...ka sake siyomin irinshi" dariya ya karayi "Zan siya maki" "sai bukantan haka yatashi" yafada cikin ranshi. Around 9am duka suka hallara a dinning amman banda baby, tsaya jiranta sukayi, Aslam na dan tsoron abinda zai faru. Mom harta mike zataje kiranta sai gata ta sauko sanye da leggings da dan karamin half vest fuskarta yadan kumbura, tasha mur kaman wacce akayiwa albishir da mutuwa. Kallon fuskanta mom tayi "Subhanallahi.. Baby what happened to you face? " Aslam jira kawai yake tafadi gaskiyan abinda yafaru, saiya ji tace "Mom na kwana da wani shegen ciwon kai....kisan ciwon Kai da naci gashi shiba farin jiniba bashi damaiso sai dai naci tsiya" kallonta mom ta tsayayi shikuma Aslam abin haushi yabashi wato shine ciwon kan "Kinsha magani?" Mom ta tambayeta "Eh...kinsa ciwon kan banza will not bring me down" sultan dake zaune kusa da mom ya kalleta "Anty baby sorry" wani irin mugun kallo ta sakar masa tanacewa "Dalla yimin shuru da bakinka kaman na mayu..." "Ke! Meke damunki...daga sannu saiki kaman zaginsa? " mom ta Dhaka Mata tsawa, shikam Aslam shuru yayi amman yacika yayi fam don yasan shi baby ke zagi cos shi da sultan basu da maraba "Kice mashi yabar yimin magana" " Allah ya shiyeki" still baby kallon sultan take da wani disgusting look a fuskanta saitace "Shege!!!" Aikam nan Aslam ya mike yakama gashi kanta cikin mugunta "Me kika kirashi!!!? Shuru tayi batace komaiba Kara rike kan yayi sosai "Ka sakar Mata gashi kafin in mike" mom tabashi umarni amman kaman badashi ake maganaba. Kara damkan gashinta yayi " bazaki fadi abinda kika kirashiba kafin in cire maki kaiba? " kuka tafarayi, mom mikewa tayi afusace, tana dab da zuwa kusa dasu ya Saki kanta tare da turata nan tafadi daga kan kujera tana cewa "Mugu azzalumin...kuma na ce mashi shegen...." Nan yakara fusata, yayi kanta duk yanda mom taso ta rikeshi kasawa tayi wani irin kwalo yayi daita, salati mom tafara Subhanallahi.. Kasheta zakayi.." Da sauri tafara dukan bayanshi itakam baby banda kuka babu abinda takeyi tana cewa "Wallahi yau bar maka gidanku zanyi ai ba matsiyaciya baceni" shi ko dukan da mom takeyi mashi bayaji sai huce kawai yake "Uban waye shege?" Afusace tace "Sultan..inba shegeba wayeshi..." Kafa ya daga zai Kara kwalo daita mom ta wurgashi baya amman still tahowa yayi, da gudu baba Asmau ta tarikeshi shima sultan rike kafanshi yayi yana kuka mom kam rike baby dake kokarin mikewa tayi, tana Kama mikewa takara faduwa kasa, nan mom itama tafashe da kuka "Shikenan ka illatamin diya...wallahi kayi adua kar wani abu yasameta" Kara mikewa tayi da kyar ta kalleshi face to face tana yimishi wani irin kallon banza, kwace kanshi yayi daga rikonda baba Asmau tayi mishi yayi kanta, sultan ne yakara fashewa da kuka yana cewa "Uncle please stop beating my anty" nan jikin Aslam yayi sanyi amman baby wani irin dirty look ta watsawa sultan "Waye anty ka...you slyming son of a bastard" kau mom ta dauketa da Mari amman still Aslam kokarin zuwa wurinta yake nan mom tajuyo afusace "Leave this place now" kaman bazai tafiba baba Asmau tarikeshi tanacewa "Hana Dan nan ai inkabiye bakin mata sai ka kashesu hakuri akeyi...ka koyi yin hakuri" baice komaiba ya bar falon, itakuma baby upstairs ta hau hannunta rike da inda mom ta mareta cos itama yau ne Rana ta farko da mom ta tabata. Mom side dinta ta koma sannan ta tuna da sultan, komawa tayi ta tardashi a falo har lokacin bai bar kukaba, kan dinning tazaunan dashi tahada mashi tea amman abin mamaki kinsha yayi sai kuka kawai yake. Aslam nafita side dinshi yayi ya dauke makkulin motanshi yafice daga gidan tuki kawai yake batare dayasan inda zashiba, yafi hour daya yana tuki sannan yasami gefen titi yayi parking. Kanshi ya dora kan stirring din mota yana mai tsanan kanshi don shi arayuwa babu abinda ya tsana kaman maza masu dukan mata amma baby is bringing out the monster in him. Shi kanshi baisan yanada hot temper ba sai yanzu. "Baby am sorry for hurting you over and over again" shuru yayi for a moment sannan yasake cewa "Kodayeke bakinki ke jamaki, kwara na koya maki respect karkiyi tunanin tunda wani abu yashiga tsakanin mu zai daga maki" haka shikadai ya dinga surutu kaman wani sabon shigan mahaukaci. Bayan kaman two hours yaje yasayi pizza da soft drinks, sharada ya tafi cos haryanzu mukullan gida na boye a inda ya boyesu, yana zuwa ya dauke mukullin ya bude, koina yayi kura haka yasa ya gyara daidai inda yasan zai bukata ya zauna. Tunda safe har karfe hudu baby bataci komaiba sai kuka take, still abincin lunch da aka ajiye a dinning yana nan babu Wanda yaci haka yasa mom ta tafi dakin baby, kwance ta ta data tana ajiyan zuciya saboda sabagin kuka duk idonta ya kumbura.lallashinta mom tafarayi tana kuma bata shawaran karta sake irin wayanan munanan kalaman, sabon kuka ta fara tanayiwa mom magiyan saita koma England. Da kyar mom tashawo kanta ta hakura. Mom tambayanta tayi ko da wurin dakeyi mata ciwo tace Aa, mom sawa tayi aka kaimata abinci. Aslam bai dawo gidaba sai bayan sallah isha,i parking yayi ya nufi side din mom. Yana shiga falo yaga ba kowa sai ya tafi side dinta, yana shiga falonta yayi sallama taji shuru haka yashaida mashi tana bedroom dinta, sallama ysdakeyi kafin yashiga bedroom mom dake zaune tana karantawa sultan bedtime story ta amsa batare data kalleshiba, kusa daita yaje ya zauna "Mommy kiyi hakuri..bazan karaba" mom bata kalleshiba balle tace uffan, komawa kasa yayi tare dayin kneeling at the same time yana rike da kunnuwanshi "Mommy na dan Allah ki yafemani...wallahi haushi tabani...amma I promise zan dinga Kai zuciyata nesa" ahankali mom tajuyo ta kalleshi "Daman haka halinka yake shine zakace a aura maka baby?... salon kaje ka kashe yar mutane ka barmu da Allah yayi abun...gaskiya kwara ta aure sadeeq duk yanda zai wulalantata na tabbatar bazai tabata ba" jikin ba kwari Aslam ya zauna nan kasa "Ni duniya ina zan saka kaina inji dadi?...baby tace sadeeq yafini likewise kema kince sadeeq yafini" mom saita tausayawa danta, kura mashi idotayi "To sweetheart ya kakeson ince, inda ba kowa kusa da Ku dazu da mugun abu yafaru..kuma yanzu ka Kara lalata alamarin" ",mom mezanyi? Nabata hakuri taki...am just confused" shuru mom tayi tana tunani, sake kallonshi tayi "Why not kawai ka hakura daita cos nayi laakarin bazaku Iya zama waje dayaba kuma dad dinka yakirani yace Baban sadeeq zaizo suyi maganar auren baby da sadeeq" gaban Aslam ne yafara faduwa "No..no..no...mommy... Wallahi in ban auri baby ba, mutuwa zanyi...mom please ki taimakamin karki bari dad ya aurar da baby gawani" "Kadai Bari dad dinka yadawo, kodai Allah zaisa mushawo kanshi amman kayimin alkawarin bazaka Kara taba baby ba kome zatayi maka" da sauri Aslam yace "Nayi maki alkawarin kome aduniya baby zatayimin bazan Kara dukantaba" murnushi mom tayi sanna takara cewa "Kuma in Allah yarda akayi aurenku bazakayi forcing kanka awurintaba har saita yarda da Kai" boye fuskanshi cikin cinyan mom yayi yana dariya acikin ranshi yana tunanin da kyar inzai iya donshi inyana tare da baby bashi da control amma azahiri yace "I promise mom" mom kam dariya "Kunji jairin da ..kunya kake ji ? Dalla dagamin kafa, kar sufara yimin ciwo" da kyar mom ta tureshi yafadi kasa yana dariya haka itama mom. Mikewa yayi yazauna kusa da sultan dake bacci yana shafa gefen fuskanshi sannan ya kalli mom yace "Thank you mommy" "For what dear?" "For everything... Ke da dad are the most wonderful parent...Allah yasaka muku da alkhairi" [9:42AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 馃挍鉂ゐ煉氿煉燄煉涴煉� SUNE SANADI 庐Zuwairat 4鈨�7鈨� Yanzu kwana biyu da fadan Aslam da baby. Kwata2 yanzu baby tabar saukowa kasa don abincima saidai akai Mata dakinta, Aslam kamar yayi hauka don saiya je kofan dakinta yayi ta knocking amman bata budewa wani lokacin saidai tace "go away you monster". Suna cikin hakane dad ya dawo daga tafiyanshi, adaren ranan baby tafito dinner Aslam kasa daina kallonta yayi itakam fuskanta babu alaman fara'a dad tambayanta yayi ko da abinda ke damunta cos mom bata gaya mashiba amman saitace babu komai. Nan Aslam yagane cewa bayan rashin kunya yalura cewa baby tanada zurfin ciki. Suna gama cin abinci dad da Aslam suka wuce masjid bayan sun dawo, side din Aslam ya wuce. Suna zaune a falo dad ya kalli Aslam " son ya maganan damukayi..hope kana preparing ko? " shuru Aslam yayi kaman baiji abinda dad yaceba, daka mashi tsawa dad yayi "Kai dan ubanka am I not talking to you?" "Ai dad na mance wacce magana kake nufi" "Uban daya haifeka...maganar auranka nake nufi dan ubanka" "Gaskiya ni dad bansami wacce nakesoba" "To kana nufin ahadaka da khadijan kenan" shuru yayi yana kumbure2, dad yacigaba dacewa "Ai dai nafita hakkinka, gobe Inshaallahu Zan Kira Baban kha..." Da sauri ya katse dad "Nidai gaskiya baby nakeso" shuru dad yayi yana kallonshi for a while sannan yace "Kayi Mata magana ta amince ne ?" Shuru yayi bai bada amsaba "Wallahi ranka zai baci in inayimaka magana baka amsa mani" "Eh ta amince" ya amsawa dad atakaice "Alright then kasameni a side dina" dad na kaiwa nan ya mike yabar falon, shikuma tsoron kiran dad yake don ance inkaji Kira samune amman banda kiran dad. Dad na fita shima yabi bayanshi. Sallama yayi a kofar shiga falon dad, mom ta amsa masa. Dad ba kalleshiba, wuri yasamu akasan rug carpet ya zauna. Bayan kaman minti biyar da shigowanshi saiga baby sanye da kayan bacci shimi da wando amman wqndon bai kai kasaba. Itama wurin tasamu tazauna akasa amman kusa da mom. Dad kallon Aslam yayi yace yabude musu taro da adua, nan Aslam yayi adua, ga tajweed kaman wani ustaz. Dad ne yayi kyar murya Sannan ya kalli baby "Daughter" dad yakirata, dagowa tayi ta kalleshi da fuskanta dayasha cleansing sai gyalli yake "Na'am daddy" "Inason ki gaya min gaskiyan tambayan da zanyi miki" "To dad" shuru dad yayi, shikam Aslam banda faduwan gaba babu abinda ke damunshi, dad yacigaba da cewa "Da gaske ne kin yarda kinason Aslam..." Aikam agigice baby tafar kuka tana cewa "Wallahi dad bance inasonshiba" dad kallon Aslam dake kallon baby yayi amman baice komaiba yace "Stop crying.. Naji bakisonshi...wa kike so" dan goge hawayen face dinta tayi sannan tace "Yaya sadeeq" sanyi jikin mom yayi don nan take kwalla ya ciko idon Aslam, dad bai kalleshiba yacigaba dacewa "So kin amince iyayenshi su zo Neman aurenki?" Shikin kuka ta gyadawa dad Kai "And zai amince kiyi degree da masters agidanshi cos kinsan cewa ilimi is among our family priority" kan ta Kara gyadawa dad. Aikam da sauri Aslam yayi kneeling tare da rarrafawa wurinta "Baby please karki yimin haka...I love you" idon mom shikowa yayi da kwalla don tasan zafin so, shima dad tausayawa Aslam yayi, Aslam kam ya mance dad DA mom awurin ya cigaba dacewa "Idan abinda nayi mikine ki yafemin please nayi miki alkawarin bazan kara kusanta kiba amman please don't marry sadeeq wallahi Zan rasa raina in har narasaki" baby dai batace komaiba illa kauda kanta gefe datayi hawaye nazubowa, Kara matsawa kusa daita yayi tare da rike ankle dinta yanacewa "Nasan abinda nayimi is haram kuma Allah yayi punishing dina da kaunarki...please ki yafemin....wallahi rabon sultan ne ya rantse" dad kallon mom yayi itama mom dad ta kalla dukansu suna mamakin yanda akayi Aslam yasan sultan danshine, itakam baby kokarin kwace kafata take amman Aslam yacigaba dacewa "Please baby kibani dama innuna maki irinson danakeyi miki...nayi miki alkawarin babu wanda yaisa ya kara cutar dake balleni da kaina, please give me a chance" Aslam kuka yake hard da shessheka kaman yaron da akayiwa dukan zalunci, mom ma hawaye yake shikam dad jiyake tunda ya haifi Aslam bai taba jin tausayinshi irin na rannanba. Ahankali ta juyo ta kalleshi kaman zatace wani abu amman tayi shuru ta kauda kanta tana cigaba da kukanta. Gyaran murya dad yayi, da sauri Aslam ya sakar Mata kafanta tare da jan baya, dad kallon baby yayi "Daughter" dad ya kirata "Na'am daddyyy" ta amsa still tana kuka "Ina rokonki...ki aure Aslam!" Aikam nan kukanta yakara volume sosai tana cewa "Dad na yafe mashi abunda yayi min....amman dad banasonshi..." Kallonta dad da mom suka tsaya yi, Aslam kam kanshi ya maida cikin cinyoyinshi yana kuka, zuciyanshi kaman yafashe dajin kalamunta "Hakika daughter kinsha wahalal da yazama dole a tausaya miki, don haka bazan yimiki auren doleba don ina nayi haka na shiga hakkinki dayawa...na yafe miki ki auri sadeeq.. Shikuma Aslam Allah ya zaba mashi wacce tafi alkhairi..." Afusace Aslam ya mike yabar wurin yana kuka batare dayaji karacin abinda dad zaiceba. Direct dakinshi yayi ya tsaya agaban mirror yana kallon kanshi "Menene abin ki ajikina da baby zatace bata sona?...ai wallahi da inzauna ki auri sadeeq Kara in sakeyin abin kunyan akorani daga gidan nan [9:42AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 馃挍馃挌鉂ゐ煉燄煉氣潳 SUNE SANADI 庐zuwairat 4鈨�8鈨� Bayan baby takoma dakinta bayanta mom tabi tana nuna mata irin illan da cin mutunci da auren sadeeq zai jawowa family dinnan tare daita kanta, amman kafewa baby tayi kan tana tsoron Aslam dan batasan abinda zaiyi mataba inyarage daga ita saishi. Tambayanta mom tayi tayanda akayi Aslam yasan cewa sultan dansane, nan baby ta kwace yanda sukayi da Aslam da irin dukan dayayi mata, dukda mom tana jin tausayin Aslam amman saida taji haushinshi. Kwantawa baby tayi mom ta rufa mata blanket sannan ta fita. Aslam kam yanda yaga rana haka yaga dare. Tunani irin2 cikin zuciyanshi har jiyake yayi kidnapping dinta yatafi daita wata kasar. Anacewa bacci barawone amman sam baiyi gigin daukan Aslam ba a wannan daren. Wace gari dad yasanar da daddy London da daddyn baby kan zaazo neman auren, daddyn baby cewa yayi ai baby diyarshi ce so duk abinda yayi daita daidaine, daddy London kam bala I yadingayi kamen za a aurar da yarinyar dako degree batayiba, shuru dad yayi har yagama fadanshi sukayi sallama. Aslam kam baya zuwa dinning cin abinci kuma ko ankai mashi, yanda kai abincin haka ake maidashi. Cikin kwana biyu ya kare kaman kudin guziri. Duk hankalin mom yatashi don yanda danta yakoma cikin kankanin lokaci. datayiwa dad magana sai yace, watarana sai labari. Aslam bai gama ganin tashin hankaliba sai ranan da iyayen sadeeq sukazo neman aure cos bayan kwanar biyar da dawowan dad sukazo, dasukazo dad yace kawai asa rana, batare da bata lokaciba suka saka watabiyu. Aranan mom har kuka tayi don yanda Aslam yayi kuka ko magana baya iyayi saidai hannunshi dafe da kirjinshi yanacewa shi acire mashi heart dinshi ko zaiji sauki aranshi.mom na zaune kusa dashi, da kyar yadaga Kai ya kalleta "Mommy..." "Na'am sweetheart" "Ki kirawomin doctor" kallonshi mom tayi "Me doctor zaiyi maka kuma?" Cikin murya kasa2 yace "Yacire min heart dina inba haka wallahi mom azaban radadin nan zai kasheni" girgiza mashi kai mom tayi "Babu abinda zai sameka...inshaAllahu time will heal you" da sauri ya girgiza kanshi yana cewa "Mom lokaci bazai taba hanani son baby ba...kawai Ku Kira doctor ya sakemin heart dinna" share mashi hawaye mom tayi "Kabar fadan haka...kasani cewa wani hanin baiwace" sake girgiza kanshi yayi "Mom rashin baby ba baiwa baceba, azabace...please mom Ku karayima baby magana ko ta yarda dani" shuru yayi amman masu zafi suna fitowa daga cikin idanunshi. Dad ne yashigo bayan yadawo daga sallah ishai, kallonsu yayi "Wane shashanci ke faruwa anan...Kai bakasan kaddara bako? To kar shirya next week kafara zuwa aiki ko kuma in hada ka auren da khadijah, zabi ya rage naka" yana kaiwa nan ya fice daga dakin, Wacegari wasu mata guda 4 sukazo gidan uku yammata sai daya babban mace , dukda Aslam na kwance saida ya leka ta window dayaji karan mota. Mamaki yake kosuwaye, tabe baki yayi ya koma ya kwanta yana tunanin yanzu satinshi daya bai saka baby a idoba. Bakin suna zuwa falo suka tadda mom da baby. Baby sai chatting take da sadeeq suna soyewa abinsu da ka ganta kasan tana cikin kwanciyan hankali.bayan sun zauna suka gaisa da mom itakuma baby ta gaidasu amman hankalinta nakan wayan hannunta. Mom kallon baby tayi "Habibty ki ajiye wayan hannunki ki saurareni" ba musu baby ta ajiye wayan gefenta tare da maida hankalinta gun mom, mom nuna yamnatan tayi "Kin gan wayan nan yammatan zasu koya maki abinci tare da yanda ake gyara muhalli" sannan mom tasake Nuna babban macen itakuma wannan zata gyara ki....kina jina ?" Ahankali ta gyadawa mom Kai, mom tacigaba dacewa "Kar in kuskura inji kinyi musu gardama kome sukace kiyi kar kiyi masu gardama sannan kome wannan Matan tabaki kici ko kisha komin daci ko baurinsa kisha kina jina?" "Yes mommy" mom tacigaba dacewa "Kuma wannan Matan adakinki zata dinga kwana" dan bata fuska baby tayi sannan tace "Mom why not ta zauna dakin babah Asmau tunda yana kusa da dakina?" "OK hakanma bai baciba" inji mom. Dagan aka sauke yammatan dakin baki dake kasan bene sai ita Matan aka kaita dakin baba Asmau da katon jakkanta, dan daga Kai baby tayi ta kalleta tana mamakin wane tsiyane wannan Matan takunsa acikin jaka haka. Aranan matan ta hada katon murhu a bayan gidan. Aslam na kwance kan gado yaji motsi, mikewa yayi ya leka ta window bedroom dinshi babban macen nan ya gani ta hada katon murhu ga katon tukunya kan murhun tana zuba wasu busassun ganye acikinta, alaman tambayane kwance kan fuskanshi "What's happening in these house" donshi tunda aka haifeshi baitaba ganin an hura wuta agidansuba saiyau. Dukda jikinshi ba kwari saida yakira mom, tana dagawa yace "Mom wacece wancan Matan dake hada wuta abayan gidan?" Ya tambayi mom muryanshi asanyanye "Ma aikaciyan gidan nan ce....any problem?" "Nothing....amman mom meye wannan datake zubawa cikin tukunya kaman magunguna? " "Eh magani ne" "Nawaye Maganin? " shuru mom tayi kaman bazatace komaiba sannan tace "Na baby ne" aikam nan take yakashe wayan cos atunanishi batada lafiysne aka sanar dashi. Dasauri yamike, daman sanye yake da burberry three quarter amman ba riga jikinshi nan take yadauki riga ya saka dan tsananin sauri rigan abaibai ya sakata. Da sauri ya tafi side dinsu mom. Alokacin mom ta bar falo, baby ce kadai zaune tayi gammo da kafafunta sai chatting take abinta, yana shigowa ya hangeta zaune tana ta murmushi itakadai alaman tana jindadin chat dinta sai maida gashita dake rufe mata fuska baya take, tsaya kallonta kawai yayi tamkar madubi. Yafi minti hudu tsaye amman baby batasan yana gurinba, kawai jitake kaman ana kallonta hakan yasa ta daga kanta ahankali nan take sukayi ido hudu dashi da sauri ta dauke kanta tana mamakin abinda ya sameshi ya koma haka kaman bashiba, kallonta yacigaba dayi, ahanlali ta mike tare da wayanta ahannunta, da sauri tafara tafiya shima da sauri ya tari gabanta tare da Kai gwaiwanshi kasa "Baby... Dan Allah ki yafemin" kokarin wucewa take amman ya tare hanyan, "Baby Danallah kiyimin rai...kalli yanda na koma sabodake" muryanta na rawa tace "Ai nayafe maka KO?" "Then ki aureni...kome kikeso zanyi miki" shuru tayi batace komaiba, yacigaba dacewa "In kika yarda kika aureni nayi miki alkawarin komai har kaina in kinaso wallahi zanbaki...please help me" shuru tayi kaman bazatace komaiba sannan tace "Yaya...katuna lokacinda kake kaini dakinka ko kuma ince lokacinda forcing dina inje dakinka kayita samin hannu Ina kuka Ina rokonka ka gyaleni amman saika dakamin tsawa inyi maka shuru? " jikin Aslam ne yayi sanyi, tacigaba dacewa "Kafara molesting din tun bansan illan abinda kake yiminba har nazo nasani amman dukda yanayin dana shiga bai hanaka samun nutsuwa daniba"Aslam komawa yayi ya zauna kasan tiles tare da hada Kai da gwaiwa yana kuka ahankali, itakuma baby hawayene yafara taruwa cikin idonta "Yaya ka tuna ranan da ka maidani mace by force... Babu irin rokon dabanyi makaba amman saida kashayar dani azaban dayafi karfin shekaruna...kasan kwana na nawa ban Iya takawa da kafafuna?..ina tabbatar maka dacewa tunda nake bantaba jin duniya yaisheniba sai awannan lokacin" kukane yafara cin karfinta amman hakan bai hanata cigaba da abinda takecewaba " aduk duniya gani nake bani da wani yaya bayanka amman sai ya kasance Kaine kafikowa shayar dani azaba kan kowa..to kasan dasani irin azaban daka shayar dani ne yasa shima Allah yake shayar dakai wannan azaban...kasan cewa yanda na rokeka ka gyaleni kaki nima kozaka mutu nima bazan tausaya makaba don nima Allah ya kaddara kwana na baikareba da na mutu a wannan lokacin...kuma ko Kaine autan maza na hakura da aure" tana kaiwa nan ta juya zata tafi da sauri Aslam ya kwanta kasa tare da rike mata kafa "Baby nasan abubuwan danayi miki bazasu lissafuba Amman please ki bani dama in nuna maki nayi nadama..." Girgiza Kai baby tayi sannan tace "Haba yaya lokacinda ban Kai maceba kayi yanda ka gandama dani balle yanzu dana girma?..kaidai kace baka gama biyan bukatanka daniba kanason in aureka kamaidani sex machine" da sauri yafara girgiza kanshi yanacewa "No...no..." Bata gamajin abinda zaiceba ta fixge kafanta tahau bene dagudu. Jiki ba kwari Aslam yamike yakoma side dinshi hannunshi rike da kirjinshi yana kuka. [9:42AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 馃挌鉂ゐ煉涴煉燄煉氣潳 SUNE SANADI 庐zuwairat 4鈨�9鈨� Gyara sosai baby kesha don cikin kwana uku ta chanza ga kamshi har cikin gashin kanta ga fatanta yakara taushi da haske sai sheki take gashi duk abinda ake koya mata ba wuya ta iya don yanzu taiya setting dinning da serving abinci batare da ta bata wuriba. Bangaren Aslam kam kullum kaman ana Kara mashi son baby, shiyanzu ya yarda da zanshen baby datace Allah ne yake saka Mata kan abinda yayi mata. Shi yasancewa shine SANADI dayasa Baby tasami taurin zuciya don ada baby batacin abinci in har Aslam baiciba don shakuwan dake tsakaninsu, yau yana daga kwance yaji motsin matanan abayan gidan, mikewa yayi ysfara lekata ta window gani t Yayi tana debo magani cikin baho kaman yanda takeyi kullum "Wannan maganin nameye? ...sanda naga baby kwana biyu da suka wuce lafianta lau amman kuma mom tace maganin natane" tsayawa yayi yana tunani ko zai gane ko maganin nameyene amman ya kasa samun amsa. Shuru yayi sannan yace "let me call mom" yace yana daukan wayanshi har yafara dailing sai kuma wata zuciya tace mashi "Kar ka kirata...why not ka tambayi baba Asmau" nan take ya ajiye wayanshi yafita daga side dinshi, daya daga cikin masu aiki dake shanyan kaya ya Kira yace mata takira mashi baba Asmau. Komawa yayi wurinshi ya zauna afalonshi, bayan kaman minti sha biyar baby Asmau tashigo da sallamanta, kallon mamaki tayiwa Aslam "Saurayin meyasameka haka?" Cikin ranshi cewa yayi bakisan irin azaban da zuciyata yake ganaminba sabodaba amman afili murmushin karfin hali yayi sannan yace "Rashin ganin kine ya ramar dani haka" "Kai dan nan bawasa nakeyi makaba gayamin abinda ke damunka" dan sunkuyar da kanshi yayi sannan yace "Bani da lafiane" sallati baba Asmau tafarayi "Shine baka gaysminba?" "Kiyi hakuri...ai gashi yanzu nasa ankiraminke ko zaki debomin Maganin da ake dafawa bayan gida insha ko Zan sami..." Bai gama maganaba baba Asmau ta katseshi dacewa "Kai saurayin waya gayamaka ana shan maganin gyaran amarya?" Da sauri yakalli baba Asmau "Ban ganeba..gyaran amarya" "In banda abinka bakasan in za ayiwa yarinya aure anayi mata gyaraba..." "Meye amfanin wannan gyaran?" Ya tambayeta, shuru tayi tana daria sannan tace "Ai amare gyarasu akeyi don in miji yaje wajensu baya kara ganin wata mace sai ita" wani irin bakin cikin da takaicine suka kamashi, wato har gyarawa sadeeq baby ake, aikam kafin yaji gyaran ni sai na rigashi yafada cikin ranshi "Gaskiya hakan yana da kyau" "Kaima Allah yakawo lokacin auranka" dan tabe baki yayi batareda yace komaiba, baba Asmau mikewa tayi tana cewa "Bari intafi intaya matan chan shafawa baby magani ajiki" "Hmmmm...baba magani harna jikin keda akwai?" "Sosaima kam" ta amsa mashi tana fita daga falonshi "Baba" yakirata, juyowa tayi tare da amsawa "Anjuma zankawo maki lemo kisha" dadi baba Asmau taji "Yauwa dan albarka amman irin waccan mai sa bacci zaka kawomin don duk sauran danasha daga baya basu sani bacciba" daria Aslam yayi yanacewa kisha kuruminki nafiki bukatan hakan yafada azuciyanshi sannan yace "Kar ki damu don Zan saya maki Wanda in kika sha baki tashi sai shabiyun rana" ido baba Asmau ta gwalo waje "Yayi yawa gaskiya ina laifin takwas na safe? " "To shikenan" baba Asmau ta tafi shikuma Aslam yakoma bedroom dinshi yana tunanin " wato dad da mom basujin tausayina su aura min baby shine har da wani sa ayimata gyaran amareko? " kwafa kawai yayi ya koma ya kwanta tunda daman ba lafia gareshiba. Aslam bai kara tab star da maganar baba Asmau ba saida yaga baby da wasu yammata zasu fita, da sauri yakoma bakin window yana kallon yanda takoma tamkar wata balarabiya sai sheki take. Sai hira suke tana dariya har ta bude gaban wani Hyundai elentra tashiga drivers sit yammatan daya ta zauna kusa daita sauran biyun kuma abaya. Ta ja motan tabar gidan ko sidedinshi bata kallaba shi baima san taiya tukin motaba sai aranan. Kai yahada da window yana cewa "Baby nasan ranarda akace an daura auranki da sadeeq ranan bazan kwanaba don bakin ciki" bayan fitansu da yan mintuna shima ya daddafa ya shirya ya fita direct chemist ya nufa yasayi wani maganin baccin ya saya don ya zubda sauran wayancan daya saya, daganan ya biya shoprite ya sayi juice kala2 ya koma gida, koda yadawo gida baiga motan da baby tafita dashiba hakan ya tabbatar mashi cewa bata dawo kawai sai yakama jin haushi. Haka yadinga kallon agogo, sai 6:38 ta dawo gida da ganinta tagaji kuma ita kadai ta dawo. Dan ajiyan zuciya ya sauke. Wajen 8:45 ya saka kayan baccinshi ya fesa turare harya dauki ledan wayanshi yafara ringing kaman bazai dauki wayanba amman ya dauka, aikam saiya ga ashe Ismail ne daga London, da sauri ya ajiye wayan hannunshi ya dauki wayan, Ismail ne yafara cewa "ango...ango...haba little brother ka kyauta kenan" wuri Aslam yasamu ya zauna sannan yace "Yaya waye ango kuma..." "Dazu naje wurin daddy yakecemin mu dinga shiri wai zaayi bikin baby amman ban tambayeshi waye angonba don nasan kaine" wani zafi Aslam yafaraji cikin zuciyanshi, muryanshi na rawa yafara cewa "Yaya bani zata auraba....yaya baby takini...yaya babu irin rokon da banyiwa baby ba amman tace bata...." Kuka yafayi. Nan fa hankalin Ismail yatashi "What the fuck are you talking about... Kana nufin bada Kai zatayi aurenba? " da sauri Aslam ya girgiza kanshi kaman Ismail na ganinshi sannan yace "Yaya tace batasona" "To hell with her love... Stop crying kasan banason inji kana kuka...amman dad baisan kanasontaba? " "Yasani har dad da kanshi ya roketa ta aureni Amman tace ita bata sona...kuma dad yace bazaiyi mata doleba don haka ni inhakura...yaya wallahi heart dina is failing because of baby amman ko ajikinta" kuka Aslam ya cigaba dayi shikam Ismail kaman yayi tsuntsu yazo Nigeria haka yakeji "Kana nufin har dad yayi mata magana ta aureka amman taki?" "Yes yaya" "This gal must be sturborn....kuma baka damu ka gayaminba" "Yaya am sorry... Bana cikin hayyacina ne" shuru Ismail yayi for a while sannan yace "Don't worry Zanyiwa daddyna magana inji abinda zaice" "Yaya kana ganin daddynka zai yarda kuwa don yanzu bikin sauran sati shidda" "Ko sauran kwana dayane I don't care... Kawai Zan kiraka, in fada maka yanda mukayi da dad" da sauri Aslam ya gyada Kai "To yaya thank you very much" "No problem... Kuma kabar wannan kuka kaman na mata remember you are a man" murmushin karfin hali yayi sannan yace "OK yayana" daga nan sukayi sallama. Da sauri ya duba agogon wayanshi yaga har tara ta wuce. Yamike yana cewa "Allah yasa basuyi bacciba" ya dauki ledansa ya fita. Ba kowa afalo, direct ya wuce sama, knocking yayi aka bashi izini sannan yashiga baba Asmau na zaune bakin gado sai matan da akace tana gyara baby tana zaune tana kwaba wani abu sai wakar Adam zangoke tashi cikin wayan matan da ka ganta kaga wayayyan mace. Wani irin haushine Yakama Aslam. Dagowa tayi ta kalli Aslam ta saki wani murmushi tanacewa "Baba Asmau waye wannan saurayin mai kama da ba indiye" baba Asmau tace "Kwalelenki, saurayina ne.. Ana gama bikin baby zaayi namu" Aslam wuri yasamu ya zauna sannan ya gaidasu amsawa sukayi sannan matan tace "Haba baba me wannan sabon jinin zaiyi da tsohuwa " dariya baba Asmau tayi sannan tace "Ahir dinki don tunda aka haifeshi muke soyewanmu..ko ba hakaba? saurayin" Aslam bai amsaba ya tsotsa keyanshi kaman yanajin kunyansu amman cikin zuciyanshi wani irin haushin surutunsu yakeji. Bai sauraresuba ya mike ya dauki kofuna uku yanacewa "Bari in zuba mana lemu mu sha sai muji dadin hiran" cika kofi biyu yayi da lemu sauran ya juye cikin dayan kofin. Dariya Matan ta dingayi tana cewa "Dan nan ga kyau ga kirki" murmushi yayi ya mika masu mai yawan nan take Matan ta shanye nata ta ajiye kofin kallanta yayi yana daria cikin ranshi, nashi ya Kara mika Mata "Aa dan nan kasha" dan girgiza kanshi yayi sannan yace "Kisha wallahi daman ni bai dameni ba" amsa tayi ta Kara shayewa aslam kura mata ido yayi don yaga mezai biyo baya.Bayan kaman minti biyar yaga tana kwabi tana girgiza kanta alaman batason yin baccin daria yayi cikin ranshi yana cewa ai kin makara bacci kam dole kiyita yanzu. Baba Asmau ma ta shaye nata sauran kadan. mikewa Matan tayi tana cewa "Baba gaskiyan kwantawa zanyi gobe na ida kwabin" baba Asmau tace Nima baccin zanyi. Basu bata lokaciba suka kwanta. Mikewa yayi yabar dakin. [9:42AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 鉂ゐ煉氿煉涴煉燄煉氣潳 SUNE SANADI 庐zuwairat 5鈨�0鈨� Yana fita yatafi dakin baby, ahankali yabude dakin yashiga wani irin rikitattacen kamshi ya ziyarci hancinshi maida kofan yayi ya kulle sannan ya zari daya daga cikin makullan kofan dakinta ya saka cikin aljihun kayan baccinshi ya tsaya kallon dakin wasu turaruka ya gani sunfi kala hamsin cikin wasu kananu kwalabe, kan mirronta ya kalla wani kofi ya gani ansha wani abu dashi an rage saura, ahankali ya taka yaje gaban mirron ya dauki kofin yana kallon cikinta gani yayi magani ne aka hada da madara, kofin yadaga yakai bakinshi, wani irin daci yaji aikam nan take ya tsartar da shi. Ajiye kofin yayi ya juya yana kallonta sai bacci take, sanye take da dan gajeren rigan bacci daga cikin ta saka bump short bata rufe gashin kanta da net ba duk ya baje kan gado bata rufe jikinta da blanket ba ta baje sai baccin ta take. Dan takawa yayi kusa daita ya zauna bakin gado, nan yakara jin wani kamshi mai dadi, kan gadon ya hau tare da matsawa kusa daita, hancinshi ya Kai kanta nan ma kamshine kwance bisa kanta kaman ta wanke gashin kanta da turare. Face dinta ya kalla tare da zara2 giran idonta zuwan dan karamin bakinta sai yaga kaman tana murmushi, kara matsawa dab daita yayi yana shakan kamshin jikinta mai rikita kwalwan mutun. Saitin bakinta ya kai bakinshi yana shakan numfashita aikam nan take ya hada bakin su waje daya yana sucking din bskinta in a passionate way, baby cikin bacci taji tsigan jikinta na tashi at the same time tanajin wani irin baki mai taushi cikin nata, fara kissing dinshi itama tafara tana shige mashi jikin don ita atunaninta wet dream ne. Shima Aslam rikicewa yayi don yanda take bankara mashi kirjinta suna hadewa da nashi. Cigaba da kissing dinta yayi tare da shigar da hannunshi cikin rigan wani irin taushi yaji Wanda bai taba tunanin ana samun mai irinshiba, kugunta yashafa zuwa cikinta then zuwa boobs dinta, mamakine ya kamashi dinshi atunaninshi yaga boobs dinta da taushi tunda ta haihu amman saiya jisu dikir. Hannuwanshi biyu ya kama boobs dinta dasu yana wasa dasu baby Kara rikeshi tayi , damanshi yasan tun tana yarinya boobs dinta sune weak point dinta, wasa kawai yake dasu ita kuma baby ta dage sai sucking din lips dinshi take, kokarin shire bakinshi yake don ya maida kan nipple dinta Amman ta zuke mashi baki ya kasa cirewa, cigaba da wasa da nipples dinta yayi baby sai faman Kara makaleshi take kawai da kyar yacire bakinshi daga cikin nata ya Fara sucking nipple dinta nan fa baby ta Fara moaning tana cewa "Yaya..." Bude idanuwashi yayi ahankali yana kallonta donshi atunaninshi ta tashi amma still saiya ga idanuwanta rufe suke nan fa yacigaba da suckling dinta ji yayi takara cewa "Yaya...please.. Ina..bukatanka" hannunshi dake kan nipple dinta ya cire ya fara turawa cikin bump short dinta, yatsa ya Fara kokarin turawa cikinta Amman abin mamaki no way. Kallon mamaki yafara yimata, adaidai lokacinda itama tabude idonta, duka idanuwanta tayo waje dasu tare da bankade shi da duka karfinta nan yafadi kasa gadon tare da buga Kai da tiles amman sai yaci sa'a kanshi bai fashe ba, dukda ya ji zafi amman hakan bai hanashi mikewaba don baby kokarin tashi tayi da niyyan shiga bathroom amman da sauri ya kamata tare da wullata kan gado, wani irin ihu ta saki tare da kiran baba Asmau, Kara hawan gadon yayi yana kokarin rike mata hannuwa dukda bashi kwari saboda rashin cin abinci amman hakan bai hanashi karfin riketaba. Hawayene suka fara zubowa daga idonta "Yaya dan Allah na rokeka kar ka Kara illatani" fuskanshi daure ko kadan babu alaman wasa "Ba illata ki zanyiba..ke kikace in taimakeki..so ki dauki abinda zanyi maki amatsayin taimako" fara cire mata riga yayi ta fixge hannunta daga rikon dayayi Mata ta rike dan rigan baccinta gam " yayi don son annabin rahama kar kayimin haka" tafada tana kuka, kallonta yayi eyeball to eyeball sannan yace "Kwanaki hudu da suka wuce har kasa na kwanta Ina rokonki ki yafemin kika ce ko mutuwa zanyi bai damekiba to nima yau ko mutuwa zakiyi bai dameniba " yana kaiwa nan ya fixge rigan jikinta da karfi