*HUDAH* *Na SADNAF* *Page 1* KU DAUKO COMPLETE HAUSA NOVELS A SHAFIN MU ? ? ? https://hausanovels001.com.ng HUDAH Lecturer na barin ajin mu nayi sauri na mike ko ta kansu Sammy ban bi ba nayi hanyar waje, na nufi wajen garden d'in makarantar da yake nesa da ajinmu Ina balain San wajen dan a k'awace yake da fulawowi ga wajen na da balain sanyi wani iska ke kadawa na musamman dake saka ni shauki da nishadi da san naji Kamar ma baa Nigeria nake ba. A rayuwata Ina san keb'antacen waje Mara hayaniya dan idan na kebb'e ni kadai haka Zan tafi duniyar tunanin masoyina da nake Jin kaunarsa a Raina. Karamin dadumata na d'auko a jakata. kafin na kai ga na shimfida sallayar naji wayata na ringing lumshe idona nayi Ina Jin sanyi a Zuciyata,Kiran wayarsa kawai faranta min rai yake Ina balain San bawan Allah nan nasan shi yake Kirana sabida ringing tone na musamman na saka Masa. Karasa shimfida sallayar nayi na zaro wayar daga cikin jakata. Adaidai lokacin da Kiran ya sake shigowa dan har ya katse. Daga wayar nayi na Kara a kunne na,bby daya kirani dashi yasa na kamkame daya hannun nawa a kirjina muryarsa kawai idan naji sai naji tsigar jikina na tashi kalmomin soyayya da yake min kawai na saka naji kamar ya kaini wata duniya yawan kallan indiyan film da karatun littattafai soyayya yasa na taso da San Soyayya sai Allah ya hadani da Habib da nake Jin zai cikemin duk wanan mafarkin nawa Habib shine irin Namijin da nake mafarkin samu a matsayin mijin Aurena da zamu yi irin rayuwar da nake burin. inasan a gwada min so da Kauna irin wanda nake kallo ko nake karantawa nasan ba yanda za'ayi na samu komai irin na indiya ko na karatun Amma Ina San na samu Wanda zai kwatanta nuna min irin soyyayar sai Allah ya hadani da Habib da na kamu da San shi farkon ganina dashi Wanda a nashi b'angaren shima haka ne a ranar da ya fara ganina a ranar ya kamu da kaunata,Habib kyaunsa yasa yake min zubi da irin actors din indiyan film a idona ma ko dan nacewa kallon indiyan film da nake yawan yine idan yayi murmushi har kama yake min da Ranbir kapoor. Shekara guda kenan da had'uwa na dashi Ya zo garin damaturu bautar kasa dan mazaunin Kano ne Amma asalinsu Fulani ne. Ni Kuma wanan shine shekara ta ta farko a Federal polytechnic damaturu Ina karantar banking and finance. Waya mukayi dashi akan idan ya gama abinda zaiyi zai zo ya d'aukeni idan mun tashi. Daga haka yamin kalamai dake Kara Sakani narkewa cikin kogin Sansa. Har ya katse wayar na kasa janye wayar daga kunnena Habib ya min ko ta ina Allah yasan inasan Namijin da ya iya kalmomin soyayya da ririta mace. Iskar dake kadawa yasa naji wani irin shauki na d'ibana hakane yasa na bud'e wayata na Shiga gallery na bud'e hoton Habib daya saka hannu aljihunsa Yana sanye da kananan Kaya farare tas sun balain Masa kyau nayiwa hoton kiss ya Kai sau goma. Lebb'ensa Mai Dan duhun kala na shafa a hankali na Kara kissing dinsa. Inajin kaunarsa na Kara Huda koina na jikina so ba karya bane inasan Habib sai Wanda yasan so zai gane mai nakeji akansa. Agogo na duba naga muna da sauran awa daya kafin mu Kara Shiga wani lecture hakane yasa na bud'e films din wayata na zabo wani film da na Ciro Indian film ne Mai balain dadi da soyayya bana gajiya da kallonsa sabida irin soyayyar da ake zubawa a ciki a zahiri film din nake kallo amma nida Habib nake gani a ciki duk irin soyayar da ake sai Naga kamar nida Habib ke soyayyar har wani blushing nake idan Ina kallo wajen kiss kuwa ko wani Abu har wani lumshe Ido nake. Nisan da nayi a duniyar shauki bai saka nasan isowarsu Sammy ba har sai da suka duma min dudu inteesar ta kwace wayar tana "Ke dai kin Shiga uku wlh Hudah ke Wai bakida wani aikine sai kallon indiyan films"? "Nifa Hudah dariya take bani wlh idan tana kallon indiyan film dinan abinda bazai Tab'a yuwa ba suke Yi" Cewar Sammy tana Zama a gefena Bayan inteesar ta kashe kallon da nake ta ajiyemin wayata a cinyata Da kallo kawai nake binsu idan zasu min iskancin Nan bana bi takansu ballantana har na tanka musu Raina yazo Yana b'aci a banza Abu daya nasani kowa da irin halinsa da Kuma tunaninsa Halina da nasu ba daya bane tunanina da nasu ba daya bane Ina mamakin yanda Suke min kallon wacce take a wahalce da bata San Mai take ba dan kawai Ina nuna musu irin Kaunar da nake wa Habib a tunaninsu ma Kamar banida hankali dan cewa sukeyi nacin kallon indiyan film da nake Yasa nake bawa soyayya mahimmancin Amma su dai gwara su fara bawa karatunsu mahimmanci kafin su ma Waiwayi soyayya da bama irinta akeyi ba yanzu wato.irin Wanda nake wa Habib a fadarsu ma zai iya yaudarata Ita Sammy cemin take bamu dace dashi ba nafi karfin ajin Habib farinsa ya daina rudata da guntun kyaunsa Ba yanda zanyi na yakiceta na daina kulata ne Amma rashin nuna goyon Bayanta Akan soyayar nida Habib na balain sawa naji haushinta har gwara inteesar da ita dan ita akan indiyan film take yawan min korafi bata wani kushemin Habib Inteesar tare mukayi secondary da ita kawata ce tun muna jss 2 Sammy Kuma primary mukayi tare sai yanzu Kuma Allah ya hadamu a jamia muke kawance da ita Amma da alamu Ina dab da rabuwa da ita indai zata cigaba da kushemin Habib. Popcorn da suka zo dashi Suka hau ci suna jefani a hirarsu yanda suka ga na hade rai.yasa.suka san bana cikin yanayin hira na Kuma yi hakane dan Kar na bada fuskar da zaa tab'a min Habib Dan wayar da mukayi dazu yasa har yanzu a cikin nishadi nake bana so suyi ruining mode Dina. Hand out dina na dauko na fara dan bi Kafin mu Shiga aji. Lokacin shiga Aji nayi muka koma aji. Karfe hud'u daidai muka gama muka fito gabad'aya mun gama lectures dinmu na yau. Inda Habib ke tsayawa jirana,na nufa Kai tsaye bayan na yiwa su inteesar Sallama Dan Habib shi yake zuwa ya maidani gida ba karamin abu ke hana shi zuwa ba sai dai idan bashida lafiya. Tunda ga nesa na fara shako kamshin turarensa zuciyata na wani irin bugawa da so da kaunarsa. A zaune yake akan lifan dinsa Yana sanye da kananan Kaya bak'ar riga wandon jikinsa Kuma blue gashinsa ya Sha taza sai kyalli yake yatsunsa na tsakiya sanye da azurfa da Bakin agogo. Tsafta da iya kwalliyar Habib ya Kara saka min kaunarsa dan a rayuwata na tsani kazanta. Habib duk da ba Mai kudi bane hasali dalibine da ke bautar kasa yana Dan had'a karatunsa da siyar da cajojin waya da gidan waya a can Kano yana da shagon caji da siyar da katin waya a fadarsa Sana'ar ta karbesa Yana samun na rufin asiri. Bazai dogara da takardunsa akan lailai sai gwamnati ta bashi aiki ba lura da yanda ake fama da rashin aikin Yi Koda kuwa takardunka na da kyau. Honesty da gaskiyar Habib ya Kara samun kaunarsa bai zomin da karya kamar yanda Samarin yanzu keyi ba duk da Yana da hanyoyin da zai Samu Abubuwan min karyar tunda abokanansa duk yaran masu kudi ne wasu Kuma Yan karyar ne amma bai zabi yamin karya ba Sabida a fadarsa gwara na so shi a yanda yake.haka kuwa nake San sa dan.ya fiyemin kowa a wajena. Ido ya zubamin tun kafin na karasa wajensa nima na kasa d'auke idona a kansa ina Jin bugun zuciyata na karuwa. Naso a indiya muke wanan kallon nasa da yake min na karasa wajensa a guje na rungumeshi yayi sama dani kamar yanda nake gani a films. Sai dana Isa wajensa na iya d'auke kaina Ya sakarmin murmushi ya juya ya tadda Lifan din ya karkato dashi na dafa shi na hau. Kamar na rungumeshi ta baya haka naji indai Ina kusa da Habib da kyar nake iya controlling kaina nake iya k'ok'arin ganin na danne duk Abubuwan da nake ji akansa. Hira muke sama sama har ya karaso dani k'ofar gidanmu. Ina sauka naga motar dake pake a k'ofar gidanmu yake Dan satar kallo. Aunty Aisha wacce nake bi ce ke zance ita da Saurayinta Mubarak. Nasan mai yasa Habib yake satar kallon motar. Yanda mutane ke cewa nafi karfin ajinsa yasa idan yaga Yan gidanmu na zance sai ya hau cemin Yana tsoron na yaudareshi ko Yan gidanmu ba mai kula mai roba roba sai ni Yana tsoron wataran na canja raayina akansa Duk ranar da ya fadamin haka.zuciyata na sosuwa ba kadan ba dan gani nake ya raina irin San da nake Masa ko da gurgu ya zama bana Jin akwai abinda zai saka Sansa ya ragu a raina. Dan gyaran muryar da nayi yasa yayi saurin wayancewa Muka cigaba da hirar mu indai ta ni ne ba gajiya nake da ganinsa ko hira dashi ba. Booth din machine dinsa ya daga ya dauko wani Dan karamin leda ya mikomin. Duk wani abu da zai fito daga hannun Habib Ina San shi da Sauri na karbi ledar na bud'e Naga chocolate da alewa ne a ciki sai wani dan turare Mai balain kamshi. Kankame ledar nayi cikin farinciki Ina Masa godiya. A madadin ya amsa sai naga Yana kallon wajen da motar Mubarak yake. Nima waigawa nayi dan Naga Mai yake kallo. Mubarak ne yake ta fito da manyan ledoji shake da Kaya daga booth din motarsa Aunty Aisha Kuma sai wani rangwada take tana murmushi. Mubarak na ga ma fito da ledojin ya rufe booth din motarsa. Ya koma cikin motar Aunty Aisha ta sunkuya tana Masa godiya. D'auke idona nayi daga kansu. Muka hada Ido da Habib murmushi ya sakarmin Yana "Da sannu baby Nima zanyi kudin nan insha Allahu duniyar Zan siya Miki gabaki daya you are more than"!!!! Katse shi nayi da Sauri Ina k'ok'arin Magana Aunty Aisha ta hau kwalla min Kira tana "Hudah Hudah Zo ki Tayani d'aukar ledojin nan bazan iya dauka ba ni kadai" Na tsani abinda Aunty Aisha kemin ni nasan da biyu takeyi sabida tsanar da tayiwa Habib so take kawai Habib yaji haushi ta ringa nuna Masa bashida komai shi ba ajina bane ta Kara tsanarsa ne a lokacin da wani abokin Saurayinta Mubarak Alhaji hamisu yace Yana Sona na k'i kulashi dan su suke da burin auren Mai kudi ni burina na auri Wanda nake so yake sona ko bashida komai indai zai gwadamin kauna bana bukatar komai Habib shi kansa ya dade da gane halinta hakane yasa wani zubin idan har yazo yaga Tana zance yakan hakura ranar da dogon zance yamin Sallama