nan boobs dinta suka bayyana da sauri ta rufesu da hannuwanta tana sake kiran baba Asmau Amman suna Chan suna minshari. "Da kin bar wahalal da kanki don kar wahala ta zamo maki biyu don yau mai kwatanki daga hannuna sai Allah" kuka tafarayi sosai tanacewa "Yaya don Allah kayi hakuri wallahi kome kakeso zanyi Amman don Allah kar kayimin haka" murmushine karfin hali yayi yana kokarin cire Mata bump short din dake jikinta "Nima ai nace maki kome kikeso aduniyan nan zanyi miki amman kikace sai sadeeq ni baki sona.." Sakinta yayi da sauri ya koma kasa ya fara cire kayan baccin jikinshi nan fa kukan baby ya karu hannunta daya tafara yarfewa cos dayan hannunta na rufe da boobs dinta, cire kayanshi yayi ya tsaya daga shi sai boxers da sauri baby ta dauke kanta "Ke look at me" ya umarceta amma bata dagoba balle ta kalleshi "Ke! Dan ubanki look at me" ya daka Mata tsawa aikam da sauri ta dago ta kalleshi sannan yace "Ki kalleni da kyau mene abin ki ajikina?" Ya tambayeta Amman bata bashi amsaba "I said ki kalleni ki gayamin abin ki ajikina da har zaki zabi sadeeq kaina" ya sake Dhaka Mata sauri aikam nan take ta nuna joystick dinshi tana kuka abin har dariya yabashi "Wato manhood dina ne abin ki ajikina...to shi sadeeq bashi dashine?..anyway bari in bar wasting time dina in hau aikin" yana gama magana ya hau kan gado na takara volume din kukanta "Wayyo na shiga uku...dan Allah yayi kar ka karayimin haka wallahi ina Iya mutuwa" "Kina 14 ma baki mutuba sai yanzu da kike 19?...barima in tambayeki...maiyasa boobs dinki suke haka alhalin ki shayar da sultan dukda tana cikin kuka hakan bai hanata wulla mashi hararaba "Ni ban shayar dashiba almarai yasha" shuru yayi yana sake nuna kasanta yanacewa "nan fa?" Shuru tayi ta tunanin duk dunya kaman Aslam yafi dukkan maza iskanci da rashine kunya "Bakijina? Nan fa?...naji shi tsuke" da sauri tace "Stitching mom tasa akayimin" dariyan mugunta yayi "Shiyasa kike cewa sai sadeeq don kinsan cewa da kyar ya gane KO?...to yau kaca2 zanyi miki yanda yana aurenki wacegari zai sakeki..ni kuma lokacin ko kallo baki isheniba" Fara cire Mata short din yayi ita kuma tana kuka tanacewa "Don Allah kayi hakuri...na fasa auren sadeeq kai Zan aura" dakatawa yayi yana dariya "Me kika maidani? Dan yaro?" Da sauri ta girgiza kanta "Wallahi ba karya nakeba da gaske nake, na hakura da sadeeq Kai Zan aura...please kar ka Kara raping dina" dan sakin wandonta yayi itakuma tayi saurin maidata kugunta, kallonta yayi yana cewa "Da gaske kike? Ko you are pulling my legs?" "Seriously" kallonta yayi "Then me zaki gayawa dad da mom? " shuru tayi tana goge hawayenta sannan tace "Zan gaya masu Kai Zan aura saboda halin da kake ciki" "Inki yimin karya me zanyi miki" da sauri tace "Kill me" girgiza kanshi yayi sannan yace "Bazan kashekiba amman zanyi miki abinda sai ki mutu bazaki Kara shaawan wani da namijin ba, kin yarda?" Da sauri ta gyada mashi Kai "Na yarda" "Yaushe zaki gayawa dad da mom?" "Gobe wurin breakfast"kallonta yake don ganin gaskiyanta, fuskanta ya nuna da gaske take amman Aslam yasan cewa raina mashi wayau kawai take Amman sai ya tsinci kanshi da biye mata, still hannunta na kan boobs dinta tayi kokarin mikewa da sauri ya fixgota ta fada jikinshi nan take boobs dinta suka shafi kirjinshi dagowa yayi da kanshi yana kallon cikin idonta, cikin murya kaman mai rada yace "Ina zaki?" Muryanta na rawa tace "Yaya riga Zan saka" "Bangaji da ganin ki hakaba" sabon kuka ta fara don ganin chanjin yanayinshi "Yaya dan Allah kayi hakuri...kabari in saka kayana..please" shikam banda boobs dinta babu abinda yake kallo da sauri ta Kara rufesu da hannunta amma saiya rike hannuwanta "Baby.. Please am horny..kiyi min irin taimakon da kikeyimin ada" Fara girgiza Kai baby tayi tana kuka "Yaya dan Allah kayi hakuri wallahi babu kyau" kaman bai jitaba yacigaba dacewa "Sabon salo zankoya maki, yau s***king dina zakiyi" yafada yana kanne Mata ido daya, kuka sosai baby take Amman ko ajikinshi. Wayyo masoya dadi Fans dadi Wannan nakune Khaleesat hydar group members masu karanta SUNE SANADI [9:42AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 鉂ゐ煉氿煉涴煉燄煉氣潳 SUNE SANADI 庐zuwairat 5鈨�1鈨� Haka ya jagwalgwata har ya samu natsuwa kuma dan mugunta ya sakar mata kazanta cikin baki, amai baby ta kwanayi shikam ko ajikinshi, dakinshi yakoma yayi baccin shi mai dadi. Har mafarkin ya auri baby yayi. Ismail na gama waya da Aslam ya dauki motanshi ya tafi gidan daddynshi, daddy London mamakin ganinshi yayi don bai dade da barin gidanba "Ismail hope babu matsala don baka dade da barin nanba"daddy London ya fada yana linka jaridan Los Angeles times dake hannunshi. Ismail wuri yasamu ya zauna sannan yace "Dad wani abu ya maidoni" kallonshi dad yayi "What's the problem?" "Daddy dazu na Kira Aslam yake bani wani labari mara dadi" daddy maida Hankalinshi duka yayi kan Ismail "Wani labari kenan?" Gyara zama Ismail yayi sannan yace "Dazu Aslam yake gayamin yanason baby amman tace batasonshi wani take so, wallahi daddy kar kaso kaji muryan Aslam kwanin ban tausayi cemin yayi ciwon zuciya ya kamashi" "Aaaa amman Ayuba baisan Aslam nason baby ba?" "Nima tambayan da nayiwa Aslam kenan amman yace dad dinshi ya Sani don har rokon baby yayi ta auri aslam amman don rashin kunya taki don rashin kunya" "What rubbish.. Anya maganarka gaskiyace don nasan Ayuba bashi da daukan lack of respect" "Wallahi daddy gaskiya na fada maka don ni yanzu tunanin Aslam kawai nake kaman insa shi yadawo doctors su dubashi kar ya sami matsala" jimamin maganar Ismail daddy London yake donshi abin yana bashi mamaki donshi har yanzu bai yarda da maganan Ismail ba donshi yasan halin ayuba(dad Aslam) "Amman har yanzu ban yarda cewa Ayuba zai nemi zabin Aisha kafin ya aurar da ita ga Wanda yasoba" "am telling you the truth" shuru sukayi for a while sannan Ismail ya cigaba da cewa "Daddy yanzu meye abinyi don ni ban ganin ya kamata abar baby of yesterday tayi abinda ta gandamaba" "don't worry I know what to do..zankira shi ayuba inji abinda ke faruwa...or Zan bari in naje conference dinda za a yi a Lagos sai in wuce Kano" "To daddy Allah ya kaimu" sannan Ismail ya wuce. Kafin wayewan garin fuskan baby ya fada saboda amai data kwana yi. Har Allah Allah baby take lokacin breakfast yayi, around nine baby ta sauka breakfast alokacin dad da mom tare da sultan suna zaune suna jiranta. Aslam kam around nine shima ya shirya cikin wasu pijamas ya tafi dining area don jin abinda baby zatace, baby na isowa shima Aslam yana isowa. Da gudu sultan yana yimishi oyoyo itama mom faranciki tayi don rabon da Aslam ya fito breakfast har ta mance. Baby zama tayi bata kalleshiba shikuma zama yayi kujeran dake kallon na baby. Dukansu gaisawa sukayi, sai lokacin mom ta Lura da yanda fuskan baby ya fada "Habibty meya sameki?" Mom ta tambayeta, shima Aslam maida hankalinshi kanta yayi don jin abinda zatace "Babu komai mommy" "Ya zakiyi kice babu komai alhalin ga fuskanki nan ya fada kuma idanuwanki sunyi ja?" Dad ya tambayeta babu alaman wasa a muryanshi, baby sunkuyar da kanta kasa tayi sannan tace " amai nakeyi tunda daddare" "Subhanallahi... Shine baki fadiba" mom tambayeta "Ai yanzu da sauki mommy" cikin fada dad yace "Amman da aka tamvayeki cewa kika babu komai" "Am sorry daddy yanzu naji sauki" shuru sukayi baby tayi serving din abinci Aslam sai binta yake da ido, bayan ta gama ta zauna ta dan daga sukayi 4eyes da Aslam ya kashe Mata ido daya da sauri ta dauke kanta tare da murguda mashi baki, kallon mom baby tayi sannan tace "Mom please Ina namen wata alfarma" serious look mom tayi Mata sannan tace "Anything for you" mom ta amsa mata "Mom inason ..."sai tayi shuru ta daga Kai ta kalli Aslam tare da watsa mashi dirty look, shikuma jiran abinda baby zatace kawai yake. Baby tacigaba dacewa "Please mom inason Hajiya ummi ta komo dakina!" Bakin ciki kaman ya kashe Aslam "Wannan ai ba komai baneba...in kin gama breakfast kije ki gayamata ta koma Chan" mom ta amsa mata. Murmushi kawai tayi tana kallon Aslam. Giran sama ya hade dana kasa, wani irin mugun kallo mai nufin Zan kamaki yayi bata ita kuma ta tabe mashi baki alaman bazaka kamaniba. Afusace ya mike ko abincin bai ciba ya tafi dakinshi. "Wato ni baby zata rainawa wayyau...ni Aslam ta maida mate dinta?" Kwafa kawai yayi ya kwanta bai Dade da kwanciya ba wayanshi ta fara ringing, yana dubawa sai yaga Ismail ne da sauri ya daga wayan "Yaya" ya fada kasa2 cikin muryan marasa lafia "Lil brother, why is your voice?" Ismail ya tambayeshi cikin kulawa, nan Aslam ya Kara fashe mashi da kuka yana cewa "Yaya wallahi mutuwa zanyi...baby zatayi SANADI mutuwata.." "Kai stop saying that" Ismail ya katseshi sannan yacigava dacewa "Nayiwa dad magana kuma yace zai zo Nigeria and tunanin Zan biyoshi" wani dado Aslam yaji at the same time yana tsoron kada dad dinshi yabawa daddy London labarin dalilin dayasa baby ta tsaneshi don wallahi yasan daddy London na iya sa bodyguards dinshi su ballashi, cikin karfin hali yace "Yaya yauce zaku zo?" "Bansani ba tukun na but I will let you know" ",OK yaya thank you" "Bakomai sweet brother" haka suka dan taba hira kafin suyi sallama. kwantawa yayi yana tunanin abubuwan dasuka faru tsakaninshi da baby jiya "Baby I know am a bastard but am really mad over... Bana iya controlling din kaina indai ina kusa dake" hawayene suka fara zubo mashi "Baby you don't deserve someone like me... Kinfi chan chanta da Wanda yafini" kuka yacigaba dayi yana surutai kaman mara hankali. Da sauri ya goge hawayenshi yanacewa "Baby ke tawace, nasanki cikin da waje, so nobody deserves you kaman ni" Aranar bayan yadawo daga masjid da kaman minti goma motan sadeeq ya shigo gidan, yana kallonshi tacikin window har ya shiga ciki, kaman ya hadiye zuciya ya mutu don bakin ciki bayan few minutes suka fito da baby nan fa yaji zuciyanshi na bugawa da karfi kaman zata bude kirjinshi ya fito. Hannun ya Fara bugawa ga bango kaman zai fasa bangon Amman still zuciyanshi bai bar bugawaba aikam kaman an bankadoshi ya bude kofan falonshi ya fito a fusace ya nufosu baby da sauri ta mike ta koma bayan sadeeq, Aslam ko kallon baby baiyiba ya nufi sadeeq gadan gadan kaman an aikoshi, shikuma sadeeq kin daga kanshi yayi don kada su hada ido dashi yana zuwa gaban sadeeq ya shakumo gaban riganshi yana cewa "Uban waye ya kawoka gidan nan?" Baby na ganin haka sai tayi cikin falo da gudu tana kuka at the same time tana kiran mom da dad. Wani irin murmushin banhaushi sadeeq yayi yana cewa "Aslam ka sakarmin riga" yana fadin haka Aslam ya Kara shake mashi wuyan riga "Bazan Saki ba...sau nawa nake gaya maka karabu da baby" dan dariya sadeeq yayi dukda yanajin zafin inda Aslam ke shake dashi "Aslam you don't want to see the beast in me...kabar ganin Ina daga maka, wallahi darajan baby kakeci... Ka sakar min riga...LOSER..." Ai bai karasa maganaba Aslam ya daukeshi da naushi shima sadeeq marin Aslam yayi nan fada ya kaurace tsakaninsu, naushin Aslam kawai sadeeq yake shima Aslam bai raga mashiba amman sadeeq yafi dukan Aslam, dagudu masu gadi suka taho suraba fada amman suka kasa rabasu, kofan falo aka bude kafon falo da gudu dad ya taho mom na biye dashi sai baby dake kuka kaman ranta zai fita. Da karfi dad ya rike Aslam ya maidashi gefe amman still kokarin komawa wurin sadeeq abinka da mai zuciya cikin sauri mom ta karasa wurin Aslam ta daukeshi da wani irin mugun mari amman kaman bashi aka maraba yana cewa "Ni kake Kira loser?...kasan abinda ke tsakanina da baby? To bari kaji I sle....." Da sauri dad ya kara daukeshi da mari tare da jamashi kwalar riga ya bar wajen dashi, wani irin mugun kallon Aslam ya yiwa baby da sukazo wucewa ta wajenta da sauri ta koma wajen sadeeq da gefen bakinshi ke fidda jini, sadeeq kallon baby yayi da idanuwanshi da sukayija yace Mata "Am going Zan kiraki" bai jira amsanta ba ya bar wajen itakam baby banda kuka babu abinda takeyi. Mom bayan da Aslam tabi, direct falon Aslam da ya shiga da Aslam tare da wurgashi kasan dakin, mikewa zaune yayi tare da hada kanshi da gwaiwa yana kuka. "Aslam wato bakason jin maganako? Dan karaina ni shine zakayi fada acikin gidana? To wallahi in baka shiga hankalinka ba Zan koraka daga gidan nan" dad ya fada afusace. Cikin kuka Aslam ya daga kanshi yana cewa "Ka koreni ya fimin sauki da in zauna acikin gidan nan...wallahi dad ka koreni don bazan iya zama cikin gidan nan Ku aurar da baby ga waniba...nidai kawai ka..." "Shut up" mom ta daka mashi tsawa sannan dad yace "Ai in na koreka nayi maka gata...kana nan gidan...kuma agabanka Zan aurar da baby inyaso ka hadiye zuciya kamutu kasan wannan yazama punishment agareka..." Kara hada Kai da kwaiwa yayi yana kuka sosai. Mom tace "Kuma ban yarda ka sake shigan harkan baby da sadeeq ba" Aslam daga kanshi yayi "Wallahi mom saidai Ku kasheni don in sadeeq ya Kara shigowa gidan nan koni ko sh...." Afusace mom tace "Haka dai kaceko? Daga yau in har ka tsake shigan harkan baby ko sadeeq ban yafemakaba except in abin arzikine" tana kaiwa nan ta fice, dad sake kallon Aslam yayi sannan yace "Sakaran banza sakaran wofi" Aslam kuka kawai yake sabida furucin mom don shi kadai yasan irin tanadin da yayiwa sadeeq. Mom na fita ta ga baby zaune gaban balcony tana kuka don tsorone cike da zuciyanta babu kamar in ta tuna irin kallon da yayi mata . [9:43AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 鉂ゐ煉氿煉涴煉燄煉涒潳 SUNE SANADI 5鈨�2鈨� 庐zuwairat Mom wurin baby takarasa ta mikar da ita "Stop crying kinji?" Cikin kuka baby tace " mommy tsoro nakeji" girgiza mata Kai mom tayi "Ki bar jin tsoro babu abinda zai faru sai alkhairi" cikin kuka baby tace "Wallahi mommy bina zaiyi" surprise ne kwance kan fuskan mom "Me kike nufi?.." "Mom bina zaiyi ya zalunce ni" "What!!!...daman yana binki dakinki?" Cikin kuka baby ta gyada wa mom kai "Wani abu yake yimaki?" Mom ta sake tambayan baby, baby batace komaiba sai kuka kawai take, afusace mom tace "Subhanallahi... Shine ba gayaminba? " a fusace mom ta juya ta kama hanyar side din Aslam, dad karasawa wurin baby yayi ya rike mata hannu suka shiga cikin falo. Aslam kam har lokacin bai bar kukaba , kokarin mikewa yayi sai mom ta bude kofan ta shigo afusace, saida tayi mashi kwakwqran mari uku sannan ta fara cewa "Ashe daman tarbiyan da ka dauko kenan? Duk abun kunyan dakayi bai saka yin hankaliba.."cheeks dinshi ya rike yana fara wani sabon kukan "Mommy me nayi kuma?" Ya fada yana kuka "Uban me ki bakayiba...ace don rashin tsoron Allah har yanzu baka daina shiga dakin baby ba?" Shuru yayi yana kuka sannan yayi karfin halin cewa "Mom am sorr..." "Keep shut...bada hakurinka bashi da amfani...Allah yasan ba irin tarbiyan dana baka baneba" kuka Aslam ya Fara yi sosai yana nadama "Don Allah ki yafemin wallahi bazan Kara....." "Dalla yimin shuru..banza kawai... wallahi ilimin addinika dana boko basuyi maka amfaniba... kuma ka kalleni da kyau, daga yau kar ka Kara shigan min falo...kuma in ka shiga bada saninaba ban yafeba har sai anyi auren baby!" Kwantawa Aslam yayi akasa ya rike kafan mom yana kuka yanacewa "Mom am sorry...please forgive me, wallahi bazan karaba" take mashi hannu mom tayi "Dan ubanka kadai ji abinda na gayamaka...don't step your filty legs into my apartment...banza mazinaci" kara damke kafan mom yayi yana kuka "Wallahi mom banyi mata komaiba...na rantse da Wanda..." Ture shi mom tayi da karfi ya Kara faduwa kasa mom ta fice daga falon shi kuma yayi kwanxe nan kasa yana kuka. Tunda daga wannan ranan Aslam ya shiga wani irin yanayi mai wuyan fassara, yanzu kusan kwana goma da yin haka Aslam ya rame yayi baki kaman bashiba don yanzu yafi shigan halin wahala cos mom dake rarrashin shi tajuya mashi baya, tun ranan saidai ajera mashi abincinshi kan dan dinning table din dake falonshi, kuma yanda aka kawoshi haka ake maidashi bayacin abincin amman babu Wanda ya damu dashi balle a rarrasheshi yaci abinci. Tun ranar bai Kara saka mom ko baby a idoba kuma cikin kwanakin goma yana iya kirga sau nawa yaci abinci. Baby kam yanzu bata da matsala komai sai gyarata kawai ake gashi yanzu ta iya not less than abinci Kala goma don tana da kokarin rike abu yanzu har daita ake dafa lunch da dina agidan wani lokacin mom tada ta take don ta hada masu breakfast kuma lafia lau. Tun ranan sadeeq bai Kara zuwa gidanba don iyayenshi sun hanashi zuwa yanzu saidai suyi video call da social media communication. Mom kam tana missing danta Amman she has to teach him some manner. yau yana kwance around 5pm, wani irin ciwo heart dinshi keyi mashi kaman zai mutu, kokarin mikewa yayi amman saiya kasa ji yayi yana ganin double, duk yanda yaso ya tashi sai yakasa, da kyar ya dauki wayanshi yayi dialing number mom amma sai yayita ringing bata daukaba, Kara kiranta yayi Amman no response, da kyar yaiya kiran number dad shima still bai daukaba. Wayan ya fara sulbewa daga hannunshi at the same time idanuwanshi na rufewa ahankali. Duk yanda yaso barin idanuwanshi bude kasawa yayi, da kyar ya dauki hannunshi ya dora kan kirjinshi yana dannawa don sananin azaba. Abangaren mom, tana saune a bedroom dinta sultan na zaune kusa daita yana ginin gida da Lego, dad ne ya fito daga toilet din mom. Mom kalloshi tayi "Dear ankira wayanka" ta fada mashi don ita bata picking din wayanshi "Ok " kawai dad yace ya dauki wayan yana dubawa "Aslam ne komeye?" Yafada yana dailing number Aslam Amman bai daga Kara kiranshi yayi amma still bai daukaba, kallon mom dad yayi "Aslam yabani missed call kuma Ina kiranshi baya dauka" daman mom kallon dad take tunda yafara kiran Aslam donjin abinda zaice, dad nacewa baya picking number shi gabanta ya Fara faduwa "KO dai ka duboshi ko lafia.." Mom ta fada mashi haka, dad baice komaiba ya fita hannunshi rike da wayanshi. Sallama dad yayi a falon Aslam amman sai yaji shuru, sallama ya sakeyi yana kiran Aslam Amman still shuru, shiga falon yayi yana kalle2 amman bai ganshi afaloba, Aslam kam yanajin dad Amman bai iya amsa mashi sai nishi kawai yake hannunshi dafe da kirjinshi, dad juyawa yayi da niyyan fita don atunaninshi Aslam fita yayi har ya Kai bakin kofa saiya hangi motan Aslam tsaye Kara komawa falon yayi saiya farajin kaman nishin mutun, Kara saurarawa yayi don jin inda nishin ke fitowa don dakunan bacci uku ke da akwai wurin, takawa dad yayi kusa dana tsakiyan aikam sai nishin ya Kara karfi da gudu dad ya karasa cikin bedroom din saiga Aslam kwance idanuwanshi rufe, hannunwanshi rike da kirjinshi sai nishi yake hawaye na zuba daga gefen idanshi "Aslam... Aslam.." Dad ke kiranshi tare da karasawa wurinshi Amman bai iya ansawa " meke damunka Aslam.." Dad yafada yana jijjigashi, kanajin muryan dad yakasan yana cikin tension, Aslam bai iya magana da kyar ya daga hannunshi ya nunawa dad kirjinshi dad cikin sauri ya dauki wayanshi ya Kira doctor yasanar dashi halin da ake ciki. Bayan ya kashe wayan ya Kira mom ya sanar daita. Dad shima dafe kirjin Aslam yayi saiyaji heart dinshi na bugawa da sauri nan fa hankalin dad ya tashi don yasan ma'anar hakan. Da kyar Aslam yabude baki ya fara cewa "Dad...am....sor..." "Don't say anything...save your strength.. Doctor yana nan tafe" dad hannun Aslam daya yarike dayan hannunshi kuma kan kirjin Aslam. Mom na gama wayan da dad ta suri dankwalinta tayo waje shima sultan sakin kayan wasanshi yayi yabi bayan mom, mom sauri2 gudu2 take ta iso falo nan suka cikaro da baby dake fitowa daga cikin kitchen "Mom lafia? ina zaki?" Baby ta jero Mata tambayoyi "Aslam ne bashi DA lafia " mom ta amsa Mata tana ta nufan hanyar fita, baby dan tabe baki tayi alaman ko ajikinta ta koma kitchen abinta. Mom direct bedroom din Aslam ta nufa, tana hango yanda yakoma ta fashe da kuka zuciyanta cike da tausayinshi gaban gadonshi ta zauna tana kuka shima sultan ganin mom na kuka shima ya fara kuka, Aslam najin kukan mom amman yakasa bude idonshi, muryan kasa2 yace "Mom...ki ...ya..fe.." "Banace kabar maganaba?" Dad ya katseshi, kukan mom karuwa yayi dataji yanda Aslam ke magana, cikin kuka mom tace "Sweetheart what's wrong with you?" Still kirjinshi ya nunawa mom. Karfe 6:30 doctor yaiso gidan bayan yan dube duben da yayi yagano cewa Aslam na fama da ulcer, hawanjini da ciwon zuciya nan fa hankalin mom da dad ya tashi, mom kuka kawai take kaman ance Aslam mutuwa zaiyi. Doctor ya rubuta mashi allurai da magunguna, dad DA kanshi yatafi siyan magani yana kan hanya wayanshi ya Fara ringing yana dubawa yaga Nigeria number din daddy London, surprise ne kwqnce kan fuskan dad, picking yayi tare dayin sallama, amsawa daddy London yayi sannan dad yace "Yaya kana Nigeria kenan?" "Eh..Ina Lagos tin shekaran jiya Amman gobe zan iso kano" "Yaya shine sai yanzu kake gaya min ?" "Kar kayi fushi commitments ne sukayi min yawa...meke damunka naji muryanka down" shuru dad yayi saida daddy London ya sake tambayanshi sannan ya sanar dashin Aslam ne bashi da lafia ya kuma gayamashi abinda doctor ya fada nan fa hankali Ismail dake zaune kusa da daddynshi ya tashi, nan ya fara kiran number Aslam yana ringing amman bai dagawa. Bayan dad yadawo akasawa Aslam Karin ruwa da allurai cikinta, kafin doctor ya tafi saida ya jaddada masu subawa Aslam kulawa ta musamman. Baby na zaune kan dinning ita kadai har karfe 9 babu alaman dad da mom, nan taji jikinta yayi sanyi mikewa tayi ta fita waje side din Aslam ta tafi. Afalon ta tsaya tayi sallama mom ta amsa Mata daga bedroom, tsayawa tayi bata shiga cikiba har saida mom tace tashiga cikin, ahankali ta taka ta shiga bedroom din gabanta yana faduwa, tana shiga taga Aslam kwance anayi mashi karan ruwa duk ya chanza kura mashi idotayi bata ankaraba taji hawaye na zubo Mata. Call dinki yana yimin dadi Zainab Ado madaka Allah ya saka da alkhairi ya tsareki daga sharrin mahassada.馃憦馃挒 [9:43AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 鉂ゐ煉氿煉涴煉熲潳馃挌 SUNE SANADI 庐zuwairat 5鈨�3鈨� Bata masan hawaye na zubowa kallonshi kawai take, dukda aduniya bata da wanda ta tsana kamanshi amman saita ji tausayinshi ya kamata, Aslam bacci yake amman ba mai dadiba sai juyejuye yake dad ya rike hannunshi da aka sawa drip, mom kuka take har lokacin, dan matsawa kusa dashi tayi "Sweetheart..." Shuru bai amsaba sai juye2 kawai yake da kanshi, mom takara kiranshi tayi "Sweetheart..." "Mom..my" ya amsa mata amman bai bude idoba "In hada maka tea kasha? " ta tambayeshi, dan girgiza kanshi yayi "Ba...Zan...Iya..sha...ba..." Aikam nan baby ta fashe da kuka sosai da jin yanda yake magana da kyar, dan karasawa kasudashi tayi tana kuka "Yaya sorry" Aslam najin muryanta yayi karfin halin bude idonshi Amman bai gani sosai haka yasa ya maidasu ya rufe. "Mommy ...I ...can't.. See" sabon kuka mom tafara tanacewa "Bari in kawo maka tea kasha zaka fara gani" shuru yayi bai ce komaiba, mom mikewa tayi da niyyan hada mashi tea da kayan shayin dake side dinshi, baby takowa tayi kusa da mom "Mommy bari in koma in dafa mashi ruwan tea da kayan yaji ko zaifi sha" babu musu mom ta barta ta tafi. Bayan kaman minti ishirin ta kawo flask da tea cups, hada mashi tea din baby tayi sannan ta mikawa mom, zaunar dashi dad yayi mom tafara bashi tea din, ahankali ya dinga amsa har yasha rabi sannan yace ya koshi, da kanshi ya koma ya kwanta, baby Kara matsawa kusa dashi tayi "Sannu yaya" kara bude idanuwanshi yayi yafara kallonta gani yayi tayi mashi kyau sosai, rufe idanuwanshi yayi tare da juya Mata baya. Sai wajen karfe shadaya dad yakorasu suje su kwanta, dad wurinshi ya zauna bayan drip din takare dad yacire mashi don doctor ya nuna mashi ta yanda zaiyi in ruwan ya kare, Aslam komawa zaune yayi ya kalli dad "Daddy" ya Kira dad cikin muryan Mara lafia. Dad kallonshi yayi "Yes son" "Daddy please kayimin rai... Kabari...in bar kasan nan...kafin ayi wedding din baby" dad shuru yayi yana kallon Aslam. Aslam yacigaba dacewa "Dad...in har akayi bikin baby Ina nan gidan nasan da kyar Zan kwana da raina" dad still shuru yayi yana tunanin maganar Aslam, sai yaji dama tilastawa baby auren Aslam yayi amman yanzu ya makara "Don't worry daddy London zaizo Kano gobe, in zai koma sai Ku tafi tare" cikin ran Aslam cewa yayi duk uban azaban da nake sha bai isa ace za a auramani baby ba? Amman wai bazai iyaba don yafi son baby akaina. Ba kara cewa komaiba sai tunanin yanda zata kasance in daddy London yazo sannan sai adua yake Allah yasa tare da yayanshi suka zo. Komawa yayi ya kwanta bayan dad yabashi magungunanda doctor yace abashi. Wacegari tun da sassafe baby ta ciga kitchen ta hada mashi pepper soup dayaji kayan hadi, bayan tagama sai kuma ta kasa Kai mashi saida mom ta sauko ta cemata Mata " mom.. ga pepper soup kisa akaiwa yaya" dadi sosai mom taji cikin ranta dukda tana tunanin hakan bazai chanza wani abuba. "Thank you habibty" mom tace mata sannan ta sa daya daga cikin masu aiki sukai mashi. Mom har ta Kai bakin kofa sannan tajuyo ta kalli baby "Kin je duba yanda yayanki ya kwana?" Mom ta tambayeta, ahankali ta girgizawa mom Kai alaman Aa "Maza dauko dankwalinki muje" "Mommy in tafi mana ahaka tunda kaina a gyaretake, "To muje" mom tace Mata, binta tayi suka tafi wurin Aslam. Alokacin Aslam na zaune kan gadon ya kishingide da bango yana sanye da gajeren wando da singlet, hannuwanshi rike da juna da ka ganshi kasan tunanin kawai yake, dad ya shiga wanka, da sallama mom ta shiga dakin baby na biye daita "Sweetheart ya jikinka?" Mom ta tambayeshi amman don tsananin tunani baijitaba "Sweetheart.." Saida mom ta sake kiranshi sannan yajita, maida idonshi yayi Kansu, karaf sukayi 4eyes da baby nan take baby ta dauke idonta daga kanshi amman shi sai kallonta yake kaman ranan yafara ganinta, haka yacigaba da kallonta har saida mom tayi guarantee muryan sannan ya dauke idanuwanshi dasukayi ja tare da cikowa da hawaye, mom kusa dashi ta matsa "Sweetie.. Ya jikin?" Ta tambayeshi amman bai amsaba ya maida idanuwanshi kan baby yana yi mata kallon ki tausaya mani, itakam baby irin kallon da yakeyi mata yasa ta kasa gaidashi balle ta nemijin yanda ya kwana, baby dataga kallon baya karewa ta fita daga dakin amman still Aslam bai bar kallon inda ta tsayaba, dafashi mom tayi "Sweetheart" mom ta kirashi, kallon mom yayi tare da fadawa jikinta yana kuka, mom rungumeshi tayi tana shafa bayanshi "Haba sweetie.. Meye haka?" Cikin kuka Aslam yace "Mommy wallahi nasan mutuwa zanyi" ",stop saying that... Babu abinda zai sameka" cikin kuka ya sake cewa "Mommy ni kadai nasan abinda nakeji cikin zyciyata..mommy azaban yayimin yawa...plea do something before I die of heart attack" mom facewa tayi da kuka tanacewa "Haba habibi..yanzu ko tunanina da daddynka da sultan bakayi? Mu bakasonmu...yanzu kafison baby akanmu? Har kakecewa zaka mutu don baka sami baby ba?" Cikin kuka Aslam ya fara girgiza kanshi "Mommy duk duniya bani da kamanku Amman abinda nakeji game da baby sai ya bambanta da abinda nake ji game DA Ku...mommy jinake kaman in bude heart dina in cire son baby in yada don yanzu banayiwa baby kallon kanwa kallon wacce naso takini nakeyi mata..."kuka ne yaci karfinshi, yanayi mom tanayi, yacigab dacewa "Mommy nasan cewa don abinda nayi matane dakuma bata maku ran danayi yasa tashin farko Allah ya jarabceni da son wacce bata sona" daga kanshi yayi yana kallon fuska mom da fuskanshi da yayi fatafata da hawaye yanacewa "Mommy ban taba soyayya ba...dan Allah mommy ki yafemin ko Allah zaisa in daina son baby" mommy share hawayen fuskanshi tayi sannan ta maida kanshi kan kirjinta tana shafa kanshi "Sweetheart kabar fadin haka...na yafe maka..kuma kana iya shiga falona Amman on one condition" da sauri ya sake daga kanshi yana kallon mom "I will do anything to earn your trust again mom" "Zaka yimin alkawarin baxaka kara taba macen da ba matankaba komin rintsi " "Wallahi nayimiki qlkawarin bazan Kara taba wata maceba" "Then clean your face ka gayamin inda keyi maka ciwo" goge fuskanshi yayi amman still hawaye na zuba kaman mace "Mommy heart dina ne keyimin ciwo" "Sorry Allah zaibaka lafia kaji?" Gyadawa mom Kai yayi, da ka ganshi sai ka rantse dan yarone nan kam dan shekara 32 ne "Tashi muje in zuba maka pepper soup dinda baby ta dafa maka" kallon mamaki yayiwa mom "Mom yauce baby ta Iya dafa abinci?" Dan daria mom tayi "Yanzu ake koya Mata" wani kukan takaici yafara yi wai yanzu baby taiya girki kuma bashi zata dinga yiwaba, yanzu duk wayan nan abubuwan saboda za a aurar daita ga sadeeq ne, kaman ya hadiye zuciya don bakin ciki "Mom banci" "Stop crying, muje kaci kadan kafin doctor yazo" Kara girgiza kanshi yayi "Mom bazanci ba ki hada min tea kawai insha" "Aa habibi, muje kaci kadan sai in hada maka tea ka dora" da kyar mom tashawo kanshi ya yarda yaje can dinning, bayan mom ta zuba mashi pepper soup din ta hada mashi tea mai kauri, spoon yasa yafara Kai ferfesun baki, shuru yayi yana tauna naman ahankali, dagowa Yayi ya kalli mom "Mommy waye ke koyawa baby girki?" Ya tambayeta, "Sweetheart yayi dadi KO?" Bai amsa ba yana maijin haushin kanshi " wasu yan eatry ne muka dauko su koyamata" mom ta gaya mashi, Kara fashewa yayi da kuka yana cewa " mom na chuchi kaina "Haba sweetheart meyasa kake son kuka kaman mace ne?" " mommy bari inyi ko Zan sami sauki cikin raina" ahaka yayi breakfast yana hawaye mom kuma ta biye mashi sai lallashin shi take. Wajen karfe biyu daddy London suka shigo garin Kano direct gidanshi dake tukuntawa ya wuce Amman Ismail hanashi zama yayi wai dole su tafi ganin jikin Aslam. Daddy London kiran dad yayi yace mashi yasa drivern shi ya zo ya daukeshi daga gidanshi. Without wasting of time driver ya tafi daukosu. Mom sa masu aiki tayi suka cika dinning da abinci kala2, around karfe biyar su daddylondon suka iso gidan, dad da mom suka taresu, Aslam kam baisan sun iso gidanba don yana bacci, direct main falo aka kaisu Amman Ismail sai kalle2 yake don ganin Aslam, baby saukowa tayi daga upstairs, Ismail kallonta yayi cikin ranshi yana cewa ai dole Lil brother yake samun heart attack sabode ke irin wannan haduwan haka?, daddy London budewa baby hannuwa yayi baby ta fada jikinshi "Aisha ke kika girma haka? " daria tayi tare da rufe fuskanta, shikam Ismail daure fuska yayi don Allah kadai yasan yanda yake jin haushinta. Gaidashi tayi amman sai ya kauda kanshi gefe kaman baijiba su dad da mom sun ga abinda yayi amman sai suka basar. Wajen dinning aka kaisu daddy London tambayan jikin Aslam yayi dad yace DA sauki yana bacci, Ismail kin zama yayi wai shi sai ya fara ganin Aslam, side din Aslam aka Nuna mashi ya tafi wurinshi, afalo ya ga Aslam kaman ba Aslam din dasuka rabu few months back ba, da sauri Ismail ya karasa wurinshi ya zauna gaban kujeran da Aslam ke kwance sama. Shafa gefen fuskanshi Ismail yayi, nan Aslam ya bude idonshi sukayi four eyes da sauri Aslam ya tashi ya rungume Ismail yana kuka [9:43AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 馃挌鉂ゐ煉涴煉熲潳馃挌 SUNE SANADI 庐zuwairat 5鈨�4鈨� Ismail rungumeshi yayi yana shafa bayanshi "Lil brother ina keyi maka ciwo ka lalace haka" cikin kuka Aslam yace "Yaya kirjina keyimin ciwo...yaya tunda Kai doctor ne don Allah ka taimaka ka cire min heart dina kar in mutu" "stop saying that... Wai cin har yanzu baby batasan itace SANADI wanna ciwon takaba" "Yaya ta sani amman shi don't give a hute if I die" murtuke fuska Ismail yayi "Amman this girl is heartless... Wai shin uban waye Wanda takeso da bazata hakura saboda halin daka ciga sabida itaba ?" Shuru Aslam yayi baice komaiba yacigaba da kuka, "Common stop crying like a girl...kalli yanda idanuwanka suka rine sabida kuka" "Yaya kukan nan yana sani samun nutsuwa cikin zuciyata" "Naji amman ka daina kuka haka nan..ina magungunan da kake sha?" Mikewa Aslam yayi da kyar ya ciga bedroom dinshi ya dauko magungunanshi ya kawowa Ismail, dubasu yayi daya bayan daya sannan yace "the medicine are OK ammam da akwai wasu dazan kara maka so kaje ka shirya mu shiga cikin gari mu sayosu tunda kafini sanin gari" ba musu Aslam ya koma cikin bedroom dinshi ya sanya black jeans da v neck polo. Har sun fito waje Aslam ya kalli Ismail "Yaya bari inje in gaida daddy kafin mu tafi" "OK to mutafi" suka tafi falo tare har lokacin dukansu na zaune kan dinning harda baby, sultan kuma yana zaune kan cinyan daddy London. Suna shiga daddy London ya daga Kai ya kalleshi, mamakine kwaance kan fuskanshi don raman da Aslam yayi. Gaishe shi Aslam yayi ya amsa sannan yace "Kaikam Aslam me yaja maka irin wayannan illness din kana yaronka?" Aslam sunkuyar da kansa kasa yayi baice komaiba. Itakam baby ganin irin kallon da Ismail yakeyi mata yasa ta mike ta tafi upstairs. "Yanzu ina zaku?" Dad ya tambayesu, "wasu medicine din zamu karo " Ismail ya amsawa dad "To sai kun dawo" dad yace masu, sai suka wuce, daddy London daina cin abincin yayi yakalli dad "We need to talk" yacewa dad "When?" Dad ya tambayeshi "Now" daddy London ya amsa mashi "Ka gama cin abincinka mana" dad yace mashi. Daddy London bai saurareshiba ya mike tare da saba sultan a kafadanshi yayi hanyar waje. Dad bayanshi yabi itakuma mom tasa aka gyara dinning. Daddy London wuri ya samu ya zauna acikin garden, shima dad kara sowa yayi ya zauna kusa da wanshi. Daddy London kallon dad yayi "Meke damun Aslam? Cos nasan haka nan yaro kaman ci bazai yi developing ulcer, hawan jini da ciwon zuciyaba" "To ya zanyi rashin lafia ne kawai" dad ya amsa mashi daddy London kallon rashin yarda yayi mashi "Da akwai abinda ya haddasa masa wayan nan ciwokan so shinake so ka fadamin" shuru dad yayi for a while sannan yace " wai baby yake so itakuma baby tace batasonshi tana da Wanda takeso shine ya kasa daukan hakuri..." Daddy London ya katse shi dacewa "Wane irin magana kake fadi haka?...baby ta chanchanci ta zabawa kanta miji ko Kai ya kamata ka zabamata miji...kunjimin zancen banza, kamanka Ashe bakasan abinda yakamata kayiba?" "Ai yaya banason in sata tashiga wani hali" afusace daddy London yace "To shi Aslam yakamata ya shiga wani haliko? Tunda shi ba haihuwanshi akayiba" dad shuru yayi na dan lokaci sannan yace "Kasan mutane na iya cewa don bani na haifetaba yasa nakeson yi son zuciya nasan watarana Aslam zai manta da sonta" ran daddy London Kara baci yayi "Wane irin maganan ban a kakeyi haka...mu ina ruwan family dinmu da abinda mutane zasuce..kuma uban waye ke baisan kai ka raini Aisha ba...barima in tambayeka, halinda da Aslam yashiga bai nuna maka son gaskiya yakeyiwa Aisha ba?...anyway bari in bar wasting time dina da kai...anjuma Zan gayawa baby na yanke hukunci hadata aure da Aslam inyaso saitacemin batasonshi" nan fa gaban dad ya Fara faduwa don bayason wanshi yasan ainahin dalilin dayasa baby batason Aslam "Yaya nidai aganina da kabarta ta auri wanda take so" "In ban isa da yarankaba ai sai ka hanani" daddy London na kaiwa nan yamike ya bar dad azaune wurin. Dad sai tunanin me zai biyo baya in har abinda Aslam yayiwa baby ya fara tonuwa cikin family dinsu. Su Aslam basu dawo daga cikin gariba sai bayan magrib. Suna parking Aslam hanyar side dinshi yayi yana tafiya ahankali, Ismail kallonshi yayi "Lil brother Ina zaka kuma?" Ismail ya tambayeshi "Yaya inason idan kwantane kafin lokacin sallan ishai yayi" "To abinci fa?" Aslam dan bata fuska yayi sannan yace "Yaya bazan iyaciba" Ismail bai karacewa komaiba ya shiga main house shikuma Aslam ya shiga side dinshi ya kwanta kan doguwar sofa yana tunanin yanzu bikin baby bai wuce less than wata dayaba. Bayan ismail ya shiga falo yaga babu kowa ya tambayi side din mom aka nuna mashi, yana shiga falonta itakuma mom tafito daga bedroom dinta. Kara gaisawa sukayi sannan Ismail yacewa mom "Anty please kisa baby ta kawomin abinci side din Aslam" mom amsa mashi tayi da ok, mikewa yayi ya koma ita kuma mom kiran baby tayi awaya ta fada mata takaiwa su yayanta abinci a side din Aslam. Nan gaban baby ya Fara faduwa don duk tsoron Aslam da take tafi tsoron Ismail gashi ba daman tayiwa mom gardama, haka ta mike ta tafi kitchen ta jira abinci cikin katon tray ta nufi side dinshi, tana zuwa gaban wurin ta tsaya gabanta na faduwa sosai tafi minti biyar awajen sannan ta saduda ta shiga ciki, sallama tayi Amman babu Wanda ya amsa Mata haka yasa tsoro ya Kara kamata, gaida Ismail da kallon CNN tayi ya amsa ciki2 ko kallon inda take baiyiba, bata kalli Aslam ba don idonshi rufe suke amman yanajin muryanta ya budesu yana kallonta, itakuma kan dinning tafara jera abinci. Ismail kallonshi yayi "Lil brother tashi kaci abinci" ba musu ya tashi zaune yana kallon baby dake jeran abinci, tana gamawa ta juya zata fita Ismail ya juya ya kalleta "Baby zo nan" yakira nan ta tako zuwa kusa dashi jikinta sai rawa yake "Wa kikeso ya bashi abinci?....ko baki ganin bashi da lafiyaba" cikinta na rawa tace "Na...Sani" "Then kije kiyi feeding dinshi" ya fada mata atakaice batare daya kalletaba balle yasan reaction dinta [9:43AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 馃挌鉂ゐ煉涴煉熲潳馃挌 SUNE SANADI 庐zuwairat 5鈨�5鈨� Ismail mikewa yayi ya tafi kan dinning ya zauna ita kuma baby kamewa tayi waje daya, shi kuma Aslam zubawa baby ido yayi don yaga reaction dinta, bayan Ismail yayi balance kan dinning ya daga Kai ya kalleta fuskanshi babu alaman wasa "Bakijin abinda nace makine ?...koni kikeso in bashi abincin?" Asanyanye baby ta girgiza mashi kai " then kar ki bari abinci ya huce..kar ki manta ba lafia gareshiba"still tsaye tayi ta kasa daga kafanta, hawaye na taruwa a idonta "Uncle..." Zatayi magana sai tayi shuru, Ismail kallonta yayi "Na'am" ya amsa mata, baby shuru tayi batace komaiba, Ismail ya sake cewa "Kinsan in abincin nan ya huce sairanki ya baci...kinajina?" Da saura ta gyada mashi kai, shikam Aslam kallonta yake tamkar mirror, ahankali baby ta taka zuwa kan dinning ta zuba abinci cikin plate sannan ta zuba drink cikin cup ta dawo gaban Aslam ta durkusa, Aslam kam sai kallonta yake baya kiftawa, ahankali ta dauki chokali ta debo abinci zata kai bakinshi, har chokalin ya Kai bakinshi bai saniba saboda hankalishi baya kusa dashi, itama da Kai tayi ta kalleshi cikin idonshi, ido cikin ido suka dinga kallon juna ,baby sai taji gabanta na faduwa da sauri ta dauke kanta, Ismail sai kallonsu yake yana tunanin wow ban taba ganin wayanda sukayi matching kaman Aslam da baby ba, sake kallonsu yayi yasake cewa yarinya kina sonshi amman taurin kai ya hanaki kinashi daman. Baby maida chokalin tayi saboda hannunta dayayi sanyi shikuma kallonta ya hanashi bude baki balle ya ci abincin. Kara diba abincin tayi ta Kai bakinshi hannunta sai kyarma yake at the same time idanuwanta shike da kwalla, ahankali ya maida idanuwanshi kan hannunta dake rike da spoon din sai lokacin ya bude bakinshi kadan ta zuba mashi abinci lumshe idanuwanshi yayi ya cin abinci ahankali. Shokali uku yaci ya dauki drink ya sha, Kara debo abincin tayi ta Kai bakinshi amman saiya girgiza mata Kai "Na koshi" batace komaiba ta maida cokalin, Ismail kallonsu yayi "Ka cinye dukan abinci" Ismail ya umarceshi "Yaya na koshi" "Kai banason gardama" kallon baby Ismail yayi "Ki cigaba da bashi" ba musu ta shigaba da bashi har ya cinye sauran kadan sannan yace "Yaya ina Kara abincin nan amai zanyi" saifa lokacin Ismail ya sallami baby. Bayan few minutes suka tafi masjid suna dawowa Aslam da Ismail har su nufi side din Aslam daddy London dake bayansu yakira Aslam da Ismail yace masu suje main falo yanason ganinsu, nanfa gaban Aslam yafara disco, suna zuwa falo suka tadda dad, mom da daddy London, Ismail wuri yasamu kan cushion ya zauna shikuma Aslam ya sami wuri yazauna, mom kam adua take Allah yasa lafia cos batasan dalilin tara su din da akayiba, daddy London kallonta mom yayi "Kanwata ki kiramin Aisha awaya" ba musu ta dauki wayanta ta kirata.baby kam lokacin ta fito daga wanka tana shafa mai mom ta kirata. Mom nacewa tazo main falo gabanta yafara faduwa amman hakan bai hanata gama shafanta tare da shafa turarukan da mai gyaranta ta bata ta dinga shafawa. Don anata tunanin mom ce kawsi ke kiranta, saida ta gama sannan ta saka rigan bacci mai wando da riga ta tafi kasa, tana sauka falon ya bade da kamshi, tana ganin kowa zaune gabanta ya Kara faduwa gefen mom ta zauna, Aslam daga Kai yayi ya kalleta yana mamakin irin turaren da take shafawa. Daddy London kallon Ismail yayi "Son bude mamu wannan taron da adua" Ismail adua yayi duksuka shafa sannan daddy London yafara cewa "Nasan baku san dalilin dayasa na tara ku ananba...Aslam da aisha, dukanku yayanane kuma bazanyi maku hukuncin da bai dace dakuba...so without wasting of time na yanke hukunci hada ku aure!" Nan take Aslam ya daga Kai yana kalle2, mom itama kallon mamaki takeyiwa dad, shikam Ismail wani irin ajiyan zuciya ya sake inda itakuma ji tayi kaman numfashita zai dauke, shuru kowa yayi babu mai cewa Kala sai kukan baby dayafara tashi, tun tana controlling kanta kar kukan ya fito amman ta kasa ta fara kukan sosai tana yarfe hannuwa, kallonta kawai kowa yake harda Ismail daya hade rai "Ke!..kukan uban me kikeyi haka..." Ismail ya Dhaka mata tsawa "Ka kyaleta in ban isa daita ba sai ta gayamin" daddy London ya fada afusace, baby Kama bakinta tayi da hannunta amma still bata bar kukaba , Aslam kam gani yake kaman marfaki yake donshi sam bai yarda cewa shi zai auri baby ba. Baby kam ganin dad da mom basu ce komaiba yasa ta kwanta kasa tana rolling kaman yanda ta sabayi aikam nan Ismail yayi kanta, afusace dad Aslam ya dakawa Ismail tsawa "Don't you dare touch her" Ismail komawa yayi ya zauna yana huci "Uncle kalli fa yanda take kuka kaman ance kasheta za a yi" Ismail ya fadi haka. Baby cikin kuka sosai tafara cewa "Daddy wallahi banasonshi...mugune...azzalumi..." Afusace Ismail yakara mikewa daddy London daka mashi tsawa yayi yazauna sannan yajuya ya kalli dad Aslam "Ayuba wane irin tarbiya kayiwa baby da bata ganin girman manya?" Dad goge zufan goshinshi yayi sannan yace "Ba rashin tarbiya baneba, she has her reasons" daddy London bai saurari dad Aslam ba yajuya wajen baby "Aisha, nasan har yanzu bakisan abinda ake nufi da soba don haka wannan ba matsala bane...sannan kice Aslam mugune azzalumine, me yayi maki dakika bashi wayan nan sunayen" baby batace komaiba sai kuka kawai take, falon tsit bakajin komai sai kukan baby, Aslam sai kallonta kawai yake kuma sai tunanin abinda zafaru next yake. Dad yace "Yaya kayi hakuri kar ka ga laifin Aisha, shi Aslam ya bata kanshi wurinta" Ismail ne yayi saurin cewa "Amman uncle ai komai yana wucewa abu kusan shekara biyar Amman wannan muguwar yarinyan ta kasa yafe abinda yayi Mata...this girl is very mean" ya karashe magananshi yana nuna baby da dan yatsa. Mamakine yakama dad da mom, suna tunanin ashe Ismail yasan abinda yafaru. Shikam daddy London sai kalle2 yake don yagane inda magana Ismail ya dosa amman bai ganeba, Ismail yacigaba dacewa "Uncle har mutum ana kashewa kuma Wanda ya hallicemu ya yafemana amman wannan yarinyan ta kasa yafe abinda Allah ya kaddara?..." Daddylondon ya katseshi dacewa "Wane magana kakeyi haka? ...uban meye yayi Mata!!? " nanfa Aslam ya fara kuka sai kallo yakoma kanshi, kuka yake sosai mai ban tausayi don ita baby dan tsararawa tayi tana sauraronshi, daddy London kallonshi yayi "Wane irin sakarcin banza ne wannan...meye abin kuka anan?" Ya tambayi Aslam sannan ya kalli Ismail "Kai kuma meyayi mata " Ismail shuru yayi baice komaiba, dad Aslam kam gabanshi sai faduwa yake, mom kuma hawaye kawai take, uban gayyan banda kuka babu abinda yakeyi. Daddy London kallon dad yayi "Menene yayi mata???" Ya sake tambayansu amman babu Wanda ya sami courage din bashi amsa, still daddy London tambayansu yayi sai sukaji Aslam cikin kuka yace "I....raped her" daddy London kalle2 yafara ko zai sami Wanda zaice masa karyane amman sai yaga kuwa ya sadda kanshi kasa, Ismail ne yayi karfin halin cewa "An dade da wannan abun fa...." "Shut up!!!" Daddy London ya daka mashi wani irin rikittan tsawa, yanayin fuskanshi ya chanza sannan ya juyawajen dad ",when did this happen?" Ya tambayi dad "Shekara biyar da suka wuce" dad ya amsa masa a sanyanye, shuru daddy London yayi for a while sannan yace "Kuma ni ban chanchanci ku fadamin ba" dad kallon daddy London yayi sannan yace "Yaya kayi hakuri ...abun kunyan ne yayi mani nauyin fadi" shuru kowa yayi, babu abinda kake ji sai kukan baby dana Aslam, mom ma hawaye take, cikin kuka Aslam yasake cewa "Daddy... I'm sorry..." Katseshi daddy London yayi dacewa "Kafin in bude idona...kabar wajen nan!" Ba musu ya mike yabar wajen yana tafiya ahankali sai kuka yake, daddy London watsawa Ismail wani mugun kallo yayi "Follow him" ya umarceshi, shima mikewa yayi yabi bayan Aslam, daddy London mikewa yayi ya dawo gaban baby ya jawota jikinshi yana rarrashinta "Aishan daddy kiyi hakuri...nasan Aslam bai kyauta makiba..kiyafe mashi" baby bata ce komaiba sai kuka, daddy London yacigaba dacewa "Wannan dalilin yasa koda Aslam bayasonki dole ya aureki...don haka Aslam zaki aura..kiyi hakuri nasan hakan zaifi dacewa" baby kuka kawai take shikuma daddy London sai share mata hawaye yake kawai basu ankaraba sai sukaji kukan baby ya dauke lokacin daya, daddy London na duba fuskanta dake kwanxe kan kirjinshi saiyaga bata numfashi, da sauri ya kalli mom "Subhanallahi!! Kanwata kirawomin Ismail... Aisha bata numfashi" [9:44AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 馃挍馃挌鉂ゐ煉燄煉涴煉� SUNE SANADI 庐zuwairat 5鈨�6鈨� Aguje mom ta tafi side din Aslam tana kuka, tun ahanya take kiran Ismail, Ismail da Aslam suka fito da gudu, ko inda Aslam yake bata kallaba "Son please come... Baby ta zata mutu!" Aikam Ismail dagudu yashiga main falo ita kuma mom tabi bayanshi da sauri Aslam ya rike mata, cikin kuka yace "Mom what's happening?" Mom ko kallonshi batayiba ta fixge hannunta tayi main falo.nan Aslam ya tsaya yana kuka gashi ba daman yashiga cikin. Ismail yana zuwa yaga baby rungume da daddy london, da sauri ya karasa ya amsheta ya kwantar da ita kasa yaduba yaga suma tayi da sauri ya bukaci ya bashi ruwa,, mom ta dauko mashi ruwa daga cikin fridge, dan watsa mata ruwa yayi afuska nan baby ta sake ajiyan zuciya tare da bude idonta ahankali Kara fashewa tayi da kuka, babu Wanda yace mata komai, ahankali ta mike tafada jikin mom tana kuka tana cewa "Mom ki taimakeni....kar kibari a hadani da yaya Aslam... Kasheni zaiyi...wallahi mommy muguneshi..." Nan Ismail yagane har yanzu daddy London bai janye maganar auren baby da Aslam ba, kusa daita yaje tare da rike kafadanta "Haba baby.. Kiyi hakuri...ba kyau yiwa iyaye musu...nasan abinda Aslam yayi ba abu bane mai kyau amman karki manta shi dan uwankine kuma kisan hannunka baya rubewa ya yadda...nasan watarana zakiji dadi zabinda iyayenmu sukayi maki" baby batace kalaba sai kuka kawai take, mom rungumeta tayi tana rarrashinta. Daddy London kallonta kawai yake duk tausayinta ya kamashi, bai sake cewa komaiba ya fice daga falon da sauri dad yabi bayanshi yana Kara bashi hakuri amman ko kallonshi baiyiba, abakin kofa suka cikaro da Aslam yana kuka, ko kallonshi basuyiba suka wuce cikin garden, dukda dare yayi amman wurin kal yake saboda hasken fitilu dake wurin. Aslam bayansu yabi, bayan sun zauna yazo gabansu yayi kneeling yana kuka yana cewa "Daddy am sorry... Don Allah Ku yafemin..." Dukkansu shuru sukayi basu ce mashi komaiba, yafi minti goma agabansu yana kuka kuma yana kneeling basu cemashi kalaba sai daga baya daddy London ya fara cewa "Aslam...wallahi in ankace in rantse kan bazaka iya aikata irin wannan alfashanba confirm rantsewa zanyi don Sam banyi tunanin kana iya bari shaitan yasami galaba kanka hakaba...abinda nakeson kasani shine, ko kadan kar kabari Aisha takawomin karanka..." Aslam kam yana jin daddy London yace haka ya saki wani sanyanyen ajiyan zuciya ji yayi kaman yatashi ya kwaci shoki gabansu don murna, daddy London yacigaba dacewa "Duk rananda Aisha ta kirani tace ka yi mata wani abu wallahi kaji na rantse sai na raba aurenku...do you understand what am saying" da sauri Aslam yafara daga mashi kai, "you can go" daddy London ya fada mashi, da gudu yabar wajen ya nufi sidenshi direct bedroom dinshi yanufa yawani daka tsallen ya haye kan gado, nan take yanemin rashin lafianshi ya rasa, kwantawa yayi da filo a kijinshi "Ni da baby zamu zama hubby and wifey...I can't still believe it" juyawa yayi still rike da filon "Komai halal no haram...ya Allah kasa ba mafarki nakeba..." Kara juyawa yayi ya haye kan filon yana kallonta "Baby I will love you all your life... Zan zamo maki kowa da komai...I will do anything to make you happy.. I will cherish you.. I will adore you.. We will be the couple of the century.. Many people will envy our love... Yammatan dake group din maryam Salisu da yanmatan ummu maryam page zasuji inama su suka sami irin wannan mijin馃槣" haka ya dinga surutai shikadai kaman mahaukaci, ya ma mance da mom tace baby batada lafia sai daga baya yatashi ya tafi falo adaidai lokacin Ismail yashigo, dagudu Aslam ya rungumeshi yana cewa "Yaya thank you... Nagode, Allah ya saka da alkhairi" dan tureshi Ismail yayi yanacewa "Kasan ka kara dabbanci da dan akuyanci wurin baby ubanka zanshi" dan tsayawa Aslam yayi ya tsosa keyanshi "Yaya ko bayan munyi aure?" Ya tambayi Ismail, hararanshi Ismail yayi tare da buge mashi keya "Ban saniba" ya amsa mashi sannan ya sake cewa "Zamu wuce sai gobe kilan muzo" "Haba yaya kabari daddy kawai ya tafi mana" galla mashi harara Ismail yayi "Don ka isheni da surutuko..to ban yardaba kasan I need my space" yafada yana fita daga falon, Aslam binshi yayi yana murmushi suna fita dad yamikawa Aslam mukkulin motan yayi kan yamaidasu gidan daddy London na tukuntawa. Baby banda kuka babu abinda takeyi don inta tuna za a hadata gida daya da Aslam babu mom babu dad sai hankalinta ya Kara tashi, dukyanda mom taso rarrashinta abin ya faskara, dagabaya mom tatafi daita dakinta tana bata hakuri Amman baby batace komaiba sai kukakawai take, chan saita dan goge hawayenta ta kalli mom "Mom don Allah in akayi auren Ku barni in zauna nan gidan ...don Allah karku hadani da yaya Aslam cikin gida daya....." Kara rungumeta mom "Ai baby vani kadai keda iko dakeba" nan fa tafara wani sabon kukan, da kyar mom ta shawo kanta ta yarda ta kwanta, tana kwanciya bacci yayi gaba daita saboda gajiyan kuka, nantake mom ta rufa mata blanket itakuma tashiga bathroom kadancewan adakin mom take, alwala mom ta dauro tafara nafilfilu, don tsintan kanta tayi cikin farin ciki mara misaltuwa. Dad ma kwana yayi yana nafila yana Asian Allah yasa hukuncin yayanshi ya zama alkhairi ga dukkan zuriansu. Aslam kam yana dawowa ya Fara duba online yana neman best place for honeymoon, yana gama wannan ya shiga online shopping, duk sexy night gown da skirts, leggings, mini gown din daya gani saiyayi ordering, baigama ba sai wajen 2am, daga shima yayi alwalla yafara nafilfilu yana godewa Allah, bai kwantaba sai bayan sallab subhi. Wacegari mom tasa aka hada lafiyanyen abinci tasa aka kaiwasu daddy London sannan akajera musu nasu a dinning, baby sai wajen 8am ta tashi kuma da zazzabi da ciwon kai, idanuwanta sun kumbura, mom da kanta tahada mata ruwan wanka sannan tayi sallah mom tahada Mata wani kakkauran tea, da kyar tasha kadan sannan mom ta dauko mata pain reliever daga cikin first aid box taba Tasha sannan ta koma ta kwanta, wasu hawayen na zubowdaga idonta, rufe kanta tayi da bargo tana kukanta ahankali, don sai yanzu takara tabbatar daba mafarki tayiba. Sai karfe tara Aslam ya tashi yana wani murmushi jin dadi, wanka yayi ya shirya a cikin wani haddaden English wears sai kamshin turare yake ya tafi main house, yana shiga falo yaga har su mom sun gama breakfast, side din mom yayi don ya gaisheta, yana zuwa bai ga mom ba sai baby kudundune cikin bargo duk idanuwanta sun kumbura, kurawa face dinta ido yayi yana tunanin yanzu kema kin fara jin yanda naji yan kwanakin nan, kurawa lips dinta ido yayi yana kallon, yace cikin ranshi wannan bakin mai shegen tsiwa, mai gama tunani ba mom tafito daga bathroom, da sauri ya dauke kanshi daga kanta, gaida mom yayi ta amsa mashi fuskanta murtuke. Aranan daddy London ya Kira daddyn baby ya sanar dashi chanjin da yayi, daddyn baby cewa yayi shi baby ba diyarshi bace don haka duk abinda daddyn Aslam yace shine dai2, still aranar da daddy London tare da dad Aslam tare da wasu friends din dad sukaje gidansu sadeeq, iyayen sadeeq basu dauki abinda da zafiba don sun San komai sai in Allah ya yarda, sadeeq kam haukane kawai ke baiyiba amman da abbanshi ya zaunar dashi yayi mashi nasiha sai ya dau hakuri amma acikin zuciyanshi yana tunanin da kyar ya Kara samun macenda zaiso kaman baby. Yanzu kwana uku Kenan, daddy London yace kar a chanza former wedding date din,so sai auren ya rage kwana 20. baby duk ta chanza ta rame, sai mom ta zare Mata ido take dan cin abinci, duk abinda mai gyaranta tabata batasha ko yi amfani dashi mom kam tasani amman bata cemata komai. [9:44AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 馃挍馃挌鉂ゐ煉燄煉氣潳 SUNE SANADI 庐zuwairat 5鈨�7鈨� Ana sauran sati biyu bikin kayan furniture da kitchen utensils da akayiwa baby order suka iso, gidan da dad yasa aka ginawa Aslam kafin ya dawo daga London aka wuce da kayan, wani irin makeken gida da underground ga swimming pool, in mutu bai saba da shiga irin wanan gidanba sap mutun zai iya bacewa. Kowa da side dinshi, aside din Aslam da akwai wurin baby da kayanta likewise aside din baby da akwai wurin Aslam da kayanshi. Komai na gidan ya hadu, duk kayan sawan da akayiwa baby direct sabon gidan ake wucewa dasu. Kayan dazata sa a wurin wedding events kawai aka kawo gidan cikin wasu manyayen kwalaye. Dad ansan duka contact din Aslam, mom ya hada da nashi ya aika su service providers kaman Mtn, Glo, da sauransu, yan service provider din suka hada wedding invitations da dukan events din dazaayi tare da dress code din dazaayi ako wacce rana suka turawa mutane, sannan aka Kara printing din wani expensive wedding card wanda ke dauke da photo baby agaba saina Aslam abaya akara rabawa manyan kasa. Yanzu matan Ismail da yarshi sun iso Nigeria. Sai mom dinshi tare da brothers dinshi. Yau wedding din sauran kwana 13, amma Aslam bai Kara saka baby a idoba, rabonshi daita tun ranan da ganta kwance side din mom, kuma ko yazo dinning baya ganinta, Aslam kam yanzu ya murmuje kaman bashi bane kwance rai hannun Allah yan kwanakin bayaba. Duk ya Kira abokanshi wanyanda ke Spain da wayanda ke London sai wayanda yafara masters dasu a b.u.k, wasu cewa suke ai sunga invitation. Yana kwance cikin natsuwa sai Allah Allah yake ranar daurin aurensu yazo, sai yaji karan cigowan motoci mikewa yayi yaduba, saiya ga motan Ismail ne, sai kuma ga wata motan abayan wannan motan kuma sai wata bus, DA sauri ya fito, Ismail na gama parking shikuma yana isowa wurinsu.Ismail ne yafito tare da matanshi da diyarshi da sauri Aslam ya isa garesu ya amshi diyar, dayan motan kuma mommy Ismail ce tare da kanin Ismail aliyu sai autansu wanda ke age mate din Aslam yusif,daman yasan sun zo amman basu ga junansuba da sauri yaje ya rungumi mom dinsu hannunshi rike da Fina diyar Ismail "Big boy...naji dadi sosai dazakayi aure...Allah yayi maka albarka" mom dinsu Ismail ya fada, aliyu Wanda ke dan shekara 38 aduniya ya dan tabe baki yana cewa "Haba mom miye abin jin dadi dan karamin yaro kaman Aslam ace zai sa kanshi cikin commitment" hararanshi mom tayi batace komaiba, sakin mom yayi yaje suka rungumi juna da Yusuf, Yusuf cewa yayi "Dan uwa kayi auran nan ka bamu labarin yanda akeji don friends dina cewa suke marriage sucks" dariya sukayi sannan Aslam ya gaisa da Matan Ismail, suna cikin gaisawa mom tafito. Da sauri suka rungumi juna da mommy Ismail. Kaya aka fara fidowa cikin bus din ana wucewa dasu main house. Tare suka wuce falo, mommy Ismail cewa tayi "Sister Ina amaryan take" Aslam dadi yaji don mugun son ganinta yake, dariya mom tayi tare da kiran number baby dukda cikin ranta batason su ganta don duk ta rame. Bayan baby ta gama waya da mom ta mike jiki babu kwari don yanzu ta gaji da kuka, duk kamaninta ya chanza kaman ba itaba, kawai zaman da zasuyi da Aslam take tunanin, ahankali ta mike ta tafi falo, tana tafiya iska na kadata, tun tana stairs Aslam ke kallonta, shi kanshi ya tausaya mata don ta chanza sosai duktayi sanyi kaman baitaba. Sai yaji inama zai iya hakuri da ita. Kanta kasa ta shiga cikin falon, gaidasu tayi, sai yaba kyanta ake, Yusuf kallon mom dinshi yayi "Mommy ni ma Ku neman min irin baby a family dinmu in aura" ya fada babu alaman wasa tattare dashi, baby gefen mom ta zauna kanta kasa, bata daga kai ba balle ta kalle Aslam amman tasan yana gurin saboda kamshin turarenshi, Aslam kam banda kallonta babu abinda yakeyi. Mommy Ismail ta nunawa mommy Aslam kayan da Aslam da baby zasu sa aduk events din da zasuyi, kasancewan mommy Ismail ta dauki nauyin hakan. Basu bude kayanba amman da ganin irin kwalayen kasan kayane masu tsada da kyau. Ismail kallon matanshi yayi "Habibty ki tafi da sister ta upstairs kiyi mata kyalliya za a daukesu prewedding pictures" kallonsu mommy Aslam tayi "Pre wedding pictures kuma?..bai makaraba" dan girgiza kai Ismail yayi "Gaskiya anty bai makaraba...ya zaayi ashe baby da Aslam zasuyi aure babu pre wedding pictures?" gaban baby Fara faduwa yayi, Aslam kam Sam baisan abunda akecewa ba cos kwata2 hankalishi baya jikinshi, Yusuf kallon Aslam yayi "Bros irin wannan kallon haka?" Da sauri Aslam ya kauda kanshi yana murmushi, matan Ismail mikewa tayi ta nufi baby ta daga, baby kallon ki taimakeni tayiwa mom, itakuma mom tayi mata kallon kiyi hakuri suka bar falon, mom din Ismail tasa akabi bayansu da cosmetickit tare da kayan da baby zatasa. Ismail kallon Aslam yayi "Go and get dress...the photographa is on his way" shima Aslam mikewa yayi Yusuf shima yabi bayanshi, ismail yasa yusuf ya dauki wani park na kayan maza suka tafi side din Aslam, shima Ismail bayansu yabi shi kuma miskilin aliyu balance yayi kan cushion sai danne2 yake awaya. Mom da mommy Ismail side din mom sukayi suna hiran bayan saduwa. Aslam wanka ya sake yi, sannan ya bude kwalin kayan wasu tsadaddun Cristiano febian six piece suit ne aciki "Wooow" ya aslam fada yana dauko dan bow tie dike saman kayan, without wasting of time Ismail da Yusuf suka taimaka mashi yayi dressing, da ka ganshi sai Kara rantse dan queen of England ne don yanayin shiganshi kaman nayan sarautan turawa. Aslam kallon Ismail yayi "Yaya how do I look" "So cute" ya amsa mashi, ya sake cewa "To yaya Ina kasamo Wanda zaiyi mana pictures din?" "Wani dan abokin dad ne ya kirawominshi mukayi magana ance celebrity photographer ne wai yaiya hoto sosai" shi kam Yusuf kurawa Aslam Ido yayi for a while sannan yace "Amman irin wannan weird marriage din baayinshi a London" Aslam ya amsa mashi dacewa "Kamanya weird marriage?" "Ai you are getting married to your sister duk matan duniya karasa wacce zaka aura sai sister ka?" Daria Aslam da Ismail sukayi sannan Ismail yace "Ai it's not haram..kuma ai dazun naji kanacewa Kaima anema maka irin baby kuma kace a family" daria suka sajeki, maigadi ya bude get wani haddaden motane da bus suka shigo "Yauwa yazo"inji Ismail. Ismail fita yayi suka gaisa da mai photo. Sannan yasa yaranshi dake cikin bus suka fito da wasu kujeru na alfarma guda biyu suka jira acikin garden. Abangaren baby kam matan Ismail sata tayi tayi wanka ta gyara mata gashin kanta sosai sannan ta zaunar daita kan kujeran mirror ta fara tsara Mata kwalliya saidai ana kwalliyan hawaye na batawa saida ta zaunar daita tabata hakuri dukda batasan sanadin kukantaba sannan ta samu aka yi mata kwalliyan. Suna gama kwalliyan ta bude wani kwali Wanda aka rubuta valantino ajikinshi, wasu golden sapphire gown tafiddo tasaka mata sai golden Gucci shoes sai ta dora mata wani tiara irin na princess kanta, duk inda ta zagaya zakaga shining saboda wasu classic stones dake jikin kayan. Bayan sun gama suka sauko falo amman baby taki fita waje duk yanda matar Ismail tayi kin fita tayi, alokacin su Aslam sunfi minti talatin da fitowa suna jiran fitowansu, Ismail kiran matanshi yayi sai take sanardashi sun gama suna falo ya gayawa Aslam yazo ya tafi da matanshi. Ismail cewa yayi Aslam yaje su taho da baby suna falo, yana shiga falon matan Ismail tafita waje tana cewa what a perfect match, hangota yayi tamkar jaririyan wata, dan kusa daita yaje "Habibty let's go" bata kalleshiba ta makale mashi kafada "Ban zuwa" tafada a tsiwace. Tsaya kallonta yayi ya murmushi "Baki dai zuwa ko?..to ba komai ai nan da few days za a kawoki gidana kuma nima zan rama..." Da sauri ta katseshi "Yaya...in naje photo... Bazakayi min komaiba?" Dan shuumin murmushi ya saki sannan yace "Indai har kikayi behaving kanki, kikayi duk abinda akasaki ko nasaki har aka gama wedding dinmu nayi maki alkawarin bazanyi maki komaiba har saikin nemeni da kanki..." Dan kallonshi tayi suka hada ido ya kashe mata ido daya, sai tafara kokarin kuka "I know you are joking" cikin ranshi yace ashe kinsan it's impossible, a zahiri yace "No am not.. Kuma naga matan nan dake dora miki magani tabar dorawa...to indai banga tashigaba da dorawaba bazan kyalekiba" cikin ranta tace kunji wannan tantirin dan iskan, yaxigaba dacewa "Did you hear what I said?" A hanjali ta gyada mashi Kai "Then let's go Mrs Aslam" dan hararanshi tayi ta wusiyan idon sannan ta shige gaba yabi bayanta suna fita mai photo ya farayi musu kirari yana daukansu photo " [9:44AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 鉂ゐ煉氿煉涴煉熲潳馃挍 SUNE SANADI 庐zuwairat 5鈨�8鈨� Hotuna suka sha kala2, mom da mommy Ismail suna saman bene suna kallon photo shoot din, mommy Ismail ji take inama aliyu ne zaiyi aure mai hoton yace su sake kaya nanfa baby ta Kama kuka wai cikinta keyi mata ciwo, Aslam yasan karya take, Ismail kallon yanda take kuka yayi sannan yace ta tafi, tafiyanta mai jan hankalin mai kallon ba kaman Aslam ta farayi dukkansu suka bita da kallo, tana shigewa Yusuf ya kalli Ismail "Yaya nima wallahi Ku nemamin kamanta a cikin family" naushi Aslam ya kai mashi yana daria "Kar ka Kara kallon princess dina" Matan Ismail da batajin Hausa kasancewan ita balarabiya ce ta fara daria "Aslam is jealous" daria suka sakeyi sannan Yusif ya sakecewa "Forget about him Anty... Zanga ta yanda zai hanani kallon kanwata" Aslam bai tanka mashiba yabar wajen yana kokarin kunce bowtie din dake wuyanshi. Baby tana shiga cikin ta kwanta tana kuka "Please ya Allah...help me..banason Aslam... Please somebody help" haka ta shigaba da kuka tana dukan filo kaman tana dukan Aslam. Sai wajen karfe hudu su Ismail suka koma. Around 5pm yan decorations suka zo, sukayi decorating ko Ina da gidan, duk Wanda zai shigo farfajiyan gidan yasan suna da occasion. Bayan Aslam da dad sun dawo daga masjid sallan ishai, Aslam har yayi side dinshi dad ya kalleshi "Aslam meet me inside" yana kaiwa nan ya nufi ciki tare da shiga side dinshi, Aslam fasa shiga side dinshi yayi yabi bayan dad. Da sallama ya shiga falon dad, dad ya amsa mashi tare da nuna mashi kujeran dake kallon nashi, Aslam zam yayi yana kallon dad "Aslam.." Yakira shi "Na'am" Aslam ya amsa mashi sanna dad yacigaba dacewa "Son...inason kasani Aisha amanace na baka...ko kadan ban yarda ka takura Mata.. Kasan baby bata sonka amman aka sata auranka..so ka rubuta in har ta kawomin karanka raba aurenku zanyi...did you understand what I just said?" Ahankali ya gyadawa dad kai, dad tacigaba dacewa "Kar kayi abinda zai kawo matsala tsakanina da yan uwana...kanajina?" Kai Aslam yakara gyadawa dad, dad wasu document yadauko "Take this," ya mikawa Aslam sannan yacigaba dacewa "Wannan document din gidan da nagina maka ne...take it as a wedding gift" dan murmushi Aslam yayi "Dad na gode..Allah ya saka da alkhairi" "Ameen" dad yace sannan ya cigaba dacewa "Kuma ka shirya sati daya bayan wedding din zaka fara aiki a company dina na" "Ok dad" Aslam yace amman cikin ranshi ba haka yasoba donshi bai ki abashi shekara daya ba. Dad ya Kara cewa "And ka shirya zuwa gobe ka koma chan gidan" Kai ya gyadawa dad amman shi baiso hakaba, shawarwari dad yacigaba da bawa Aslam sannan daga baya yaje ya kwanta. Wacegari yaje wurin mom,yayi Mata bayanin yanda sukayi da dad, advice mom takara zaunar dashi tabashi don harcewa tayi inya musgunawa baby bata yafeba, sai tunani maiyasa basu tunanin halinda shi zai shiga in ya kyale baby tayi abinda ta gandama. Sallama yayi da mom sannan yakoma side dinshi ya Kira Yusuf yagaya mashi zai koma sabon gida, nan yusuf yace yajirashi su tafi tare. relaxing yayi tare da bude Facebook dinshi nan yafara ganin yanda irin comment da like da akeyiwa pre wedding pictures dinsu, murmushi yayi yakoma instargram nan ma comments da likes ne kaman hauka. Bayan kaman hour daya da rabi Yusuf yazo sannan suka wuce, address din da dad yabashi sukabi sannan suka isa bakin gate din makeken gidan "woooooow" kawai Yusuf ke cewa, Aslam fita yayi daga cikin motan ya bude kofan ya shiga ciki don ya bude gate, ji yayi wani nacewa "Kai...Kai ..waye" juyawa Aslam yayi ya kalli Wanda yayi maganan shima mutumin Aslam yake kallon "Waye Kai?" Ya tsake tambayan Aslam, Aslam kallon head to toe yayi mashi sannan yace "Ni sunana Aslam... Kai" Aslam bai gama maganaba, mutum Wanda zaiyi tsaran Ismail ya Fara cewa "Sannu da zuwa...sunana saminu kuma ni ke gadin gidan nan" gaisawa sukayi yana mai girmama Aslam, bude musu gate yayi sannan suka shiga gidan. Both Aslam da Yusuf mamakin gidan sukayi dukda sun saba da manyan gidaje amman gidan ya balain burgesu. Key Aslam yasa yabude hanyan falon "Kaiiii..this place is paradise on earth" Yusuf ya fada, dan murmushin jindadi yayi, suka Fara zagaya gidan komai normal. Aslam gani yayi dukkan wardrobe din gidan cike da kayanshi dana baby sannan kowanne kitchen cike da kayan abinci, kowane kofa da abinda akarubuta, Aslam kallon Yusuf yayi "Guy gaskiya gidan nan yayi min yawa..kazo mu zauna kafin akawomin princess dina" dan daria Yusuf yayi "Ai baka isaba...wato in ankawo maka baby saika korani ko?" "Da tare zamu zauna da kai?" "Ni bance Ku zauna daniba amman nima yanzu bazan zauna da kaiba" dan tabe baki Aslam yayi "Kada Allah yasa ka zauna...ai sai inbika family house dinku" daria Yusuf yayi sannan yace "Zan zauna da Kai sai muyi bachelor eve dinka anan..daman su Mahmud muke jira kuma sunce gobe zasu iso" cikin farin ciki Aslam yace "Rantse...cos dazu da safe munyi call dashi kuma bai gayaminba" "Ai he said he wants to surprise you... Nima gulma nayi" dadi sosai Aslam yaji "Kai am happy wallahi" "Sannan gobe family dinsu baby zasu zo suma..don naji ance sisters din baby sun fita kyau" daria Aslam yayi sosai har da rike ciki "Uban wa yafi baby kyau cikinsu...MARYAM ko yusra" hararanshi Yusuf yayi "Ai dole kace haka tunda baby ta sace maka zuciya" haka suka cigaba da hiransu suna zolayan juna. Wacegari mutane Saudi suka iso wato daddy KSA da yayanshi Ahmed, Mahmud Wanda ke saran Aslam da Yusuf sai autansu amira wacce ke age mate din baby. Daddy KSA shine kanin daddy London sannan daddy Aslam sai daddy baby su hudu iyayensu suka haifa, suna