ya tafi. Bana San yanda take Masa Amma babu yanda zanyi da ita tunda Yayata ce. Habib ya riga da yasan indai Yana wajen ba sauraranta zanyi ba hakane yasa ya buga Lifan dinsa ya jefeni da murmushi dake kashemin jiki Yana "Zan kiraki idan na koma gida" Daga haka yaja lifan dinsa ya tafi Sai dana daina hangoshi na juya da ledar chocolate Dina rungume a kirjina "Dalla Zo ki Tayani d'auka ledojin nan wahalaliyar banza wahalaliyar wofi Ana gudun wahala kinaso" A wulakance na dauki Leda daya nayi cikin gidan ita Kuma ta hau zagina tana zagin Habib. Dama idan tana San na tanka ta ta zagi Habib. Wurgi nayi da ledar dake shake da kayan sanyi na kalleta Ina "Aunty Aisha a gaskiya ki ja girmanki ki daina Shiga harkata ba ruwanki da rayuwata idan ma wahalar ce ki barni na sha" "Kizo ki dakeni Hudah akan na zagi wanan mitsiyacin kike wani hayayyako min banda baki San ciwon kanki ba Mai zakiyi da dalibi da ba abinda yake yi kina wahalar da kanki ne kawai dan baki Isa aurensa ba sai dai kiyi ta kulashi Ana harkar arziki kina ta tsiya ji mitsisin ledar da ya baki kike wani washe baki" Ban tsaya sauraran mai take cigaba da cewa ba na shige Palo raina a b'ace. Ciki ciki na gaida Mami Dana samu a Palo da Yaya muazu daya kasance babban yayanmu. Inajin suna tambayarta Mai ya faru bayan ta dire ledojin take fada musu abinda ya faru Nasan Mami ba tankawa zatayi ba ballantana Tayi fada bansan ya zance ba sanyi ne da ita ko Kuma rashin maida Abu da mahimmaci. Wani zubin Tana kallo zamu ringa caccar baki dasu baza tace komai ba sai dai tace Allah ya shiryemu bata musu fadan suja girmansu kowa yayi harkarsa. Fada naji Yaya muazu na yiwa aunty Aisha akan ta daina Shiga harkata Ina ruwanta ko almajiri ne ma na kula ni naga Zan iya daga haka ya tashi ya fice daga palon. Sai dana watsa ruwa sabida zafin da nake ji Nazo na kwanta tare da jawo ledar chocolate dina na hau sha Ina lumshe Ido har hararo nida Habib nake Yana Shan chocolate din yana bani na bakinsa Ina shanyewa. Tsabar dadin chocolate din bansan ya Kare ba sai dana Kai hannu naga wayam Komai nawa a tsare yake na Riga da nasan ayyukan da nake yi a gidan da Kuma lokutan yinsu Ni nake sharar yamma da wanke wanke Madaidacin tsakar gidanmu na fito na hau sharewa Aunty Aisha na kitchen tana girkin dare. Mami Kuma tana daga gefe wajen d'akinta tana dinki. Da Aisha take ta Hira suna hirar yanda bikinsu Aunty Aisha zai Kaya da sauran kayayyakin da ba Basu karasa siya ba Nasan da biyu Aunty Aisha ke cewa Mubarak yace zai Mata kaza zai Mata kaza ba Kuma iya ita kadai ba har da sauran kannen mu Mami sai cewa take Allah ya saka Masa da alheri. Ni kuwa ko a jikina dan nasan tana fada ne dan naji haushi. Ina cikin had'a kayan wanke wanke Abba ya shigo shida Yaya muazu da kannemu da suka tafi islamiyya Muna cikin musu sannu da zuwa Aunty Salma ta dawo itama hannunta d'auke da Niki Nikin ledojin. Tana aiki ne a karamin asibitin primary health care tare zaayi bikin ita da aunty Aisha. Ina gama aikina na daura alwala Magriba na shige dakinmu Aunty Salma da aunty Aisha da Mami suna ta hira Abbanmu Kuma alwala ya d'aura shima yayi waje shi da Yaya mauzu Sadiq Kabiru da Sulaiman Suma Suka bisu a baya dan tafiya Massallaci. Karfe taran dare Ina kwance da earpiece a kunnena muna waya da Habib ko kad'an bana San wani ya shigo ya raba min hankali koda mutum a d'akin ba lailai yaji Mai nake cewa ba sabida yanda nayi kasa da murya Habib kuwa wani zubin kashe wayar yake idan Ina magana kasa kasa sai yacemin bayaso nake Masa wanan muryar Dan bansan halin da nake jefa shi bane. Shigowar Aunty Salma da Aunty Aisha yasa na fara k'ok'arin mik'ewa dan na bar d'akin dan nasan Ido zasu sakamin karshe su fadi kalma Mara dadi ga Habib da na rasa Mai ya musu. Aunty Salma ce ta dakatar dani hakane yasa nacewa Habib Ina zuwa Zan sake kiransa. "Koma ki zauna magana zamuyi" Aunty Salma ta Kara cemin tana Zama a gefen katifarmu. Zama nayi aunyy Aisha Kuma ta hau k'ok'arin cire kayan jikinta tana "Aunty Salma wahalar da kanki kawai zakiyi bakisan halin Hudah bane yarinta da rashin hankali kawai ke dawainiyya da ita" Hade rai nayi naki kallon Inda Aunty Aisha take Ina San basu girmansu Amma Akan Habib da alama Zan d'auko halin da ba nawa ba na yafa. "Hudah kije Dr Ashir na waje Yana jiranki karki sake ki bani kunya Hudah ba yanda zanyi dashi tunda ya dage Yana sanki yanzu kinsan dai ba baiko aka Miki da Wanan siririn yaron ba ballantana kice kin bar kula kowa dan haka ki fita waje Yana jiranki karki bani kunya Kika wulakanta shi Kamar Ni Kika wulakanta tunda kinsan ogana ne" Toh kawai nace.mata na saka mayafina nayi waje Ina zuwa na ganshi tsaye ya jingina da jikin motarsa ya Sha shadda sai kyalli yake ba laifi Yana da kyau Amma bana gani dan duk wani haduwar namiji a bayan Habib dina yake. Ina karasawa wajensa muka gaisa Cikin washe baki ya hau zuba Yana cemin na bashi dama ya shigo rayuwata da aure yake sona Ban katse shi ba sai daya Kai aya. Na bashi hakuri nace Masa anyi min miji yayi hakuri banasan na bata Masa lokaci daga haka na juya na koma cikin gida........ Mallam Shamsu *✨TAURARI?* *WOOOHOHOOO* A inda ba ƙasa anan gaddamar kokawa🤼‍♀️🤺?, Akace Malam yazo salla tazo👩‍🚀. Ina gwanayen ku niga nawa Taurari masu haskawa, marubuta masu alƙalamin lu'u lu'u🖌️🖌️. Haziƙai na masu Fikrah, Shalele na masu amfani da Basira wurin sanya nishaɗi a zukatan makaran ta litattafan su, ina magana akan shahararriyar marubuciyar da akeji da ita me basira kuma fikirarriya wato SADNAF💃🏻💃🏻. Da kuma Tauraruwar ku datake baku nishaɗi wato BILLY GALADANCHI💃🏻💃🏻. Sunce a sanar daku cewa wannan karon sunyi tattaki zuwa wani sabon salo domin faɗakarwa da ni'imantar daku, sun ɗaura ɗamarar yaƙi domin nisha ɗantar daku kamar yadda sukayi a litattafan su da sukayi fice suka kumayi zarra a wannan shekarar *NAGA TA KAINA DA KUMA TSINTAR AYA💃🏻💃🏻. Wannan karon ma sun shirya tsaf domin faranta muku da sababbin litattafai, Inda shahararriya kuma gwanata tace zata baku tukuicin littafin HUDA💃🏻💃🏻💃🏻 carkwai mazaƙwai. Yayinda Haziƙa BILLY GALADANCHI tace zata baku tukuicin littafin GAMO Dik akan farashin naira Ɗari biyar a duka biyun💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻. Sukace a baku wannan sassaukan lissafi. 2 books: 500 1 book: 300 VIP 2 books: 800 VIP 1 book: 500 Oya shake body💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻. Domin samun damar yin wuf da waɗannan litattafan ku tura kuɗin ku ta wannan lambar Acc ɗin. 2029764071. First Bank Nafisa Nuhu. Shaidar biya ta wannan lambar 08033719070. Idan kuma katin waya zaki tura,seki tura katin mtn ts wannan lambar wayar. 07084161619 Shaidar biya ta 07084161619 Muna maraba daku. Mungode💃🏻💃🏻💃🏻 *Mg's herbal whitening black soap* Duk wacce batayi anfani da sabulunnan ba anbarta abaya acan karshen bayama kuwa duk Mai tantama akan sabulai nagyaranjiki cewa basa Aiki toh yacire mg's domin kankat ne insha Allah babu Wanda yayi anfani dasabulunmu yace baiyi ba koyaushe mg's sai sanbarka amare da uwargidaye hardama yanmata kuhanzarta kusamu naku ba karya domin bama cika Baki kugwada kubada labari da bakunanku sabulu daya tamkar dubu wadandama basasan using cream sabulun mg's herbal whitening black soap yawadacemuku jikinku zaiyi kyau koyaushe kukasance clean cikin kamshi Kuna glowing koda bakusa turare ba🤗 Kayanmu bana bleaching bn organic ne sunagyarajiki fiye da tsammaninku zaifiddomuku da ainihin natural beauty dinkine Wanda yagwada shi zaitabbar amare kuyi kokari kumallaki mg's domin baruwanku da zuwa adirjemuku jiki zakuga yanda fatarku zata dinga walwali Ina masu pimples Tabo(spot) Sunburn dama dukwani matsalar fata kuyi kokari kunemi soap dinnan before 2weeks zaisharemuku hawaye kuzama abun kwatance Sister's masu nankarwa kuma kunemi soap dinnan Yana rage nankarwa sosai🧖🏻‍♀️duk me shakku tayi kokari tagwada mg's insha Allah bazakiso rabuwa dashi ba Akwai maisa haske Amma kayanmu nafada bana bleaching bn zaifiddomiki d ainihin halittarkine yagoge dukkan dattin jiki Akwai Kuma Wanda zaimiki maintaining skin dinki yasaki fresh fatanki tazama kalar hutu Pls bamacika Baki you HV to try it and see for yourself 100%tested nd trusted Soap price:3k Location:kaduna buh munaturawa ko Ina Amma delivery is not free Maiso kindly message 08062991549 Call 08064532391 Note:Babu inda zakusami mg's herbal whitening black soap sai a number dinnan bairiga yakai market b inyakai we will let you know buh as for now wnn numbern ne kawai🙏 Maiso yahanzarta before yaji sold out akwaisu available now insunkare you HV to wait akawo so maiso yahanzarta🙏adade anayi sai gsky🤭🤝 Mg's skincare 9/9/21, 9:03 AM - Buhainat: 🌺 🌺 *HUDAH* 🍀🍀 *Na SADNAF* *Page 2* Mallam Shamsu haifaffen karamar hukumar gaidam ne dake jihar Yobe. Shi kadai ne namiji sauran kannen sa duka Mata ne da aka musu auren wuri Lokacin da iyayensa Suka rasu aka raba gado abinda ya samu yake dan juyawa yana Saro kayan Yara Yana siyarwa. A haka ya dan mallaki shagon kansa Allah ya Sanya Masa albarka Yana cikin rufin asiri duk da samun nasa bawani Mai yawa bane. Mallam Shamsu Yana da burin yin kudi yana da burin yaga ya Zama Alhaji tamkar yanda abokanan Sana'ar tasa suke bud'e shaguna fiye da daya biyu har suka Zama Alhazawa. Amma hakan bai samu ba dan kowa abinda Allah ya hukunta zai Samu shi yake samu duk zafin nemansa kuwa. Ganin ya kawo shekarun daya dace ya Ajiye iyali yasa ya fara neman matar aure Inda Allah cikin ikonsa ya hada shi da lubabatu da ta kasance buzuwa Kamar Wasa soyayya ta kulu a tsakaninsu cikin shekara daya da had'uwa sukayi aure. Yara bakwai Allah ya azurtasu dashi Baban dansu shine Muazu sai Mai bi masa Salma sai Aisha sai Hudah Sadiq Kabiru da Sulaiman. Kasancewar lubabatu kyakyawa ce hakane yasa duka yaransu Suka taso da kyau iirn na Mahaifiyarsu duk da shima Mallam shamsu ba daga baya ba Yana da kyau dan farine shi tas lubabatu ce bak'a Hudah ce ta d'auko kalarta sak sauran Kuma suka d'auko farin mahaifinsu mauzu shima bai Kai hasken babansu ba. Fari kawai Salma da Aysha zasu gaya wa Hudah Amma kyau da diri Hudah ta fisu. Mahaifiyarsu da suke Kira da Mami tana Sana'ar dinki a gida dashi take dan tallafawa Mallam Shamsu asirinsu ke rufe. Muazu a matsayinsa na babba Bayan daya gama makaranta bai samu aiki ba hakane yasa ya nemi koyarwa da takardunsa a secondary shekara uku kenan da aurensa shima Yana da burin ya samu babba aikin da zai na shigo Masa da kudi sai dai bashida hanyar samun aikin. Salma kuwa dake binsa tana gama secondary ta Samu miji tayi aure. Sai dai ko shekara bata yi a gidan mijin ba suka rabu dan mijin nata ba Mai kudi bane ta rainawa samunsa sabida baya.iya biya Mata bukatunta. Dawowarta gida yasa ta koma makaranta school of nursing Inda dak'yar dak'yar ta samu ta gama ta samu aiki a primary health care. Aisha itama ta gama diplomarta duk da suna da masu kaunarsu da auren k'in basu dama sukayi sabida suna ganin har lokacin basu samu irin Mai kudin da suke burin su samu ba. Tunda Salma ta samu aiki a primary health care buri ya Karu domin a yanzun kallon kanta takeyi matar manya Sam bata kawo auren talaka a lissafi yanda take wankan alhazawa da farinta ke rudarsu yasa bada iya albashinta ta dogara ba har da kudin Samari. Irin gayun da take d'auka da Shiga mai tsada yasa idan ka ganta a hanya zaka dauka babanta wani shahararen Mai kudi ne Mahaifin nasu malam shamsu yanda Salma take dan rage Masa wasu hidindimun gidan yasa yake balain ji da ita itace ta koma tamkar babba dan ko shawara zaiyi da ita yake yi baya bi takan mauzu. Daga yanda Salma ke dawainiya da gidan yasa yake tunanin burinsa na dab da cika daga maneman auren ta shima kila zai Samu cikar burinsa na zama cikakken Mai kudi kamar sauran abokansa da suka Zama alhazawa. Ta bangaren Huda kuwa bata taso da buri da kyale kyalen Duniya ba a rayuwarta ba abinda ya shafeta ita dai inta samu films din indiya film da karatun littattafai soyayya har abinci tana iya hakura ta ki ci tana gaban tv tana kallon soyayya Maitar kallon yasa ta taso da burin Yin soyayya. bata da burin daya wuce itama ta ganta tsundum cikin soyayya kamar Yadda take gani a finafinan India da Hausa burinta Bai wuce ta hadu da hadadden saurayi Mai kyau da cikar zati koda bashida ko Sisi. duk ko da karancin shekarunta, Sab'anin Yan uwanta da suke da buri a rayuwarsu,duk yadda Aisha da salma sukaso su hurewa Huda kunne akan tayi amfani da kyawu da surarta wajen wankan alhazawa masu kudi hakan be yiwu ba,domin ita nata burin ba a nan yake ba kullum mafarkinta Bai wuce taga ta zama tauraruwa a soyayya ba kamar Yadda take gani a finafinan da take wuni tana kallo, halinta daban ne kuma raayinta yasha baban da Yan uwanta, wanan raayin na Huda yasa Yan uwanta suke Jin haushinta dan gani suke bama ta San Mai take ba banda rashin hankali wa ke biyewa soyayya Yanzu,a gurinsu soyayya bata lokaci ne da wahala a karshe ma namiji na iya yaudararka idan yaga kana sanshi. Har cewa suke sun Dade Basu ga Mai irin halinta ba ace bata da burin arziki sai na soyaya Banda Allah yayi tana da k'ok'ari da kila ko karatun bazata na maida hankali tana yi ba sabida shiririta. Zamani biyewa soyayya da Samarin shaho ya wuce yanzu kowa burinsa ya samu gidan da zai huta ba ta yanda gidansu babu suje gidan miji ma babu,sai dai duk yanda Suke San kwadaitawa Hudah sam bata ganewa. Wani zubin salmah takan kirata da Juliet musamman idan ta tarar da ita tana aikin nata na karance karance ko kallon film din soyayya,saidai hudah tayi dariya don tasan magana Salmah ke jifanta dashi a fakaice. Mahaifiyarsu kuwa macece wadda bata damu da lamarin kowa ba har yaranta macece irin I dont care wadda bata damu da abinda wani keyi ba ciki ko har yaranta duk abinda Salmah keyi ko Aisha ko Huda Sam bata damu da lamarin su ba irin kudin da Samarin Salma da Aisha ke kashe musu ko a jikinta ko shopping aka musu haka da abun ci karba take taci ba kyara balle bin didigi. Hudah na Ss3 ta had'u da Habib. Inda soyayya Mai zafin gaske ya kullu a tsakaninsu. Yanda Hudah ke San Habib shima haka yake balain santa. Habib kansa yakan yi mamakin yanda Hudah ta amshi tayin soyayyarsa dan gani yake tafi karfin ajinsa kyaunta da dirinta kawai zai saka manyan masu kudi su ringa santa. Amma ga mamakinsa manyan Yara da masu kudin basa gabanta. Hasali duk Wanda yace Yana santa ce Masa take anyi mata miji. San da take Masa kawai ne hope dinsa Amma yanda yayyenta Aunty Salma da aunty Aisha ke nuna Masa kanwar tasu tafi karfin ajinsa na sanyaya Masa jiki. Manyan mutane da suke kulawa da yanda Suke Masa na sawa yaji kamar watarana zasu iya hurewa Hudah kunne ta juya Masa baya. Amma irin Kaunar da hudah ke nuna Masa yasa ya saki jiki dan ya yarda da Kaunar da take Masa. Shima kansa yasan zaa Dade baa samu Mai irin Halin Hudah ba a zamanin Nan abin duniya baya gabanta a yanda yake haka take sanshi. Habib. Haifafen Kano ne tun Yana yaro Allah yayiwa mahaifinsa rasuwa. Inda rukonsa ya koma wajen kanin mahaifinsa Mallam Abba mahaifiyarsa Kuma Tana Aure a wani kauye panda dake jihar Kano Karatun da yayi shine kawai hope dinsa dan kanin mahaifinsa shi kansa abin a tallafa Masa ne Dan mallamin islamiya ne Yana Kuma dan siyar da kayan marmari. Daidai da karatunsa har zuwa gamawa shi ya tsayawa kansa ta hanyar buga buga sanin bashida wani gata. Ba irin Sana'ar da baiyi ba dan kawai ya tsayawa kansa dan har kanennsa yayan kanin mahaifinsa shi ke dan tallafa musu haka mahaifiyarsa dake aure a kauye. Shine ya samu a family nasu ya danyi karatu Mai zurfi Daga lokacin da ya fara jamia ya fara gwada siyar da katin waya da Sana'ar ta karbe shi sannu a sannu ya hada da siyar da cajin wayoyi gidan waya dasu screen guide a haka har Allah yasa Masa albarka yake dan samun kudi Inda har ya siyi karamin fili. Zuwansa damataru bautar kasa ya hadu da Hudah data sace Masa zuciya wanan kenan. Salma da Aisha sai da suka gama ruwan idonsu a karshe. Salma ta tsayar da wani Alhaji Ismail Dan kasuwa ne Yana Kuma dan tab'a siyasa yana yawan fitowa takarar kujerar chairman sai dai bai tab'a ci ba. Da hope din watarana zai iya ci daga chairman har watarana ya fito takarar kujerar govnor yasa Salma ta zabi aurensa. Matansa biyu da Yara takwas.. Irin kudin da yake kashe Mata yasa ta Kara yanke aurensa. Aisha kuwa itama Mubarak daya kasance dan canji ta tsayar a matsayin Wanda zata aura dan ba karamin kudi yake kashe Mata ba matarsa daya da yara uku. Mafarki da burin samun abin duniya shi kawai suka saka a gaba Aisha da Salma hakane yasa suke burin itama Hudah ta taso a haka sabida su had'a Kai wajen Tara abin duniya yanda ba iya su ji dadi ba har iyayensu da sauran kanensu zasu ji dadi. Sai dai Hudah sam Taki Basu hadin Kai ta makance ta kurmance a san Habib ya rufe Mata Ido idan suna kwadaita Mata abin duniya takan yi dariya tace musu indai ta auri Habib ita ta gama samun abin duniya. Yanzu haka saura wata daya ayi bikinsu. Sai turowa Hudah manyan mutane suke Wai dan ta kulasu ita kuwa tana fita zata ce musu an Mata miji. Hudah Kwalliya nake a gaban mudubi Aunty Salma da Aunty Aisha Kuma suna zaune akan gado suna ta rubuta list din Abubuwan da zasu siyo na biki tunda bikinsu ya matso basuda aiki sai na tsare tsare yanda zasu gudanar da bikinsu. Shiri suke na karya dan so suke bikinsu ya zama abin kwatance. Ina gama kwalliya na dauko turaren Aunty Aisha da ta jera a gaban mudubi dan na fesa "Ajiyemin turarena dan wanan turaren yafi karfin shegen saurayinki da Zaki fesa kije ki same shi" Dangwarar da turaren nayi cikin b'acin rai dan tsautsayi ne ma ya kaini d'aukar turarenta. Nima inada nawa turarrukan Dan Habib na yawan min kyautar turare lura da yayi da Ina San kamshi Aunty Aisha tana so ta shafawa kanta bakin fenti a wajena Tafi Aunty Salma nuna wa Habib tsana. Ko kallonsu banyi ba na bud'e akwatina na janyo dan jakar da nake sa turarena na hau fesawa Aunty Salma kuwa sai cewa take nazo na fesa nata. Ban kulasu ba har na gama fesawan na dauki wayata nayi waje. Ina dab da fita daga d'akin Aunty Salma ta tsayar Dani. Hakane yasa na tsaya tare da juyawa Ina kallonta "Hudah kinsan dai yau bikinmu saura kwana ashirin da bakwai Ba abinda Kika tanada ballantana azo kansu dinkunan fitar bikin daya Kamata kiyi kin k'i kula wayanda zasu kashe miki kudi. Sai Wanda kyautarsa Bata wuce ta alewa da biscuit da turare yanzu da Kika dage shi kikeso wa kikeso ya Miki dinkunan biki da sauran hidindimun gabanmu Ni da Aisha yanzu kinsan hidima ta Mana yawa ballantana kisa rai da mu zamu dinka miki biyar ban taba ganin kin shigo dashi gidanan da Sunan shi ya Baki ba. Za dai ki shigo da k'aramin Leda Mai dauke da alewa kizo kina sha Anya kinyi wa kanki adalci Hudah? waye yake kula saurayin da bashida ko sisi yanzu a zamanin Nan saurayin Nan naki fa dalibi ne shima bai wuce a bashi ba" "Hmm ke kike b'ata yawun bakinki Aunty Salma Hudah fa ta Riga da tayi nisa ki kyalleta inaga ta saka rai da mu zamu Mata dinkunan bikin shiyasa take kin sauraren kowa ta likewa Mitsiyacin da bashida ko sisi,wlh idan damu ta dogara bazan iya kashe Mata ko sisi ba dan Nima hidimar dake gabana ya isheni" Ina Jin nauyin Aunty Salma dan akwai tazaraa a tsakaninmu bana San Mata rashin kunya da tuni na fita na basu wuri Aunty kuwa ba karamin Kai zuciyata nake yi akanta ba dan watarana xan Mata rashin kunyar da zai saka ta fita harkata. "Kinyi shiru Hudah nidai shawarar da Zan baki bance karki kula Habib ba ya Kamata ace kina kula wasu da zasu ringa kashe miki kudin Ga abokin Alhaji nan Faiz dake balain sanki kullum sai ya kirani awaya sabida ke Mai zai Hana kiringa dan kulashi kina