mugun kaunar junansu don da kyar kaji Kansu. Aranar dasu dad KSA suka iso daga Saudi, ranar iyayen baby suka iso daga England tare da yayyan baby umar, MARYAM sai Yusriyya, kowannensu gidanshi na kano ya sauka sannan kowa yakawo gudunmowa mai tsoka wanda in a auren talakawane yaisa a aurar da yara biyar da gudumowar mutun daya, Bayansu parents din baby sun huta, daddy baby ya tafi gurin daddy London donsu gaisa, sannan mommy baby tare dasu maryam suka kaman hanyan gidansu Aslam. Gara sosai mom tasa aka hada masu dontasan da zuwansu, around 5pm suka iso, cikin murna da kaunar juna mom da mommy baby suka tarbi juna, gaisawa sukayi da junansu cikin So da kauna, bayan su zauna MARYAM da Yusriyya suka fara kalle2 ko zasu ga baby Amman basu gantaba, MARYAM kallon mom tayi "mommy ina baby take.. Ban gantaba?" Daria mom tayi "Kin gagara kiga little sister ko...bari in kirata.." ",no mommy.. Ki nunamin dakinta sai inje" mom kwantanta Mata dakin baby tayi maryam da yusra suka tafi upstairs shikuma umar na zaune. Abakin kofan baby suka kwankwasa, baby dake zaune gaban mirror ta hade kanta da table tabasu izinin shiga batare data daga kaiba don batayi tunanin suneba, da sauri suka bude kofa suka shiga suna cewa "Hello little sister!!!" Suka fada da karfi aikam da sauri baby ta daga kanta tare da mikewa da sauri sukuma tsayawa kallonta sukayi don yanda ta koma kaman baitaba dukda ba ganin junansu sukeba Amman kullum cikin video call suke da juna kuma suna sharing photos, baby karasawa tayi gurinsu tare da rungumesu biyu lokaci daya tare da fashewa da kuka, kallon junansu MARYAM da yusra suka farayi at the same time suna rungume baby, kaman sun hada baki sukace "Lil sister meke damunki?!!!" [9:45AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 鉂ゐ煉涴煉氿煉燄煉氣潳 SUNE SANADI 庐zuwairat 5鈨�9鈨� Baby Kara rikesu tayi tana kuka su kuma Kara rungumeta sukayi. Yusriya kallon MARYAM tayi then back to baby "Lil sister what's wrong?" Ta Kara tambayanta, baby batace komaiba sai kuka kawai take, zauna daita kan gado sukayi tare dazama agefenta, baby kwantar da kanta tayi kan cinyan maryam tana Kara volume din kukanta, shafa kanta maryam tayi duk hankalinsu ya tashi da kukanda Lil sis dinsu keyi, daga maryam tayi tana kallonta "Sis ko bakison zuwanmu?" Da sauri ta girgiza masu kai "Anty bahaka bane...don Allah ku gayawa maami ta tafi dani" kallon juna maryam da yusria sukayi sannan yusra tace "Sis what are talking about... Auren Ku fa?" Da sauri baby ta dinga girgiza masu kai tana kuka "Banasonshi...don Allah kar kubari daddy London ya aurar dani ga Aslam... Please" kallon mamaki suka dinga yiwa baby, maryam da duk hankalinta ya tashi saboda kukan baby ta dan gogemata hawaye sannan tace "Lil sis what are you talking about..." Baby bata ce komaiba illa kukan datake, maryam tasake cewa "Please sis stop crying... Yana konemin zuciya" baby Kara goge hawayenta tayi "Anty maryam please kar ku barni anan...banason zama nan kuma.."Yusriyya ta katseta da "Shhhhh...stop saying that.. In dad yaji zai Saba maki...besides, thought auren love zakuyi da Aslam" baby girgiza mata Kai tayi "Anty banasonshi wallahi...he's mean and wicked" maryam kallon Yusriyya tayi "Ni har yanzu bangane abinda Lil sis take fadaba...daman ana aure batare da Wanda za a yiwa aure ta amince ba?" Yusriyya dan tabe baki tayi "Am surprised..cos this sound weird and irritating" maryam kallon baby tayi "To shi brother Aslam baisan baki sonshiba?...cos nasan he's more civilized than that... Don nasan brother Aslam bai zai yarda ayimiki abinda baki soba" dan murmushin bakin ciki baby tayi cikin ranta tana cewa Aslam din da kenan wannan sabon Aslam bashi da mutumci, bai damu da kowaba sai kanshi, Amman azahiri tace "Anty nima ban saniba...please Ku gayawa maaminku ta tafi dani" Yusriyya kallonta tayi "To Wanda kike sharing hotonshi a instagram ada ya akayi kuka rabu dashi" "Ba rabuwa mukayi dashiba, daddy London ne yace kar in aureshi wai dole saina auri Aslam" mamakine yakara Kama su MARYAM "To bakison waccan ne?" Maryam ta tambayeta, da sauri baby tace "I loved him... He's so caring" "What a weird situation, weird country, weird elders, weird everything" Yusriyya ta fadi haka afusace don ita zuciya gareta "Get up and wash your face...maami and brother umar are downstairs." Maryam tafada mata haka jiki ba kwari baby tamike tashiga bathroom duk suka bita da kallon donsu haryanzu basu gane abinda take fadaba, wanke fuskanta tayi tafito amman dukda haka idanuwanta cike suke da kwalla "Mu tafi" tace masu, mikewa sukayi suka bi bayanta duk jikinsu ba kwari. Run a stairs maami dake hira da mom ta kura mata ido tana yimata kallon anya wannan aishata ce? Don ta fita kammaninta, saida suka karaso maami ta tabbatar cewa baby ce, Subhanallahi tace cikin ranta, baby karasowa tayi ta rungumeta tana kuka aikam nan hankalin maami yatashi amman sai tayi karfin hali batace komaiba dukda tafi duka Matan family dinsu rashin hakuri, "Baby duk tunanin auren ne ya maidaki haka?.." Baby batace komaiba sai kuka take fuskanta kan kafadan maami, itama mom saitaji duk hankalinta bai kwantaba donta san muddin maami tasan abinda Aslam yayiwa baby to da akwai matsala, su maryam da Yusriyya duk sai kallon baby suke idanuwansu cike da kwalla, umar kallonta yayi "Ke meye haka zaki tari mutane da kuka, saikace bake kikace kinason aurenba...." wani irin mugun harara maami ta watsa mashi nan take yaja bakinshi ya tsuke. Mom kam sai murmushin karfin hali take. Baby batace komaiba ta mike ahankali takoma wajen mom ta zauna tare da kwantar dakanta kan cinyan mom, duk jikin maami ya mutu zuciyanta sai tafasa yake don sanda tazo sunan sultan tayi kyau sosai sannan duk sanda ta turawa su maryam hotunanta duk suna nuna mata amman wannan baby bata kamada aishanta duk tayi sanyi ta rame tayi baki kaman mai wani ciwo babba. Mom kallon maami tayi "Sister muje kan dinning kuci abinci" maami murmushin karfin hali tayi "Sister dam nake saidai yaranki" mom duk sai bataji dadiba don tunda suke bata taba zuwa gidanta takicin abinciba, mom kallon maryam da Yusriyya tare da umar tayi "Sweethearts muje kuci abinci tunda maaminku taki cin abincin" suma girgiza mata Kai sukayi asanyanye, mamakine yakara Kama mom, umarne yamike, "Bari inje inci tunda ku baku ci..gaba takaini" kan dinning ya je yazauna, baibari mom tazoba yafara serving kanshi. Dukkansu zaune afalo amman basu wani hiran kirki kowaccensu da tunanin dayake. Bayan sallan magrib sukayi wa mom da baby sallama. Bangare Aslam kam suna waya da Mahmud yace mashi suniso Kano, aikam ba wasting of time shi da Yusuf suka Kama hanya suna cewa bari muje wurin tantiri kasancewan duk yafi Aslam da Yusuf rashin ji. Daman duk sunsan gidajen kowanne indai suna nigeria. Suna shiga aslam yayi parking, nan Mahmud dake tsaye a balcony a saman bene yafa jumping kaman yaro yana ihu "Ga ango....ga ango....ga ango..." Yafada on top of his voice, Da gudu Aslam da Yusuf sukayi cikin balcony dazai sadasu da falo shima Mahmud da gudu yayo hanyar downstairs, kan stairs suka hadu ,suka rungume junansu sauran kadan dasun fado Amman ko ajikinsu. Hayaniyansu duk ya shiga gidan, mom da amira suka fito sai Kuma Ahmed ya yafito, nan suka fara gaisawa cikin jindadi, Yusuf kam kurawa angle face din amira yayi, tambayan daddy KSA Aslam yayi akacemasu yana gidan daddy London, nan suka bi Mahmud dakinshi ya shirya, Yusuf kallon Mahmud yayi "Tantiri kadauki bag dinka mu zauna gidan Aslam kafin akawo mashi baby" daria Mahmud yayi "In ankawo mashi baby sai ayime?" "Saiku barmin gida don ubanka" Aslam yabashi amsa, wani mugun daria Mahmud yakarayi "Don karmuji ihun baby in kana bleeping dinta?... To wallahi inaje gidan ko zakuyi screwing junanku tsakar gidan bazan bar gidanba sai in zamu koma saudiya" darian keta Yusuf yafarayi shikuma Aslam yabi dukkansu da harara sannan yace "To kayi zamanka" "Ai baka isaba" Mahmud ya amsa mashi ya kokarin dauka traveling bag na yan gayu, basu ankara ba Aslam ya fita daga dakin dagudu, Yusuf yabi bayanshi da gudu shima Mahmud sakin traveling bag dinshi yayi yabisu, Aslam bai Karasa wurin motanshiba yaji har sun rigashi isa ba bata lokaci mahmud ya bude gaban motanshi ya zauna shikuma Yusuf ya zauna abaya, murmushin takaici Aslam yayi sannan yashiga mota yajasu suka bar wajen. Direct gida daddy London suka je nan suka tarda dad, daddy KSA sai daddy baby. Gaisawa sukayi cikin girmamawa har daddy baby nacewa "Ga Aslam sirikina ga Aslam dana" Aslam kam har wani boye kanshi bayan Mahmud yake kaman wani mai kunyan gaske shi kuma Mahmud ya matsa daga gurin yanacewa "Dalla kabar tsayawa bayana " daria dukkansu sukayi don iyayensu sun san halinsu, insuka hadu sai ahankali. Wajen mommy London sukaje, suka gaidata, cewa tayi su tsaya suyi dinner dasu Amman sukace azubamasu cikin food warmer su tafi dashi. Haka masu aikinta ta tafi cikin kitchen ta cika masu food warmer ukku da abinci kala2, wurinsu daddy London suka koma sukayi masu sallama, sukace zasu je gaida mommy baby nan daddy baby yasanar dasucewa basu gidan, yakuma gaya masu suna chan gidansu aslam don haka su bari sai next day suje wurinsu. Mikewa sukayi suka koma gidan Aslam. Suna komawa gida Mahmud ya dinga yaba kokarin dad Aslam. Suna shiga falo suka ajiye abincin kan dinning suka koma waje donyin sallan magrub, basu dawo gidaba saida sukayi sallan ishai. Bayan sun gama cin abinci suka koma central parlour, Aslam ya kunna electronics ya sanya iroko TV, Yusuf kallon Aslam yayi "Dalla malan ka maida mana CNN" shikuma Mahmud hararanshi yayi "Kai maidashi cn Arabia Zan kalli wakokin larabawa" banza Aslam yayi dasu, su biyu suka nufoshi gadan2 aikam da sauri Aslam da sauri ya boye remote, hayeshi kowa nakokarin ansan remote din bashiri ya sakar masu don kar suyi mashi illa. Da karfi Mahmud ya kwace daga hannun Yusuf ya maida channel din da ranshi yakeso sannan ya bude belt dinshi ya saka remote din cikin boxers dinshi yana kallonsu "Duk ubanda yaisa yazo ya kwace remote din" Aslam da Yusuf daria sukayi sannan Aslam yace "Mun barmaka don in mukace zamu amshi remote din muna iya yimaka illah" balance Mahmud yayi sannan yace "I know you will say that" Su maami suna komawa gida suka wuce falo kowa jikinshi babu kwari amman banda umar donshi yana da I don't care attitude, shi direct side dinshi yawuce, maami zama tayi, tayi tagumi, Yusriyya kallonta tayi "Maami.." Takirata, ahankali maami tajuyo ta kalleta batare data amsaba, Yusriyya tacigaba dacewa "Maami Lil sis baby is in trouble" "What trouble?" Maami ta tambayeta, maryamce tace "Tace batason Aslam aka hadata dashi...maami wallahi cewa tayi ki dauketa wai ita auren dole daddy London keson yimata..." Yusriya ta katseta dacewa "Wai auren dole in 21century...gaskiya mom kigayawa dad...don nasan dukkansu auren dole akeson yi masu" maryam tasakecewa "Ni abinda yabani mamaki shine, yazaayi brother Aslam ya yarda ayi...." "Shut up all of you!" Maami ta daka masu tsawa sannan tacigaba dacewa " dukkanku kuje dakinku kuyi sallah Ku kwanta" ba musu suka mike kowa tayi side dinta. Maami tafi hour daya wajen tana tunani, dan pause dinta ta dauka, wayanta ta fiddo tafara dailing number baby. Baby da ke kwance, taji wayanta na ringing da kyar tamike don wani irin ciwon Kai takeji, tana zuwa ta ga maamine ke kiranta, da sauri tayi picking din wayan tare yin sallama muryanta na rawa amsawa maami tayi "Aisha" maami takirata "Na'am " ta amsa, mom tacigaba dacewa "Tsakanin ki da Wanda ya hallinceki meke damunki?" Shuru baby tayi hawaye nataruwa idonta, saita tsinci kanta nacewa "Maami babu komai" "Baby ki tambayi sisters dinki zasu gaya maki I don't tolerate lying... Karfa ki manta ni na haifeki...kuma babu Wanda yaisa yashare maki hawayenki kaman ni..so I will ask you again.. Meke damunki?" Kuka baby tafarayi sosai Wanda yasa hankalin maami yakara tashi "Maami...come and carry me please...banason auren yaya Aslam..maami bayasona..." Maami katse wayantayi, baby ajiye wayan tayi ta kwanta tana kuka. Maami ajiye wayan tayi "Wallahi bazaiyuba!!! Basu barni nayi rainon diyataba, basu bar Aisha ta zauna kusa dani tasan dadin uwaba...to wallahi bazaayiwa baby auren doleba...anyway bari Abu umar yazo" Thanks for the attention autan Hajiya, Allah yabar zumunci yakara basira. [9:45AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 鉂ゐ煉氿煉涴煉燄煉氣潳 SUNE SANADI 庐ziwairat 6鈨�0鈨� Maami hakim cewa tayi kan kujera tana jiranshi. Daddy baby bai dawo ba sai around 10pm, abinka da yanuwan da suka dade basu gan junaba. Yana shiga falo ya hangi maami zaune, murmushi yayi mata tare da yimata peck a cheek dinta abinka da Wanda ke zama kasan waje, murmushin karfin hali maami tayi, daddy baby kallon maami yayi "Ummu umar is anything the problem?" Dan girgiza kanta tayi "Nothing Abu umar" daddy baby Kara kallonta yayi sosai at the same time yana zama kusa daita "No ummu umar..meke damunki...kinsan I know you more than I know my self...so ki gayamin abinda ke damunki?" Yasake tambayanta, daga kanta tayi ta kalleshi "Kasan auren dole za a yiwa Aisha?" Yanayin fuskanshi chanzawa yayi "Ban gane inda kika dosaba" ya amsa Mata atakaice "I mean kasan baby batason Aslam wanka keson hadata auren dole dashi?" Daddy daure fuska yayi "Me ya dameki da ko tanason Aslam ko bata sonshi..." Maami katseshi tayi "Kasani kenan to ni ba uwarta bace?...wai bari in tambayeka...me Aisha tayi maku kuke yimata haka...yarinyata na shekara biyu bada son ranta ba kun rabani daita yanzu kuma zakuyi mata aure bada son rantab...." Afusace daddy baby yace "What are you taking about!...what are you driving at?..." "You know exactly what am driving at...kaga yanda yarinyata ta koma...how old is Aisha?...ga maryam da Yusriyya babu Wanda ya matsa masu sai Aisha jiyan?...kuma auren dole...I will not..." A fusace daddy baby ya mike "Stop saying that rubbish.." Itama mikewa tayi afusace "I will not stop... My baby deserve the best..kuma the best she will get..." afusace daddy baby ya dinga nunata yana cewa "Ban amince kiyiwa kowa maganaba, su suka rike yarinyan nan sune iyayenta kuma they have right to make decisions for her" "Ko da hakan zaisa tafada wani hali?" Tsawace daddy baby yace "Yes" itama maami ya fadance tace "Impossible... Babu uwanda Zata yarda taga danda ta haifa cikin damuwa..kawai dan basu suka haifetaba...kuma dakace su suka raineta ai ba ni nasasuba..." "Ummu umar...please kar kiyi abinda zai raba zumuncin dake tsakanina da brothers dina...duka auren nan saura kwana tara don haka kiyi hakuri..nasan duk uwa tagari bazata kaunaci taga danta cikin bakin cikiba sannan duk mace tagari bazata kitare maganan mijintaba...so forget all this and let them get married" kuka maami tafarayi tana cewa "Don bakai ka ga yanda Aisha ta komaba...wallahi in na ga Aslam baicikin damuwa kaman diyata...auren nan bazai yuba...don bazaiyu ayimashi auren so itakuma baby ayimata auren do...." "Stop this bullshit!..." Ya daka mata tsawa sannan yacigaba dacewa "Ki bar ganin ina petting dinki to wallahi in baki ajiye wannan maganan banzan agefeba zaki sha mamakina don wallahi kan wannan maganan zamu iya samun sabanin da bamu taba samuba..." "I don't care!?" Itama tafada atsawace "Bana gudun ta mutu balle tayi rai..." "Haka dai kikace ko..to try anything stupid and you will be surprise" yana kaiwa nan yafice daga falo, cikin kuka tacigaba dacewa "We shall see.." Abangaren Aslam kam suna chan suna party, su uku sai shagalinsu suke don aranan basuyi bacci kirkiba, dagabaya mahmud ya fiddo remote, kowa sai ya zabi tashar music din dayake so sai ya tashi yayita rawa, wani suce yaiya rawa wani kuma su dinga zagin juna. Sai bayan sallah asuba suka kwanta. Basu tashi daga bacciba sai 12pm, agurguje sukayi wanka suka shirya, Aslam cewa yayi suje cewa yayi "Guys muje nearby restaurant muci abinci kafin muje gaida maami" hararanshi Mahmud yayi "Zamuje gidan maami kuma sai munje restaurant? Kawai in munje gidan maami muci abinci" cikin tsokana Yusuf yace "Yana jin kunyan kar surukanshi suga yanda yake loma" tsoki yaja suka bar gidan, Yusuf ke tuka mota, suna tafiya suna zolayan juna har suka ciga gidansu baby, parking sukayi sannan suka fito, hakanan Aslam yaji gabanshi na faduwa duk saiyaji kaman sukoma, Yusuf kallonshi yayi "Ya dai..." Ahankali ya juya ya kalli Yusuf " me ka gani?" "Gani nayi kaman kana jin tsoron shiga ciki" Aslam tabe baki yayi "Sa idawa..ahaka zaka kare" Mahmud daria yayi yadan koma bayan Aslam, Aslam bai ankaraba yaji Mahmud ya ingiza shi gama "Tunda haka kace, ka Fara shiga sai mu biyo bayanka" Aslam tsayawa yayi yana nuna Mahmud da dan yatsa "Ka kiyayeni..." Mahmud dan ja yayi da baya sannan yace " in ban kiyayekaba me zakayi" Aslam waige2 yadanyi sannan ya nufi Mahmud, shi kuma Mahmud yana baya2 yana daria, Yusuf kallon Mahmud yayi "Dalla ka tsaya... Tabaka mu tararmashi mu zaneshi kofar falon surukanshi..." Daria Aslam da Mahmud sukayi sannan suka bude kofa suka shiga falo. Alokacin maryam da Yusriyya suna kallon zee aflam shi kuma umar yana kallon kwallo da laptop dinshi. Sunajin anbude kofa dukkansu suka kalli bakin kofa, da gudu umar ya saki laptop dinshi ya fada jikinsu, su kuma maryam da Yusriyya da sauri suka mike suna nuna murnan ganin su "Uban me kukeci a England kuka koma kaman kajin turawa?" In Yusuf dake kallonsu daya bayan daya. Gabakin dayansu daria sukayi, maryam da Yusriyya sai kallon Aslam suke, suna mamakin yanda yake cikin kwanciyan hankali itakuma baby tana cikin tashin hankali, Aslam ya lura da yanda suke kallonshi amman sai yayi tunanin ko kallon kwqna biyu basu hadu bane. Mahmud kallonsu yayi "Kai Ku bar kallonshi hakanan mijin kanwarkune...Ku kallemu" duk sukayi daria amman abinda ya bashi mamaki saiyaga Yusriyya ta tabe baki kaman zatace wani abu amman saitayi shuru, Aslam hade fuska yayi kaman bashi bane yake daria few seconds da suka wuce, gaisawa sukayi amman sai ya lura Yusriyya bata gaidashi kaman yanda ta gaida su Yusuf da Mahmud ba. A iya saninshi yasan babu raini tsakaninshi da umar wansu balle ita. Tun shigowansu maami ke tsaye a saman bene tana kallon abinda ke faruwa cikin falo, Aslam ta kurawa ido, tana kallon yanda yake cikin kwanciyan hankali, daka ganshi kasan bashi da matsalan komai. Kura mashi ido tayi daga saman bene sai kallonshi takeyi shikuma baisan abinda ke faruwaba asalima hankalinshi baya jikinshi donshi har yanzu tunanin dalilin dayasa Yusriyya take wani yimishi kallon raini yake. Maryam mikewa tayi tashiga cikin kitchen Mahmud yabita da kallo, suna hada ido da Yusuf yadaga mashi gira. Cikin dan lokaci ta hade masu gara kan dinning, suna kokarin mikewa maami ta sauko, tsayawa sukayi suka gaidata amman sai ta amsa masu amman bata amsawa Aslam, nan gaban Aslam yafara faduwa, duk Wanda ke falon yaga abinda yafaru, Yusuf da Mahmud kallon juna sukayi jikinsu ba kwari, umar da maryam basu ji dadi abinda maami tayiba, jikin ba kwari suka zauna kan dinning Maryam tayi serving dinsu, dukansu babu Wanda yaci abincin kirki donshi Aslam spoon kawai yarike yana tunani kala2, ahankali ya daga kai ya kalli maami sai sukayi 4eyes dasauri ya kauda kanshi cikin ranshi yana tunanin kilan baby ta gayamata abinda yayi mata, Mahmud kallon Aslam yayi, Aslam yayi mashi alaman zu tafi, mahmud mikewa yayi "Maami zamu wuce" murmushi tayi "To..Allah ya tsare..Ku gaida yan gida" Aslam kusa daita yazo yadan durkusa "Maami sai anjuma" "Uhhun" kawai tace mashi, sannan suka kama hanyar waje ,umar da maryar mikewa sukayi suka rakasu, suna kaiwa waje umar yayi masu Allah ya kiyaye hanya ita kuma maryam na biye dasu, saida suka Kai wajen mota maryam tace "Brother.. I need to talk to you" dukkansu juyowa sukayi, Aslam da duk jikinshi yayi sanyi ta kalla "Brother da kai nakeson magana" dukansu tsayawa sukayi, ahankali Aslam yace "I'm listening" maryam shuru ta saboda yanda dukkansu suka zubamata ido, "We are listening" Mahmud ya Kara cewa, ahankali cikin nutsuwa tafara cewa "Its about baby" Aslam murtuke fuska yayi "What about her" "Jiya mukaje gidanku...mun..." "What about baby!!" Ya daka Mata tsawa "Tace batason auren...brother baby ta rame ta lalace..." Wani irin atishawan rainin hankali Yusuf yayi sannan yace "Sorry guys.. Am allergic to bullshit" sannan ya kalli maryam "Muna jinki antymu mai sa baki cikin maganan dabai shafetaba" maryam shuru tayi tana kallon Yusuf, Aslam daya hade rai kaman bai taba dariyaba yace "Maryam...this should be the first and the last time dazaki kawomin irin maganan...am warning you" yana kawai nan ya shige cikin mota, shima Mahmud mota yashiga, Yusuf matsawa kusa daita yayi "Anty amebo bye bye" shima yashige cikin mota yashiga suka bar wajen, maryam jitayi kaman ta nutse cikin kasa don kunya da bakin ciki. Kan hanyar su takomawa ba maice komai kuma ko sunyi magana Aslam bayajinsu balle ya basu amsa donji yake kaman rabasu za a yi da baby. Yusuf da Mahmud basu dameshiba don sun san abinda ke damunshi(anasu tunanin kenan) aranar [9:54AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 鉂ゐ煉氿煉涴煉熲潳馃挌 SUNE SANADI 庐zuwairat 6鈨�1鈨� Aranar Aslam baici abinciba, duk yanda Yusuf da Mahmud sukaso sashi cin abinci abun ya gagara. Aranar basu ji dadin zuciyansuba saboda yanda Aslam yakoma masu tamkar kurma, bayan sun dawo daga sallan ishai, suna zaune afalo ko kallon basu kunnaba, kowannesu yayi jugum, Aslam yana zaune kasan carpet ya jingina kujera, idanuwanshi rufe amman ba bacci yakeba. Mahmud kallon Yusuf dake jan counter yayi sannan ya kalli Aslam ",Aslam..." Mahmud yakirashi, ahankali yabude idanuwanshi yakurawa Mahmud ido amman baiyi maganaba, Mahmud yacigaba dacewa "Abinda maryam tafada gaskiyane?...baby batason aure?.." Aslam kaman jira yake saiya fashe da kuka, da sauri Mahmud da Yusuf suka koma kasa wurinshi, kowanne dafe da kafadanshi "Is it what I said?..." Mahmud yace, da sauri Aslam ya girgiza mashi kai yana kuka yana cewa "It's not what you said... Maganan maryam gaskiyace...baby bata sona" Yusuf goge mashi hawaye yayi sannan yace "Amman Aslam ya zaayi ka auri yarinyan da bata sonka.." Da sauri Aslam yace "But I love her...bazan iya hakura daitaba..." Mahmud' yana shafa bayanshi yace "Guy Amman ka fi karfin ace ka auri yarinyan dabata sonka..in fact bazakaji dadi rayuwan aure da makiyinkaba" "Yazanyi....nakasa cireta azuciyata..nasan duk rananda narasa baby mutuwa zanyi...am feeling rabamu zaayi daita" Aslam yafada cikin kuka sosai, tsoki Mahmud yaja sannan yace "Wa zai rabaku bayan aurenku sauran kwana 8, gobe fa ake fara wedding events" da sauri Aslam ya girgiza kai "Ranar daurin aure an fasa balle 8 more days to come?... Baku ganin reactions din maami dazun? ...I don't think she likes me" dan daria Yusuf yayi sannan yace "Amman bansan Kai brain din yara garekaba sai yau...in banda abinka maami ta isa ta hana aurenku?" Cikin kuka Aslam yace "Ai she's her mother.. Tanada wannan right din" shuru sukayi dukansu sannan Yusuf yace "Ko in gayawa daddyna (daddy London)" da sauri Aslam ya girgiza mashi kai, shuru sukayi dukkansu, babu abinda kakeji sai kukan Aslam, tsoki Mahmud yakara ja sannan yace "Amman kai banzane...big boy kaman ka zaka zauna kana kuka kan yarinyanda ka goya abayanka" Aslam daga red eyes dinshi yayi ya wullawa Mahmud harara yanacewa "Daman Kai bakasan sonba don haka bazakasan abinds nakejiba...Kai ma watarana zakaji abinda bakeji" tabe baki Mahmud yayi "Ai wallahi baayi yarinyan dazanyiwq kukaba...balle kaman ni inzauna inayiwa yarinyan da bata gama pubic hair...." Bai karasaba Aslam ya haye kanshi yana dukanshi da troypillow,Mahmud sai boye kanshi yake yana daria, Yusuf cewa yayi "Ai Mahmud' kamance is mom's bomboy...shi yasa yake sakarci" Aslam sakin Mahmud yayi ya dawo kan Yusuf, da saurin Yusuf ya mike yana guduwa, Aslam yana biye dashi hannuwanshi biyu rike da pillows. Mahmud mikewa yayi sannan yace "Moron over here" da gudu Aslam ya dawo wajen Mahmud, mahmud ya ruga da gudu , Yusuf tsayawa yayi yace "Jaki mai kukan banza over here" Aslam kyale Mahmud' yayi ya koma wurin Yusuf, Mahmud ya sake cewa "Olodo jaririn baby kadawo nan" haka suka dinga zakinshi suna zolayanshi yana binsu amman kafin ya Kama daya, wani ya Kara zaginshi, daga karshe gajiya yayi ya zauna yana haki yana daria, suma zama sukayi kusa dashi, kallonsu yayi daya bayan daya sannan yace masu "Thanks...you are the best brothers in the world" "You are welcome" suka amsa mashi atare. Mahmud rike mashi hannu yayi "Guy muje muci abinci" ba musu dukansu suka mike, wayan Aslam ya fara ringing, yana dubawa yaga mom ke kiranshi, yana picking ta sanar dashi cewa kayan dayayiwa baby order sun iso don haka gobe da safe ya zo yadaukesu, to kawai yacewa mom kuma cikin ranshi yana murna don yasan zai iya ganin baby sannan suka tafi cikin gari suka cin abinci sannan suka dawo. Still aranan maami ta yanke hukuncin tafiya da baby don yanda taga Aslam ya tabbatar mata cewa baby kawai ke cikin Matsala. daddy baby na dawowa ya tarda maami ta shirya jikkanta, bata kalleshi ba ta tafi side din maryam DA Yusriyya, ta gayamasu su shirya gobe zasu tafi Lagos daganan zasu wuce England. Maryam cewa tayi "Maami wedding dinfa?" Harara ta wulla mata sannan tace "Ban saniba" tana kaiwa nan ta bar wurin, da sauri Yusriyya ta fara cewa daman nagaji da Nigeria, itakam maryam kin shirya kayanta tayi, maami samething tagawa umar shikuma ya amsa mata dacewa shi bazai bar Nigeria ba har sai bayan bikin Aisha. Maami bata tsaya yimishi wata bayaniba ta koma side dinta. Daddy baby dake tsaye adakinta yana kallon traveling bag dake kan gadon yace "Ummu umar wannan kayanfa?" Ya tambayeta "Am leaving tomorrow..." Ta amsa mashi atakaice, kallon mamaki yayi Mata "Bazakiyi attending wedding ceremony dinba?" Ya tambayeta "Zan tafi da baby.." Ran daddy baby bacewa yayi dukda yana tunanin bazata Iya aikata hakanba, kallonta yayi babu wasa afuskanshi "Banji abinda kikaceba?" Banza tayi dashi batace komaiba "I said repeat what you said!" Ya daka mata tsawa, baki ta tabe ko gizau tace "Zan koma England... Kuma da baby zani..." Karkada kai daddy baby yayi sannan yace "Dare me.." Yana kaiwa nan yafice daga dakin. Wacegari Wanda yakama Friday wasu yan family din mom suka Fara shigowa garin kano. Abangaren su Aslam kam tun wayewan gari wasu daga cikin friends dinshi suke kiranshi kan waazin dazaayi kasancewan waazin ya kasu kashi biyu daya na baby da friends dinta Wanda zaayi agidan dad Aslam sai dayan na Aslam da friends dinshi Wanda zaayi a Sheraton hotel. Tunda wuri Aslam tare da Yusuf da Mahmud suka shirya don zuwa ansan kayan da aka kawo na wurin mom. Abangaren daddy baby kam gari na wayewa ya tafi gidan daddy London don sam bai dauki maganar maami serious ba. Yana fita itama tafito da traveling bag dinta sai Yusriyya bayanta don umar da Maryam cewa sukayi basu zuwa sai angama bikin baby basu san baby take shirin daukaba, batace masu komaiba ta barsu tayi tafiyanta. Adaidai gidansu Aslam tayi parking, fita tayi ta umarci Yusriyya data jirata acikin mota. Tana shiga falo taga ba kowa kasancewan wasu daga cikin yanuwan mom dasuka zo suna wani bangaren da aka tanada saboda baki, wayanta ta dauka takira mom ta sanar daita cewa tana falo tana jiranta duk yanda mom ta roketa tashigo ciki ki tayi, tun anan mom tasan cewa akwai matsala, mom na saukowa ta kalleta "Haba sister saiki ki shigowa? Kaman ke bakuwace? " maami batace komai ba sai dan murmushi tayi. Mom zata Kira mai aiki takawo Mata abinsha amman maami tace abarshi sannan ta gyara zamanta tafara cewa "Sister don Allah kar ki dauki abinda zanyi dazafi...gaskiya bazan Iya jurewa ganin anyiwa Aisha auran doleba...don haka zan tafi da baby inyaso nan gaba inda rabon Aslam ne mijinta sai ayi auren" tunda tafara magana mom tafajin faduwan gaba amman tana cewa zata tafi da baby mom tafaraji kaman numfashinta zai dauke, da kyar ta daure tace "Sister.. Halin da baby take ciki yana damuna nima amma ba yanda zanyi...don son dakike yiwa manzon rahama kar ki daukemin baby...wallahi banajin son Aslam cikin raina kaman yanda nakejin son baby cikin zuciyata...please" ta karashe magananta muryanta na rawa kaman zatayi kuka, maami mikewa tayi takoma kusa da mom tare da dafa kafadanta "Sister kiyi hakuri..in har bantafi da baby ba, babu abinda zai hana ayimata wannan auren kuma hankalina bazai kwantaba..so nayimiki alkawarin Zan maido maki yarki unkomai ya lafa" mom kuka tafariyi itakuma maami sai rarrashinta. Suna cikin haka su Aslam suka shigo falon, da sauri mom ta daga Kai ta kallesu tana cewa "Please ku bata hakuri kar ta tafi da baby na..." Tafada tana kuka, Aslam najin abinda tace yaji kafafunsa sun kasa daukanshi nan inda yake ya zauna kasan tiles. Yusuf kam da sauri yakoma waje yakira daddyshi yasanar dashi abinda kefaruwa, yakoma cikin kaman bai Kira kowaba. Mom goge hawayenta tayi takira baby awaya tace mata ta shirya ta fito. Aslam hada kai yayi da gwaiwa yana kuka Yusuf da Mahmud na rarrashinshi, bayan kaman minti ashirin baby ta sauko cikin wasu tsadandun swiss atampa peach, tana zuwa maami ta mike "Let's go" tace mata atakaice, baby kallon mom dake kuka tana kallonta tayi, Aslam daga kanshi yayi yana kallonta, ahankali ta taka taje wajen mom, rungume mom tayi itama mom ta rungumeta tana cewan "Please habibty don't go" kuka tafarayi tana Kara rungume mom. Ahankali maami tajata tamike ,sukafara tafiya nan kukan Aslam dana mom ya karu, har sun kar bakin kofa baby tajuyo tana kallon mom, nan tafara kokarin kwace hannunta amman maami tariketa gam tsalle2 tafarayi tana kuka tana cewan "Maami...kiyi hakuri..ban zuwa...ki barni wajen mommy na..." Still kokarin kwace hannunta take amman maami tajata tana cewa "Stop being silly... Let's go" da sauri Mahmud yarike mata dayan hannun yanacewa "Maami dan Allah kiyi hakuri ki gyaleta tunda tace..."maami katseshi tayi dacewa " kai...sakammata hannun" Mahmud kin tsaki yayi don yasancewa Yusuf ya Kira parents dinsu "Maami please kiyi hakuri...Please" yakara cewa yana rike da hannun baby, itakama baby sai kuka take tanacewa "Maami kiyi hakuri karki tafi dani...yanzu inason..auren..inason...yaya..as..." Bata karasaba sukaji an bude kofan falo, gabankin dayansu suka juya sai ga daddy London, daddy KSA, daddy Aslam sai daddy baby, fuskan daddy baby kaman fuskan horror saboda yanda ranshi ya baci. Dukkansu basu ce komai ba suka wuce cikin falo da sauri maami ta saki hannun baby, shima Mahmud hannunta ya saki, da gudu baby ta fada jikin mom tana cigaba da kuka. Daddy baby hannu yasa cikin aljihunshi ya debo kudinda baisan iyakansuba sannan yace "Yaya..ga kudin sadakin Aisha... A daura masu auren yanzu!!!" Daddy London ansan kudin yayi, yayi counting dinsu yaga 48k without wasting of time daddy London ya daura auren Aisha da Aslam kan sadakin dubu arbain da takwas. Duk Wanda yaji dadin page dinnan yayi DAB ingani. Nidai ganawa馃拑馃拑馃拑馃拑馃拑馃拑馃拑馃拑馃槣 [9:54AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 鉂ゐ煉氿煉涴煉燄煉涴煉� SUNE SANADI 庐zuwairat 6鈨�2鈨� Aslam kam kaman mafarki yake don har munsunan kanshi yayi don tabbatar daba mafarki yakeba, har lokacin yana zaune kasan tiles. Baby kankame mom yayi tayi tamkar za a kwaceta sai kuka take mara sauti at the same time gabanta da harbawa da sauri, "Yaya kawai a tafi daita gidan mujinta kawai sai inga iskanci..." Inji daddy baby, daddy London daga mashi hannu yayi, baby Kara rike mom tayi gam, "Ku bamu wuri" daddy london yafada. Ahankali Aslam yamike yana maijin wani irin farinciki acikin zuciyanshi. Ko kayan dasuka zo dauka bai tuna ba yayi hanyar waje Yusuf da Mahmud suka bi bayanshi, tafiya kawai yake batare dayasan inda zashiba, hanyan bakin gate yakama maimako don tsananin farinciki, Mahmud da Yusuf suka kalli junansu tare da tafawa da karfi suna daria sannan Mahmud "Angon baby kadawo nan ga motanmu chan inkuma akasa zaka saboda farinciki sai muji" sai lokacin ya tuna da mota zasu. Yusuf kyalkyale da daria yayi yana cewa "Ka kyaleshi kasan ko cewa yayi duk rananda aka daura mashi aure da baby zai take garin Kano da kafa?" Aslam kam jinsu kawai yake amman shi tunanin dayake daban, tunanin yanzu baby ta zama mallakinshi kawai yake, yanzu yazama mujin aisha..donshi haryanzu gani yake kaman bada gaske baneba. Gaban mota yazo ya tsaya amman tunani ya hanashi bude kofa, Yusuf yazo kusa dashi yarike kafadanshi yadan maidashi gefe sannan yabude mota yaturashi cikin kaman wani mara lafia, Mahmud sai cewa yake "Ango bada kanka asare kaje gida kace yafadi" Yusuf yaja mota suka bar gidan Aslam sai murmushi yake kaman anyi mashi albishir da gidan aljanna. Duk yanda Mahmud da Yusuf suke zolayanshi ko kallonsu baiyiba balle ya tanka masu. Su Aslam na fita mom da baby suka hau upstairs. Daddy London fada yayiwa maami sosai inda maami ta nemi maigidanta ya yafemata saboda ta ketara umarninshi. Nan ya yafe Mata donshi har cikin ranshi baijidadin yanda baby takomaba haka yasa baiga laifin maamiba dayawa. Haka suka yanke hukunci za a shigaba da shagalin buki sannan zaasu karayi wani daurin auren saboda bakin dazasuzo. Aranan akayi waazi, amarya tasha kyau harta gaji amman banda hawaye babu abinda takeyi. Suma Aslam suna chan a Sheraton hotel suna chan waazi inda babban malamin kabeer gombe yayi masu waazi, Aslam mamaki yayi dayaga sadeeq donshi sam baiyi tunanin zaizo ba, sai wajen magrib aka gama waazi. Aslam neman yafiyan sadeeq yayi kan irin rashin mutuncin da ya dinga yimasa, nan sadeeq yacemashi inda bai yafemasa