wankarsa sabida kima samu.kudaden kashewa a hidimar bikin Nan" "Aunty Koda bana San Habib bana cikin matan da zasu ringa zubar da mutuncinsu suna rokon saurayi kudi batun dinki da sauran hidima biki a ganina hakkin Abba da Mami ne sumin dinki ba saurayi ba. Cina sha na da suturana na rataye a wuyansu har sai na bar gaban su idan nayi aure sai hakkin ya koma Kan mijina bazan iya kula kowa dan wani kudi ba iya abinda Allah ya bani dashi zanyi amfani Nima ban roki kowa yamin dinki ba" "Tunda kike a gidanan kin tab'a ganin baba yayi Mana dinki?ba su Sadiq kawai yake yiwa dinki ba. Muna Yara Mami ke Mana da muka girma Kuma ba mu muke yiwa kanmu ba?su Sadiq din ma yaushe rabon da Abba ya musu dinki a gidanan Naga ni nake yin komai ke yanzu dama da Abba Kika dogara shiyasa bakya kula Samari? Aunty Salma tace tana tafa hannuwa Aunty Aisha kuwa tsaki tayi ta jawo wayarta Tana "kina da lokacin Hudah ne fa Aunty Salma duk abinda Zaki ce Mata yanzu ba Shiga kunnenta zaiyi ba San wanan siririn yaron ya rufe mata ido.ki barta taci soyayya" Kiran Habib daya shigo wayata Yasa ba Wanda na Kara bi ta kansa nayi waje. Dan dama sabida shi nayi kwalliya daya ce min zaizo Raina a balain b'ace yake Ina mamakin halin Aunty Salma da Aisha Banda zubar da mutunci Taya komai zakace saurayi ya maka Ni suna mamakin yanda nake zabar soyayya akan abin duniya Ni ma Ina mamakin yanda Suke da kwadayin abun duniya Dan duk da Aunty Salma na d'aukar albashi daga ita har Aunty Aisha saurayi ke musu komai ko kunyar tambayar saurayi kudi basa ji Shima Abba Ina ganin laifinsa dan bazai ce baya samun Dan canji ba Amma baya iya kashe Mana tunda ya ga aunty Salma ta dauki nauyin wasu Abubuwan a gidan. Kamar Mai jiran kiris. Har dinki Aunty Salma keyiwa Abba ba yanda zai ce duk wanan kudin da aunty Salma take kashewa albashin ta ne yasan yanda Suke wankar Samari bana so na zargi Suma mazan na wankarsu. Habib Kan kamanta yimin alheri duk da kudin baya taka Kara ya karya amma ban taba amsar abin hannunsa ba sai ya nunamin fushinsa sosai ya hada da rainawa nayi nake iya karba. Ban Kai su dinkuna ba tsaftar da nake dashi da yanda na iya Adana Kaya yasa nake da dan suturan ba laifi Mami na min dinki idan ta samu kudi. Ganin Habib kawai da nayi a zaune a dakalin k'ofar gidanmu yasa naji zuciyata tayi sanyi take na nemi b'acin ran da nake ciki na rasa. Ina zuwa na zauna dan nesa dashi duk da shaukin soyaya kansa naji Kamar na matsa gefensa na zauna cinyarsa na gogar nawa Ina Jin kamshin turarensa. Murmushi muka sakarwa juna a hankali muka fara Hira cikin so da Kauna. Idan Ina tare da Habib shi kadai nake gani bana so wani Abu ma ya d'auke min hankali. Ko kadan bansan da isowar Aunty Aisha ba sai sallamarta naji Take Habib ya nutsu duk da ya girmeta ya hau gaisheta a yatsine ta amsa tana "kaga masoya Habib na Hudah wajenka nazo dama kasan an kusa bikin nida Aunty Salma muna ta tsare tsare Hudah tana daga gefe sabida bata da ko sisi sanin kanka ne Kai kadai take kulawa dan haka ga list din ashobe Nan da Abubuwan da take bukata kayi kokari ka siya mata itama ta fito Kamar sauran matan. Idan Kuma ni zaka bawa kudin sai ka bani na siyo mata Dubu sittin da biyar muke bukata" Auntyyy me haka nace a fusace Raina na balain b'aci..... *✨TAURARI?* *WOOOHOHOOO* A inda ba ƙasa anan gaddamar kokawa🤼‍♀️🤺?, Akace Malam yazo salla tazo👩‍🚀. Ina gwanayen ku niga nawa Taurari masu haskawa, marubuta masu alƙalamin lu'u lu'u🖌️🖌️. Haziƙai na masu Fikrah, Shalele na masu amfani da Basira wurin sanya nishaɗi a zukatan makaran ta litattafan su, ina magana akan shahararriyar marubuciyar da akeji da ita me basira kuma fikirarriya wato SADNAF💃🏻💃🏻. Da kuma Tauraruwar ku datake baku nishaɗi wato BILLY GALADANCHI💃🏻💃🏻. Sunce a sanar daku cewa wannan karon sunyi tattaki zuwa wani sabon salo domin faɗakarwa da ni'imantar daku, sun ɗaura ɗamarar yaƙi domin nisha ɗantar daku kamar yadda sukayi a litattafan su da sukayi fice suka kumayi zarra a wannan shekarar *NAGA TA KAINA DA KUMA TSINTAR AYA💃🏻💃🏻. Wannan karon ma sun shirya tsaf domin faranta muku da sababbin litattafai, Inda shahararriya kuma gwanata tace zata baku tukuicin littafin HUDA💃🏻💃🏻💃🏻 carkwai mazaƙwai. Yayinda Haziƙa BILLY GALADANCHI tace zata baku tukuicin littafin GAMO Dik akan farashin naira Ɗari biyar a duka biyun💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻. Sukace a baku wannan sassaukan lissafi. 2 books: 500 1 book: 300 VIP 2 books: 800 VIP 1 book: 500 Oya shake body💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻. Domin samun damar yin wuf da waɗannan litattafan ku tura kuɗin ku ta wannan lambar Acc ɗin. 2029764071. First Bank Nafisa Nuhu. Shaidar biya ta wannan lambar 08033719070. Idan kuma katin waya zaki tura,seki tura katin mtn ts wannan lambar wayar. 07084161619 Shaidar biya ta 07084161619 Muna maraba daku. Mungode💃🏻💃🏻💃🏻 *Mg's herbal whitening black soap* Duk wacce batayi anfani da sabulunnan ba anbarta abaya acan karshen bayama kuwa duk Mai tantama akan sabulai nagyaranjiki cewa basa Aiki toh yacire mg's domin kankat ne insha Allah babu Wanda yayi anfani dasabulunmu yace baiyi ba koyaushe mg's sai sanbarka amare da uwargidaye hardama yanmata kuhanzarta kusamu naku ba karya domin bama cika Baki kugwada kubada labari da bakunanku sabulu daya tamkar dubu wadandama basasan using cream sabulun mg's herbal whitening black soap yawadacemuku jikinku zaiyi kyau koyaushe kukasance clean cikin kamshi Kuna glowing koda bakusa turare ba🤗 Kayanmu bana bleaching bn organic ne sunagyarajiki fiye da tsammaninku zaifiddomuku da ainihin natural beauty dinkine Wanda yagwada shi zaitabbar amare kuyi kokari kumallaki mg's domin baruwanku da zuwa adirjemuku jiki zakuga yanda fatarku zata dinga walwali Ina masu pimples Tabo(spot) Sunburn dama dukwani matsalar fata kuyi kokari kunemi soap dinnan before 2weeks zaisharemuku hawaye kuzama abun kwatance Sister's masu nankarwa kuma kunemi soap dinnan Yana rage nankarwa sosai🧖🏻‍♀️duk me shakku tayi kokari tagwada mg's insha Allah bazakiso rabuwa dashi ba Akwai maisa haske Amma kayanmu nafada bana bleaching bn zaifiddomiki d ainihin halittarkine yagoge dukkan dattin jiki Akwai Kuma Wanda zaimiki maintaining skin dinki yasaki fresh fatanki tazama kalar hutu Pls bamacika Baki you HV to try it and see for yourself 100%tested nd trusted Soap price:3k Location:kaduna buh munaturawa ko Ina Amma delivery is not free Maiso kindly message 08062991549 Call 08064532391 Note:Babu inda zakusami mg's herbal whitening black soap sai a number dinnan bairiga yakai market b inyakai we will let you know buh as for now wnn numbern ne kawai🙏 Maiso yahanzarta before yaji sold out akwaisu available now insunkare you HV to wait akawo so maiso yahanzarta🙏adade anayi sai gsky🤭🤝 Mg's skincare 9/9/21, 9:03 AM - Buhainat: 🌺 🌺 *HUDAH* 🍀🍀 *Na SADNAF* *Page 3* Wafce takardar nayi daga hannunta dana ga Habib na neman karbar takarda. Itama tsawa ta daka min tana "Ba wajenki nazo ba, wajen saurayinki na zo ba ruwanki idan baiyi miki ankon da siyayya bikin ba uban wa kikeso ya siya miki ba dai yasan Saurayi na kashewa Budurwa kudi ba,ai ya Kamata ace shima ya fito da ke a bikin nan tunda ya dage yana sanki ya Kuma k'i bari ki kula kowa" Kunya da takaici su Suka hana ni magana hawaye ya hau zubomin na disgani da Aunty Aisha tayi a gaban Habib wanan ai zubar da mutunci ne tana matsayin yayata ta tari saurayina da maganar kudi. Habib yanda ta hayayyako kamar zata Kai wa Hudah duka yasa shi cewa "Yi hakuri Aunty insha Allahu zan karbi list din a wajenta na siyo Mata Abubuwan da kika lissafa" "Saura kwana ashirin da bakwai bikin mu sai ka hanzarta dan ta samu dinki idan kasan bazaka iya ba ka barta ta kula Wanda zai iya hidimanta mata dan tana da manyan masu kudi masu santa bata kulasu ne kawai,ba Wanda baya San cigaba a rayuwarsa tunda ta dage kai take so kai ma ka dage zaka kulata duk da a Idonka Kai ma kasan matar manya ce ya zama dole ka kashe Mata kudi" Daga haka ta juya a fusace tayi hanyar gida tana Jin zuciyarta fes dan bayan fitar Hudah suka hada baki da Aunty Salma akan tazo tayiwa Habib haka kila list din da aka bashi na iya sawa ya gudu bazai Kara dawowa ba Aunty Aisha ta bani kunyar da ban taba Jin irinsa ba yanzu ta zubar min da mutunci a gaban Habib halinsu da nake ta boyewa nasan abin duniya ya Kara bayyana a gaban Habib. Bakina Kamar an likemin ban Kara iya magana ba dan wani abu naji ya tsayamin a wuya na kasa hadiyewa sai hawayen bakin ciki ke ta zubomin a fuska. Yanda na sunkuyar da kaina kasa dan kunya yasa Habib ya lek'a fuskata had'a Ido mukayi dashi ya sakarmin murmushi. Nasan yaji ciwon abinda aunty Aisha tayi masa b'oye wa kawai yake yi. "Dan Allah kayi hakuri da abinda Aunty Aisha !!! "Shhhh ba sai kin bani hakuri ba Hudah Aunty Aisha tana da gaskiya Nima nasan ni kadai kike kulawa ya Kamata a ce ni zan miki komai a bikin nan bansan bikin ya matso har haka ba shiyasa banyi yunk'urin yin komai ba da tuni na baki wani abu ko ba yawa kin rage wasu Abubuwan Hudah na Dade banga Mai irin halinki ba zaa Tara Mata da yawa baa samu mace da take soyayya domin Allah ba kina da kyau kin hada komai da kowane namiji zai so samunki amma duk da haka kika zabi kulani da banida komai ngd da soyayyarki a gareni insha Allahu zan rikeki da amana rokona daya shine ki cigaba da hakuri Kar duk Abubuwan da y'ayyenki ke miki ya dameki nima bazan dawwama a haka ba ai idan da rai da rabo" Kalmomi masu sanyaya zuciya Habib ya ringa min da har sai da zuciyata tayi Sanyi daya zo tafiya ya dage na bashi list din da Aunty Aisha ta kawo Ni kuwa a gabansa na yayyaga takarda na hada da rokon Kar ya sake ya damu kansa akan sai yamin komai ba hakkinsa bane hakkin iyayena ne sumin nayi karyar ce Masa ai Abbanmu yace ma zai min komai bansan Mai yasa aunty Aisha tayi haka ba. Dage min yayi Koda Abba zai min shima ya Kamata yayi min wani abu ko dan karsu aunty Aisha suga alamar ya gaza min komai ne. Ni kuwa nace masa tunda ni nasan ba gazawa yayi ba ba sai ya wahalar da kansa ba dan duk abinda zaiyi ma ba gani zasu yi ba ba'a San ransa ba muka bar maganar karfe tara da rabi ya min Sallama ya tafi na Shiga cikin gida. A Palo na tarar dasu gabadaya suna zaune har da Abba da Mami,suna kallo. Abba kadai ke kwance a saman kujera. Mami dasu Aunty Mami duk suna zaune a kasan carpet. Dariya suka kwashe min dashi da zan wuce daki ni kuwa na dawo baya na nufi wajen da Abba ke kwance a gabansa na zub'e kukan bakin cikin abinda Aunty Aisha tamin na k'wacemin "Ke Mai haka zaki zo ki zube a gabana kina min kuka"? Abba yace Yana daka min tsawa "Abba ka Shiga tsakanina da Aunty Aisha ta takura min babu ruwanta da rayuwa ta Abba kayi mata magana ko almajiri zan kula ba ruwanta rayuwata ce ba nata ba" "Mai ke faruwa ne ke Aisha mai ya hadaku"? "Abba akan ina gaya Mata gaskiya shine takura mata da nayi Abba yaron dake zuwa wajenta wlh dalibi ne bashida komai ba shida aikin yi ballantana har ya iya aurenta yaron bai wuce shima a bashi ba Amma Hudah sabida bata da hankali haka take kulashi abokanan Uncle Ismail da Mubarak ba ka ga yanda suke Santa ba har sunma fisu kudi amma Hudah bata yarda ta kulasu yanda kasan asirceta akayi dan Ina gaya mata gaskiya akan ta daina bata wa kanta lokaci tana kula wanda bashida aikin yi shine takura matan da nayi Abba" Abba glass din fuskarsa ya cire ya hade rai yana " Gaske ne abinda Aisha ke fadi wanda kike kulawa bashida aikin yi dalibi ne"? "Abba ya gama karatu yanzu bautan kasa yake yi nasan nima kafin na gama makaranta zai Samu aikin da zai ringa yi Kuma yanzu haka Yana da shag!!!!! Wani mugun tsawa Abba ya daka min Yana "Ashe bakida hankali yanzu yaron da baya aikin komai kike kulawa a haka zai aurekin baya aikin komai"? Ana gudun wahala ke kina so toh ke yanzu da kike kulashi bashida aikin yi da uban me zai aureki"? "Tambayarki nake nace da uban me zai aureki"? Abba Yana da shagon da yake siyar da katin waya da cajoji shagon babba ne a garin Kano" Nace Ina sunkuyar da Kai Abba sakin baki yayi Yana kallona Ni kuwa na Kara sunkuyar da kai Ina nadamar zuwa wajen Abban ma yin magana mantawa nayi bazai tab'a goyan bayana ba tunda su aunty Aisha suna Masa hidima duk Mai bawa Abba kudi shine shalelensa,shiyasa bai dau Yaya mauzu a bakin komai ba dan shima dan abinda ya samu gidansa yake kaiwa shima kansa hakuri yake da Abba. "Ni Ina siyar da kayan Yara dana jarirai Ina nan a haka ba cigaba ke Kuma kina San ki auri Mai siyar da katin waya da ahaka nafi shi samu lailai a yau na tabbatar da ba ki da hankali toh daga Yau Kar na sake ganinsa a k'ofar gidanan idan ba haka ba na Kara ganinsa wlh da kaina Zan fita na Masa rashin mutunci" Kuka na fashe dashi Ina k'ok'arin Magana. Aunty Salma tayi caraf tace "Abba Koran wanan yaron fa abune Mai sauki ba sai an hada da Masa rashin mutunci ba ni nasan bashida kudin da zai yi aure yanzu b'ata wa Hudah lokaci kawai yake kacewa Hudah ta fada Masa idan dagaske yake yafito wlh Abba daga ranar da aka ce Masa ya fito bazata Kara ganin keyarsa ba" Abba gyada Kai ya hau yi Yana washe baki dan duk abinda Aunty Salma tace ayi take yake yi dan kawai tana hidima a gida tana bashi kudi. "Ke kice Masa nace ya turomin manyansa suzo neman aurenki dan nan da wani shekarar zan aurar dake tashi ki bani guri" Mik'ewa nayi da Sauri hankalina a tashe da nasan karar Aunty Aisha da na Kai wajen Abba zai juye ya dawo haka da ban Kai kararta ba. Taya Habib zai fito Neman Aurena a cikin wanan yanayin da ni nasan bai wani tsaya da kafafunsa ba. A lokacin yanda nake Jin zuciyata banida makiya sama da aunty Salma da Aisha. Ina Shiga d'aki na zub'e a kasa na hau rusa kuka ni nasan Habib bai shirya aure na ba yanzu. Zan iya jiransa har sai lokacin da ya samu aikin yi Koda shekara nawa ne sai gashi Abba yace na Masa magana ya fito. Kiransa ne ya shigo wayata tashin hankali da nake ciki yasa na kasa dagawa sai dai Yana sake Kira na daga dan bazan jure ganin kiransa na k'i dagawa ba Sallati ya saki a lokacina daya ji Ina kuka dan na kasa boya halin da nake ciki gwara na gaya Masa abinda ke faruwa musan yanda zamuyi "Baby Mai ke faruwa ne?Mai yasa kike kuka"? Tiryan tiryan na kwashe komai na gaya Masa ban boye Masa komai ba Duk da bana ganinsa daga yanda yake sallati nasan hankalinsa ya tashi da zancen ya turo manyansa gidanmu. "Baby kinsan fa ban samu aiki ba am just managing karamin Sana'ar da nake ba zai isheni nayi aure ba yanzu fili ne Dani kawai bama nida gida ballantana azo Kan sauran Abubuwan innalillahi wa Inna ilaihi rajiun" "Kana nufin sabida baka da kudi baza ka turo neman Aurena ba Habib wlh Abba dagaske yake indai baka turo ba bazai Kara yarda kazo k'ofar gidanmu ba rashin turo wan na iya sawa ya gaskata zancen su aunty Salma akan ba ka shirya Aurena ba Habib nidai kayi duk yanda zakayi ka turo bazan juri na rasa ka ba" Na karashe Ina fashewa da.kuka dan gani nake har an rabani da Habib "Bby na Shiga uku yanzu idan na turo Abba ya saka Mana karamin lokaci fa ban shirya aure ba yanzu banida abinda zanyi aure wlh ko kayan shagona na siyar baxai isa na Miki lefe ba savings Dina ma ba abinda zai isheni nayi am trying hard naga na samu kudin kafin na turo gidanku"!!!! Katse shi nayi da Sauri Ina "ka turo nidai Abba ya tabbatar da gaske kake Sona da aure ba yaudarata kake ba idan yaso sai ku nemi alfarmar Nan da shekara biyu zaka aureni ya Zama dai da kudin aurenka a gidanmu" "Are you sure zasu yarda Nan da shekara biyun"? ",Ko dai baka San turowa ne Habib Ni kadai nake Sanka Kai baka Sona"? "Haba bby ya zakice haka kema kinsan ban hada sanki da komai ba" "Toh kayi yanda nace" "Toh shikenan Allah yasa Abba ya yarda bby Ina sanki bazan iya rayuwa batare da ke ba zanje gida gobe goben nan na sanar da kanin mahaifina suzo su nema min aurenki" "Karfe nawa zaka tafi goben"? "Da asuba bby gwara azo da wuri na San matsayina hakan.kawai ne zai saka na samu kwanciyar hankali" Sai a lokacin na saki ajiyar zuciya hankali na ya dan.kwanta daga Nan muka fara hira muna yiwa juna alkawarika Habib ba irin alkawarin da baiyi min ba idan na aure shi a yanda yake dinan da bashida komai heaven and Earth haka yamin alkwarinsu ya Kara da har mutuwa zai iya yi akaina" A ranar barin d'akin mu nayi na dawo Palo na kwanta sabida mugun haushinsu aunty Salma nakeji da su Kuma rarrashina suke suna cemin nayi hakuri sabida Kaunar da sukemin yasa suke gaya min gaskiya ban dace da Habib ba ni matar manya ce. Sun saki jiki akan Habib ana Gaya masa ya fito zai gudu sai gashi ya turo da manyansa gidanmu da kudin neman aurena. Abba da shima ya biyewa aunty Salma barinsu yayi a palon ya Kira aunty Salma da suka fita karbo dinkunan bikinsu yace mata gashi Habib ya turo manyansa har da kudin neman aure gashi shi ya bukaci ya turo ballantana yace bai san Zance ba Aunty Salma hankali a tashe ita da aunty Aisha suka hau ce Masa ya koresu Kar ya karbi kudin auren ya ce musu ya Dade da min miji Abba katse wayar yayi ya fito da zumar fada musun haka sai dai kwarjinin Mallam Abba da wayanda yazo dasu yasa Abba ya kasa fada musu komai Yana ji Yana gani ya karbi Dubu talatin din da suka kawo suka ce Masa suna neman alfarmar a Basu shekara guda sabida ginin da Habib zaiyi. Abba bai iya ce musu komai ba sai ce musu yayi Allah ya kaimu lokacin. Cikin mutunci suka rabu Suna tafiya Abba yayi ta surfa min masifa Yana zagina har baki Ya so yamin akan na rasa Wanda Zan ce inaso sai Mai katin waya wlh duk abinda ya biyo baya nayi kuka da kaina ba ruwanshi ga uwata Nan a wahalce tana fama da keken dinki dayake banida hankali irin rayuwar da nake so nayi kenan" Duk zagin da Abba ke min bai shigeni ba hasali tunda nake ban taba tsintar kaina a farinciki irin wanan lokacin ba kudin da Habib ya kawo na Aurena kawai ji nake kamar har munyi aure dashi. Farinciki ya gaza b'oyuwa a fuskata dan duk Wanda ya gani yasan a farinciki nake Har zazzabi su aunty Salma suka so yi da suka ji Abba ya karbi kudin da suka kawo Aunty Aisha kamar ta hadiyi zuciya ta mutu dan bakin ciki Ni kuwa ko ta kansu ban bi ba na shige daki kunnena makale da earpiece Ina soyewa da habibi na da nake Jin saura kiris na samu cikar burina na zama mallakin Habib. Kusan raba dare mukayi muna Hira dashi. Washegari kuwa ko lectures ban samu Shiga ba Habib yazo makarantar mu muka je garden d'in makarantar mu Muna zabga hira. Aunty Salma da aunty Aisha bikinsu nata matsowa a madadin su cigaba da shirin aurensu kudin da Habib ya kawo shine ya tsaya musu a wuya na rasa mai matsalarsu dani. Saura sati biyu aurensu aunty Salma gidanmu Ana ta Shiri Alhaji Ismail saurayin aunty Salma ya turo aka yiwa gidanmu kwaskwarima aka yi Mana fenti Kudi yake ta sakarwa aunty Salma haka ma saurayin aunty Aisha Komai a wadace akeyi. Fushi sukeyi dani sun daina Sakani a lissafi abin bakin cikin ma Wai Abba ma idan na gaishe shi sai yace min matar Mai chaji Ina Jin Haushin abinan Ni dai duk abinda zasu min dan naji haushi bazan ji haushi ba tunda dai baa rabani da habib ba. Ban samu nayi dinkuna Mai yawa ba da dan abinda na Tara na siyi atamfofi na masu kyau guda biyu na kai dinki. Ana saura kwana goma bikinsu Aunty Salma Habib yazo gidanmu da yamma Nayi mamakin zuwansa dan bai cemin zai zo ba waje na fita na same shi Ina zuwa na ganshi da wani Leda mai dan girma Muna gaisawa ya mikomin ledar Ina k'ok'arin karba Wani katon Jeep yazo ya sauke su aunty Salma a k'ofar gida Daga ni har Habib d'auke kanmu mukayi Bamu Ankara ba sai Jin muryar aunty Salma mukayi akanmu tana "Kai dan saurayi ka daina yaudarar kanka wlh Hudah tafi karfin aurenka Hudah ba kalar matar talaka bace irinka abin Dubu sittin ma ka kasa Mata a haka zata aureka?lailai bakada hankali kayi maza ka turo a karbi shegen Dubu talatin din da ka kawo. Ni Zan ma linka ma talatin din ga dubu sittin nan kaje ka nemi wata ba dai Hudah ba Ta zuge Jakarta tare da zaro bandir din dari biyar biyar guda biyu ta kirga Dubu goma ta kara akan bandir daya ta maida sauran cikin Jakarta...... *✨TAURARI?