ba da bazaizo ba. Har rungumejuna sukayi. Abangaren baby kam ana gama waazi suka koma dakinta da kawayenta harda amira kanwar Mahmud. Mai gyaranta takawo Mata magani tasha amman taki ammasa, matan batace komaiba don tasaba cos tun rananda akace Aslam zata aura tabarshan maganin. Matan side din mom ta nufa, da sallamanta tashiga cikin, mom da wasu sisters dinta na zaune, gefe kuma mommy London ce sai mommy KSA. Hajiya ummi guri tasamu gusa da mom ta zauna sannan tace "Hajiya gaskiya inajin tafiya zanyi tunda zama a bashi da amfani" mom kallonta tayi "To ya akayi kuma?" Mom ta tambayeta "Wallahi Hajiya baby batashan Maganin nan...dazunma nabata amman taki amsa" hajiya ummi tafada "Shine bazaki ci uwartaba?" Inji mommy London tafadi hakan, mikewa tayi tana kallon Hajiya ummi "Muje ki kaini wajenta " hajiya ummi mikewa tayi tafita mommy London da mommy KSA nabiye daita har suka isa dakin baby, fada kwando2 suka dingayiwa baby, baby sai kuka take tana basu hakuri nan suka sata yimasu alkawarin shan maganinta kai ta gyada masu alaman eh. Nan Hajiya ummi ta kawo Mata ta shanyeshi duka. Around 8:00 Aslam ya kira number baby for the first time, don tunda ya sake Mata Sim card ya dauki number ta amma bai taba dailing number taba sai yau, ringing yake amman baa daukaba har ta tsinke, Kara dialing number yayi, yafara ringing kaman sau hudu sannan ta dauka, cikin muryan Wanda bai dade da gama kukaba tace "Hello" Aslam lumshe idanuwa yayi don yanda muryanta yayi mashi zaki kaman yau yafara jinta "Hello" takara cewa, sai lokacin Aslam yace "Amaryata how are you?" da sauri baby tacire wayan daga kunnenta tana kallon wayan, Aslam yakara cewa "Aslam's bride" baby kurawa wayan idotayi not saying a word, Aslam yakara. Cewa "Haba my wife,..ina yimiki magana baki amsamin ko?...no problem Zan Rama" kuka baby tafarayi, Aslam lumshe ido yayi sannan yace "Wai my bride baki gajiya da kukane?" Ya tambayeta, dukda wayan ba kunnenta yakeba tanajin abinda yake cewa, Aslam yacigaba dacewa "Kinci abinci?.." Ya sake tambayanta, baby hararan wayan tayi tana tunanin shi ta abinci yake dan iska, Aslam yace "Kinsan wallahi inayimiki magana baki bani amsa ranki zai baci don Ina iya gayawa daddy London yasa akawomin matata yau...kuma kinsan ina iyawa" nan fa kukan baby takaru, Aslam sauraron kukanta kawai yake, yafi minti biyar yana sauraron muryanta saiyaji kaman yaje har gidansu ya dauketa ya rarrasheta "Aisha..please stop crying... Kinsan am not a bad husband" kukanta Kara volume yayi tana tunanin wai selfish Aslam good husband gaskiya saidai agarin da babu mazan kirki Aslam ya kashe murya kaman namaijin bacci yacigaba dacewq "Sweety it's because of the way I force myself on you before right?" Baby bata amsa mashiba sai kukanta kawai take yacigaba dacewa "Am sorry.. Ki yafemin...in aka kawoki kici ubana har saikinji zuciyanki ya huce" baby batace komaiba donta san bata isa tace zataci ubanshiba don ko kadan bai daukan raini. Kukanta kawai take, cikin sanyin murya Aslam yace "Good night... I love you" ya katse wayanshi ya koma falon, yana komawa falo Mahmud ya kalleshi yace "Ango yanzu bazamuyi bachelor eve din bako tunda yanzu Kai ba saurayibane" "Ai wallahi saimunyi" inji Yusuf, Aslam kam baice komaiba sai murmushi kawai yake don yasan bazasu gane irin farincikin dayake cikiba. Baby kam sai tunani take wai yanzu ita Matan aurece kuma wai Matan Aslam kuka takara fashewa dashi tana tsoron irin zaman dazasuyi dashi sai adua take Allah yasa kowa da side dinshi. Wacegari yakama asabar, aranan akayi mothers day a commercial hotel inda su dad sukayi fathers day a Sheraton hotel. Aranan aka kawo wata makekiyan banner Wanda ke dauke hotunan Aslam da baby aka lika a gidan. Aranar lahadi sukayi kauyawa party, tun karfen biyu akeyiwa baby kwalliya sai wata da aka dauka don daukar video coverage sai dauka take, kwalliyan yan kauye akayi Mata, sai aka daure mata atampa sai rigan swiss lace sai dankwallin wata atampa daban, tayi kyau sosai. Shima Aslam yana Chan yana dressing shima sai daukanshi ake. Karfe hudu suka tafi wajen gari, sukasha shagalinsu, Aslam kam banda kallon matanshi babu abinda yakeyi. Sadeeq ma sai kallon Yusriyya yake don kammaninsu da baby tabaci. Sai bayan ishai suka dawo gida. Ranar Monday sukayi bride and groom football inda team din Aslam sukaci team din amarya 3:1. Ranar Tuesday sukayi pick and obey party. Abubuwa kala2 aka rubuta cikin paper duk abinda ka chanko to sai kayishi ko kuma a anshi dubu hamsin hannunka ko kuma su amshe maka waya inya kai dubu hamsin, sannan akaidansu kayan jikin mutun sai kudinshi ya kai dubu 70. Please manage let's continue tomorrow inshaAllah. [9:54AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 馃挍馃挌鉂ゐ煉燄煉氿煉� SUNE SANADI 庐zuwairat 6鈨�3鈨� Aranar Tuesday din dazaayi pick and obey party, baby blue flowy gown aka sa mata sannan aka daura mata light pink head sai vail mai sharara shima pink tun tana shirya ake daukanta video kaman kullum tana fitowa mutane dake falo suka dau guda, fuskan baby daure babu alaman farncikin tattare daita. Shima Aslam yana chan yasha blue jeans da jacket masu tsadan gaske, motoci take as suka rakashi zuwa inda ake party wayanda duk friends ne. Abakin hotel din da akwai guards Wanda su zasu tantance Wanda ya chanchanta ya shiga da wayanda bazasu shigaba wato marasa gate pass da wayanda kayan jikinsu bai kai tsadan 70k ba. Jamaa kyan wurin da guys da yammatan dake gurin bazai faduba, don duk guys da budurwqn dazaka gani mai ji da kanshine cos yayan manyan mutane, sai bayan hour daya baby da wasu friends dinta suka iso wurin, nan wayanda basu san baby ba suka dinga mamakin kyanta, yammata kuma suna jin Aslam bai sami class dinshiba don anasu tunanin tayiwa Aslam karanta. Tana shiga hall din duk suka mike tsaye yammata sai gulma suke. Kanta kasa amman fuskanta babu alaman faranciki daka ganta kasan dole yasa tazo wurin. Mc sai kirari yakeyi mata, wurin da aka tanada Mata kusa da Aslam ta zauna batare data kalli inda yakeba. Ahankali tadan juya takalleshi sukayi 4 eyes ta galla mashi harara tare da tabe baki, duk Wanda ke wurin ya lura da abinda tayi Aslam ma yayi mamakin rashin kunyanta gaban mutane, baby kam da shawaran Yusriyya take amfani. Baa bata lokaciba mc yafara bawa Aslam kwandon linkakun papers hannu yasa ya dauki daya, mc yace yakara daya tunda shine ango, Kara dauka yayi sannan mc ya mikawa baby ta dauki nata, wani irin mugun kallo ta watsa mashi, Aslam hannunta ya Kama ya matsa yatsunta da karfi, da sauri ta daga kai ta kalleshi suka hada ido ya murtuke fuska sannan yace ahankali "Pick it now" ba musu ta dauki daya, mc yakara cewa ta Kara daya ta dauka tana hararanshi har lokacin Aslam bai saki hannuntaba, saida tafara jan hannunta sannan ya saki hannunta. Bayan nan mc ya mikawa kowa na cikin hall din, saida aka kammala sannan ya ajiye basket din ya dauki lasipica ya koma gefen Aslam ya amshi takardanshi, yabude saiya ga anrubuta "Ask me anything" mc kallon jamaa yayi ya nuna masu duka suka dau shewa sannan mc ya kalli Aslam yace "Me kafiso ajikin matanka?" Gaban baby ne yafara bugawa don tasan Aslam bashi da kunya. Aslam kallon baby yayi from head to toe yana shafa sajenshi ahankali sannan yace "Her boobs" dukan wurin suka dauki ihu baby kam kaman ta nutse don kunya, mc amsan dayan paper yayi yabude yaga anrubuta "Tell us how you feel about your partner " Aslam ya amshi microphone yafara cewa "My partner is everything to me...without her my world is over" aka dauki tafi, sannan mc yakoma wajen baby ya amshi papers dinta, ya bude na farkon yaga " kiss your partner" mc yafada da karfi duka suka dauki ihu suna cewa "Kiss...kiss...kiss...." Suka dinga fada amman baby ko side dinshi bata kallaba balle tayi niyyan yin abinda suke cewa, ihu suka cigaba dayi. Aslam dan matsawa kusa daita yayi yarike mata kafada tare da juyar data ta fuskanceshi sannan yace "Kiss me" baby fara kokarin kuka tayi, Aslam ya hade rai kaman bashiba, ya kwantar da murya yace "Kar ki sake kiyimin kuka..and kiss me now ko kuma kinsan sauran" dukda Yusriyya tace ta bar soronshi Amman sanin halinshi yasa ta dan mikar da wuyanta har saida bakinta yakai dai2 bakinshi ta dan shafa bakinta kan nashi sannan ta kauda kanta tare da dan goge bakinta, mc ya karbi dayan paper hannunta yaga an rubuta "What character did you love about your partner" baby ta suke fuska sannan tace "Gaskiya bashi da halinda nakeso" kowa kallon juna suka farayi Aslam kaman ya nutse don bakinciki. Hade fuska yayi, haka suka cigaba da shakiyancisu, Aslam kam babu abinda yakeyi sai hakon baby. The following day which is Wednesday akayi kunshi wurinsu Aslam kuma friends dinshi sukayi mashi party bankwana da rayuwan samartaka wato bachelor eve. Aranar Thursday sukayi Arabian night inda amarya ta saka Arabian gown black sai ango yasa white jallabiya sai yanmata sunsa pink Arabian gown tare da short blue himar sai dukkan guys sun sa jallabiya. Fadin irin kyansu is a waste of time don banda walkiya babu abinda wurin yake, Aslam bai wani sakarwa baby fuskaba don haryanzu bai manta disgin datayi mashiba. Itama baby fuskanta babu walwala. Ranar Friday aka Kara daura auren Aslam DA Aisha kan sadakin 150k, daurin auren daya samu hallatan manyan mutanen gida da waje. Ranar asabar akayi yinin biki, gidansu Aslam ba wurin saka kafa saboda jamaa. Still a ranan akayi reception, amarya Tasha wani expensive lace golden sai head ja ango yasha babban riga white da brown hula sunyi kyau sosai. Yan high table sunsha kyau don fadin sunayensu zai iya cinye dukan page din, ankon wurin ya kasu kashi2, tsaya fadin yanda akayi reception din is a waste of time amman dukwanda yasan dream wedding haka yake. Suna dawowa daga wurin reception akawuce daita gidan daddy London nan taga daddy KSA, dad Aslam sai daddynta waazi da nasiha sukayi mata sosai banda kuka babu abinda takeyi daganan aka kaita wajen maami, itama nasiha tayi Mata amman daga baya tafashe da kuka don ganin yanda baby ke kuk脿. Gida aka maidata gurin mom, mom itama fashewa tayi da kuka tana rungume daita, sai mommy London da yanuwan maami suka dinga yimata nasiha Amman ko jinsu batayi sai kukanta kawai take, wani draman saida akazo daukanta don kaita gidan mijinta. Baby kuka take tana cewa "Mommy kigaya masu kar su tafi dani gidan yaya Aslam... Mom dan Allah kar kibari su rabani dake please" mom kuka kawai take tana tunanin irin zaman da Aslam da baby zasuyi, baby rigan mom tarike gam tana kuka wai kar tabari su tafi daita, da kyar aka kwaceta daga jikin mom tana ihu kaman wacce malaiku zasu kai wuta. Har wajen mota aka kaita akarufe mata fuska da mayafi amman ta yadda gyalen tayi waje da gudu aka kamota aka sakata cikin mota sai gidan Aslam. Mutane baki suka bude don girman gidan, baby kin fita tayi. Da kyar wata yayan maami ta banbarota daga cikin mota. Tundaga bakin kofan side dinta aka suba wasu red rose flower har Cikin falonta, wasu candles masu kamshi aka kunna ta koina a dakin,dayan dagacikin bedroom din aka kaita, shima dakin da gadon tamkar anyi masu decoration don daga kan gadon har kasa flowers ne. Wajen karfe 10 kowa ya tafi yarage daga maryam, Yusriyya, baba asmau sai amira, baby sai kuka take har muryanta baya fita, Yusriyya sai fada takeyi mata tana cewa "Wannan kukan banza dakikeyi zaisa ya rainaki, nasha gaya miki karki bari mutum yagane kina tsoronsa amman bakijin...rubbish" maryam hararan yusriya tayi. Around 10:20 Aslam dasu Mahmud duka suka shigo gidan, Aslam babban riganshi ya cire ya mikawa Yusuf sannan yace "Gashi ka ajiyemin cikin wardrobe dina....good night" Yusuf kallon mamaki yayi mashi "Bazamu rakaka dakin amaryaba?" Harara Aslam ya watsa Mashi sannan yace "Ubame zakayi awurin matata"?" Dariya Mahmud yayi "Kai kyaleshi muje...yagagara yasa baby kuka...please brother kabi ahankali kar zumudi yasa ka balla kanwarka" Aslam tabe mashi baki yayi acikin ranshi yana bakicikin fyaden dayayiwa baby. [10:05AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 馃挍馃挌鉂ゐ煉熲潳馃挍 SUNE SANADI 庐zuwairat 6鈨�4鈨� Ahankali yabude kofa yashiga falo yabi koina da kallo wani irin farinciki ya ziyarci zuciyanci "Wai yqnzu baby tana cikin gidan nan kuma as my wife... Alhamdulillah" daya daga cikin bedroom din side dinta yakalla yaga ba kowa, bedroom din tsakiya ya bude fuskanshi dauke dawani irin murmushin jindadi. Yana budewa ya murtuke fuska da yaga su Maryam "Me kuke jira anan?" Ya tambayi maryam don bai lura da baba Asmau ba. Maryam sunkuyar da kanta kasa tayi, kallon baby data hada Kai da gwaiwa tana kuka yayi don wani sabon kuka tafara dataji muryanshi. Sake kallonsu yayi "Baku jina ne?" Ya Kara tambayansu. Baba Asmau ce tace " saurayina ai nan zamu kwana" sai lokacin Aslam ya lura daita, dan girgiza Kai Aslam yayi "Gaskiya baba kuzo driver ya maidaku gida" ya fada muryanshi babu alaman wasa. Yusriyya kallon agogon hannunta tayi sannan tace "Yanzu fa karfe 10:30 gaskiyan kabari mu kwana anan" tafada muryanta babu alaman tsoro. Wani irin mugun harara ya watsa Mata "Uwar mara kunya ko karfe biyun darene tafiya zakuyi...na baku minti 3 kufita" baba Asmau baki tarike dukda tasan kadan daga cikin halin rashin kunya shi kenan. Hannu yasa cikin aljihunshi yana kallon baby da sai kuka take kaman ranta zai fita, amira da maryam mikewa sukayi sannan baba Asmau da Yusriyya suka mike, baby daga kanta tayi da kumburarun idanuwanta ta kallesu, da sauri ta sauka daga kan gado tarike kafafun baba Asmau tana kuka tana basu hakuri kar su tafi, still Aslam kallonta kawai yake, maryam ma fashewa tayi da kuka ta bar dakin amira tabi bayanta, Yusriyya ma fita tayi harta Kai bakin kofa sannan ta dawo ta durkusa gaban baby ta sa bakinta cikin kunnen baby tace "Ki kulle kofanki" Aslam na tsaye yana kallonsu Amman baiji abinda ta gaya mataba but yasan ba abun arziki baneba, Yusriyya tazo wucewa ya rike gashin kanta tacikin mayafin kanta "What did you tell her?" Yusriyya ko gizau batayi ba ta daure fuska sannan tace "See me see wonders...ni da kanwata bazanyi Mata maganaba...please free my hair" Kara rike gashinta yayi "Daman ina hakonki don ban manta abinda kikayimin kwanaki bayaba..To Wallahi in baki kiyayeni ba saina ci ubanki kuma gidan nan yagagareki shigowa...idiot, get out of my house" yana kaiwa nan ya wullata falo itakuma tabi bayanshi da harara, baba Asmau kasa tafiya tayi don yanda baby tarike kafafuwanta gam, Aslam ya karasa wurinsu, cikin wani irin husky voice yace "Ki sakar mata kafa ta tafi" baby daga kanta tayi wasa mashi harara da red eyes dinta sannan tace "Ban saki" tafada cikin muryanta da baya fita sosai saboda yanda ya shake, Aslam kallon baba Asmau yayi "Wai baba baku gaya mata ba a yiwa miji gardama ba?" Sai yaji baby tace "Sai anyi gardaman" tafada cikin tsiwa kallon bakinta yayi yaga yanda take ji dafada saiya saki murmushi, dukawa yayi ya kwace hannunta daga kafan baba Asmau, baba Asmau najin kafanta free tayi waje da sauri, baby kokarin kwace kanta take amman takasa, Aslam kam kuramata ido yayi kaman bai taba ganintaba, hannushi daya yarike hannayenta biyu dashi sannan ya rike kugunta da dayan hannun, baby sabon kuka tafara "Yaya dan Allah kayi hakuri...remember kayimin alkawarin bazaka kusanceniba..." Tafada tana cigaba da kuka. Dan dariya yayi sannan yace "Ni?...yaushe nayi miki wannan alkawarin?" Cikin kuka tace "Lokacin da muke falon dad ko.." Dariya yakara yi "Kin mance cewa nayi inki yarda kin aureni bazan kusancekiba" "To ba gashi na aurekaba?" "Ai bake kika yardaba daddy London yasaki" yafada tare da sakin hannuwanta, hawayenta ya goge mata amman wasu zubowa suke Aslam yacigaba dacewa "Wifey inban kusancekiba, wa Zan kusanta..kuma nasan nan gaba ke da kanki zaki dinga yadani kinacewa mijina raggone" da sauri baby tace "Wallahi bazan gayawa kowaba" daria Aslam yakari don yadda bby ke magana gashi da kyar muryanta kefita. Kara goge mata hawaye yayi sannan yace "Angle muje muci abinci sai muyi wanka mu kwanta barci" baby girgiza mashi Kai tayi "Nayi wanka...kuma banajin yunwa" sakin kugunta yayi yafara cewa "Ki baryimin gardama inba hakaba bazan daga maki wayan beautiful legs dinaba balle ki shiga aljanna" cikin kuka baby tace "Ba sai kasami aljannanba....angaya maka azzalumai suna shiga aljanna...? Bayan hannunshi yasa yadan buge mata baki ammam bada karfiba, baby rike gurin tayi tana kuka tana cewa "Mugu..." Bata karasaba yarike mata hannu yace " muje muci abinci sai in nuna maki mugunta " aikam nan hankalin baby yakara tashi sai kuka kawai take tanacewa "Kayi hakuri...nidai bada Kai nakeba" "Naji" kawai yace yana rike da hannunta sukayi falo, baby lokarin kwace hannunta kawai take amman yariketa gam. Suna zuwa falo ya tsaya tare da jawota tafada jikinshi, fuskanta ya tallabo da hanuwanshi, ya kalli cikin eyeballs dinta sannan yace "Habibty...look at our beautiful home... Please kibani dama mu cuka soyayyanmu cikin gidan nan..let's have fun together please" baby batace komaiba sai kokarin kwace fuskanta take cos ko kallon gidan batayiba balle taga kyanshi. Cikin idonta yakurawa ido itakam sai kokarin cire hannunshi daga fuskanta take, ahankali ya Kai bakinshi kan nata bai ankaraba ta shafko lebenshi ta kasa ta gansara bashi cizo. Nantake yasaketa tare da lumshe ido dan zafi itakuma tayi cikin dakin dasuka fito dagudu. kafin yabude ido har tashiga ta maida kofan tarufe, hannunshi yasa yataba bakinshi don har lokacin bai baryi mashi zafi nantake lebenshi yayi ja, abinka da farin mutum. Ahankali yaje bakin kofa da niyyan budewq amman saiyajita kulle, ahankali yafara knocking yanacewa "Habibty come out let's eat" shuru baby tayi don lokacin kayan jikinta tafara cirewa, Kara knocking yayi "Please... Nasan baki ci komaiba just come out ko milk ne kisha kafin ki kwanta" still baby batace kalaba har saida tagama cire kayanta sannan ta matsa kusa da kofa tare dasa inlock tana cewa "Mr please go away" Aslam yanajin sanda tasa sakata, kanshi ya dora kan kofan sannan yace "Please kifito nayi maki alkawarin ba abinda zanyi miki" dan darian karfin hali baby tayi sannan tace "You and your fake promises...wai har yanzu kana tunanin Aishan five years back ce? Aishan da kullum zaka shiga dakinta kayi Mata abinda ka gandama sannan daga baya kayimata alkawarin bazaka karaba amman at long last what happened... You raped her" Aslam kwantawa jikin kofan yayi idanuwanshi rufe "Am sorry.. Wannan lokacin ya wuce...am now your husband... Please open the..." Bai karasaba baby ta katseshi dacewa. "I don't see you as a husband... I see you as a monster.. You better go and look for your wife don yanda kayimin nima sai narama.. Kuma wallahi ka Kara zalunta sai na gayawa parents dinmu kuma I promise you saikayi regretting aurena dakayi" Tana kaiwa nan tafara cire bra dinta tanacewa "Yaya na cire bra dina...come and take a look at my boobs" mamaki ne kwance kan fuskan Aslam don kofan yakurawa ido tamkar mara hankali donshi har yanzu bai yarda baby ce tayi irin wannan magananba kwantar da kunnenshi kan kofan yayi tare da lumshe idanuwanshi "Habibty...what did you say??" Baby banza tayi da shi har saida ta gama sannan tadawo kan pant dinta tana cirewa ahankali tana cewa "Yaya am also removing my panties...come a look at what alway drive you insane" nanfa hankalin Aslam yatashi don tamkar agabanshi take cire kayan, already he is feeling horny..buga kofan yayi ahankali kaman mara kuzari yana cewa "please wify open the door [10:05AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 馃挌馃挍鉂ゐ煉燄煉氿煉� SUNE SANADI 庐zuwairat 6鈨�5鈨� Abangaren mom kam tana ganin an maido su baba Asmau tashiga cikin tashin hankali don tsoron halin Aslam, wayan Aslam ta dinga kira Amman switch off. Mom kasa bacci tayi, da dad yadawo yaga tayi tagumi tambayanta yayi ko "lafia? Ko duk gajiyan bikinne" nan take sannar mashi Aslam yakoro wayanda zasu taya baby kwana dan daria dad yayi yanacewa ai gidanshine kuma ko sun kwanan gidan yau bazasu kwana gobeba so kawai ta kwantar da hankalinta. Ahaka mom ta kwanta Amman bata sami bacciba, abinda bata saniba shine amarya tana Chan tana shakan baccinta. The next day baby bata tashiba sai asuba, bathroom tashiga tayi alwallah tayi sallah sannan tazauna kan gado tana tunanin what's next dontasan haduwansu da Aslam bazaiyi mata dadi ba. Uban tagumin ta rafka tana tunanin abinyi, tafi minti 20 tana tunanin sannan daga baya tasaki wani irin shuumin murmushi, kome ta tuna? Oho. Komawa tayi ta kwanta ta rufe kanta da blanket. Aslam kam da kyar yasamu yayi sallan subhi don dawani irin azababben ciwon mara ya kwana. Allah ya taimakeshi bai hadu dasu Mahmud ba, yana dawowa ya koma upstairs ya kwanta. Fuskanshi har tadan fada don saboda ciwon ciki, kawai tunanin magagganun baby yake "I know ba yinki bane...nasan da akwai Wanda ya kimsa maki yin hakan...zaki gaya masu..." Da kyar yasamu bacci ya daukeshi. Mahmud da Yusuf sai jira suke Aslam yafito don atunaninsu side din baby ya kwana. Around 11 baby ta tashi da sauri ta mike ta dauko wata shot gown tasaka, ahankali taje ta bude kofan bedroom dinta batare da wata fargaba ba, ahankali taje wurin kofan falonta zata bude amman tsoro ya hanata don tana tunanin kada Aslam ya shafketa, tafi minti 15 tsaye wurin daga baya tayi shahada tabude, dagudu takoma bedroom dinta tare da Kara kullewa, kayan jikinta tacire tamaidasu Cikin wardrobe sannan tacire pant da bra dinta ta yagesu ta zubdasu nan kasa ta koma ta kwanta cikin blanket tare da baza gashin kanta kan gado. Shima Aslam around 11 yatashi yashiga bathroom yayi wanka yafito, ko mai bai shafaba ya yabude wardrobe din dakin yaga babu kayan sawa ciki don haka kayan dayacire ya maida. Ahankali ya fara sauka downstairs yana tsoron kada su Mahmud su ganshi amman saiyayi rashin saa suna zaune kan dinning suna hada tea, dukansu kallonshi sukayi da surprise afuskansu "Guy nan sama ka kwana?" Yusuf ya tambayeshi, Aslam hade rai yayi, sai suka lura da fuskanshi yadan fada, duk jikinsu yayi sanyi, baice masu komaiba ya wuce dakinshi, kayan jikinshi, wardrobe dinshi ya bude yadauko wasu combat three quarter tare da white t-shirt. Yana cikin saka kayan kaga wasu motoci kaman biyar sun shigo gidan da sauri ya karasa saka kayan jikinshi don yaje ya kwace keys din daya bari kofan falonta. Family ne sukazo gidan don ranan akeyin walima. Cikin motoci biyar din dasuka zo gidan su mommy London da mommy KSA sai yayyen mom su uku tare da yauwan Maami biyu, suna zuwa suka shiga cikin central falo sannan suka ciga side din baby, baby najin sallaman su mommy London a falo tafara kuka, abinka da gwanan kuka nan take ta hada zufa ga hawaye sharkaf, karasawa sukayi bakin kofanta suna knocking, baby tanajin sunyi knocking tafaracewa "Yaya dan Allah kayi hakuri dan kar ka kara...wallahi mutuwa zanyi" su mommy London dake tsaye bakin kofan bedroom dinta suka kalli juna sannan mommy London tace " Aisha mune...open the door" baby dan daria tayi sannan tacigaba da kuka tamike tare da yaye bedsheets din ta daura sauran kuma na jan kasa ta bude kofa nan take ta fada jikin mommy London tana kuka kaman da gaske. Mommy London rungumeta tayi "Aisha what's the problem?" Ta tambayeta. Adai dai lokacin Aslam yazo bakin kofan falonta saiji yayi baby nacewa "Mommy...yaya kasheni zaiyi...don Allah kutafi dani gidan kar ya karamin..." Mamakine kwance kan fuskan Aslam don sam bai san inda ta dosaba, cikin falon yashiga tare dazuwa bakin kofan dakinta dukansu juyowa sukayi suna kallonshi mommy London hararanshi tayi itakuma baby bayan mommy London taboye tana kuka. Aslam mutuwan tsaye yayi, dakin ya kalla saiyaga pant da bra din baby yage akasa. Tunda aka haifeshi baitaba jin humiliation irin na yauba, bai yarda mata nada sharriba sai yanzu. Baby kankame mommy London tayi tanacewa "Mommy Ku maidani gurin mom please" Aslam kallonta yayi, baby dan lekashi tayi suka hada idodashi tayi mashi gwalo. Aslam kaman ya mutu don bakin ciki da kunya, kaman yabude kasa yashiga, mommy London ta kalleshi tayi sannan tace "I'm disappointed in you" tana kaiwa nan tamikar da baby suka shiga bathroom, kallon yanda baby ke tafiya kaman mai tatata, ahankali yajuya yabar wajen ahankali saiyaji yar uwan maami nacewa "Yayan yanzu basu da hakuri..har yayyen baby dasukazo nan kwana ya Kora...amman gashi yabiya bukatarshi daita amman ko ya gasata bazai iyaba" Aslam bai ankara ba yaji hawaye nazubo mashi. Da sauri yafice daga side dinta tare da shiga side dinshi baiga kowaba, car keys dinshi ya dauka ya fixge motanshi yabar gidan. Direct gidansu yatafi, still da akwai baki gidan, dakin mom yatafi yaci saa bakowa, kan gadonta ya kwanta yana kuka, baa dadeba sai mom tashigo, da sauri mom takaraso wurinshi "Sweetheart lafia?" Ta tambayeshi, bai iya amsawaba saboda irin kuka dayake, hankalin mom tashi yayi don atunaninta wani barnan yakara yiwa baby "Hala halin dabbancinka ka Kara aikatawa" mommy ta tambayeshi, Kara fashewa da sabon kuka yayi, "Mommy banyi Mata komaiba" yafada cikin kuka, ",then meya faru kake kuka haka ga gida cike da baki?" Mom ta tambayeshi tana dafa kafadanshi, kanshi yadaga yakalli "Mom baby ta shayar dani kunyan da har in mutu bazan mantaba...she gave me the humiliation of my life" yafada yana kuka. "Me tayi maka?"mom ta tambayeshi. Nan ya sanar da mom abinda baby tayi. Daria mom tayi sannan tace "son what do you expect?... Kana tunanin daga zuwanta zata sakar maka jiki bayan abinda kayi Mata?... Kuma gashi bason auren takeba...kayi hakuri ka dinga lallaahinta, she will come around" dan goge hawayenshi yayi sannan yace ",mom taya zan lallasheta bayan tun jiya kofan dakinta kulle take?" Daria mom takarayi sosai "Ai sanin halinkane yasata yin hakan" dan shafa kanshi yayi yana murmushi tare da goge sauran hawayen fuskanshi. Mikewa yayi mom ta kalleshi "Ina zaka yanzu?" Mom ta tambayeshi "Zan koma gida" "Kayi zamanka nan tunda mutane na Chan zaayi walima da yamma sai ka koma gida" baiyi mata gardamaba yakoma ya kwanta, tambayanshi mom tayi ko yaci abinci yace Aa, mom sawa tayi aka kawo mashi abinci. Achan gidan amarya mutane sun cika. Bayan tafito daga wanka aka tsantsaramata makeup aka sakamata sphaire gown red, kanta babu dankwali, gashin kanta ya sha gyara. Daman an bada Order abinci plate dari da hamsin sai kayan sha kala2 tare da snacks. Mutane sai yaba gidan kawai suke amarya kam tunaninta daban don gani take Aslam yana iya zuwa ya dauketa daga cikin mutane, don ita yanzu babu abinda take tsoro kaman haduwanta da Aslam, bayan sallan magrib mutane suka fara watsewa nan hankalin baby ta tashi banda kuka babu abinda takeyi.7:30 su maryam sukayi mata bankwana inda Yusriyya ta Kara kimsa mata yanda zataci uban Aslam dan ko kadan batasan Aslam. Da kyar suka kwace kansu daga rikon baby sannan suka wuce. Da sauri ta kulle koina har back door. Sannan ta fara yawo cikin part dinta, har saman bene tahau sannan tadawo ta ciga underground din side dinta, dadi taji dataga store dinta shake da kayan abinci kala2 sannan manyan freezer biyu cike suke da veggie da nama. Tasan ko shekara Zatayi batada matsalan abinci. Dakinta takoma tayi sallan ishai tana idarwa taji shigowan mota, mikewa tayi takoma falo, curtain din window tabude don ganin Wanda ke tahowa, Aslam tagani yafito daga cikin mota, bude curtains dintayi sosai yanda zai ganta. Aslam na naga Kai ya hangi baby tsaye abakin window tana yimishi sexy look, ahankali ya karaso bakin window, kura mata ido yayi itakuma tana kallonshi tana cije lebenta na kasa at the same time tana saka yatsanta a baki tamkar yanda yan bariki keyi hannunshi ya dora kan glass din itama hannunta ta dora kan saitin hannunshi, kurawa juna ido sukayi saiyaga tamkar Ariana grandes yake kallon don suna Kama da baby sosai. Idanuwa kawai baby tadan fita, bai ankaraba baby ta saki curtains din. Da sauri yashiga central falo, kofan side dinta yayi kokarin budewa amman kulle, nan ya tsaya yanayi mata magiyan ta bude amman uffan bataceba. Side dinshi yashiga, amman baiga su Mahmud ba, calling Yusuf yayi, nan yake sanar mashi daddy London yace su koma gida, Aslam baice komaiba ya katse wayanshi. Gidan ya zagaya ko zai samu hanyan dazai sadashi da side din baby Amman bai samuba. Central falo ya koma ya zauna tare da kurawa side dinta ido. Yafi hour daya zaune sanna ya fiddo wayanshi yabude datanshi saiyaga baby ta turo mashi video budewa yayi saiyaga baby ce kwqnce cikin bathtub kusan dukkan boobs dinta awaje. Sakin wayan yayi ya kwanta kasan carpet tare dayin rubda ciki. [10:06AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 馃挌馃挍鉂ゐ煉燄煉涒潳 SUNE SANADI 庐zuwairat 6鈨�6鈨� Abu kaman wasa yazama serious don yanzu satin baby daya agidan amman ko dawasa bata bude kofan dakinta. Aslam kam duk yarame donshi irin mutanen nan ne masu sauri adjusting to situation, kullum a falo yake kwana ko Allah yasa baby ta bude kofa. Arana dad yakirashi yafara zuwa aiki amma Aslam lankwace murya yayi yace shi bqshi da lafia. Daman mom tayiwa dad magana ya kyaleshi tukunnan. Aslam kam yanzu yake bakin cikin manyan kofofi don ko irinshi hamsin basu iya balla kofan. Kullum ana kawo abinci daga gidan mom amman aslam kadai ke ci saiya bawa maigadi sauran don daya kira baby tazo taci abinci saitace bazataciba daman ita ba gwanar cin abinciba kuma acikin kwananki mom takawowa baby mai aiki har biyu amman kememe baby taki budemasu wai bata bukatan mai aiki dontasan inhar tabude kofa babu abinda zai hana Aslam cin ubanta ko gaban waye kuma abinda yake Kara tadamata hankali shine tasan abinda zaiyi mata don in dukanta zaiyi zaifimata sauki, kuman cikin satin dayan babu kalan nude picture din da bata tura mashi shikuma kaman maye saiya kalla daga karshe ciwon ciki ya addabeshi.Yau yana zune aside dinshi tunanin duniya ta isheshi donshi yanzu regretting auren baby yake don magananta yazama gaskiya datace saiyayi danasanin aurenta. Agogon hannushi ya kalla yaga karfe tara na dare, jiyayi wayanshi na ringing dauka yayi saiyaga baby ce ke kiranshi, ajiye wayan yayi baiyi picking ba, ringing tacigaba dayi har ta tsinke, few seconds wayanshi takara ringing kaman kar ya dauka amman sai yayi picking tare dasa wayan a speaker, jiyayi baby nasauke wani irin nishi mai sanyi, lumshe ido aslam yayi saiyaji baby tanacewa "yaya...please kazo...nakasa bacci" tafada cikin wani irin lustful voice, aslam kara lumshe idanuwa yayi baice komaiba baby takara cewa "Yaya please come and hug me am feeling cooled.." Ajiyan zuciya aslam ya saki sannan yabude baki ahankali yace "Aisha what have done to deserve such maltreatment..."yafadamuryanshi na shaking dan daria baby tayi sannan ta Kara makale murya tace "Wasssh yaya hearing your voice has made me wet...am feeling ticklish under me..please yaya kazo kafin in mutu..." Aslam lashe baki yayi kaman maye ya sake cewa "Baby am your husband...wallahi duk abinda kike yimin in ban yafe makiba allah bazai yafemakiba..." Baby ta katseshi dacewa "Wayyo yaya muryanka akwai sugar...kashigo na bude maka kofa...i need you please" aslam bai sauraretaba yacigaba dacewa "Please tell me abinda zanyi ki yarda na yi nadama..wallahi da wuka kika chakamin in mutu yafiyemin wannan azaban da kike shayar dani..." Dan daria baby tayi sannan tace "Am serious...kazo mu raya wannan daren..." Shuru aslam yayi for a while sannan yace "Baby waya koya maki maganan banza haka?" "Kai...kamantane?..ka koyamin abubuwa da dama...kazo nima idan koyamaka abubuwan dana koyadaga internet" "Aisha kinsan da akwai yaranda ake raping batare da an nemi yafiyansuba?...da akwai yaranda akeyi zalunci fiye da abinda nayi miki amman ko hakuri ba abasu balle ashe su yafe...aisha na nemi yafiyanki har na gaji...please kibar komai yawuce...inda kin amince da tuni mun zama daya" kuka baby tafara yi tana cewa "On behalf of molested kids all over the world Allah yaisa...hakuri bashi da amfani" ahankali aslam yace "Please ina kara neman yafiyanki...please fine a tiny place in your heart to forgive me..abinda nayi miki is the worst thing that i have ever done" baby dake zaune kan gado daure da towel tadan share hawayen fuskanta sannan tace "Na yafe maka amman bazan mantaba" "In da gaske kin yafemin ki bude kofanki please nayi maki alkawarin bazanyi miki abinda bakisoba...remember how pleasurable my romance is" tsigan jikin baby yatashi don yanda yayi maganan cikin wani irin murya, lumshe idonta tayi tare da tuna yanda aslam ya iya sarrafa mace, amman in ta tuna azaban dake tare da kwantawa dashi sai tsoro yakara kamata..aslam ya katseta dacewa "Please...kinsan we are married kuma komai is halal...pleasure lets give our self pleasure for its our time" still baby shuru tayi tana tunani wata zuciyan nace mata ta bar komai yawuce tunda haka allah ya kaddara kuma wata zuciyan nace mata takara shin ubanshi, aslam najin tayi shuru yasan magananshi na ratsa ta yakara kwantar da murya yace "Please habibty in kika budemin kofa nayi miki alkawarin zan yafe maki dukkan abinda kika yimin cikin kwanakin nan kuma bazan aiwatar da abunda nayi niyyaba" darian kasan makoshi baby tayi tana tunanin ashe har wani abu yakara yin niyyan aiwatarwa, bari idan kara koya maka hankali, mikewa tayi da wayan akunnenta, kitchen ta shiga ta dauki fairy dish washer tadawo bakin kofan falonta ta zubashi kasan tiles sosai sannan ta taka ahankali tabude sakatan, aslam nake sauraronta yaji kaman ta bude sakata, ahankali baby tace "Na bude kofan...but promise you will not hot me?" Tafada kaman da gaske, wani