* *WOOOHOHOOO* A inda ba ƙasa anan gaddamar kokawa🤼‍♀️🤺?, Akace Malam yazo salla tazo👩‍🚀. Ina gwanayen ku niga nawa Taurari masu haskawa, marubuta masu alƙalamin lu'u lu'u🖌️🖌️. Haziƙai na masu Fikrah, Shalele na masu amfani da Basira wurin sanya nishaɗi a zukatan makaran ta litattafan su, ina magana akan shahararriyar marubuciyar da akeji da ita me basira kuma fikirarriya wato SADNAF💃🏻💃🏻. Da kuma Tauraruwar ku datake baku nishaɗi wato BILLY GALADANCHI💃🏻💃🏻. Sunce a sanar daku cewa wannan karon sunyi tattaki zuwa wani sabon salo domin faɗakarwa da ni'imantar daku, sun ɗaura ɗamarar yaƙi domin nisha ɗantar daku kamar yadda sukayi a litattafan su da sukayi fice suka kumayi zarra a wannan shekarar *NAGA TA KAINA DA KUMA TSINTAR AYA💃🏻💃🏻. Wannan karon ma sun shirya tsaf domin faranta muku da sababbin litattafai, Inda shahararriya kuma gwanata tace zata baku tukuicin littafin HUDA💃🏻💃🏻💃🏻 carkwai mazaƙwai. Yayinda Haziƙa BILLY GALADANCHI tace zata baku tukuicin littafin GAMO Dik akan farashin naira Ɗari biyar a duka biyun💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻. Sukace a baku wannan sassaukan lissafi. 2 books: 500 1 book: 300 VIP 2 books: 800 VIP 1 book: 500 Oya shake body💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻. Domin samun damar yin wuf da waɗannan litattafan ku tura kuɗin ku ta wannan lambar Acc ɗin. 2029764071. First Bank Nafisa Nuhu. Shaidar biya ta wannan lambar 08033719070. Idan kuma katin waya zaki tura,seki tura katin mtn ts wannan lambar wayar. 07084161619 Shaidar biya ta 07084161619 Muna maraba daku. Mungode💃🏻💃🏻💃🏻 *Mg's skincare* Hi sister's Nasan kunsan da labarin mg's skincare toh kusaurara dakyau Kaman yanda kukasani sunada sabulun gyaranjiki fitacce Kuma ingantacce Wanda yake mayarda tsohuwa yarinya😬sanin kankune dukme wani matsalan fata walau pimples,black spot,black head, acne,sunburn,tattarewan fata dama sauran tsaiko/matsalan fata daya ke dmn fata yahana mata rawan gaban hantsi nasan kunsan cewa iya mg's herbal whitening black soap yawadaceku zaikawar da dukkan wadannan dama sauran matsalolin gamasu nankarwa ( stretch mark)duk wnd yy using mg's yasan yanarageshi sosai regular use of it ma zainemeshine yarasa Kuma wani abinma koda mutum bashida komai zaiyi anfani da sabulun inda zaikara gogema mutum fata yasa fatar tayi fresh kuzama kalar hutu jikinku yayi smooth kuyita kyalli kamar saban madubi😘 jikinku zedinga glowing fiye da tsammaninku toh hajiyata mekike jirane💁‍♀? kinsan fa mata da gyara akasanmu Kuma duk kyanka akace kakara da wanka bama cika Baki duk wnd yajaraba mg's zaitabbatar da kanshi cewa nadabanne🤝koda yaushe mg's sai sanbarka🤭 inamai sanardaku kuzo ayidaku Kar abarku abaya domin duk macen da ta amsa sunanta da anganta zaa tabbatar da hakan🤗kugarzayo adama daku mg's akoda yaushe burinsu shine fatarku tayi fresh luwai luwai tazama wanke hannu ataba😀 Maiso should chat 08062991549 Call 08064532391 Sannan albishirinku ayanzu akwai complete set nagyaranjiki Wanda baa magana wnd yajarabane kadai zaigane zancen soap kadai yy wadancan aikin inakuma ga set☺️ hohoho kunsan abun nayine maza maiso yarugo aguje yy placing ordernshi via 08062991549 Call 08064532391 Note:soap akwaisu available buh for the set zezama available within 2weeks insha Allah gawanda baida halin siyan set soap din yawadatar😍ba tsaurarawa amare Kuna inaaa🥱 kunsan da kyn mg's Baku bukatar wani gyaranjiki Dan ynd fatanku zemurje dawuya ango zaigane amarya😁 just gv it a try nd ur skin will definitely nd forever thank you Note:pls kayanmu bn bleaching bn organic ne basa bleaching zaifiddo ma mutum da ainihin natural beauty dinshine living the skin so lovely😍 Soap price:3k For the set:13k What are you guys waiting for😯hurry nd grb urs DNT be left behind😘 We can't wait to be part of ur beauty story❤️ 9/9/21, 9:03 AM - Buhainat: 🌺 🌺 *HUDAH* 🍀🍀 *Na SADNAF* *Page 4* Kwace kudin nayi na zubar zuciyata na tafasa da cin mutunci da aunty Salma tayi wa Habib ban damu da yayata bace na nuna ta da yatsa Ina "Aunty Salma ki ja girmanki ba abinda ya shafeki da rayuwata dake da aunty Aisha kudi ya Dama kuka dau kudi a matsayin Jin dadin rayuwa Habib nakeso ba ruwana da Yana da kudi da bashida kudi,naga ni zan zauna dashi ba ku ba,lokacin da kuka fito da naku mazajen auren akwai Wanda ya takura muku? sabida me ni zaku takura min ku kyalleni da saurayina ni nace naji na gani" Habib sai magana yake min akan nayi shiru Ni kuwa idona ya rufe sai gayawa aunty Salma magana nake ita kuwa ta saki baki tana kallona Aunty Aisha karasowa tayi wajenmu itama ta hau zagin Habib tana ce Masa mitsiyaci yanzu akansa nake musu rashin kunya insha Allahu bazasu yarda ya aureni ba dan sun San ma asiri yamin duk abinan da nake baa hayyacina nake ba Habib sunkuyar da kansa yayi bai ce mata komai ba taja hannun Aunty Salma da ta kasa magana Suka bar wajen bayan ta tsugunna ta kwashe kudinta Idon Habib kawai na kalla nasan yaji Haushin abinda sukayi Masa Dan idonsa kada yayi jajjur. Nima har wani daci nake ji a makoshina sabida b'acin rai "Dan Allah kayi hakuri Habib insha Allahu komai ya kusa zuwa karshe Nan da sati daya suna gidajen mazajensu ba zasu Kara ganinka ba ballantana suyi tunanin yi mana rashin mutunci" Murmushin takaici yayi yana "Ba komai watarana sai Labari nima ban fitar da rai akan zanyi kudin Nan ba zan basu mamaki" Daga haka ya mikomin ledar yana "Bari na koma sai munyi waya Dama sakon nan kawai na kawo Miki" Jiki a sanyaye na karba inajin ba dadi a Zuciyata dan bacin rai da yake ciki ya gaza b'oyuwa a fuskarsa. Godiya na Masa na kara bashi hakuri ya min murmushin yak'e yaja lifan dinsa ya tafi. Ban bud'e ledar ba har na Shiga gidan Sai dai Ina Sallama nayi kicibis da Abba hannunsa goye a bayansa. Ina k'ok'arin komawa gefe naji ya rufeni da duka "a kan mai cajin waya kike yiwa yayarki rashin kunya? har akan wanan dan iskan zaki rufe Ido kiyi ta zaginta sabida bakida mutunci?sabida kawai suna gaya miki gaskiya suna sanki da alheri shine dan idonki ya rufe kika kasa ganewa toh daga Yau ko kallon banza ban yarda ki Kara yiwa y'ayyenki ba wlh idan ba haka ba sai na mayar mishi da kudinsa matuniyar banza matuniyar wofi Allah na tuba rayuwarki ce fa ba wani zai je ya zauna Miki ba idan Kika aureshi idan ma wahalar ce ke kadai zaki sha karki sake ki doso inda nake dan nima matsalolin gabana sun isheni su yayyen naki da suka san ciwon kansu ai sun nemo mazajen kwarai gidan da zasu huta nima.na hutan,ke salma Aisha daga Yau karku sake Mata maganar Akan shegen saurayin nata ba dai kun gaya mata gaskiya tak'i gane wa ba zata gane shayi ruwane ku rabu da ita kawai idan ma tace ta yafe komai ni sai na bawa saurayin nata Aurenta sadaka ya kawo Sadaki kawai" "Ba zamu sake Shiga maganar ba Abbah insha Allahu idonta ya riga da ya rufe bazata gane Abunda muke ce mata ba sai ta auri Habib din ya butulce mata zata Shiga hankalinta sai dai Abba a yau ka Mana shaida Kai da Mami wlh indai ta dage yaron nan zata aura ko sisi bazan bayar da Sunan gudunmawa ba" "Wlh ko ni Abba ba lailai ma nazo bikin ba" Aunty Aisha tace tana zubawa Hudah harara da ta durk'ushe a gaban Abban tana ta kuka. Ina Jin Haushin yanda duk abinda mukeyi a gidanan Mami bata taba magana ban taba ganin uwa irin tamu ba sanyinta ne yayi yawa ko sakaci bansan a wane layi Zan sakata ba Abba waje ya fita Yana cigaba da zagina Su aunty Salma Suma sai zagina suke yi. Mik'ewa nayi na Shiga dakinmu da ledar da Habib ya bani. Sai dana Shiga bandaki na wanke fuskata na fito zuciyata duk ba dadi Indai akan Habib ne sai dai suyi gunduwa gunduwa dani koke zasu ce Ina sansa. Ledar na bud'e Inda take naji duk wani b'acin rai ya fara sakina Kayane kala uku Habib ya kawomin dinkakku less ne dan dubu tara kalar pink Mai duhu sai mayafin da zai Shiga Mai saukin kudi. Sai atamfa shima da kudinsa zaiyi dubu Hudu da Yan Kai shima da mayafinsa, Sai material ash da aka Masa dinkin zamani ya fita sosai kana gani kasan na dinner ne. Cikin farinciki na mike na cire kayan jikina na hau gwadawa. Kyautar masoyi dadi gareshi Kamar ya bani kyautar duniya haka na ringa ji nayi mamakin yanda Habib yasan size dina. Cif cif kayan suka min a jikina sabida karfin Hali har da dan purse da takalmi flat. Sai envelope dake cike da sababbin goma goma sai kamshin turarensa kayan keyi dayasa nama kasa cire kayan daga jikina sai lulumshe ido nake Ina shak'ar kamshin turaren kayan. Wayata na dauko na kirashi Yana dagawa nahau yi mishi godiya Ina nuna Masa Jin dadina da kyautar daya min. Dariya ya ringa min yana ba yawa nayi maneji yaso yamin dinkunan da suka fi haka bashida kudi ne nasan yanzu kudi yake nema Ido rufe sabida aurenmu. Dariya yake bani idan yace auren Nan namu dan nasan auren namu ba yanzu bane da saura duk da Yana da gaskiya aure sai an nemi kudi amma da Ina da ikon komai zan iya yafe komai ya kawo Sadaki a daura Mana auren Amma nasan Abba dasu aunty Salma kawai na iya cinyeni d'anya. Sai da aka Kira sallah Magriba Muka hakura da wayar. Zuciyata fes tuni na manta da Bakin cikin da su aunty Salma suka k'unsa min na ninke kayana na saka shi a akwatina na Shiga bandaki na daura alwala. Kamar bare haka su aunty Salma suka wareni. Sukayi ta shirye shiryen bikinsu Nima ban Shiga harkarsu ba Kamar yanda suka daina Shiga harkata A makaranta kawai muke haduwa da Habib dan yace min bazai Kara zuwa gidanmu ba sai anyi auren su Aunty Salma da Aisha nima ban nemi ya cigaba da zuwa ba dan Ina ganin hakan yafi. Ana sauran kwana uku biki tuni gidanmu ya cika da Yan uwa da abokanan arziki dangin Mami kuwa da yawa sun zo bikin nasan hakan baya rasa Nasaba da masu kudi da su Aunty Salma zasu aura dan dangin Mami duk suna da san abin duniya itace dai bana gane tana da San abin duniya ko bata so a duk danginta itace take auren Mara k'arfi sosai dan suna amfani da kyaun da suke dashi wajen auren masu hali hakane yasa wani zubin sai naga kamar su Aunty Salma basu dauka a kasa ba Suma gado sukayi. Iya lefen su kawai da suka gani suka rude suna sainty su Aunty Salma sunyi goshi. Sun San ni Kuma idan na tashi aure wani mugun mai kudin Zan samo tunda duk nafi su kyau. Anan aka hau basu labarin ai an kawo kudina Aunty Salma da aunty Aisha suka karkace suna bawa aunty baby labarin talaka ne Mitsiyaci. Yanda aunty baby ta dafe kirjinta tunani zaka yi wani kungurmin barawo akace Zan aura anan duk Suka hau tofa albarkacin bakinsu Allah ya sauwake bazan auri Habib ba ai idan abba ya dawo zasu Masa magana a mayarwa da Habib kudinsa. Yanda Yan biki ke tururuwar zuwa gidan yasa suka hakura suka bar zancen. A haka aka fara bikin su Aunty Salma abinka da jini kasa hakura sukayi sai da suka jawoni jikinsu aka hau hidimar bikin dani duk cika bakin Nan da suke bazasu min komai ba sai gashi aunty Salma ta min dinki wajen kala hudu masu kyau da tsada sarkaa da dankunne da su takalma Kuma Aunty Aisha ce ta siyamin ba karamin Kai zuciyata nayi nesa ba dasuka ringa zagin Habib suna ya kasa min dinkin biki. Anan Yan uwan Mami Suka Kara yomin caaa kowa na tofa albarkacin bakinsa ana waye yake auren wahala yanzu kowa Inda zai huta yake nema,na sake tunani ko na auri Habib gaba idan yayi kudi kishiyar zaiyi min. Kayan daya dinkamin na dauko na kawo musu danaga alamar bazasu bar zaginsa da mitsiyaci ba sai dai Ina kawo kayan tab'e baki sukayi Suka hau kushe kayan ai Mai araha ne kayan Ya ma raina min hankali Mai zanyi dasu. Nan kuwa basu san mugun ji nake da kayan ba akwatina na mayar da kayan na barsu suka cigaba da maganarsu har suka gaji Suka kyalleni. Ana gama musu kunshin nima na zauna aka rangada min ja da baki a kafa da hannu. Sanin indai su zasu biyamin sai sun min gori sun zagi Habib yasa na dauko kudin da Habib ya bani akan na rik'e a hannuna Dubu biyar ne dak'yar na karba. Gashi kuwa zai min rana na bawa Mai kunshin kudinta na tafi na shirya na tafi saloon Saloon din ma sai da Habib yazo ya sameni. Daga irin kallon da yakemin dake tada tsigar jikina yasa nasan kyau na masa. A ranar shine Karo na farko da Habib ya rik'e hannayena cikin nasa da muka fito daga saloon din ya Kai hannuna bakinsa ya manna min kiss a bayan hannu da tafin hannu Ai tuni naji kamar a indiyan muke so da kaunarsa kawai ke Huda duk ilharin jikina yanda nakeso namiji ya iya soyaya haka Habib Dina yake Ina ga min mallaki juna. Shi ya maidani gida ya tsaya nesa da gidanmu yace idan nayi kwalliya kamun na turo masa ya gani dan ya riga da yace min bazai zo bikin ba iya daurin aure kawai zai je. Sai dana shafe awa daya Ina yiwa kaina kwalliya dan kawai na burge Habib. Ko kallon kayan da aunty Salma ta ware min na saka ran kamu banyi ba na dauko atamfar da Habib ya dinkamin na saka na kashe dauri na hau yiwa kaina hotuna ko ni danake da kaina nasan nayi mugun kyau. Ina kuwa turawa Habib hoton ya kirani daga yanda yake magana nasan na gama tafiya dashi. A rude ya ringa cemun na Kular Masa da kaina dan Allah Kar na bawa kowa fuska na rufe koina na jikina yaga kamar rigar bai rufemin kirjina sosai ba sai a lokacin naji kunya ta kamani dan rabin kirjina a waje yake kuma a haka na tura masa hoton. Sai da Motoci d'aukar mu zuwa wajen kamun Suka zo kafin ya yarda ya kyalleni na fito muka nufi wajen kamun. Muna isa wajen kuwa Ido ya dawo kaina kamar ni kadai ce budurwa a wajen Ina mamkin duk da ni ba fara bace idan na Shiga cikin mutane Ina d'aukar Ido. Duk Kiran da Aunty Salma da aunty Aisha sukemin kin zuwa nayi dan daga Kiran da suke min nasan tambayata zasuyi ya suka gani da wani kayan. Yanda Habib ya takuramin da Kira waya yasa dole na koma gefe na zauna muka hau waya Dayake bikin iya Mata ne Mami ce kawai bata je ba Amma duk su Aunty baby sunje. Habib bai barni na sake a bikin ba har aka gama muka koma gida. Washegari aka shirya launching a wani katon hall karfe biyar,naso Habib yazo ya cemin bazai zo ba na manta halin su Aunty Salma ne duk da bikinsu akeyi zasu iya karta Masa rashin mutunci. Banyi niyyar yin kwalliya ba Aunty Salma ta dage aka min kwalliya Ina dauko material din da Habib ya dinka min ta kwace tana masifar bazan saka ba, dole na saka Wanda ta dinka min. Ba a san raina ba na saka Riga da skirt din data dinka min na wani material multi color ba karamin kyau yamin ba dayake Ina da yalwar gashi sai da suka fito min da gashina waje. Saurin da mukeyi bai sa na samu yiwa Habib hoton daya rokeni ba. Ina zuwa Kamar ni kadai ce mace a wajen abokanan mijin aunty Salma da aunty Aisha sukayo caa kaina abin har tsoro yaso ya bani yanda jikinsu ke rawa kamar su cinyeni. Aunty Salma da aunty Aisha dama abinda suke so kenan a bikin Hudah ta hadu da manyan mutane. Daidai da speech duk ita suka sa tayi jikinta sai rawa yake da taga yanda aka zuba mata Ido. Ba Wanda na bawa fuska duk da nacin da suka ringa min ni kuwa da suka dameni na hau ce musu anyimin miji wani shekarar bikina Har aka tashi Muka koma gida sai da wasu suka biyomu har gida. Ban sauraresu ba na shige gida da zuwa na na shige d'aki na Kira Habib daya min misscal wajen Ashirin. Ina dagawa na hau bashi hakuri sai dana gama yacemin Yana waje nesa da gidanmu. Da Sauri na katse wayar na Kara feshe jikina da turare nayi waje da Sauri. San da nake yiwa Habib yasa mutane da yawa suke cewa banida kunya amma irin kallon da Habib yake min yasa naji kunya ta rufeni dan mayafin dana yafa shara shara ne gashi sabida rashin girmansa bai rufemin kirjina ba. Kasan mak'oshi Kamar Mai rada yace "Kinyi kyau bby" Daga haka ya rik'e hannuna cikin nashi ya hau murzawa a hankali Yana min tafiyar tsutsa a tafin hannuna daya sa na fara jin wani irin yam a jikina ko iya maganar da yake min kasa kasa kawai daga min hankali yake Yana neman sa na fita a hayyacina. bana san na biyewa zuciyata dake ayyana min abubuwa da yawa hakane yasa na karbe hannuna daga nasa. Nidai bansan mai ya canja shi ya tsiri rikemin hannu ba. Abinda baya yi nadai san wajen hawa machine Ina dan dafa shi na hau. Yanda yakemin kasa kasa da murya yasa na Masa Sallama dak'yar ya barni na tafi gida Yana zubamin kalmomin soyayya dake kashemin jiki. Washegari karfe goma Sha daya aka daura auren Aunty Salma da aunty Aisha. A ranar sabida hidima ban samu ishashen lokacin yin waya da Habib ba dan Aunty baby da na lura ta fara sakamin Ido kwace wayar tayi daga hannuna. Da yamma akayi walima wajen karfe bakwai aka Kai Aunty Salma da aunty Aisha gidajensu bayan munci kukan rabuwa. A da na dauka sai nafi kowa farincikin aurensu sabida zasu sakarmin Mara nayi fitsari nida Habib zamuyi soyayyar mu ba Mai takura Mana amma da suka zo tafiya sai naji kamar Kar su tafi. Kukan da nake bai sa na samu damar yi.musu rakiya ba. Sai da aka kwana biyu Yan biki Suka fara watsewa mutanen da suka zo daga nesa duk suka Mana Sallama suka tafi. Aunty bby kafin ta tafi sai data yiwa Abba magana akan ya mayarwa da Habib kudinsa Habib ba ajina bane ni matar manya yanzu haka wayanda suke Sona ta barin dangin mijinta da suka zo bikin su Aunty Salma suna da yawa Kuma duk ba kananan mutane Abba ce Mata yayi shi ba ruwansa tunda na dage Zan auri Mai Kati naje can na karata duk abinda ya biyo baya Kar nayi kuka dashi. Aunty baby kuwa Yana fada Mata haka tazo ta sameni har daki ta hau bambanta min tsakanin auren Mai kudi da talaka a fadarta Habib Ina aureshi zan Sha wahala idan yayi kudi zai min sakayya da kishiya gwara na auri mai kudi duk maganganun ta ta kunnen dama Suka Shiga suka fita ta kunnen hagu. Sai data gama tsaf na mata godiya da yamma ta d'au Jakarta ta tafi. Aurensu Aunty Salma da Aisha yasa muka Kara samun kwanciyar hankali nida Habib wajen tafiyar da soyayarmu kullum muna makale da juna, Ba abinda muke tsarawa kanmu kamar yanda zamu tafiyar da rayuwarmu idan munyi aure har adadin yaran da zamu Haifa da sunayen da zamu saka musu. Duk da ya gama bautar kasar sabida kar yayi nesa dani yasa ya nemi koyarwa a wani private secondary school. Sosai ya dage da neman kudi sabida na kusa gama makaranta ya Riga da yace min bashida kudin gini haya zai Kama mana inyaso hankali kwance sai ya Mana ginin mu fatansa dai yaga na zama mallakinsa. Daga lokacin da Habib ya fara rikemin hannu dagani har shi din muka matsu mu mallaki junan. Dan nidai ba dan controlling kaina akansa ba da na zubar da mutuncina. Dan daya rik'e min hannu zanji Ina hararo irin soyayya da nake gani a indiya a Kuma karance Waka ne.kawai ban hararo muyi irin nasu ba. Duk da Aunty Salma da aunty Aisha suna daga gidajen mazajensu hakan bai saka sun rabu dani ba dan sukan yimin waya akan Kar na auri Habib na sake tunani Dan a lokacin saura wata Takwas muyi aure.gashi duk Wanda suka turo yazo wajena take nake ce Masa anyi min miji. Abba kuwa kuwa ko ta kaina ya daina bi dan har cemin yake na turo Masa Habib ya bashi ni kyauta Ba abinda ya shafe shi tunda ba ni.kadai ya Haifa ba Aunty Salma da aunty Aisha na Masa duk abinda suke so suna dan taimaka masa duk da sun rage kashe Masa kudin tunda Suka yi aure alkawarikan da suka Masa duk basu cika ba amma ba laifi suna hidimnta masa dan haka ba abinda ya shafe shi dani naje.nayita auren Mai cajin waya. Daga yanda Abba yake min yasa nasan ba lailai Abba yamin kayan daki na arziki ba hakane yasa Nima Ina dan gama makaranta diploma na nemi koyarwa a wani primary