irin sanyi aslam yaji tare da mikewa yana cewa "Thanks you so much allah yasaka maki da alkhairi" baby hararan wayan tayi tare da komawa baki kofan bedroom dinta tayi ready tana jiran shikowanshi, shikuma jarabban da sauri ya ajiye wayanshi yafito ba takalmi kafanshi, yana zuwa bakin kofan ya hangeta tsaye bakin kofan bedroom dinta daga ita sai dan karamin towel, murmushi yayi yana kallonta from head to toe, sarkan kafanta sai walkiya yake itama wani kasaitattan murmushi ta sakar mashi, ahnakli ya saka kafa kan bakin kofanta, haba nan take tsantsin wurin ya kwaceshi...ji kake tim maza sun fadi, baby rike baki tayi tana daria tana cewa "Lalll..yaya ya fadi" at that moment sai aslam yaji sonta yafita daga ranshi, wani irin haushinta ya kamashi, jiyake kaman yayi tsunsu ya shaketa, da kyar yamike zaune keyanshi nayi mishi zafi abinka da dan madara, baby kuma kafanta daya falo daya bedroom tayi ready sai darian mugunta takeyimishi wani irin kallon tsana ya watsa mata sannan yayi kokarin mikewa amman sai takara faduwa still keyanshi ya buge da tiles wani irin azaba yaji yana ratsa shi ahankali ya Kai hannunshi keyanshi saiyaji dumi kallon hannunshi yayi saiga jini, ido baby dake kallonshi tazaro, irin kallon da RK keyi in ranshi ya baci ya watsawa baby sannan yace "Aisha ko kece autar mata na hakura dake sannan inson in jaddada maki ki kara security a kofanki don na rantse da wanda ya busamin rai duk ranan da na kamaki wallahi sainayi miki abinda har ki bar duniya bazaki bantaba" baby harara ta watsa mashi tanacewa "Kayimin abinda allah baiyiminba" tana kaiwa nan ta shige dakinta tare da kullewa, aslam najin jini na zuba daga keyanshi, kara mikewa yayi da kyar yana dafa bango yafice daga falonta tare da rufe kofanta da karfi. Yanazuwa sidedinshi ya tsaya gaban mirror tare da sa wayanshi keyanshi yana kallon inda jini ke zuba. Mukullin motanshi ya dauka tare da ATM dinshi. Wayanshi ya dauka yakira dad ya sanar dashi zaifara aikin gobe dad ya tambayeshi jikinfa koda sauki ya amsa mashi da eh. Check book dinshi ya dauka yarubuta check din 500k ya saka cikin aljihunshi, fita yayi tare da danne tissue a keyanshi, gaban motanshi ta tsaya yakira maigadi, yanazuwa ya mika mashi check din yace mashi ya tafi zai kirashi inyadawo daga tafiya sannan ya umarceshi ya kashe generator tare da cire fuse din gidan gaba daya. Baby najin ankashe wuta ta Kama kuka don babu abinda take tsoro kaman duhu. Nan take tsoro yakamata gashi tana tsoron tafita falo don gani take aslam bai fitaba. Gaban gadonta ta zauna tadinga kuka. Mom taso kira amman tabar wayanta kitchen. Aslam na fita ya kulle gidan daga waje yatafi hospital aka duba mashi kanshi sai yayi saa ciwon baiyi zurfiba. Wanke mashi akayi sannan akasa bandage. Yana fita daga hospital yanufi gidanshi na sharada. Kwantawa yayi yana tunanin abinda zaiyi wa baby ranar da ya kamata. Yana cikin tunani har bacci yayi gaba dashi itakam baby aranan batayi bacciba don'gani take wani zai kamata. Sai dagari ya waye sannan tayi bacci. Gari nawayewa Aslam ya shirya cikin manyan kaya tare dasa hula don kada ciwonshi ta fita. achan ya tarda dad, dad kallonshi yayi yana mamakin irin raman Aslam amman baice mashi komaiba. Dad introducing Aslam yayi amatsayin MD sannan ya tafi, Aslam bai samu matsala aikinshiba saiyaji yadan samu natsuwa cikin zuciyanshi. Baby bata tashiba sai 12 na rana da sauri ta fito falo tana tafiya ahankali, kallon koina tayi ta tabbatar bakowa falon sannan ta kulle kofanta. Kitchen ta shiga ta dauki wayanta amman saita ga battery dinta wayam saboda datanta bude take, power bank dinta ta dauko shima babu chargi kuka tafari. Aslam kiran mom yayi ya sanar daita abar kawo abinci wai baby tace zatacigaba da dafawa mom dadi taji sosai. Yau kwana 10 da faruwan hakan Aslam bai koma gidaba kuma hankalishi kwance itakuma baby tarame don bata baccin dare saboda rashin wuta gashi tun ranan babu charging wayanta, kuma tayi kokarin fita amman taji ankulle gidan daga waje kuma babu abinda ke keeping dinta busy kaman wayanta. Da dare yayi bata Kara ganin haske sai wacegari. Bangaren mom kuwa tayi trying number baby har tagaji kuma data Kira Aslam saiyace lafianta lau kawsi batason anfani da wayane. Aranan mom tashirya tare da sultan sukayi gidan Aslam don sam tasan akwai matsala, around 4:35 suka iso kofar gidansu parking driver yayi agefe dayaga kuba abakin gate, wayan Aslam takira ta tambayeshi ya akayi gidan ke kulle yace mata gashi nan zuwa mom tace tare suke da babyne da gidan ke kulle bai ce komaiba ya taho gida, within 30, yaiso gidan mom kallon yanda yakoma take, gaisawa sukayi mom tace "Ina baby take?" Ya tambayeshi "Mommy fita takeyi batare da izininaba " yayi Mata karya bude gidan yayi yashiga da motanshi sannan su mom suka shiga da motansu. Baby dake zaune falo tayi saurin komawa bakin window ganin Motan Aslam yasa taja tsaki amman tana ganin daya daga ciki motan mom tabude kofa tafito dagudu. Mom na fitowa ta rungumeta tana kuka. [10:06AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 鉂ゐ煉涴煉氿煉熲潳馃挌 SUNE SANADI 庐zuwairat 6鈨�7鈨� Mom itama rungumeta tayi tana shafa bayanta tana murmushi, Aslam yana ganinta ya hada kiran sama dana kasa, dauka sultan yayi ya rungume don yayi missing dinshiba. Mom kalloshi tayi "Daman dagaskene tana cikin gidan ka kulle? "Mom ta tambayeshi, baby zatayi magana yayi saurin cewa "Mom yawo take zuwa kuma bada izininaba" baby bqki tabude, mom kallonta tayi "Baby da gaskene?" Ta tambayeshi, baby wani sabon kukan tafara tana cewa "Wallahi mom karya yakeyi..." Aslam katseta yayi tare da Kara shanmur Dan uwarki nikeyin karya? " yafada afusace, baki mom tabude tana kallonshi "Meye na zaginta...wato bazaka bar halinkaba KO?" Shuru yayi baice komaiba sai hararanta yake, "Sorry anty baby... Stop crying" sultan yace Mata saita daga kanta ahankali ta harareshi, dukansu cikin falo suka nufa baby tana kuka tana cewa "Mom dan Allah ki tafi dani gida...wallahi yaya cikin duhu yake barina" mom kallon Aslam tayi fuskanta murtuke tace "Is she saying the truth?" Mom ta tambayeshi, dan girgiza Kai yayi sannan yace "Aa..generator ya lalace" haka suka shiga falo sannan mom tashiga side din baby sai yabon gidan take itakuma baby sai kuka take, Aslam side dinshi yatafi da sultan, sai surutu yake yana koyawa Aslam school rhyme dinshi. mom tambayan baby tayi ko tana bawa Aslam hakkinshi abinka da iyayen zamani baby batace komaiba sai kukatake tanacewa "Mom gaskiya ki tafi dani gida...yaya azzalumine...mommy please take me away from here" mom rungumeta tayi tana rarrashinta, wani abu mom tafiddo cikin bag jikanta ta kalli baby tace "Habibty kije ki dauko madara kisha wannan maganin" baby kallon mom tayi "Mommy wannan na minene?" Dan murmushi mom tayi tare da goge hawayenta sannan tace "don't mind... Kawai dauko cup da milk" babu gardama ta dauko abinda mom tabukata daga cikin kitchen. Mom hada mata Maganin tayi tabata tasha sannan ta mika Mata sauran sannan tace "Ki boye sauran Zan Kira ki lokacin daya kamata ki karasha" baby mikewa tayi ta kaishi cikin kitchen zaman sukayi baby ta dora kanta kan cinyan mom, itakuma mom tana bata shawara kan yanda zasu zauna lafia ,baby na jin mom kawai don sam bata da niyyan daukan shawaranta. Sai bayan sallan magrub mom tace zata tafi baby sabon kuka ta fara tana cewa "Mom ki tafi dani...banason zaman gidan nan" "Kiyi hakuri kinji gidan miji shine abin alfaharin ga kowacce mace" girgiza kanta tayi tqna cewa " no mom please i will follow you" mom batace mata komaiba tace "Je ki kirawomin sultan zamu wuce tunda sun dawo saga masjid" makale kafada baby tayi sannan tace "Mom banzu side dinshi nidai" kallonta mom tayi "Bangane ba...kina nufin bakizuwa wurinshi? ...ko aiken dana yimiki kikeson ki" wani kuka tafara tanacewa "Mom ki kirashi awaya kawai..." Mom daka mata tsawa tayi " common je ki kiramin sultan nace banason gardaman banza" baby turo baki tayi sannan ta mike gaban ta na faduwa, tana zuwa central falo ta tsaya don ganitake Aslam na iya kamata, tafi minti biyar tsaye tana fargaban shiga daga baya tayi shahada, ahankali tafara takawa har ta kai bakin falonshi ahankali ta bude, aslam da sultan suka kalleta, aslam daure fuska yayi yana kallonta shima sultan kallonta yake, bata shiga cikin falonba ta tsaya daga bakin kofan ta daure fuska "Kai kazo ku tafi" tafada, tana kaiwa nan ta bar wajen aslam yabi waist dinta da kallo tare da yin kwafa, sultan mikewa yayi yabi bayanta shima aslam bayansu yabi, mom tana tsaye tana jiran isowan su sultan, baby bayan mom ta tsaya tana kuka wai ita dole zatabita. Sultan wurin mom ya rugo shikuma aslam bakin kofanta ya tsaya, waje dukansu sukayi muryan baby sai tashi take kaman wata yar yarinya saida suka Kai bakin kofa takara rushewa da sabon kuka tana cewa "Wallahi mommy binki zanyi" mom banza yayi daita tabude bayan mota ta zauna shikuma sultan yabude gaban mota yazauna gefen driver, baby da sauri tabude dayan side tazauna tana kuka, Aslam saka hannuwan cikin aljihu yayi yana kallonta cikin ranshi yana cewa dole ki kuka yarinya don yau na lahira saiya fiki jin dadi, mom zare Mata idotayi datafita amman sai taki, Aslam Kara murtuke fuska yayi yace "Mom ki tafi daita kawai mana tunda ba dole bane zamanta anan..." Hararan da mom ta watsa mashi yasa shi yin shurun dole, "Kazo kariketa mana" mom tace mashi, baby najin ance yazo yariketa tayi saurin fita daga cikin motan don sai lokacin ta tuna abinda tayi mashi, Aslam kam murmushi mugunta yayi ya nufeta itakuma mom tayi saurin rufe motan driver yajasu suka bar gida, baby baya2 tafarayi dataga daga ita sai Aslam. Dagudu baby tashiga Central falo shima DA gudu yabi bayanta tana dai2 da shiga falonta ya kamata. Wani Kara baby ta fasa tana zillo tana cewa "Dan Allah kayi hakuri...natuba...bazan karaba" baice mata komaiba ya fixgeta yayi side dinshi daita. Ihu tadingayi har da kwsnciya kasa amman ko kallonta baiyiba ya dinga janta kasa, "Wayyo....na shiga uku na lalace...please yaya kayi hakuri...dan son annabi kayafemin" baice mata komaiba ya cigaba da janta har saida suka Kai side dinshi sai ya wullata cikin falon tare da tsayawa yana kallonta baby kam saida tadinga ja da baya har saida taji bango sannan ta tsaya tahada kanta da kwaiwa tana kuka. Aslam hannu ya saka cikin aljihunshi yana kallonta fuskanshi babu alaman wasa, "Wa na Kama?" Ya tambayeta cikin kakkauran murya. Baby Kara rushewa tayi da kuka at the same time tana yarfe hannuwa , Manage yau ban wuni gidava [10:06AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 鉂ゐ煉氿煉涴煉燄煉涒潳 SUNE SANADI 庐zuwairat 6鈨�8鈨� "Dan Allah yaya kayi hakuri...sharrin shaitan ne...bazan karaba" kallonta yayi with disgust sannan yace "Aikam shaitan yajamaki..." Wurinta ya nufa, kokakrin guduwa tafari Amman yakara chapkota ya nufi bedroom dinshi daita baby sai kuka take tana tirjiwa amman janta kawai yake. Janta yayi har gaban wata locker, hannuwanta biyu ya hada cikin hannunshi daya sannan yabude locker da dayan hannunshi, wata ash din salotape ya dauko, baby sai ihu take amman ko kallonta baiyiba, cikin mugunta ya daure hannunta dashi, baby kuka take kaman ranta zai fita tana cewa "Please kar ka daureni...wallahi bazan Kara guduwaba...please" bai sauraretaba ya tureta ta fadi kan gado ya hade kafafunta biyu ya daure, baby sai musurniya take amman takasa tashi ko kallon inda take baiyiba ya yashige cikin bathroom, alwallah yayi yafito har lokacin baby bata bar kokarin tashi daga kan gadonba, tana cikin hakan ta fadi daga kan gado ko kallonta baiyiba ya yafice tare da kulle kofan. Masjid ya tafi yayi sallan ishai sannan yadawo gida, alokacin gidan yayi duhu sosai don har lokacin bai kun generator ba. Bai shiga bedroom ba ya dauki wayanshi tare da makullin motanshi ya fice daga gidan yanajin baby sai cewa take "Yaya kaine?...yaya motsi nakeji...dan Allah ka kunceni bazan karaba" haka tacigaba da kuka har bacci yayi gaba daita. Aslam cikin gari yaciga yana driving yana tunanin abinda zaiyiwa baby ya huce don tunda yake babu Wanda yataba yimashi abinda baby tayi mashi. Sai da yagaji da driving sannan ya tsaya wani babban restaurant ya sayi pepper chicken sannan ya shiga wani supermarket yasa foreign milk sannan yayi gidan. Around 11:10 ya dawo gida, generator ya kunna sanna ya shiga cikin central falo, direct side dinta yayi ya dauki hijab dinta tare da wata zani daya gani kan praying mat dinta sannan ya dawo side dinshi , kofan bedroom dinshi yabude ya hangeta kwance sai ajiyan zuciya take kayan hannunshi ya ajiye yabude fridge ya dauki bottle water mai shegen sanyi ya balle marfenshi yazo dab daita ya zuba mata ruwan aikam nan take ta farka suna hada ido takara fashewa da kuka, mamaki yake yanda baby bata gajiya da kuka don tana iya kwana ta wuni tana kuka batagajiba. cike da mugunta ya cire salotape din hannunta dana kafanta duk sai wurin daya daure yayi ja, jata yayi ya wullata cikin bathroom sannan yace "nabaki minti uku kiyi alwallah ki fito" dajin muryanshi kasan babu wasa. Ko minti biyu batayiba tayi alwallah tafito, abakin kofan bathroom ta tsaya kallonta yayi sannan ya kalli hijab dinta, asanyaye ta daukesu ta hau kan wani lallausan carpet tayi sallan magrub da ishai, duk dukawa dazatayi idon Aslam kan ass dinta sai shafa sajenshi yake ahankali. Tana idarwa ta kasa tashi don tsoro Aslam alwqllah yayi ya shige gabanta yayi Mata umarnin tabishi suyi sallah babu gardama tabishi sukayi sallah rakaa biyu yayi adua ya mike , ita kuma ta kasa mikewa sai adua take Allah yakareta daga zaluncin Aslam. Tafi minti ashirin zaune "Dalla malama tashi muci abinci" ya daka Mata tsawa, jikinta na rawa tace "Nakoshi" tace kasa2, "What did you say??" Ya tambayeta da sauri tace "Zanci" mikewa yayi ya bude kayan tare da cups ya zauna yafara ci. Baby tsaye tayi har saida ya watsa Mata mugun kallo sanna tayi saurin zama tafa ci, wani cup yacika da milk ya ajiye gabanta, ko cinyan kaza daya bata ciba taja baya tare dacewa "Nakoshi" hararanta yayi "Uban wa kika ajiye wa madaran" da saurin ta dauki cup din tadan sha kadan ta ajiye sauran bai kalletaba yace "Finish it...and don't let me repeat my self" da sauri takara daukan kofin ta kafa kai ta shanye dukda jitake kam tayi amai. Aslam bai kalli inda takeba har saida ya gama abinda yake sanna ya ya kulle kofanshi, duk motsin dazaiyi saita raxana wanka yayi ya fito daure da towel akugunshi daya kuma a kafadanshi kallonta yayi "Go and take a shower" ya umarce ta, amma bata daga kantaba balle tayi abinda yasata, saida ya gama gige jikinshi sannan ya nufota still daure da towel, tana ganin yayo kanta tafara kuka Tana cewa "yaya kayi hakuri...nayi wanka dazun" banza yayi daita yazo ya fixgeta yayi bathroom daita kuka takara fashewa dashi " yaya kabari zanyi wankan da kaina...please zanyi..." Bai saurareta ba ya direta cikin bathtub, yafara kokarin shire mata body hug din dake jikinta rike mashi hannu tayi tana bashi hakuri, aikam bai gyaleta har saida ya cire mata rigan nan fa boobs dinta suka baiyana kasancewan babu bra ajikinta, nan take yanayinshi ya chanza amman sai yayi controlling kanshi, leggings dinta yafara cirewa baby kam sai kuka take tana bashi hakuri amman bai sauraretaba har saida ya gama cirewa dan dark blue bikini dinta ya fito kayanta yafita dasu ya barta nan tana kuka kafin ya fita ya juya ya kalleta sannan yace "Nabaki minti biyar ki fito..in ba hakaba na lahira saiya fiki jin dadi" yana kaiwa nan ya fice, baby da sauri tayi shower tana kuka tana tunanin abinda zai sameta yau don tasan babu abinda zai hana aslam kusantanta. Yana fita yakira assistant dinshi ya sanar dashi bazai zo aikiba gobe. Baby na gama wanka ta fito daure da towel kanta kasa sai kuka take shikuma aslam yayi balance kan gado kallonta yayi from head to toe sannan ya maida idanuwanshi kan cinyanta, akasalce yace "Aisha kizo ki koyamin abubuwan da kika koya daga internet" yafada babu wasa tattare dashi, hannu baby tafara yarfewa tana cewa "Wallahi da wasa nake..babu abinda na koya..wallahi ban iyaba..." Tafada cikin kuka, lumshe idanuwanshi yayi batare daya budesuba yace "Ki nuna min parts of the body dinki kaman yanda kike turomin cikin waya" yafada muryanshi na fita ahankali "Yaya bani baceba..." Tafada cikin kuka bude idonshi yayi ahankali yana dan daria don yanda tayi maganan "To wacece?" Ya tambayeta "Nima bansaniba" ta amsa mashi tana kuka dan daria ya yi "To yanzu da kika ji muryata kinyi wet?..tunda kince muryata sugar" "Ni ban fadi hakaba" "Wai baby ina rashin kunyanki...ina fitsaranki...ina rashi daanki...baby wai kamanni ki kada har kisa inji ciwo kuma kiyimin daria....kuma kika tozartani gabansu mommy lindon anyway nima yanda kuka jimin ciwo baki bani hakuriba nima bazan baki hakuriba in na gama jimaki ciwo" baby kara sautin kukanta tayi tana cewa "Yaya please kar kara jimin ciwo...wallahi mutuwa zanyi" "Bazaki mutuba...so kizo mu raya wannan daren" yana kaiwa nan ya mike yanufeta yana cewa "Stop wasting my time" baby matsawa tadingayi baya tana kuka amman ya kamata tare da cire towel dinta ya rage daga ita sai pant, dagata yayi ya hau kan gado daita baby sai kuka take, haye kanta yayi sannan ya hade bakinsu waje daya yana kissing dinta, itakuma sai gumke bakinta take Amman yana taba boobs dinta tabude bakin, romancing dinta yafara yi sosai sai ya Lura tana jin dadin abinda yakeyi mata shi kuma baison haka don so yake ya wahalal daita kaman yanda ta wahalal dashi, barin romancing dinta yayi ya cire pant dinta nan take ta bude idonta tafara kuka "Yaya please muyi wasa kawai.." Banza yayi daita don ko kadan baisan faranta mata, da karfi ya fara kokarin introducing kanshi cikinta amma sam bai sami hakanba baby kam sai ihu take, tana bashi hakuri amman already ya fita hayyacinsa, ahankali ya bude idonshi ya rufe bakinta da nashi sannan ya forcing kanshi ciki, dukda ya rufewa baby baki saida da tayi wani irin kara, aslam shima saida ya shiga yanayinda bai taba shigaba don surutai kawai yake ko kadan baijin ihun baby balle ya sassauta mata, thrusting kawai yake kaman wanda akace inbakayi da karfiba zaa kasheka, baby tun muryanta na fita har yabar fita, duk ta yageshi da farshenta kasancewa tana barinsu, aslam kaman mahaukaci haka yakoma don koda ya kusanceta da farko baiji yanda yake ji yanzuba, kaman ya maidata cikin ciki don yanda ya makalkaleta bakinshi yakai saitin kunnenta yace. "Baby jikinki sugar..." Yafada muryanshi na rawa, haka yacigaba da going back and fro for more than 40 minutes sannan ya sami natsuwa alokacin tamkar numfashin baby zai dauke don wahala. Gefenta yakoma ya kwanta yana kallon yanda take haki hawaye na zuba ta gefen idonta. Kaman ya rungumeta don son da kauna amman saiya basar. Bayan kaman minti ashiri ya mike ya shiga bathroom yayi wankan sarki sannan ya hada mata ruwan dumi cikin bathtub wata zuciyan sai gaya mashi take ya gyaleta amman saiya kasa. Fitowa yayi daga bathroom, alokacin baby har tayi baccin wahala, daukanta yayi saita fara kuka muryanta na fita kadan2, cikin ruwan ya sundumata, ta fasa kara don azaban datakeji yafi na farkon saita ji haushin mom datasa ayi mata stiching, bayan kaman 15 minutes ya fiddata sannan yace "Nabaki minti biyar kiyi wankan sarki " yana kaiwa nan ya fice abinshi, baby tana kuka har ta gama wanka tafito daure da towel tafiyanta ahankali, bakin kofan ta tsaya kanta kasa sannan tace "Zanje in kwanta" tafada ahankali banza yayi daita ya mike ya kulle kofan tare da cire keys din kofan yasakasu karkashin filonshi yayi kwanciyansa, baby tsayuwa tayi wurin daga baya taji kafanta yayi tsanyi, kasan wurin ta kwanta tana kuka ko minti biyar baayiba bacci ya dauketa, bayan kaman minti ashirin ya dauketa ya maidata kan gado tare da rufemata blanket. Around 4am aslam ya tashi, komaws yayi kusa da baby yafara romancing dinta ahankali ta bude ido, kuka tafari tana bashi hakuri "Yaya mutuwa zanyi..." "In kin ga na kyakeki to nayi five round..so ki bar wahallal dakanki and pass me your body. This page is dedicated to you guys Fiddausi Sodangi And Asmy B Aliyu Allah ya suburbudo maku albarka. [10:06AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 鉂ゐ煉涴煉氿煉燄煉涒潳 SUNE SANADI 庐zuwairat 6鈨�9鈨� Romancing dinta kawai yake itakuma kuka take tana bashi hakuri amman ko ajikinshi, saida ya gama romancing dinta sannan ya juyar dabayanta, da karfi ya dukar daita yafara riding dinta baby sai ihu take dukda muryanta baya fita ko kadan shi kuma kaman kara tirzashi take, jiyake ko shekara zaiyi bisa kanta bazai gaji daitaba, wannan karan ya kusa hour daya sannan ya sami natsuwa baby kam jitake inama mutuwa yazo yadauke kawai ko tabar jin azaban dataji, tankar tayi sarki da ruwan attaruhu haka takeji, aslam kam ji yake tamkar anyi mashi albishir dagidan aljanna haka yakeji don wani irin farin ciki da son baby ke ratsashi, mikewa yayi yashiga bathroom yayi wanka sannan yakara zuba mata wasu ruwan cikin bathtub, kara daukanta tayi saiyaji duk jikinta ya saki nishi kawai take a hankali, yana sakata cikin ruwan tarikeshi gam buge mata hannu yayi ya kara danneta cikin ruwan, daga kanta tayi ahankali ta kalkeshi sannan tace "Yaya..dan allah...ka bar...fushi dani haka nan...ko...shekara nayi ina yimaka ba daidaiba wannan hukuncin yaisa hakan nan...."aslam kallonta ysyi sai yaji ya tausaya mata cikin zuciyanshi amman sai yayi tunanin bari ya nuna mata ba ita kadai keda taurin kaiba, murtuke fuska yayi "Banason surutu...." Cikin muryan da vai fitowa takara cewa "Kayi hakuri...." "I said quite!!!" Ya daka mata tsawa, sai ta sunkuyar dakanta kasa hawaye na zuba, bayan kaman minti ashirin ya fiddata daga cikin ruwan "Kiyi wankan sarki ki fito yanzu nan" yana kaiwa nan ya fice daure da towel, baby bata bata lokaciba tayi tafito daure da towel tana tafiya tana bubbuda kafa aslam kallon tafiyanta yayi sannan tace "Har yanzu tafiyanki lafia lau take...tunda bakiyi irin tafiyan dakika yiwa su mommy london ba" baby batace komaiba ta daura zani tsannan ta duka da kyar ta dauki hijjab dinta ta hau kan carpet shi kuma aslam jallabiya ya saka ya tafi masjid tare da kulle kofanshi da makulli. Baby tana idar da sallah nan take bacci yayi gaba daita kan carpet. Aslam na dawowa ya maidata kan gado shima ya kwanta tare da jata jikinshi ya rungumeta gam kaman zaa kwqce mashi ita.baby kokarin matsawa daga wurinshi tayi amman ya maida ta tare da riketa, haka suka kwanta har bacci yayi gaba daita amman shi baiyi bacciba sai tunanin yanda allah ya azurta baby da niima yake don komai nata rikitashi yake, yana cikin tunani har bacci yayi gaba dashi. Sai karfe goma ya tashi kiran hotel yayi yasa akawo masu breakfast sannan ya shiga wanka ya shirya cikin english wears ya dauki laptop dinshi yafara aiki bayan kaman minti 40 aka kawo abincin, aslam shirya dinning yayi sannan ya koma bedroom dinshi, sai 11:30 baby ta tashi dqga bacci, bata kalleshiba ta mike ahankali zata shiga bathroom kallonta yayi "baki koyi gaida miji in gari ya wayeba?...ko gaisuwanma sai na koya maki" baby bata daga kaiba tace "Ina kwana" tafada muryanta baya fita sosai saboda yawan kuka. "Banji abinda kika ceba" ya fada fuskanshi murtuke "Good morning" ta fada da dan karfi "Waya gaya maki daga tsaye ake gaida miji...common bend down and greet me with respect...am your husband" baby dukawa tayi ahankali tana cije lebe ta gaidashi, bai amsaba yace "Wai me akayi miki kike wani cije lebe" cikin kuka baby ta girgiza kanta sannan tace "Ba komai" "Good..."yafada sannan ya mike yana cewa "Kiyi sauri ki fito ki sameni a dinning..don't let me come back here" yafice. Baby bathroom tashiga bata bata lokaciba ta fitoh, fitowa tayi tafara neman kayanta amman bata gansuba fita tayi falon ta hangeshi zaune kan dinning yana latsa wayan hannunshi, ba komai jikinta sai towel, aslam daga kanshi yayi ya kalleta Kumar yana kallon yanda take takawa da kyar, ahankali ta karasa wurinshi sannan tace "Kayana zansa" bai daga kai ya kalletaba balle yabata amsa, abinci yafara zubawa cikin plate itakuma baby tafara kokarin barin wurin don tafiya side dinta "Ke!!!" Ya daga mata tsawa sannan yacigaba dacewa "Ki dawo nan muci abinci..." "I want to put up my cloths" "Dawo nan ki zauna ban gaji da ganinki hakaba" "Yaya bazan iyacin qbinci daure da towelba" murtuke fuska yayi sannan yace "Kin fara gardaman ko?...zaki dawo nan ko sai nayi bundling dinki da kaina " bata kara cewa komaiba ta dawo ta zauna duk cinyantq waje. Serving dinta yayi sannan yadawo ya zauna yafara cin abinci sai kallon baby dake wasa da spoon yake, baice mata komaiba ya gama cin abinci sannan ya mike ya koma kusa daita ya amshi spoon din hannunta ya shika shi da abinci ya kai bakinta yana cewa "Open" kin budewa tayi yasake cewa "Taurin kanki ke ja maki....dalla budemin baki" ahankali ta bude bakinta aikam ya juye mata abincin ciki kasa taunawa tayi saboda yawan abincin, wata katuwan cinyan kaza ya dauka ya balli babba daga jikinta yakara kaiwa bakinta kasan bude bakin tayi, ruwa tazuba ta sha sannan ta samu abincin ya wuce naman ya kara tura mata duka, haka ya dinga tura mata abinci har taci da yawa, kofi ya shika da madara ya kara ordering dinta ta shanye duka ba gardama ta shanye kaman tayi amai don yanda cikinta ya cika. Ahankali ta mike zata tashi da sauri shima ya mike ya dauketa yana cewa "Tunda allah yasa mun raya daren jiya...muje mu raya wannan safiyan..." Babyta fara dukan bayanshi, tanacewa "Don Allah kar ka kashine..." Bai sauraretaba ya shiga wani bedroom daita sai kuka take, direta yayi tayi saurin gyara towel dinta dake neman faduwa, aslam fara cire kayanshi yaye ita kuma tafara yarfe hannu tana kuka amman babu hawaye don idanuwanta sun gaji da zubda hawaye. Saida ya gama cire kayanshi ya hau kan gado dagashi sai boxer, "Summit your body to me now.." Yafada yanayi mata lustful look, baby girgiza kanta tafari tana cewa "So kake ka kasheni ko..." "Haba sister mata irinku masu bakin tsiya saida iron hand...don banason raguwan mace...so stop wasting my time an come over" "Menayi kake zalunta ta daman nasan jikina kawai kakeso?" Tafada ta kuka mara sauti "Bakisan abunda kikayiba... Inasonki Amman...waima meya na zalunci...daga nace ki bani hakkina sai ki kirqni da azzalumi?..nidai kizo muyi yar safiya" baby girgiza kanta kawai taje tana kuka, aslam mikewa yayi ya dauke ta sai kan gado, baby bata da karfin kokuwa dashi sakar mashi jiki tayi ya dinga yanda ya gandama daita, yakar ahiganta baby sai ihu take donji take tamkar kaji ciwo an dauki allura ana chakawa ciwonka...aslam kam bai sauraretaba sai riding dinta kawai yake, ahankali yabude ido ya kalli yanda kirjinta ke harbawa da sauri saikuma jikinta yayi wani irin zafi amma bai gyaleta ba saida ya sami natsuwa sannan ya fada gefenta yana kallon yanda numfashinta ke fita da kyar. Shima dukan jikinshi agajiye yake dan jaraba, mikewa yayi yashiga bathroom yayi wanka sannan ya hada mata ruwa, daukanta yayi tamkar lawashin albasa dayasha rana ya saka tacikin ruwan wannan karin batayi kukaba sai sauke ajiyan zuciya take. Wanka sarki yayi mata sannan yace su fito amman baby takasa tafiya rike mata hannu yayi "Lets go" yace mata, kokarin tafiya tayi amman takasa, dauketa yayi ya maidata bedroom, yana zaunar daita ta koma baya ta kwanta, mai yashafa mata itakuma sai dan tura hannunshi take, gyaleta yayi ya fita daga dakin, dayan bedroom yashiga ya dauko mata yar gown da bra da pant yakoma dakin, samata kayan yayi sai lokacin ya lura da yanda gabanta ya kumbura. Baby sai nishi kawai take, gaban goshinta ya taba yaji sai harbawa yake sannan jikinta wani irin zafi. Dan saitin kunnenta yakoma "Habibty...kina kara yimin rashin kunya??" Ahankali baby tadan girgiza mashi kai. Yakara cewa "Inkira maki doctor?" ya tambayeta kara girgiza mashi kai tayi sannan tace "Ka...kaini wurin ....mommy" kallonta ya tsayayi sannan yace "Wazaki barwa mijinki?" "Dan allah ...yaya ka kaini wajen...mommy ta kulani" dan girgiza mata kai yayi "Bari in kira maki doctor" "Banason doctor...banason allura..ka kiramin mommy ko...baba asmau" bai karacewa komaiba yamike yadauki wayanshi yakira mom, bayansu gausa tace tasa driver yakawo baba asmau mom tambayanshi tayi ko lafia saiyace abincin gargajiya zata koyawa baby, mom tasan karya yake don sam bayacin abincin gargajiya haka itama baby baci takeba, mom bata karacewa komaiba tasa driver ya taho DA baba Asmau . shikuma ya tafi hospital. Ina masoyan baby kuje ku gasata kar gaban wata ya lalace馃槣. Nidai ba ruwana. [10:07AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 鉂ゐ煉涴煉氿煉熲潳馃挍 SUNE SANADI 庐zuwairat 7鈨�0鈨� Yana zuwa zuwa hospital ya sami family doctor dinsu yayi mashi bayanin abinda yafaru yana fada yana sunkuyar dakai kaman wani mai kunya, doctor daman yasan baby tamkar virgin take don yasan irin stiching din dayayi mata, magunguna yayi mashi prescribing, aslam ansa yayi sannan ya wuce chemist yasayi maganin yakoma gida yanazuwa driver mom nazuwa tare da baba asmau. Fitowa yayi dai2 lokacin da baba asmau ta fito, gaisawa sukayi sannan tace "Saurayina ina kishiyan" "Tana ciki" ya amsa mata sannan suka shiga ciki. Suna shiga baba asmau tayi side din baby aslam kallonta yayi " tana side dina" yace mata, baba asmau daria tayi sannan tace "Oh su baby ansan dadi miji har turaka akebin miji..dafatan tana yimaka abinda yakama?" Ta tambayi aslam, murmushi yayi sannan yace "Inafa...hakki nama sai dai in kwata da karfi" baki baba asmau tabude "Kaman ya ka kwata da karfi?" Ta tambayeshi, shuru yayi baice komaiba ya shige side dinshi yabi bayanshi tana cewa "Bakasan rashin hankalibane kwatan hakki da karfi ba da lallami ake bin mata" aslam jinta kawai yake yadan tabe baki. Baby kam aslam na fita ta shire pant din da aslam ya samata ta kwanta tare da bude kafafunta iska na shiga, aslam na bude kofa tayi saurin sauke kafanta, aslam murmushi yayi don yaga sanda ta sauke kafanta. Yana shiga baba Asmau tabi bayanshi da sauri baby ta mike zaune sanda ta ga baba asmau sai ta fashe da kuka, da sauri baba asmau ta karasa wurinta "Kishiyan meyasameki kike kuka duk muryanki ya dishe" batace komai ta mike da kyar ta mike ta tsaya amman takasa taka kafatan aslam kallonta yake "Kin fara halin ko..salon ki kara jamin sharri" yafada, baby batace komaiba baba asmau ta kalleshi sanna ta kara kallon baby "Rabu dashi ki gayamin abinda yafaru" "Kyaleta wai dan na amshi hakkina take wannan kuka" aslam ya fada "Aa...aslam nasan halinka kayi dan baka da mutunci" baba asmau tabashi amsa. Murtuke fuska yayi yace "Zo ki amshi maganinki daga hannuna" yace mata. Baby kokarin daga kafa tayi amma ta kasa ta kara fashewa da kuka ta yarfe hannuwanta, baba asmau maida ta kan gado tayi sanna ta bude kafanta "Subhanallahi...wai meyasa baka da mutunci...in abun fitsarin naka yayi maka yawa ka Kai arage maka...ko haka kakeson yarinyan nan ta kare cikin zaluncinka?...haba.." Baby cikin kuka tace "Baba sau uku..." Tayi shuru tana shigaba da kuka itakam baba Asmau baki ta rike shikuma hararanta yayi sannan yace "Wai meyasa kike ganin muguntata? Yau kwananta nawa cikin gidan nan, baki ganin nima tashiga hakkina, ...ba matata bace? Kuma ai baki san abinda tayi min..." Ya amsa mata yana magana kaman mara mutunci "Koma me tayi maka sai kayi hakuri amman ka maida yarinya kaman ba mutum...ai kanka kakeyiwa don inta saba da irin wannan abun kai zaka wahala...ai Zan gayawa hajiya in nakoma gida" bace komaiba ya ajiye magunguna ya koma falo. Ya hada kafa dayakan daya yana tunanin maganan baba asmau, yasan in har mom taji abinda yayi zata ci kaniyanshi. Baba Asmau ruwa ta sake cika bathtub dashi sannan tasa baby ciki. Saida ta sake mata ruwa kusan sau uku sannan ta fiddo, baby cewa tayi maidata side dinta, suna zuwa falo sukaga Aslam zaune, kallonsu yayi "Ina zaki?" Ya tambayi baby, batace komaiba yasake yare yace. "Remember I said 5 round, so make sure you come back for the remaining 2" baby kuka tafara yi "Meyace maki?" Baba Asmau ta tambayeta, batace komaiba suka shiga side dinta, bayan ta shirya ta sha magani ta kwanta, baba Asmau ta dafa Mata hadadden pepper soup, Aslam najin kamshin ya koma side dinta dan rashin kunya yace shima abashi wai ba baby kadai tasha wahalaba hardashi. Hararanshin baba Asmau tayi tana mamakin irin rashin kunyan yayan zamani. Bai kalli baba Asmau ba ya zauna kusa da baby dake zaune kan dinning "Habibty bari in zauna kusa dake tunda budurwan is jelous" yana zama ya fara cin pepper soup dinta, itakuma ta cire hannunta ta mike ta bar falon, ko kallonta baiyiba ya zauna ya ci mai isanshi sannan ya mike yatafi masjid. Sai bayan sallan asar baba asmau ta koma baby sai kuka take zatabita don ya dauke mata waya sabida kar takira mom shikuma aslam kara jaddadawa baba asmau yayi kan kar ta gayawa mom, ahaka sukayi ban kwana. Koda baba asmau takoma gida mom tambayanta tayi dalilin dayasa aalam yakira ta amma saita ce danbu takoyawa baby mom dan farin cuki tafarayi tana cewa kilan baby ciki gareta. Aslam side din baby ya dawo ya zauna kusa daita yana kallon fuskanta daya kumbura itakuma sai bacci take amman ba mai dadiba kallon inda ya daureta yayi don haryanzu wurin DA ja, sannan ya kalli sarkan kafanta, said. Lokacin ya Lura da akifanta dayasha glass nail , dan shafa gefen fuskanta yayi ahankali tabude ido ta kalleshi, murmushi ya sakar mata itakuma murtuke fuska tare da juya kanta daga kallonshi, juyo daita yayi sannan yace "My love..." Ya kirata, banza tayi dashi, "To muje ki bani hakkina..." Bai ida maganaba tafara kokarin kuka, daria yafarayi yana cewa "Wai baki gajiya da kuka...kullum kuka" "Ba kaibane kakeson hallakaniba.." "Daga neman hakkina sai kice hallakaki zanyi?" "Ainasan ba haka maza suke yiwa matayensuba kawai ni zaluntata kake" kallon bakinta yayi sannan yace "Ai irin wayannan mazan rainasu akeyi...ni kuma so nake kisan mijinki ba ragwo bane...inason ki san ni jarumine" baby dan tabe baki tayi "Jarumi ko jaraba" daria yayi "Haka kikaceko?...to bari inkara jaraban...daman biyar nace zanyi and you know i keep my words" mikewa yayi yafara cire belt dinshi, sai baby ta fara kuka, maida belt din yayi yana daria "Bari in kyaleki sai gobe" "Yaya dan allah kar ka kara...nagaji...kuma wallahi ciwo wurin yakeyimin" daria yakari "Ina keyimiki ciwo" hararanshi tayi tace "Ban saniba" "Ni kike gayawa bakisaniba?" Dasauri baby ta nuna mashi gabanta "To bude in gani" baby murtuke fuska tayi, aslam kallon fuskanta yayi "Meye na daure fuska..nida gonata...common budemin in gani" mikewa yayi yakoma kan gado, kafanta yabude baby tafasa kara don zafi, pant dinta ya cire yana kallon gabanta, sai kumburin na nan, ajiye ajiye pant dinta gefe yayi ya bar kafanta bude "Ki barshi ya sha iska kaman yanda kika barshi dazun" baby batace komaiba sai binshi kawai take da harara acikin zuciyanta jitake inama tana da karfi ta lakada mashi na jaki"kwantawa yayi kusa daita bacci ya kwaceshi Wacegarima aslam baije aikiba yana gida, yanzu tafiyan baby yafara dawowa normal, aslam bai kara neman hakkinsaba saidai daki daya suka kwana, amman babu part din jikin baby yasan da zaman aslam. Tundaga ranan dakin daya suke kwana dukda baby batason haka a.man batason yimishi gardama don kar yaci ubanta. Yau saturday which is three days after the incident, around 1:30 baby ta dafawa kanta coconut rice in chicken tana zaune kan dinning din side dinta tanacin abincinta aslam yadawo daga masjid, daman already yayi masu order lunch. Saiyaga baby nacin abinci, "Habibty...mom takawo abincine?" Ya tambayeta cos sam ya manta baby ta iya girki "no...i cooked it" ta amsa mashi atakaice "wooow...na mance kin koyi girki" batace mashi komaiba tacigaba da cin abincinta, zama yayi kusa daita yafara cin abincin baby sakar mashi abinci tayi ta yunkura zata mike da sauri ya rike mata hannu "Ina zaki kuma?" "Nakoshi" still yana rike da Hannunta yace "Wai yaushe zaki daina yimin irin wannan kiyayyan?..har abincima bakison muci from the same plate...tunda bakisona bari in auro mai sona" baby fixge hannunta tayi "Ina ruwan..inka tashi ka auri hudu ni kuma saika sallameni" kara rike mata hannu yayi "Ni zan sallameki?...aisaidai in karo uku kuzama ku hudu" kara fixge hannunta tayi k "Your problem not mine" Kara rike hannunta yayi da karfi tafado jikinshi, zaunar daita yayi kan cinyanshi, itakuma tana kokarin mikewa ya kara danneta, baby jitayi tsigan jikin ta natashi at the same time tanajin warm cikin pant dinta, ahankali ta lumshe idonta tana dan cije lebenta ahankali, shima aslam yanajin samething, kallinta yayi "Meye?...is anything the problem?" Ahankali ta girgiza mashi kai ta bude idonta ahankali saiyaga idanuwanta sun chanza kala, ture abinci yayi daga gabanshi yafara kissing dinta slowly itama tafara responding tana kissing dinshi nan ya daga riganta yafara wasa da boobs dinta itakuma sai moaning take cos she is enjoying every part of what he is doing, hannu yasa kasa mini skirt dinta yacire pant dinta yafa fingering dinta baby sai ihu take ahankali amman bana zafiba, mikewa yayi ya kwantar daita kan dinning yacigaba da romancing dinta tana maida mashi martani, ahankali yafara introducing kanshi cikinta baby sai moaning take shikuma sai surutai kawai yake wannan karin baiyi na zalunciba just slow and steady, wannan yazama karina farko da baby tasan da akwai pleasure cikin xxx don banda kankameshi babu abinda takeyi aslam kam tunda yake xxx daita baitaba jin yanda yakejiba don baitaba samun hadin kanta kaman na yau ba. Kuma da most amazing thing shine tare suka sami nutsuwa, still bai saukaba ya cigaba da kissing dinta cizo ta gantsarawa lebenshi sannan tace "Tashi daga kaina" daria yayi "How was the xxx?" Bata fuska tayi sannan tace "Horrible" tana kaiwa nan ta tureshi yamike tsaye yana daria, mikewa tayi yayi saurin dauketa yakaita bathroom baby sai tunani take tana cewa "baka kara zaluntata da xxx" Masoyan SUNE SANADI Ina godiya Allah ya bani ikon meeting up your expectations. [10:07AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 鉂ゐ煉氿煉涴煉燄煉氿煉� SUNE SANADI 庐zuwairat 7鈨�1鈨� Yanzu three months da aurensu baby tasaba da jaraban Aslam don itama ba daga bayaba. Amman zalunci kala2 takeyi mashi dayayi magana saitace do your worst tunda daman mutun bashi da hukuncin da yafi yayiwa mutum fyade. Manyan kayanshi tabi da dutsin guga ta cire tsakiyansu dayayi magana sai tace do your worst, kaman yau tana jin tsayuwan motanshi ta zuba ruwa akasan tiles sannan ta koma side dinta ta dauki mopper kafin ta karaso aslam ya taka ruwan sulbi ya kwaceshi sai gashi kwance cikin ruwa da suit tare da briefcase din, baby daria tayi tana cewa "Wai kai baka ganine?.." Ranshi bace yace "Ni kike gayawa ban gani" murguda baki tayi sannan tace "Karya nayi...tunda ga ruwa kasa kana gani amman dan rashin hankali... Ko kuma ince rashin ido ka taka ruwan" "Kambu...ni kike gayawa bani da hankali!?" Ya fada yana nufanta amma saitayi tsaye tana cewa "To mezakayi...ko fyaden zaka kara yimin tunda na saba" kallonta ya tsaya yi yana mamakin yanda akayi abu baya wucewa wurin baby, baby tsoki taja ta tafi tayi mopping wurin tunda har yanzu bata da mai aiki. Baice mata komaiba ya wuce side dinshi don agajiye ya dawo daga wurin aiki, direct bedroom dinshi ya wuce ya fara cire kayan jikinshi bai ankaraba yaji baby tsaye abayanshi tana taba mashi kugu, juyawa yayi ya kalleta daga ita sai pant da bra ta sakar mashi murmushin karya sannan tace "Kazo ka biyamin bukatata" kauda kanshi yayi ya cigaba da cire kayanshi donshi inda sabo ya saba cos haka takeyi mashi daga baya data gama birkita mashi kwalwa saitace yabata hakkinta.dawowa tayi gabanshi sannan tace "Yaya kazo ka bani hakkina am horny" banza yayi daita har yashire kayanshi zai shiga wanka tarikeshi, murtuke fuska yayi sannan yace "Ke dalla free me wanka zanyi" "Sai kabani hakkina" bata fuska yayi "Ba yau da safe nabaki hakkinkiba?" "You did not do it hard...nafison da karfi...tunda haka ka koyamin" kallonta ya tsaya yi sannan yabi ta gefenta, da sauri ta rike mashi boxer tare da joystick dinshi aslam kara ya saki don zafi baby tace "Wai baka jina ne?" Ahankali ya rike kafadanta sannan yace "Dan allah ki bari inyi wanka inci abinci in dan huta sai inyi miki duk abinda kikeso" bab kin sakin boxer dinshi tayi ta rufe ido sannan tace. "Gaskiya yaya ni yanzu nakeson...da daban sababa kai ka koyamin sai yanzu da kasani nayi mastering zakazo kace in bari kayi kaza da kaza?...ii want it now" tsaya kallinta yayi sai daria ta kufce masa "Daman da jarabanki...dalla ki sakarmin wqndo inyi wanka" baby kara rikewa tayi sosai aslam ya kara kwqlla ihu sannan ya sake cewa ",ke so kike ki kasheni?" "Oho...nidai zo ka biyamin bukata" ",to naji free me sai inyi miki abinda kikeso" sakinshi tayi aikam.da gudu yashige bathroom kafin ya rufe ta bishi, nan ta cire yan kayan jikinta sannan suka fara romancing ya dukar daita yafara riding dinta da karfi amman still baby cewa take harder, duk yanda yayi mata da karfi sai tace harder abin har tsoro yafara bashi, bayansun gama aslam yafara ganin juwa don rabonshi da abinci tun 12 adaddafe yayi wanka itama tayi suka fito direct dinning ya wuce ita kuma baby ta shiga kitchen, har ta dauko food warmers ta ajiye ta dauki kishiri ta zuba da yawa cikin abuncin sannan tafito dasu tayi mashi serving takoma cikin tana jiran result, aslam na kai abincin baki ya zubda daman yasaba don da kyar ya samu abinci lafiyayye wurin baby ko ta sa gishiri ko maggi ko tasshi kai har kanwa da daddawa zuba mashi take kuma shi bayanson cin abincin waje don kar ya saba, kaman yaje wurinta amman ya basar don ko yaje saidai tace mashi kayi abinda ka gandama. Car keys dinahi ya dauka yayi niyyan fita, baby na hangen zai fita tabishi da gudu "Yaya ina zuwa" tafada tana binshi da gudu, juyawa yayi ya galla mata harara amma ko ajikinta babu komai kanta sai wani hula irin na larabawan nan da sauri ta shige gaban motanshi, kallonta kawai yake "Ahaka zaki bini kanki babu komai sai hula?" "Yo yaya saime ba tare mukeba?" Kallinta ya tsaya yi wani irin haushinta yakeji bauce komaiba ya shigesy sukatafi, suna zuwa bakin wani restuarant yafita kafin ta fita ya kulle motan nan ta zauna har yagama ya fito tare dayi mata takeway baby sai kuka take tanacewa "Tunda ka kulleni cikin mota da mun kona gida sai kabani hakkina" gaban askam dan faduwa yayi don yasan ki kadan bashi da kuzarin komai "Haba habibty kiyi hakuri banason wasu mazan su kalleki" tabe baki tayi sannan ta goge hawayenta, sannan suka koma gida, aslam yaci saa bata kara nemanshiba. Wace gari yayi shirrin office sannan ya dauki flask din ruwan tea da baby ta hada mashi, baby komawa bacci tayi shikuma ya tafi aiki, bayan yayi balancing ya zauna ya hadawa kanshi tea, aikam yana kaiwa baki yaji kishiri zalla. Sakin kofin yayi harta tarwase sannan ya mike ya kama hanyar gida, yana zuwa bai ga baby afaloba ya ajiye flask din kan dinning ya dauki kofi yahada tea mai uban yawa ya ajiye sannan ya kwalawa baby kira, baby fitowa tayi daga bedroom tana sanye da wani tsadanden pakistan, fuskanta murtuke shima giran sama ya hade da kasa "wai meyasa baki da hankali?...ko duk cikin ramuwane?..in abin hannunki kebakison inci bazan kara ciba but am warning you kar ki kuskura kira..." Aikam gani yayi baby ta watsa mashi kallon banza tare da tabe baki sannan tace ",naje nayi...ki da abinda zakayimin...ho na manta babu abinda zaka iya yimin saidai fyade...rapist!" Ran aslam inyayi dubu ya baci afusace yace "Haka kikace ko?" Ya daka mata tsawa ",yes ofcourse" nufanta yayi amman baby da bakan zuciya taki guduwa tayi tsaye dukda tanajin tsoron kada ya bugeta, yana zuwa yarike bayan wuyanta ya turata wurin dinning "Dauki kisha tunda baki da mutunci saikiji abinda kikeson inji" yafada yana nuna mata kofin daya hada tea cikinshi "Bazansha" tafada atsiwace, "Nace ki sha kafin ranki yayi mugun baci" yakara fada a tsawace, baby harde hannunwanta tayi a kirji "I will not drink!" Belt dinshi yacire, baby na ganin yacire belt ta kama kuka tanacewa "Wallahi ka tabani da wannan belt din..sai nabar maka gidanka..kuma ka taba ni kani" "To hell with you...ke din banza...kin dade baki bar min gidaba...now drink" "Bazan..." Bata karasa ba ya tsula mata belt din abaya "Drink!" Kuka tafariyi sosai ta dauki kofin ta kafa kai tafara sha, tasha zuwa rabi ta dafe cikinta, aslam da idonshi ya kada yayi ja ya kara daga belt "Finish it" tana kuka ta dauke ta shanye, ta Kara dafe cikinta amman bai kalletaba ya shige ciki ya kwace wayoyinta, ya fito baby da kyar tace "Yaya cikina...ciwo" amman bai kalletaba ya kulle kofa ya yi tafiyanshi.baby kasan tiles takoma ta kwanta tana ta juye2 tana kuka tana "Cikina..." Da kyar ta rarrafa takoma bedroom don daukan wayanta amman bata gansu ba, falo ta koma tana kuka har wajen 11 har ta gaji saitaji wani abu cikin pant dinta, da dan saurin kuzarinta tasaka hannu cikin pant dinta saitaga jini, ahankali takoma ta kwanta idonta ya rufe. Aslam ya koma office amnan yakasa tsaye ya kasa zaune, har 12 sannan ya koma gida, yana zuwa yabude kofan central falo, harya wuce side dinshi sannan yakoma side din baby aikam nan ya ganta kwance cikin jini, dagudu ya karasa wurinta, ya dagata yana kiran sunanta amma no response kuka yafarayi yana xewa "Habibty...why me...why kece ke fara kawo matsala tsakaninmu amman dana dauki mataki sai nawa yazamo laifi.. Why" yafada lokacin da yake daukanta zuwa cikin motanshi, direct hospita dake kusa da gidanshi yatafi daita aka amshe sannan suka kaita opd, aslam kuka kawai yake din gani yake yakashe baby, wayanshi ya dauka yakira mom yana cewa. "Mom kuzo na kashe matata" yafada cikin kuka da kyarvya iya kwatanta masu address din hospital din, bayan kaman minti 40 mom da dad sukazo wurin, tambayenshi sukayi abinda yafaru cikin kuka aslam ya gaya masu komai, mom hannu ta dora bisa kai tana kuka tanacewa asla "Ka kashine aslam" dad wani irin wawan mari ya dauke aslam dashi yana cewa "Pray nothing happens to her inba hakaba wallahi da hannuna zan kasheka" aslam dafa kuncinshi yayi yana kuka, bayan few minutes doc. Ya fito duka suka bishi office nan ya kallesu sannan yace ",bawani abu bane illah tana da ciki wata biyu kuma tayi kokarin subda cikin...so a yanzu mun saida jinin amman in ya cigab da zuba ta zamuyi mata wankin ciki" "Ciki?.."aslam yafada ahankali donshi sam bai kawo hakan cikin ranshiba. "Please muna iya ganinta yanzu?" Mom ta tambayi doc." "Yes you can..ammam kar ayi stressing dinta, dukansu mikewa sukayi suka tafi wurinda take har lokacin aslam bai bar kukaba, buda kofan sukayi da sauri baby tayi kokari mikewa zaune amman takasa tana dafa cikinta da sauri mim takara gurinta ta rungume mom tana kuka tanacewa ",mom yaya kasheni yakesonyi...kalli bayana " ahankali mom ta bude bayanta saiga tsawun belt kwance bayanta, nan mom ta mike tafara dukan aslam da hannuwanta biyu tana cewa ",wannan auren an gamata.." Tafada tana kuka shima aslam har lokacin bai bar kukaba "Get out of this room before i loose my temper" dad ya daka mashi tsawa, ba musu yabar dakin yana kallon baby data lafe jikin mom tana kuka. kwanan baby biyu hoapital aka sallameta kuma sunci saa ciki na nan, ciki kwana2 din mom bata bari yazo wurin baby don dayazo take koranshi kuma bata amsan duk abinda zai kawo masu. Ana sallamanta suka wuce gidansu mom.I [10:07AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 馃挍馃挌鉂ゐ煉燄煉涒潳 SUNE SANADI 庐zuwairat 7鈨�2鈨� Bayan an sallami babay aslam yakoma wurin doctor ya tambayeshi ko cikin na nan cos su mom basu yimashi bayani ba, dadi yaji sosai dayaji doctor yace ciki na nan, bayansu mom yabi amma yana zuwa mom ta korashi ko ganin baby gani, aslam sam ranshi bai baciba musamman in ya tuna baby na dauke da cikinshi sai yaji wani irin sanyi azuciyanshi. Ahaka shi kadai yacigaba da zama har na tsawon wata daya, kuma kullum in yataso daga office sai yaje gida amman most of the time baya samun ganin baby har yanzu mom bata bar koranshi kuma inya Kira number baby bata dagawa, hakan baya damunshi sosai, amman abinda ya tada mashi hankali shine da dad yace tunda bason baby yakeba ya rubota takardanta ya bata, aslam kam cikin ranshi cewa yake ko duniya zasu taru kanshi bazai saketaba don mai rabashi da baby sai mutuwa. Yanzu duk sanda yaje gidan sai dad ya koreshi yaje yakawo takardan baby. Kuma yana missing dinta sosai bakama in ya tuna funny attitude dinta. Itama baby tana chan tana missing aslam ba dan komai ba sai don desire dake damunta don kullum cikin kuka take kuma bata iya gayawa mom asalin abinda ke damunta. Yau tayi wata daya da sati biyu gidan, kaman ta mutu haka takeji don already aslam ya kowa mata abubuwan da bazata iya zama bada shiba, dukda har yanzu bata daina jin haushinba. Tana wanka ta dan kallin cikinta da fara fitowa kadan, zama tayi cikin bathtub tahada kai da kwaiwa tana kuka, saida tafi hour daya sannan tafito daure da towel zama tayi bakin gado ta dauki wayanta tafara dailing number aslam da sauri ta katseshi don batasan abinda zata gaya mashiba. Aslam dake zaune office yaga wayanshi takawo wuta kaman zaa kirashi sai ta dauke, wayan ya dauka ya duba sai yaga missed call daga baby dan murmushi yayi ya kirata, ringing yafarayi amman har ta katse bata daga ba, dailing yasakeyi ringing biyu tadaga aslam dadi yaji yace "Habibty..." Tana jin muryanshi taji yarrrr ajikinta amman bata bashi amsaba, aslam ya karacewa "Aslam's baby...please say something" still batace komaiba, aslam yakashe murya sannan yace "Habibty how is by baby kicking" baby kam tuni jikinta ya mutu, yacigaba dacewa "I saw your missed call..in bazaki yimin maganaba bari in kashe wayata" baby kuka tafarayi ahankali "my angel whats the problem...ko kina missung dina ne?" Ya tambayeta, "Ni ba missing dinka nakeba" ta amsa mashi ciki muryan da aslam yasan lokacin da take irinsa, dan daria yayi "I know you are missing me...muryanki ya chanza ko jarabane" yafada cikin zolaya, baby sabon kuka tafara tanacewa "Ni ka barcemin jarababbiya...ai kai ka koyamin ko " "Stop crying...kizo muyi quenching din desire din junanmu" baby daman abinda take jira kenan tace "Mom bata barina in fita" "Kiyi sniking kifito road b zanzo in daukeki..." "Bazan iyaba...kar mom takamani" "Please ki fito...sai kiyiwa mom karya zaki duba school tunda admidmssion dinki yafito" baby shuru tayi for a while sannan tace "mom bata barina in fita...letd forget about it" aslam da duk ya gagara ya ganta ya girgiza kanshi sannan yace "Please ki fito..ko baki gayaws momba bazata dokekiba...please i miss you" Ahankali baby tace. "In zan samu zuwa zan kiraka" dadi aslam yaji "Me zan ajiye maki" ya tambayeta cikin zumudi, baby dan tabe baki tayi sannan tace "Nothing" dan daria yayi "Ni kadai kike bukata kenan...jarababbiya" "Wallahi ka kara cemin haka saina fasa fitowa..." Da sauri aslam yace "Na bari..habibty" ta katse wayan, da sauri ta shirya ta sauka down stairs ta tarda mom da wata makwabciyansu, mom kallon baby tayi "Sweetie ina zuwa?," with confidence baby tace "Mommy asiya ta kirani wai HOD din mu yanason ganinmu, wai zamuyi departmentak meeting kuma yace dole kowa ya hallata" duk wanda yaji yanda baby ke magaba baka taba tunanin karya take, mom kallon agogon hannunta tayi "Yanzu 11:12 fa? Yanzu zakuyi meeting din?" Mom ta tambayeta "11:30 za afara" "Gaskiya baby banason kina tukin mota" "Sai in hau adaidaita sahu". "Gaskiya bazaki hau napep ba ki bari drver ya dawo daga kasuwa ya kaiki" baby dan girgiza kai tayi sannan tace ",ai zan makara..kawai bari in tafi" mom bata kawo komai cikin rantaba ta dauki dan karami bag dake gefenta ta debo mint na dari biyar2 ta bawa baby sannan tace "In kin ji stress ki dawo kinji" "Yes mommy.." sannan ta fice daga gidan, tana fita compound takira aslam "Yaya ka sameni a road b din" "Ok" kawai aslam yace sannan ta mike tare da gayawa assistant dinshi ya kula da company, sannan yabar wurin yana murnan zaiga baby. Daga nesa ya hangota tsaye sai walkiya take din ta kara haske sosai, sai ka rantse balarabiyace sabida bakin fitted after dressing mai duwatsu ta saka, yana zuwa yayi parking yafito ya bude mata gaban mota ta zauna, shima komawa yayi zauna ya kalleta "Habibty you look breathtakingly beautiful...am such a lucky guy" batace komaiba, ta kalli hannunshi dake kan stiring din mota dake dauke da expensive silver ring, sannan ta kalli zara2 fingernails dinshi zuwa hannunshi dake sheki da gashin jikinshi dake kwance sannan ta kalli fuskanshi zuwa gashin kanshi "Yaya you are looking handsome today" magananta mamaki tabashi cos he wasnt expecting it, ahankali ya rike hannunta daya sannan ya dinga driving da hannu daya "Habibty..you husband has always been like this..daman baki kwantar da hankali bane balle ki gane kyauna.." Bata ce komai itama ta rike mashi hannun, qhankali ya dinga masaging hannunta tana dan lumshe ido ahankali, dan kallonta yayi "Love..ciki yayi maki kyau..ya fara kicking?" Dan murnushi tayi tare da girgiza kanta sannan yace "Habibty...kidawo gida mu raini cikinmu tare...kinga ke kadai kika sha wahalal sultan...so i want to be there with you through out this...please ki bawa su mom hakuri" batace komaiba, aslam ya dan kalleta "Angel say something please" itama kallonshi tayi sannan tace "In dawo ka kara dukana da belt ko" aslam girgiza kai yayi "Kema kinsan banason bacin ranki...amman ke ko mutuwa nayi bai damekiba..nayi miki alkawarin bazan kara tabakiba...please ki dawo" "Ni me kakeson in gayawa mom...gaskiya inajin kunyan in fadawa dad da mom inason dawowa" "Kinason dawowa muyi zaman so da kauna?" Baby shuru tayi bata bashi amsaba acikin zuciyanta tana tunanin hmmm ni kadai nasan yanda nayi kewanka yan kwanakin nan.hannunshi ya maida kan cikinta yana shafawa ahankalin, kallonta yayi itama ta kalleshi suka sakar wa junansu murmushi, aslam wani sanyi yaji cikin zuciyansu saboda rabonda yaga murmush baby tun kafin yayi mata fyade, haka suka cigaba da hira shi kuma yana tuki har suka isa wurin jifatu suka fita tare yayi masu shopping din cookies tare da drink, duk wanda yaga wucewansu sai yayi ce ku kalli wasu hadaddun couple. Sai 12:30 suka iso gida, yana parking yafito ya bude mata kofa ya dauke in a bridal style yafara kissing dinta har falo, kallon koina yayi sannan yace "Habibty...muje underground...bamu taba xxx a wurin ba," baby daria tayi batace komaiba, haka ya dauketa suka tafi, suka farantaws junansu rai sannan sukayi wanka, aslam ya tafi masjid yana dawowa suka ci abinci, baby kayanta ta saka sannan ta kalleshi "Yaya kazo ka maidani gida.." "Habibty...kiyi hakuri kawai kizauna...zan gayawa mom da dad ni na daukoki..please" kuka ta farayi tana cewa "Nidai kazo ka maidani..." Rungumeta yayi yana rarrashinta "Stop crying...but lets make love again.."kama bakinta yayi yafara kissing dinta. Sai wajen 4:20 ya maidata gida, rungumeta yayi kaman kar su rabu da kyar baby ta kwace kanta sannan ta dawo gida. Tundaga wannan ranan basu sati basu gan junansuba, aslam yayi mata magana tadawo amman taki wai su cigaba ahaka tukunna. Yau aslam ya tashi da wani irin matsiyacin ciwon hannun, kiran baby yayi ya fada mata hannunshi nayi mashi ciwo sai tace mashi sannu cos jiya suka rabu. Ahaka ya tafi aiki yasa company doc. Dinsu ya dubashi, doc kallon hannun yayi baiga komaiba ya rubuta mashi magani. Bayan kaman sati daya hannun bai bar ciwoba, bai gayawa su mom ba, dayaji azaba zai kashe shi ya tafi aminu kano teaching hospital. Bayan doc ya kalli hannunshi sosai ya kalli aslam "Da akwai abinda ya taba samun hannun nan?" Doc. Ya tambayeshi, aslam shuru yayi kaman mai tunanin sannan ya daga kai yace "Not that i remember" "Mr aslam think very well babu abinda ya taba samun nan wurin?" Doc. Ya kara tambayanshi yana latsa tsakiyan hannunshi da yayi ja kaman zai fiddo ruwa aslam dan kara ya saki saboda zafi at the same time yana tunanin abinda ya taba samun hannunshi, sai lokacin ya tuna baby ta cijeshi awurin lokacin da yayi raping dinta "I was biten there" "Yaushe kenan hakan yafaru?" "Kusan shekara 6 kenan" doc. Glass din shi ya cire sannan yace "Kayi treating wurin lokacin?" Ahankali aslam ya girgiza mashi kai, doc shuru yayi sannan yace "Am sorry to say this...you have...cancer!!!" Aslam jiya yayi gabanshi yafadi, ahankali ya dora kanshi kan table din doc yafara kuka, doc. Na shafa bayanshi yana cewa "Stop crying is not the end..kuma tunda allah yasa muka gano da wurin we can cure it..." Cikin kuka aslam ya girgiza kanshi sannan yace "Doc..just tell me how long do i have.." Doc shima girgiza kanshi yayi "Ai bai zama chronic ba..we can do something about it" aslam baice komaiba ya mike ya tafi yana tuki yana kuka "ya allah dont take me away now...inason ganin abinda baby zata haifa..." Bai iya tukin motaba ya hau taxi aka kaishi gidansu. h [10:07AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 鉂ゐ煉涴煉氿煉燄煉欚煉� SUNE SANADI 庐zuwairat 7鈨�3鈨� Ahankali yabude kofan falonsu, hankisu yayi kan dinning kasancewan lokacin lunch ne, dukkansu basu ganshiba sai sultan, dagudu sultan ya je ya rungumeshi, aslam daukan sultan yayi sai ya fashe da kuka yana cewa "Am sorty for bringing you into the world the wrong way...ilove you so much.." Sultan hannu yasa ya goge mashi hawaye sannan ya ce "Uncle stop crying...i love too uncle" aslam murmushi yayi "I wish i can hear you call me daddy.." Sultan dan girgiza kanshi yayi "kai ba daddy na bane..you are my uncle" kai aslam ya daga mashi alaman na gane "I wish allah zai dan kara barina in gan girmanka.." Sultan shuru yayi baice komai ba don bai gane abinda yake nufiba. Mom dake kallonsu murtuke fuska tayi dukda bata jin abinda suke cewa, amman tana ganin yanda fuskan aslam yayi saboda kuka ta mike ahankali ta nufeshi, dad da baby dasuka bawa kofan baya juyawa suka sai lokacin suka gan aslam tsaye, gaban baby faduwa yayi, mom karasawa wurin aslma tayi, aslam ajiye sultan yayi ya fada jikin mom yqna kuka mai ratsa zuciyan mai sauraro, daga mom tayi tana kallon yanda ya dan rame "Habibi..meya faru?..why are you crying?" Ta jero mashi tambayoyi amman bai amsaba sai kuka kawai yake, girgiza shi mom tayi da karfi tana cewa "Dalla ka gayamin abinda ke damunka ka kabar tadamin hankali!" Ta daka mashi tsawa, ahankali ya budewa mom hannunshi, mom kwalo ido tayi data ga yanda hannunshi yayi ja musamman inda baby tayi cijeshi "Mommy...alhakin baby ke bina" yafada cikin kuka, dad da baby kallon juna sukayi, mom rike hannushi tayi "Love what happen to your hand?" Mom ta tambayeshi "Mommy inda baby ta cijeni..rananda nayi ...mata... Mommy doc..yace .." Sai kuka ya kara cin karfinshi yayi shuru, dukkansu sun gane ranan da yayiwa baby fyade ta cijeshi amman basu gane abinda ke sashi kuka ba, baby kam jitake kaman taje ta rungume mijinta ta rarrasheshi, "Aslam talk to me...me doc yace?" Mom da in hankalinta yayi dubu to duka sun tashi ta kara tambayanshi. "Doc..yace wurin yakoma cancer!!!"wani faduwan gabane ya ziyarci zuciyansu musamman baby dakeji kaman zuciyqnta zai fita, mom zama tayi kasan tiles tana kuka, dad wani irin zufa yafara keto mashi, ita kuma baby kallon dad tayi "Daddy cancer bashine ciwon nan da yake saurin kashe mutun ba?" Dad baice komaiba sai ta fashe da kuka tana cewa "Daddy ku gayawa yaya da daban sonshi bai kamu da cancer ba sai yanzu daya san ina sonshi?.." Tayi shuru for a while sannan tacigaba dacewa "Daddy wallahi in yaya ya mutu nima binshi..saina kashe kaina..." Dukkansu kuka sukeyi amman banda sultan da dad "Babu abinda zai sameshi" dad yayi karfin halin bata amsa, baby girgiza kanta tayi tana cewa "Daddy ban taba ganin mai cancer ya rayuba" dad rufe mata baki yayi amman ta cire hannunshi ta mike tana tafiya kaman mai jin tsoron taka kasa, jikin mom tafada tana kuka sosai tana "Wallahi in yaya ya mutu kashe kaina zanyi...ban iya rayuwa bada yayaba...mommy please ki gayamashi kar ya tafi yabarni..." Mom rungumeta tayi yana kuka, dad mikewa yayi ya tafi side dinshi, yana zuwa yakira daddy london ya gaya mashi abinda ke faruwa, daddy london cewa yayi zai turo private jet dinshi a dauki aslam nan da kwana uku. Dad zama yayi ya hada kai da kwaiwa yana kuka, rabon da yayi kuka har ya mance, kuka kawai yake yana cewa "Nine sanadin abinda ke faruwa cikin gidana ..inama ina iya maida hannun agogo baya..." Mom rungume take da baby dake kuka kaman ranta zai fita sai surutu take kaman wata zautatta, abin har mamaki ya bawa aslam donshi baisan baby ta kamu da sonshi hakaba. Wani kara sukaji dad ya kwala, da sauri mom ta mike ta tafi sideshi, aslam wurin baby ya koma da sauri ta daga kanta tare da rike cheeks dinshi tana kallon eyeballs dinshi tafara cewa "Kar ka mutu kabarni..." Ahankali ya girgiza mata kai "Habibty mutuwa ta bazai kawo karshen rayuwanki...it will bring a new beginning.." Da sauri ta katseshi "Yaya..mutuwanka zai zama karshen rayuwata ..banason rabuwa da kai...I don't want a new beginning... I want to stay with you...please.. Defeat cancer for me" rungumeta yayi don sai yaji baya tausayin kanshi ita kawai yake tausayi, "Habibty...ko bani nan...take care of yourself and our unborn child.." "No..I will not take care of your child... Tare zamu raini yayanmu" kuka suka cigaba dayi, baby takara daga kanta ta kalleshi "Yaya please dont leave me...i love you.." Murmushi aslam yayi don bai taba tunanin zaiji baby tace mashi i love you ba, kallonta yayi "I love you too..i am sorry for all the pain..." Da sauri ta dora mashi yatsa kan lips dinshi "Yaya..ba laifinka bane...ban mance sanda kake hanani shiga dakinka...ban mance sanda kake hana saka kananun kayaba...yaya sai yanzu nasan irin azaban da mutum keji inyana cikin shaawa kuma bai samu biyan bukataba..i know you have lots of sleepless night because of me..i am sorry.." Bata karasaba ya kama bakinta cikin nashi yana yimata passionate kiss baby batayi responding ba saboda har lokacin bata bar kuka, kissing dinta kawai yake kaman his life depend on it. Ahankali ta zare bakinta tana cigaba da kuka, daga kanta yayi yana kallon yanda take kuka "habibty ki bar kukan hakanan..kina iya kamuwa da rashin lafia..please stop it already" yafada yana shafa bayanta "yaya..i love you somuch." "i love your too habibty.." da saurin baby ta girgiza kanta "i love you more" shima aslam girgiza kanshi yayi "i love you most" baby kwantar da kanta tayi kan kirshin tana kuka, shima aslam hawaye ya dinga gogewa, sultan dake tsaye yana kallon yanda suke kuka ya fashe da kuka, ahankali baby ta daga kanta tare da buda mashi hannuwanta, da gudu sultan ya fada jikijnta, for the first time data rungumi sultan, shim a zagayan da hannunshi yayi ya rungumeta gam yana kuka, baby goge mashi hawaye tayi tanacewa "lil yaya..stop crying... am sorry for the.." da sauri aslam ya rufe mata baki sannan yace "parents don't apologize to their kid..." cikin kuka baby tace "na zalunceshi dayawa..please let me ask for..." aslam kara girgiza mata kai yayi "no..don't" aslam rungumesu yayi. abangaren dad sai kuka yake mom na tayashi, kukan dad yayi karfi sosai mom ta rungumeshi tana lallashin shi, ahankali ya kalli mom yace " nine sanadin abinda ke faruwa..da sanda aslam yace yanson aure nayi mashi da bazai kusanci babyba balle ta cijeshi har wurin ya koma mashi cancer.." mom goge mashi hawaye tayi sannan tace "nafika zaman sanadin matsalanmu...na farko amatsayina na uwa bai kamata in bari aslam da baby su zauna side dayaba..sannan bai kamata in dinga siyawa baby sexy wears ba don ban mantawa da akwai lokacin da baby ta fita da towel aslam ya dinga fada amman sai na hanashi...kuma a matasayina na uwa ya kamata in saka ido kan alamurran yayana most especially mata..kuma yakamata ashe baby tana kusa dani...duk laifina ne...duk careless attitude dina ya jawo mana wannan matsalan.." kara rungume juna sukayi suna kuka, sai daga baya dad ya sanar da mom yanda sukayi da daddy london,allah yasa adace shine abinda mom tace din tana tunanin in wani abu ya sami aslam zuciyanta na iya bugawa. around 4 dad ya fito da allawansa ya hangi baby da sultan rungume da aslam sai bacci suke, ammanshi aslam idonshi biyu sai shafa kqnsu yake ahankali, daga kai yayi ya kalli dad yaga idanuwanshi sunyi ja, dad karasowa yayi wurinshi ya amshi sultan sannan yace "ka kai baby daikinta ka zo mutafi masjid" aslam baice komaiba ya mike tare da daukan baby in a bridal style ya tafi daita dakinta, yana kwantar daita ta bude ido ta kalleshi da red eyes dinta sannan tace "yaya ina zaka?" ta tambayeshi da muryanta kasa2 dukawa yayi kusa da kunnenta sannan yace "masjid...ko kina zuwa" girgiza mashi kai tayi "yaya kar ka dade...i want tobe close to you" "no prblm...aslams baby" bathroom dinta yashiga yayi alwallah yana cije lebe saboda zafin hannunshi. peck ya dorawa baby sannan ya fice. bayansu idar da sallah suka kamo hanyan gida saidad ke gayawa aslam yaje gidanshi ya dauko green card dinshi don zai tafi london, aslam kallon dad yayi "please dad da baby zan tafi.." kallon mamaki dad ya watsa mashi ba tare dayace komai har suka dawo, afalo suka tadda mom, mommy rungume aslam tayi tana mashi adua,bayan kaman minti biyar baby ta sauko, zama sukayi a falo, kowa da tunanin dayake, aslam mikewa "zan koma gida" dad kallonshi yayi "ka maido abubuwan dazaka bukata nan, baice komaiba dukda cikin ranshi yaso ace sun barshi ya tafi da baby "to bari in dauko green card dina kuma in kashe wutan koina" da sauri baby tamike "yaya zan bika.." aslam baice komaiba ya tsaya donji abinda mom zatace sai bata ce komaiba, da sauri baby ta hau sama ta saka after dressing kan english wear dake jikinta, mom sai fada takeyi mata kan ta rage sauri. karfe biyar suka iso gidan, aslam na parking ya fito ya dauketa, gefen swimming pool ya ajiyeta, yafara cire kayanshi "yaya mezakayi..." baicemata komaiba ya gama cire kayanshi sanna. ya duka gabanta ya cire mata shoes dinta baby sai binshi take da ido cos ko kadan batason yi mashi gardama, tana kallonshi ya gama cire mata kaya sanna ya kara kallon five month pregnancy dinta ya duka yayiwa cikinta kiss sannan ya dauketa sai cikin swimming pool. wanka suke suna wasa da ruwa kaman basu da damuwa cikin zuciyansu, aslam daga kanta yayi ya dinga kallonta itama kura mashi ido tayi sunfi minti biyar sannan aslam yace "habibty...hujen hanci zaiyiwa preety nose dinki..inason hucen hanci" baby shafa wet face dinshi tayi sannan tace "kanason inyi?.." "i love it..amman banason kiyi sabida da akwai zafi..kuma banason abinda zai wahalal dake..." baby batace komaiba ta kama bakinshi, ya sakar mata bakinshi tayi yanda ta gan dama dashi, kissing dinshi takeyi sannan shima ya fara responding.y [10:08AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 馃挋馃挌鉂ゐ煉燄煉氿煉� SUNE SANADI 7鈨�4鈨� 庐zuwairat please my son SUNE SANADI daga farko ya ziyarci page mai sunan ummu maryam. zaku gansu daga farko har inda aka tsaya. kissing suke kaman ba gobe, hannu aslam yafara turawa cikin pant dinta, tayi saurin zare bakinta daga nashi "yaya..mezakayi?" idanuwan aslam lumshe yace "babyna zan bawa abinci" dan girgiza kanta tayi sannan tace "yaya baka da lafia" murmushi aslam yayi "nace maki bazan iyaba?..let us have each other...tunda bamu san yanda allah zaiyi da niba.." kallonshi baby tayi hawaye na taruwa idonta, "yaya stop saying that.." tafada muryanta na rawa kaman zatayi kuka, hannu aslam yasa kan bakinta "enough cry..lets make love.." dan hararnshi baby tayi "nan cikin swimming pool zamuyi xxx?" "yes..ko bakiso?" ahankali ta daga mashi kai, bai kara cewa komai ba ya dauketa sai daya daga cikin bedroom dinsu ya kwanta kan gado, ya kalleta "you should do me today.." yafada ya kanna mata ido daya, ba musu baby ta hau kanshi tana romancing dinshi, haka suka dinga wasa har suka cima burinasu, wanka sukayi sannan sukayi sallah, "yaya mu koma gida kar mom taga mun dade" baby tafada mashi, kallonta yayi sannan yace "muyi zaman mu nan sai gobe mu tafi gida.." ido baby ta gwalo "gobe?.." "yes love" "gaskiya yaya mu koma gida..haka nan dan rashin kunya sai mu kwana..kuma fa sun san abinda mukeyi" dariya aslam yayi sannan yace "to ni ba mujinki bane?..kuma tunda sun ganki da ciki sun san muna screwing juna" "kai yaya..wai screwing juna.." aslam shafa fuskanta yayi "baby you are so sweet..ke baki taba gayamin how i am in bed ba..so tell me.." baby rufe fuskanta tayi wai kunya "nima bansaniba.." cire hannuaanta yayi daga fuskanta "ki gaya min mana..ke ba kullum ina gaya maki kinfi komai dadiba?..nima gaskiya yau saikinyi complimenting dina" baby daria tayi batace komai, kura mata ido yayi yana jiran amsan ta, amman batace komaiba bata fuska yayi "kin gayamin indirectly am bad in bed.." da sauri baby ta katseshi "you..are good...in..bed.." aslam daria yayi sannan yace "daman nasani..tunda ina saki moaning dayawa..." dukanshi tayi, zama yayi yana kallonta yana aduan allah yasa kar ciwon nan tazama ajilinshi don in har mutuwa ta daukeshi yanzu an gama dashi. sai baysn sallan ishai suka shiga cikin gari suka ci abinci amma baby ke tuki shi kam aslam ya zauna gefenta yayi tagumi yana kallonta kaman madubi cos tamkar ana hura mashi son baby cikin zuciyanshi. mom kam dataga karfe goma basu dawoba taje tayi kwanciyanta, daman ranta na bata bazasu dawoba. wacegari sai bayan sallan ishai suka dawo, da gudu baby ta haye sama, shikuma ya tafi side din mom kasancewan basu zaune falo. Bayan su gaisa da mom ta tambayi jikinshi sannan ta tambayi baby ya amsa mata da tana dakinta, hira suka dingayi da mom, daga baya yayi mata sallama zaije ya kwanta. ya fita ya shiga wurin dad dinshi, chanma jiran suka danyi sannan yayi mashi sallama, wurin baby ya tafi ta tadda har tayi bacci, da yayi niyyan ya dauketa su tafi side dinshi amman bayason tadata don yasan daga jiya zuwa yau basu sami wani baccin kirkiba. kayan jikinshi ya cire sannan ya kwanta tare da jawota jikinshi. the next day around 4:pm private jet ya iso, wasu turawa suke tukawa. aslam shiryawa yayi itama baby ta shirya ta sauko downstairs dad dake tsaye da hannunshi cikin aljihu mom kuma na tsaye sai aslam, dad kallon baby yayi ya danyi murmushi sannan yace "anty baby..ai ba dake zai tafiba.." gaban aslam faduwa yayi likewise baby, kwantawa tayi kasa tafara rolling kaman yarinya tana kuka mom riketa tayi shima aslam kaman yayi kuka dan bakin ciki, baby sai ihu take tana cewa "dad..zan bishi..wallahi saina bishi..wayyo allahna mommy ki bawa dad hakuri ya bari in bi yaya" abin daria ya bawa dad, dad kusa daita yaje ya duka sanna yace "haba daughter..zakije amma ba yanzu ba.." ihu baby ta farayi tana dukan cikinta, da sauri mommy ta rike mata hannu, aslam kuka yafarayi yana cewa "ni dai dad na fasa zuwa tunda baby bazata daniba.." wani irin harara dad ya watsa mashi sannan yace "ka rufemin baki kafin in bata makarai" yana kaiwa nan ya ja hannu aslam sukayi waje, aikam da sauri baby ta kwace kanta daga rikon mom dake kuka tayi bisu da gudu "yaya kar ka tafi ka barni please" aslam juyawa zaiyi dad ya ingizashi da sauri baby ta rike kafafun aslam tana kuka, dagata aslam yayi ya rungumeta sannan mom ta banbareta da kyar aslam ya shiga cikin jet yana kuka. baby ihu ta dingayi kamar mahaukaciya. aranar baby bataci abinciba saboda kuka. shima aslam kuka kawai yake kaman wanda akacewa kasheshi zaayi, daya daga cikin pilot din ya juya ya kalleshi "stop crying sir" hararanshi aslam yayi batare dayace mashi komai. bayan kwana biyu suka isa london, direct hospital da ke cancer center aka wuce dashi, ismail da daddy london suke tare dashi, bayan gwaje2 suka gano cancer baiyi chronic ba don daya daga cikin doctors yayi complimenting doctor din daya gane cancer ne. daddy london da ismail tare da aslam suna zaune agaban wani babban doctor, doctorya cigaba dayi masu bayani kaman haka "so abu biyu zamu iyayi, na farko zamu iya cire hannun ko kuma ayi mashi chemoteraphy, aslam kallon doctor kawai yake amman hankalinshi baya nan don banda tunanin halin da baby ke ciki bqbu abinda, daddy london da ismail sukayi, ismail kallon doctor yayi "ayi mashi chemo..don akashe dukan cutan dake jikinshi" doctor kallon ismail yayi sannan yace "hope kasan each chemo zaiyi costing $40,000..sannan zaayi mashi sau uku each a month" "money is not the problem" daddy london ya amsa mashi, doctor yacigaba dacewa "hope kunsan chemo nada zafi kuma yana kashe jikin for a while kafin ya dawo normal" "i know..am a doctor" ismail ya bashi amsa mashi. credit card daddy london ya bada aka zari $130,000 wanda inda zaa chanza to naira millions of naira ne. nan akayi admitting aslam. y [10:08AM, 22/05/2017] 馃挒@lh@ji馃挒: 馃挌馃挋鉂ゐ煉燄煉氿煉� SUNE SANADI 庐zuwairat 7鈨�5鈨� the following day aka fara yi mashi treatment, chemotherapy na farko aslam kuka yafarayi don't azaba cos Cikin machine ake saka mutu. bayanan fiddoshi ya dinga kiran sultan, yana magana kaman mai maye "sultan ..my son..where are... you..baby am sorry..I love you...please i want to see...ku taimakamin ku kaini wajen dana sultan..inason ganinshi" maganan dayake fada kenan lokacin da yusuf ke turashi kan wheelchair, idanuwanshi rufe yana juya kanshi side to side, yanda yake maganan yasa yusuf zubda hawaye, shi kam ismail idanuwanshi sunyi ja, shikuma daddy london tunanin yanda akayi aslam ke kiran sultan danshi yake, suna isa dakin da aka kwantar dashi kasancewan daga dakin chemo suke, ismail da yusuf suka daukeshi suka maidashi kan gado, aslam sai juye2 yake donji yake kaman duk cuttukan duniyan nan kanshi kadai yakare. ana kwantar dashi yafara cewa "inna lillahi wainna ilaihi rajuun..please baby am sorry...bazan kara ba..mommy where are you.." yana cikin sumbatu doctor ya shigo, da sauri yusuf dake subda hawaye ya kalleshi "doctor..please do something, hes in to much pain.." dan murmushi doctor yayi sannan yace "ai its normal..shi chemo yana da haka..but da an gama zaka ga kaman hakan bai tabq faruwaba." "what about surutai da yakeyi" yusuf ya sake tambayan doctor "shima zai bari..duk cikin zafin chemo ne, sannan abinda ke cikin ranshi yake fada" doctor ya amsa mashi, "doc. kana nufin duk abinda ya fada gaskiya ne?..koda ya kira wani da danshi?" daddy london ya sake tambayan doctor "yes of course..duk abinda ke cikin zuciyanshi bakinshi ke furtawa dukda bada saninshi ba" kallon juna sukayi, ko wannensu da tunanin da yake, ba kaman yusuf da baisan aslam ya taba yiwa baby fyadeba, sai yanzu ya gane dalilin dayasa baby batason aslam a wannan lokacin, cikin ranshi yace "shege aslam". aslam surutai ya cigaba dayi, daga baya yayi bacci. cikin kwana uku ya kare kaman kudin guzuri, duk kammanishi ya chanza, abinka da fari duk kasan idonshi yayi baki, gashi anyi mashi kwalkwali, wasu farin yadi ne jikinshi, yana samun kulawa sosai daga family daddy london musamman ismail da yusuf, cikin kwana uku baiyi waya da baby ba, kullum dad da mom da kirasu daddy London donji yanda yake, sannan dad na waya da doctor dake incharge dinshi. wayan aslam yafara runging, yusuf ya dauki wayan don aslam na bacci yana dubawa ya ga darling dad, picking yayi suka gaisa, dad ya tambayeshi jikin aslam, sannan ya cemashi ya dauko mashi video aslam. suna gama waya yusuf ya dauki video aslam ya tura masu. baby kam kaman mahaukaciya ta koma saboda rashin aslam, ba kaman cikin kwana biyar din da basuyi wayaba, tunani take killan ya mutu anki a fadamata, alamarinta har tsoro yake bawa mom don duk ta rame, kullum cikin kuka take kwana ta tashi, haka yasa mom ta maidata side dinta, don tunjiya take cewa cikinta nayi mata ciwo, doctor dad yakira ya dubata yace masu cikin lafiashi lau amma ta rage damuwa. dad da mom na zaune a side din dad video da yusuf ya tura mashi ya shigo, da sauri dad ya bude video, mom gefenshi ta koma tana kallon video, tana ganin yandabya koma ta fashe da kuka "gaskiya zan tafi jinyan dana...please zan tafi london ganin shi..bazan iya hakuri har sai anyi mashi second chemo kafin in tafiba.." dafa kafadanta yayi sannan yace "kiyi hakuri..zuwanmu bazai chanza komaiba..tunda kinsan cewa brother na da family dinshi zasu kula da aslam..kuma zuwanmu zai kara tada mana hankali tunda process na chemo si very hurtful.." cikin kuka mom tace "i want to see my son..please let me go" rarrashinta dad yacigaba dayi har tayi shuru. "Bayan kwana biyar aslam ya dawo normal senses dinshi, ismail da yusuf na zaune opposite to him ya kallesu, "yaya please a ciremin hannun...azaban chemo yayi min yawa..in aka karayimin zai iya kasheni" matsawa kusa dashi ismail yayi ya rike mashi lafiyayyan hannun sannan yace "kayi bearing..chemo is the best saboda ana iya yanke hannun kuma ciwon ya kara bullowa ta wani wurin amman shi chemo zai kashe dukkan cutan dake jikinka" aslam shuru yayi yana kallon ismail dake magana kaman sakare, ahankali ya kauda kanahi gefe don allah kadai yasan irin azaban da yasha. mikewa tayi ahankali yusuf yayi saurin rikeshi "i can manage" ya cewa yusuf, sannan ya kalli ismail "yaya bari in danyi strolling" "ok..bari nima in tafi gida sai kuyi strolling da yusuf" ismail ya amsa mashi. ismail tafiya yayi sannan aslam da yusuf suka tafi waje, suna fita aslam ya sami wuri ya zauna sannan yabkira baby. da kuka ta daga wayan, aslam baice mata komaiba ya cigaba da sauraron muryanta, idanuwanshi lumshe, saida yaga kukanta bai da iyaka sannan ya fara lallashinta, sunfi hour daya suna hira sannan sukayi sallama. after wata daya aka kara yimashi chemo, wannan karin kaman ya mutu don azaba, don kaman yafi na farkon azaba, wannan karinma surutai ya dingayi hardacewa bazan kara yiwa mace fyadeba. bayan sati biyu aslam yafara jin sauki sosai don yanzu bayajin zafin hannunshi. Aranan da yayi wata uku dad, mom, baby da sultan suka zo london still aranan daddy ksa tareda family dinshi sukazo sannan iyayen baby tare dasu maryam sukazo. motocin biyar sukayi zuwa hospital, suna zuwa ina shiga dashi chemo ward so basu samu ganinshiba, sai bayan hour daya wani bature ya turoshi kan wheel chair da sauri mahmud ya amshi wheelchair din daga hannun mutum dukansu hawaye suka fara zubarwa saboda yanda ya koma, da gudu baby ta tafi zata rikeshi wani doctor yace ariketa kar abari ta rungumeshi. aslam kam bai san suna wurinba don sam hankalinshi baya jikinshi kuma idanuwqnshi rufe, sai surutai yake yana cewa "aisha ki yafemin ...forgive me for RAPING you, ..." kalle2 su daddy baby tare da daddy ksa suka farayi, aslam yacigaba dacewa ",sultan..kayafemin name kawoka duniya ba ta hanyar...sunnaba..I wish you could call me daddy...ko sau dayane" gaban dad da mom ya fara disco, Kowa shuru yayi yana sauraron maganan aslam, yacigaba dacewa "please forgive... me..I love both of you so much" mqganan aslam bai dami baby ba, ita kawai abarta taje wurin mijinta, sai kuka take, daddy baby kallon dad yayi "yaya..what's aslam talking about" shuru dad yayi sannan yayi kokarin magana amman said daddy London yayi saurin cewa "wahalan chemo ne kesashi fadin abinda ba gaskiyaba.." dad girgiza kanshi yayi sannan yace "no yaya..ka bari in fada mashi ..he deserve to know.." da sauri daddy London yace "this is not the right place to have this discussion" dad yakara girgiza kanshi "yaya it doesn't matter anymore" dad kallon daddy baby yayi sannan yace "sultan Dan aslam ne...baby ita ta haifi sultan kuma hakan yafarune sanadiyan fyade da aslam ya yiwa baby!!"" kowa kalle2 yafara, maami ta fashe da kuka tana cewa "kun cuceni...kun cuci yata.." shima daddy baby idanuwanshi kadawa sukayi suka koma ja, kallon dad yayi sannan yace "Allah ya isa tsakanina da kai..ka bata dangantakan dake tsakanina da kai " yana kaiwa nan ya kalli family dinshi yace such "let's go" wurin baby yaje yarike hannunta yafara janta, daddy London daka mashi tsawa yayi ya bari amman ko kallonshi baiyiba ya fixge baby da karfi, baby ihu tafara yi tana cewa "wallahi ba laifinshi bane..lafi nane..ban zuwa.." wani irin mari daddy ta ya dauketa dashi Wanda yasa kowa bude baki musamman turawan dake gurin. baby shuru tayi tana hadiyan zuciyan saboda murdawan da cikinta yayi, mom da sultan kuka suke, aslam kam tuni yayi bacci kan wheelchair, baby dafa cikinta tayi tana kuka, ingizata daddynta yayi tafara tafiya a hankali hannuwanta biyu rike da cikinta, atsawace daddy ksa yace "in har kafita da yarinyan kafita daga cikinmu" shima daddynbaby atsawace yace "I don't bloody care!!!" please please mai son SUNE SANADI yaje page dina mai suna ummu maryam. [8/21, 8:44 AM] 💞It's @lh@ji💞: j 💚💙❤💟💙💚 SUNE SANADI ®zuwairat 7⃣6⃣ daddy baby kallonsu yayi daya bayan daya sannan ya kara cewa "dukkanku kun nunamin baku kaunata...nasan babu wanda baisan abinda aslam yayi was baby ba..amman don ba yarku bace kuka ki gayamin...don inda yarku ce da kun san hukuncin da ya kamata ku yanka" dukansu shuru sukayi sai daddy KSA yace "wallahi ban taba sanin abinda kuke fada ba..amman please ka bari mu zauna muyi magana" daddy London yace "wato zaka nuna mana kai ka haifi Aisha ..ka tafi daiita amman ka san da sani...babu mu babu kai" baki daddy baby ya tabe sannan yace "da in zauna da yanuwan dasuke munafuntata kwara na zauna bani da kowa..wai how old was Aisha?.. amman Allah ya sakamin kan abinda kuka yimin" yana kaiwa nan ya fice daga wurin, baby kuka take ahankali at the Same time tana dafe da cikinta, maami rike hannun baby tayi amma ta fixge hannunta, tana kallon aslam dake bacci, sannan ta kalli mom da sultan, sultan kuka yafarayi yana cewa "anty don't go...please don't take my anty away.." daddy baby dawowa yayi ya rike hannunta yafara janta, dagudu sultan yakama kafan daddy "ka barmin antyna..kar ka tafi da antyna" daddy baby dukawa yayi ya cire hannunshi sannan ya fara tafiya, baby kasa tafiya tayi saboda kafanta dayayi mata nauyi sannan cikin ta na murdawa, da sauri Yusuf da Mahmud sukayi kneeling gaban daddy baby "daddy please kayi...hakuri" suka fada tare, "Ku tashi daga gabana!" ya daka masu tsawa, kin tashi sukayi, Mahmud yace "daddy abinda ya faru kaddara ce.." bai gamaba yusriyya ta katseshi dacewa "ta fadawa amira kanwarka mana!..." bata gamaba umar ya dauketa da mari sannan Ismail ya kara mata wani, kuka tafari, wani irin ihu baby ta saki tana cewa "cikina...cikina..wayyo mutuwa zanyi" da sauri mommy London ta nufeta kasancewan itama doctor ce, dukkan matan sukayi kan baby, sai ihu take, ihuta yasa mutane dayawa zagayesu, ihunta yasa aslam bude ido, ganin mutane biyu2 yake, rufe idonshi yayi, wani ihu baby ta karayi "mommy bayana...bayana zai katse" cikin mamaki mommy londpn ta kalli mom "daman EDD dinta yayi?" ta tambayi mom, dan girgiza kai mom tayi "sauran two weeks" mom ta ammasa mata tana hawaye, mommy london rike baby tayi ta taba maranta, wani sabon ihu baby ya saki "wayyo..mom ana yanka marata da wuka" basu ankaraba ruwa ya fashe, haka ya kara tabbatar masu cewa labour take, ihu take kaman zaa zare mata rai, aslam yakara bude ido amman still baya gani sosai amman yasan muryan baby, kuma yasan itake ihu, ahankali ya yace "baby...where are..you" da sauri yusuf da mahmud suka tura aslam dakinshi, su mom suka rike baby suka tafi daita wani hospital kasancewan inda aslam yake cancer center ne basu ansan haihuwa, baby sai cewa take "yaya!..wayyo yaya!..zan mutu..please ku barni in mutu kusa da yayana.." ismail dake tukin mota ta juya ya daka mata tsawa tayi masu shuru amman kaman ya kara tunzura baby. ana kai aslam dakinshi ya kara bude ido, wannan karin ya ga mahmud da yusuf, murmushi mahmud ya sakar mashi, kasancewan tunda ya fara rashin lafia bai ganshiba, aslam bai maida mashi murmushin ba ya kallivyusuf "kaman...naji...murya...aisha" ya fada kaman wanda numfashisa zai dauke, shuru sukayi basu bashi amsa ba, ahankali aslam ya kara cewa ",please...ku..amsa..min" "muryanta kaji" mahmud ya amsa mashi, aslam hutawa yayi, yana nishi kaman wanda yayi gudu, sannan ya kara cewa "ta..na...ina?" ahankali yusuf yace "an kaita hospital...labour take" aslam shuru yayi kaman mai tunani sannan ya daga kanshi ya kallesu "ku..kaini..wajen..ta.." da sauri mahmud ya girgiza mashi kai yayi "no..su mom suna wurinta.." ahankali aslam ya kara cewa "take..me ..to..her" "doctors bazasu yarda ba" aslam kara hutawa yayi sanna yace "get...me..the doc...in..charge..of..me" banza sukayi dashi, yakara daga kai ya kallesu eyeball to eyeball suka ga idanuwanshi yayi ja, yusuf mikewa yayi ya fita, bayan kaman minti biyar ya dawo da doctor, ahankali aslam ya daga ido ya kalleshi, "my..wife..is in..labour..i..need to..be with..her" doctor shuru yayi yana kallon aslam, daman yasan nan da yan kwanaki zaa sallameshi, kuma bature baya wasa da matanshi, especially in akace haihuwa, kara kallon aslam yayi for the second time sannan yace "can you manage?" ya tambayeshi, ahankali aslam ya daga mashi kai, "then go and meet your new bundle of joy..." ya juya yafara tafiya sannan ya kara juyawa yana murmushi yace "and kiss the baby for me..tell him or her from doctor jack" ya fice yana murmushi, aslam kokarin mikewa yayi amman ya kasa, yusuf ya kira ismail don tambayanshi inda zasu kai baby, nan fa aslam ya karajin ihun baby tana cewa "yaya ismail...ka kaini gurin yayana..please" nan fa hankalin aslam ya kara tashi, mahmud da yusuf suka daukeshi suka ajiyeshi kan wheelchair, idanuwan aslan rufe yana tunanin lokacin haihuwan babu baiyiba don cikinta yana wata biyar ya bar gida sannan yanzub watanshi uku anan don haka yadan cikinta bai wuce wata takwas da kilan sati dayaba. mota biyu suka tafi da baby hospital, daya su mommies ne da ismail sai dayan su maryam da yusra da ameera, umar ke tuka motan yana bin bayansu ismail. sannan dad da daddy london suka dauki mota daya, daddy baby da daddy ksa suka dauki mota daya. da hospital zasu bisu amman daddy london yace su tafi gida su bar matan su tafi hospital. sauran Mota dayan mai Koran KIA Mahmud da Yusuf suka ajiye aslam sannan suka ninke wheelchair dinshi suka ajiye sannan Yusuf yaja motan sukayi hospital din mommy London. su daddy london na zuwa gida suka zauna falo, nan daddy london da daddy ksa suka dinga bawa daddyn baby hakura sunakuma nuna mashi abinra yafaru kaddarace daga rabbi, shima dad hakuri yabawa daddy baby sosai kan rashin gaya mashi gaskiya dayayi, sun fi hour daya suna bashi hakuri sannan ya sauka suka fara hiransu kaman babu abinda yafaru. su mom suna zuwa hospital aka karbi baby, mommy london ta chanza kayan jikinta zuwa na aiki ta bi baby labour room, duk ihunta ya ishi mutane, sultan sai kuka yake, dubata mommy london tayi taga har ta shiga 6cm, banda yaya babu abinda baby ke kira. bayan minti talatin su aslam suka iso hospital, tun cikin hall sukejin ihun baby ko gajiya batayi, ido aslam ya rufe yana zubda hawaye, su yusuf suka turashi zuwa bakin labour room din datake, da gudu sultan ya fada jikinshi yana kuka yana cewa "uncle..help my anty" aslam baice komaiba kowa sai mamakin yanda akayi aka bar aslam ya zo yake. mom ta kira mommy london ta sanar daita ga aslam yazo, da sauri mommy london tazo ta turashi ciki, yana shiga ya ga baby kwance kafafunta bude sai wata nurse na goge mata zufan gaban goshinta, nan take aslam yafara kuka, a hankali baby ta juya ta kalleshi, tafara kuka amma fa ba hawaye, hannu ta mika mashi, mommy london ta karasa dashi wajenta, ahankali ya daga hannunshi ya riketa, "yaya..mutuwa zanyi..." bata gama maganaba tayi wani irin pushing tayi, da sauri doctor da mommy london suka duba gabanta saiga kan baby, da sauri mommy london tace "yauwa daughter..one more push zaki huta..ashe kina da karfi haka bansaniba.." kai baby ta girgiza "pushing din baiz..." bata rufe bakinba wani pushing din yazo mata, rike hannun aslam tayi gam, shima hannunta ya rike gam, tana pushing ta haihu, "alhamdulillah" mom ta fada, baby komaws tayi ta kwanta kaman mara rai, ahankali aslam yace "thank..you" doctor yace "congratulation its a girl" idanuwa aslam ya lumshe, wajeta ta fita ta sanar da su mom da maami tare da mommy ksa, su mommies rungume juna sukayi while maryam da yusriyya da ameera suka ryngume junansu sannan umar da mahmud da yusuf suma suka rungume juna. yusuf da mahmud suka fita suka sayo wani hadadden girl wear. cikin few minutes aka gyara baby da jaririya aka kaisu resting room, tura aslam akayi maami ta dauki jaririyan ta dora madhi kan kafanshi, sannan ta kalli sultan tace "grandson..kayi kanwar" [8/21, 8:44 AM] 💞It's @lh@ji💞: 💙💚❤💟❤💚 SUNE SANADI ®zuwairat 7⃣7⃣ mamaki sukayi da jin abinda maami tace, aslam kam bayajinta cos banda kallon jaririyan babu abinda yakeyi, tamkar an tsaga kara shi da sultan, baby sai bacci take, a wannan lokacin kowa ya mance da maganan abinda aslam yayiwa baby saboda murna ganin sabon jaririya, Mahmud amsan baby yayi yana kallonta, sai ya daga kai suka hada ido da maryam ya kashe mata ido daya, maryam murguda mashi baki tayi shikuma yayi murmushi. bayan hour daya su dad suka iso hospital, daddy london fada ya dinga yiwa su yusuf saboda sun gayawa aslam, yana zuwa yasa amaida aslam hospital. bayan hour 24,da haihuwa aka sallamesu, gidan mommy london suka sauka dukansu kasancewan katon gidane. mommy london cewa tayi "wane irin jini aslam ke dashi da yaranshi shi sukebi from head to toe" dukkansu daria sukayi, mom kam bakinta baya rufuwa don murna. baby kam inzatyi fitsari sai tayi kuka saboda zafin stiching din da akayi mata, suna zuwa gida ta dinga kuka wai ita hujen hanci take so, duk yanda su mom suka so hanata ki tayi ta dinga kuka wai dole sukaita ayi mata hujen hanci tana Cikin kuka jaririya tafara kuka amma kememe baby taki breastfeeding dinta, dole yasa mommy London takira wata nurse din wajen aikinta tazo tayi mata sannan aka makala mata nose ring mai kyau, aikam su maryam sukace suma ayi masu, baby ta kallesu da pretty face dinta babu kunya tace "Ku bari kuyi aure in mijinku yace yanaso sai kuyi don nima yayana yace yanaso" daria su mom daria sukayi sannan Mahmud dake zaune kusa da Yusuf yace "ki gayamasu lil sis...nidai na yarda maryam tayi don nima inason hujen hanci" banza maryam tayi dashi, shima Yusuf cewa yayi "kiyi kema zaiyi maki kyau" yafada yana kana kallon ameera, harara ameera ta wulla mashi. iyayensu mata sai daria suke, mommy London cewa tayi "I wish zaku zauna damu for ever..wallahi banason kutafi don ina jin dadi. gidana" bayan kwana uku aslam ya matsawa doctors kan a sallameshi wai ya sami sauki, kara duba sukayi aka tabbatar yaza cancer free sannan aka sallameshi, tamkar yayi tsuntsu haka yakeji don babu abinda yakeson gani kaman baby da jaririyanahi. yusuf da mahmud sukazo daukanshi, akan hanya sukayi parking gefen hanya, mahmud juyawa yayi ya kalli aslam dake bayan mota sannan yace "ashe dan ubanka duk innocent face din nan naka na banza ne?...now gayamin ya akayi ka iya sex da yar karamar yarinya" yusuf yakara dacewa "kuma dan ubansa bai gaya manaba" aslam murtike fuska yayi, baice masu komaiba, don yasan in ya biye masu bazu tafi gida ba yau. "dalla ka gaya mana yanda akeji in akayi xxx da yarinya.." mahmud ya fada, aslam kallonsu yayi ya kara daure fuska yayi sannan yace "please ku tafi dani gurin family na..banason iskanci" daria sukayi sannan yusuf yace "gaka katon dan iska?? yanzu tell us how it feel to screw in mature puxxy?" ran aslam baci ysyi yafara kokari bude mota amman da sauri yusuf ya danna key yayi locking kofan, aslam komawa yayi ya zauna ya harde hannuwansa kan kirjinshi yana kallonsu sannan yace "daman kuna screwing matured puxxy kenan?" darian rainin hankali mahmud yayi sannan yace. "ko bamuyi screwing manya mataba munsan they are sweet..so tell us ko mu kwana anan" aslam kalle2 yafarayi, wata baturiyar yarinya ya gani mai kimanin shekara 14 sannan ya kalli su mahmud yace masu "ku kama waccan ku kaita hotel sai kuji yanda akeji" daria su mahmud sukayi sannan yafara jan mota yanacewa "shege shaidan...wai yanzu kana da dan shekara 5 " bai tanka masu ba sai tsinewa chemo dayasashi sakin magana yake. suna zuwa gida kowa ya tarbi aslam da murna amman sai kalle2 inda zaiga baby yake, bayan su tafi side din yusuf ya tambayeshi inda aka ajiye baby, wani cottage ya nunawa aslam ta window, da sauri aslam ya tafi chan, yana shiga ya hangeta zaune bakin gado itakuma jaririya cikin baby stoller. baby na ganin shi ta mike da sauri amman bata iya tafiya sosai da sauri aslam ya karasa gurinta ya rike fuskanta yafara kisding dinta, itama kissing dinshi tafarayi, kissing juna kawai suke kaman mayunkwata, sunfi minti biyar ahaka sannan baby ta zare bakinta ahankali ta kalleshi "yaya ya jikinka?" kurawa sweet lips dinta ido yayi sannan yace "alhamdulillahi...da sauki my love...I miss you" dan murmushi tayi sannan tace "i miss you too" hannunshi ta bude ta gani, wurin ya bushe tamkar an soya nama, kissing din hannun tayi "am sorry" riketayayi yana kallon hujen hancinta "babyna..you pierce your nose for me?" ya tambayeta yana lumshe idanuwa, ahankali baby ta gyada mashi kai, shafa hancinta yayi "you look ravishing" "thank you my habibi" rike mata hannu yayi suka nufi inda jaririya ke kwance, aslam gani ysyi tana tafiya tana cije lebe "habibty meye?" ya tambayeta in a caring manner, "ba komai..inda akayi mani stiching ne yake yimin ciwo" "am sorry...inda ina kusa ina watering wajen da bazakiji ciwoba" daria baby tayi tana rufe fuskanta, gaban stroller jaririya suka tsaya, dukawa aslam yayi ya manna mata kiss sannan ya kalli baby "habibty wane suna kikeso a bata?" "duk wanda yayi maka nima yayimin" girgiza kai aslam yayi "no..ki fadi sunan da kikeso a samata" shuru baby tayi kaman mai tunani sannan tace "i love ummul khairi" murmushi aslam yayi "its a lovely name..ummu ummul khair" dauka diyan yayi sannan yayi mata huduba. zaunawa yayi ka gado baby ta dawo ta zauna kusa dashi, rike mata hannu yayi yana cewa "yanzu yaranmu biyu..kuma gaki kaman baki taba haihuwaba...gaskiya auren wuri yayi" baby daria tayi, aslam yaxigaba dacewa "ki gama wanka mu fara honeymoon..daman bamuje honeymoonba" baby daria tayi "kai yaya..duk love din da mukayi?? daria shima yayi "habibty..ya kikayi da jarabanki da ban nan?" dukanshi tayi sannan tace "yanda kayi da naka haka nima nayi da tawa" haka suka dinga hiran bayan saduwa cikin kaunan juna. yamman ranan aslam ya gayawa su dad sunan da jaririya, sunji dadin sunan. still a ranan daddy london ya kira dukkansu yabasu shawaran su kaunaci junansu su zama tsinsinya madaurinsu daya, shawara sosai daddy london ya basu daga karshe mahmud ya daga hannu, daddu london ya bashi daman yin magana, sai cewa yayi "daddy gaskiya inason maryam" dukkan mutane falon daria sukayi, amman banda maryam, kurawa mahmud ido tayi tana kallonshi, sai taga mahmud kyakyawane dama duk family dinsu babu wanda baida kyau. daddy london kallon maryam yayi "daugter kina son mahmud?" sunkuyar da kanta tayi batace komaiba, murmushi iyayensu sukayi sannan daddy London yace "to allah ya shige mana gaba" mahmud ido yayiwa yusuf alaman ka fadi abinda ke zuciyanka, da sauri shima ya daga hannu sannan yace "nima inason ameera" daria suka kara kwacewa dashi, daddy ksa yace "lallai wannan jaririyan alkhairi ce" itama ameera tambayanta akayi tayi shuru alaman tanasonshi, dad ya kallesu sannan yace "to wa zaku barwa yusriyya" ya kalli aliyu sannan yace "kai dukan kannenka zasuyi aure amman banji kace komaiba" aliyu sunkuyar da kanshi yayi sannan yace "nakusayi" ya fada kaman mai kunya nan kam cikin zuciyanshi cewa yake me zaiyi da yaranda basu gama balagaba, ismail cewa yayi "daddies ku hadashi da yusriyya kawai" da sauri aliyu ya daga kai ya gallawa ismail harara, ahankali yusriyya tace "ina da wanda nakeso" ",waye?" suka hada baki suka tsmbayeta, kanta kasa tace "sadeeq..wanda baby xata aura da" dadi sosai dad yaji, bakaman aslam, iyayensu dadfy sukaji sosai, daddy london cewa yayi "sai mu hada bikinku muyi rana daya...kai kuma" yajuya wurin aliyu sannan yace "in baka kawo mata kafin lokacin aurensuba..ko da mai aikin gidan nan hadaku zanyi" duka aka tuntsure da daria amman banda aliyu. aranan sunfi hour hudu suna hira. ranan suna sukasha shagalinsu amman basu gayyaci kowa na wajeba, sukadai sukayi abinsu tunda ba nigeria sukeba. i think wannan page din shine sami finaly [8/21, 8:44 AM] 💞It's @lh@ji💞: 💚❤💛💟💚❤ 💚💙❤💟💚💙 ❤💚💛💟💛❤ SUNE SANADI ®zuwairat 7⃣8⃣ kai masoya dadi, jinake kaman kar ya kare saboda irin so da kaunan da kuke nunamin, wayanan extra hearts na sama nakune makarantan SUNE SANADI. bazan iya kiran sunayenku daya bayan dayaba amma I love you all. gaisuwa ta musamman ga zainab Ado Exclusive writers talented writers Hausa online writers novella's lounge littafan Hausa group Hikima writers khaleesat hydaar novel and very special greeting to fiddausi sodangi asmy b aliyu ummee xeey zainab autan hajiya hajjace amnoor neena cool wallahi bazan iya rubuta sunanku dukaba amman I love all those who support me. and the most important people in my life MARYAM SALISU MAIDALA GROUP nagode maku kwarai don Ku kuka bani karfin kwaiwa cos wannan group din shine group na farko dana tura SUNE SANADI kuma kuka amsheta hannu bibbiyu. and finally my page followers, likers and all members, I ummu maryam say I love you so much. I wish all Muslims a fruitful RAMADAN and happy sallah in advance. please friends kar Ku mance da naman sallata. bayan sati daya da suna su daddy ksa suka koma saudi arabiya, su daddy baby suka koma england sannan mom da dad suka koma nigeria, mom sotayi ta tafi da baby da khairi amman mommy london taki, Aslam ma bayason atafi daita, bayan sati uku da haihuwa Aslam ya rufe ido wai dole tabashi hakkinshi tunda ta fara sallah, ido baby ta zaro don ko kadan bata bar jin zafin wurinba. kuka ta farayi mashi tana bashi hakuri, ahaka suka dinga wasa amman dayasa hannu cikin pant dinta sai tafara kuka wai zafi takeji. aranan da sukayi 40 days Aslam yace dole tabashi hakkinsa, batayi mashi musuba suka fara wasa amman da yazo introducing kanshi cikinta tafara ihu, dole ya kyaleta don ya lura tana iya tara mashi jamaa. wace gari yagayawa daddy london zasu tafi singapore daga nan sai su wuce nigeria, aikam ki yayi yace ya bari khairi tayi wata biyu, Aslam kamar yayi hauka. ranar da sukayi watabiyu suka tafi, kyauta sosai daddy london da su ismail sukayiwa khairi don har account ismail ya bude mata kaman yanda ya budewa yarshi. baby har tsoron abinda Aslam zaiyi mata takeji don wani irin zumudi yake, shi ya dauki khairi cikin carrier daga london har singapore. suna isa ya yayi masu booking din wani part daga cikin wani hotel, sauke masu kaya akayi sanna, ya balle khaire daga kirjinshi ya kwantar da ita, ya dauki baby ya kaita kan kujera yafara romancing dinta, duk kukan baby bai saurara mataba, baby ta sha wahala sosai kaman yau tafara sanin namiji. kullum cikin farantawa juna suke, sam basu tunanin planning. saida sukayi wata biyu sannan mom ta ishesu da waya su kawa mata khairi in yaso su sukoma. aranan da suka, koma gidan mom suka sauka, mom hana baby komawa tayi saida ta gyarata kaman wata amarya. sannan ta maidata. khairi dana wata biyar akayi aure maryam da mahmud, yusuf da ameera sai yusriyya da sadeeq, ankashe miliyoyin kudi wajen bikin bayan wata bakwai da haihuwan khairi baby ta samu wani cikin, kuka kama ranta ya fita shi kuma asa da mom tare da dad murna wurinsu baa magana. mom dauke khairi tayi. bayan wata tara ta haife namiji still mai kama da ubansa, wannan karin sunan dad akasa mashi sai suna kiranshi da khalifa, still khalifa baiyi shekaraba baby ta kara samun wani cikin ta dinga kuka tana cewa ita so taketa koma school, aslam rarrashita ya dinga yi yana cewa me wayanda sukayi masters suka fiki dashi, kawai kiyi hakuri ki cigaba da kulamin kanki da yarana. baby cewa tayi saga wannan zatayi planning asl yace intayi bada izininshiba bai yafeba don yanda bai da kane ko wa Wanda suke uwa daya shi saiya cika gidansu da yara. Atakaice cikin shekara takwas tayi yara shidda har da sultan bakwai, hudu wajen mom uku wajensu, yanzu autanta shekarnta biyu aslam ya yarda tayi planning amman fa cewa yayi bata gamaba. yarasu da akwai mai sunan daddy baby sai daddy london sai mai sunan mom da sunan maami. baby da sake haihuwa ta haifi yanbiyu mace dana miji suka ci sunan iyayensu. hmmm gidan dad kam kaman yanzu sukayi aure da mom don duk weekend ake aika drivers su kwaso sauran dake gidan aslam, gida ya cika da ihu yaran, baby kam kaman baita ta haifesuba. AND THEY ALL LEAVE HAPPILY EVER AFTER THE END sai mun hadu a book next book dina titled "ZAKI SAN KONI WAYE" Amman sai bayan sallah. love you all..bye bye👋👋