duk da albashin bashida yawa Zan dan rage wa kaina wani abin Mami ma kudi kawai take nema dan ta fitar Dani kunya Su aunty Salma da aunty Aisha kuwa Suna kan bakansu bazasu min komai ba tunda na dage Zan auri Habib Kamar yanda aka sa rana ana sauran wata hudu bikin nida Habib Yan uwansa Suka kawo lefena a wajena yayi balain k'ok'arin dan akwatine set uku da kit duk da kayan ba wasu masu tsada bane yayi k'ok'arin saka.min Kaya masu kyau. Dangin Mami ba yanda zasuyi ne sai kunci suke Aunty bby kuwa dasu aunty Salma bama suzo ba ni kuwa murna kawai nake Ina ganin burina Yana dab da cika nikam ko daki dayane zan iya rayuwa da Habib. Daga lokacin dana ga bikinmu nata matsowa yasa na ringa Ciro films din soyayya masu balain zafi Ina Kara kwasar course din irin soyayya da zamu yi da Habib idan mukayi aure Ana saura wata biyu bikin nida Habib watarana da yamma Mami tayi miyan zogale ta ce na kaiwa Aunty Salma dan karamin cikine da ita ahaka ma sun huta gabad'aya dan basu samu ciki da wuri ba. Doguwar riga na saka na nada mayafin doguwar rigar ko Hoda ban shafa ba na nufi gidan Ina kwalliya ne idan zan ga Habib baya nan ballantana nayi kwalliya yaje garin Kano. Bana zuwa gidajen su Aunty indai ba aikena akayi ba dan indai naje kushe Habib suke yi. Duk girman gidan Aunty Salma da haduwarsa baya Shiga idona nidai burina na auri Habib kawai. Ina zuwa mai gadi ya bud'e min kofa na shiga. Daga farfajiyar gidan dake cike da manyan motoci yasa nasan su aunty Salma sunyi baki. Tun kafin na Shiga palon nake Jin tashin maganganu. A hankali na Shiga palon Ina kwada Sallama Juyowa sukayi gabad'aya suka amsa Da ace nasan zuwana gidan Aunty Salma shi xai Zama mafarin shiga tashin hankalina da tarwatsewar farinciki na da ban Soma zuwa ba... *✨TAURARI?* *WOOOHOHOOO* A inda ba ƙasa anan gaddamar kokawa🤼‍♀️🤺?, Akace Malam yazo salla tazo👩‍🚀. Ina gwanayen ku niga nawa Taurari masu haskawa, marubuta masu alƙalamin lu'u lu'u🖌️🖌️. Haziƙai na masu Fikrah, Shalele na masu amfani da Basira wurin sanya nishaɗi a zukatan makaran ta litattafan su, ina magana akan shahararriyar marubuciyar da akeji da ita me basira kuma fikirarriya wato SADNAF💃🏻💃🏻. Da kuma Tauraruwar ku datake baku nishaɗi wato BILLY GALADANCHI💃🏻💃🏻. Sunce a sanar daku cewa wannan karon sunyi tattaki zuwa wani sabon salo domin faɗakarwa da ni'imantar daku, sun ɗaura ɗamarar yaƙi domin nisha ɗantar daku kamar yadda sukayi a litattafan su da sukayi fice suka kumayi zarra a wannan shekarar *NAGA TA KAINA DA KUMA TSINTAR AYA💃🏻💃🏻. Wannan karon ma sun shirya tsaf domin faranta muku da sababbin litattafai, Inda shahararriya kuma gwanata tace zata baku tukuicin littafin HUDA💃🏻💃🏻💃🏻 carkwai mazaƙwai. Yayinda Haziƙa BILLY GALADANCHI tace zata baku tukuicin littafin GAMO Dik akan farashin naira Ɗari biyar a duka biyun💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻. Sukace a baku wannan sassaukan lissafi. 2 books: 500 1 book: 300 VIP 2 books: 800 VIP 1 book: 500 Oya shake body💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻. Domin samun damar yin wuf da waɗannan litattafan ku tura kuɗin ku ta wannan lambar Acc ɗin. 2029764071. First Bank Nafisa Nuhu. Shaidar biya ta wannan lambar 08033719070. Idan kuma katin waya zaki tura,seki tura katin mtn ts wannan lambar wayar. 07084161619 Shaidar biya ta 07084161619 Muna maraba daku. Mungode💃🏻💃🏻💃🏻 *Mg's skincare* Hi sister's Nasan kunsan da labarin mg's skincare toh kusaurara dakyau Kaman yanda kukasani sunada sabulun gyaranjiki fitacce Kuma ingantacce Wanda yake mayarda tsohuwa yarinya😬sanin kankune dukme wani matsalan fata walau pimples,black spot,black head, acne,sunburn,tattarewan fata dama sauran tsaiko/matsalan fata daya ke dmn fata yahana mata rawan gaban hantsi nasan kunsan cewa iya mg's herbal whitening black soap yawadaceku zaikawar da dukkan wadannan dama sauran matsalolin gamasu nankarwa ( stretch mark)duk wnd yy using mg's yasan yanarageshi sosai regular use of it ma zainemeshine yarasa Kuma wani abinma koda mutum bashida komai zaiyi anfani da sabulun inda zaikara gogema mutum fata yasa fatar tayi fresh kuzama kalar hutu jikinku yayi smooth kuyita kyalli kamar saban madubi😘 jikinku zedinga glowing fiye da tsammaninku toh hajiyata mekike jirane💁‍♀? kinsan fa mata da gyara akasanmu Kuma duk kyanka akace kakara da wanka bama cika Baki duk wnd yajaraba mg's zaitabbatar da kanshi cewa nadabanne🤝koda yaushe mg's sai sanbarka🤭 inamai sanardaku kuzo ayidaku Kar abarku abaya domin duk macen da ta amsa sunanta da anganta zaa tabbatar da hakan🤗kugarzayo adama daku mg's akoda yaushe burinsu shine fatarku tayi fresh luwai luwai tazama wanke hannu ataba😀 Maiso should chat 08062991549 Call 08064532391 Sannan albishirinku ayanzu akwai complete set nagyaranjiki Wanda baa magana wnd yajarabane kadai zaigane zancen soap kadai yy wadancan aikin inakuma ga set☺️ hohoho kunsan abun nayine maza maiso yarugo aguje yy placing ordernshi via 08062991549 Call 08064532391 Note:soap akwaisu available buh for the set zezama available within 2weeks insha Allah gawanda baida halin siyan set soap din yawadatar😍ba tsaurarawa amare Kuna inaaa🥱 kunsan da kyn mg's Baku bukatar wani gyaranjiki Dan ynd fatanku zemurje dawuya ango zaigane amarya😁 just gv it a try nd ur skin will definitely nd forever thank you Note:pls kayanmu bn bleaching bn organic ne basa bleaching zaifiddo ma mutum da ainihin natural beauty dinshine living the skin so lovely😍 Soap price:3k For the set:13k What are you guys waiting for😯hurry nd grb urs DNT be left behind😘 We can't wait to be part of ur beauty story❤️ 9/9/21, 9:03 AM - Buhainat: 🌺 🌺 *HUDAH* 🍀🍀 *Na SADNAF* *Page 5* Su shida ne a zaune a palon cikon na bakwai ne mijin Aunty Salma. Dukansu zaune suke a tsakiyar lalausan carpet din palon mutum daya ne a zaune a Kan kujera iya shadda jikinsa kawai in ka kalla kasan naira tayi kuka Bakine Yana da kib'a sai katon tabon sallah dake goshinsa,kana ganinsa kasan ya bawa sittin baya zai iya girman Abba amma kudin da yake dashi ya dan b'oye shekarunsa. Duk tunanin kila mahaifin mijin Aunty Salma ne lura da yanda shi kadai ke zaune a saman kujera sauran Kuma a zaune a kasa shi kadai ne bai juyo ya kalleni ba idonsa sanye da farin.medicated glass. Tsakiyar palon na nufa kaina a sunkuye dana ga yanda abokanan mijin aunty Salma suka zubo min ido Ina zuwa na zub'e a kasa na hau gaishe su Suna cikin amsawa na kalli Alhajin dake Kan kujeran a zaune da har lokacin wayarsa yake dannawa kamshin turarensa ya cike palon gabadaya. ganin bai dace na ki gaishe shi a matsayinsa na baba duk da bai dago ba yasa nace "Ina wuni" Dagowa yayi tare da amsawa manyan idonsa ya zubamin na mik'e ban kawo komai ba na nufi sama wajen Aunty Salma dan Mijin Aunty Salma ne yace min tana sama a d'akinta. A palon sama na samu Aunty Salma a kwance tana cin tufa. Sallamar da nayi ta amsa ta karbi Kular hannuna tana na sauka Kitchen din kasa na dauko Mata wani koren kula da plate tuwo ne a ciki. Nayi sauri yunwa take ji. Ina cikin saukowa naga Alhajin nan da nake tunanin baban Mijin Aunty Salma ne ya zubo min Ido Yana kallona. D'auke kaina nayi Ina mamakin yanda tsoho irin wanan yake da balain kallon ko kunyar dansa ma baya ji. Ina Jin idonsa a kaina har na Shiga kitchen na dauko kular da plate din na Kara komawa sama Ina Jin kamar na tsuntsura sabida yanda ya Kara bina da Ido. Tuwon na zubawa Aunty Salma da miyar zogalen da na kawo Mata na koma gefe na zauna tare da d'aukar remote na canza tashar zuwa mbc Bollywood. "Ke bazaki ci tuwon bane"? "A koshe nake wlh Aunty sai dai na dan ci apple dinan" Nace Ina janyo farantin dake shake da fruit na dauko daya na fara ci Ita kuwa aunty Salma Kamar wacce ta samu nama ta ringa aika tuwon cikinta "Aunty Salma baban Uncle Ismail ne yazo ne? "Aaa wane irin baban Uncle Ismail Kuma Mai gidansa ne fa Alhaji Idris Mai dala kinsan baya kasar akayi bikin mu shekaranjiya ya dawo shine yazo Mana Allah ya Sanya alheri yau shine fa da yaransa sukaji zai zo gidanan shine fa suka cika gidanan. Na sauka mun gaisa dazu da tuni ma ya tafi inaga tattaunawa suke game da zaben da ya Fito na takarar govnor" "Ai na dauka baban Uncle Ismail ne dana shigo na ganshi shi kadai a saman kujera su Kuma suna zaune a kasa" girgiza kai Aunty Salma tayi tana aa, ni kuwa na cigaba da kallona "Kina Nan da shegen San kallon indiyan film Ina saurayin naki Mai caji"? Hmm kawai nace mata dan nasan so take ta kushemin Habib "Au bazaki kulani ba ke yanzu Hudah dagaske dai Habib Zaki aura?Hudah anya kina cikin hankalinki kuwa taya zaki auri wanda bashida aikin yi"? "Aunty Habib yana aikin koyarwa fa Yana Kuma neman aiki insha Allahu zaa dace watarana bazan iya auren da ba farinciki a ciki ba Aunty Ina san Habib samun farincki da kwanciyar hankalina shine na auri Wanda nakeso,ba nayi auren da ba soyayya sai kudi ba Aunty kema kinsan so ba karya bane Habib Yana da future Mai kyau nima nayi karatun nan zamu gina rayuwar mu cikin so da Kauna mu tallafi juna nima inayi auren ba zama zanyi miji ya bani ba Zan nemi kudi Nima na zama Mai kudin kaina" "Naci uwar soyayyan Hudah bazaki gane mai nake hango miki ba amma tunda kin dage Allah ya bada saa nidai bazan iya bada ko sisina dan Mara aikinyi ya mora ba" Ban tanka mata ba na cigaba da kallona itama bata.kara.min magana ba. Muryar mijin Aunty Salma da muka ji yasa muka kallo kofar palon Bakinsa a washe ya karaso wajen da muke ya tsokaneni Kamar yanda ya Saba ya shige daki Yana Kiran Aunty Salma Aunty Salma na Shiga d'akin na kwanta a 3seater tare da rungume pillow a kirjina Ina lumshe Ido hararo ranar da zamu kasance inuwa daya da Habib kawai nake bansan mai yasa na matsu muyi aure mu kebb'e muyi abunda nake gani a fina finai practically ba na kasa gane zafin San da nake Masa yasa nake jin haka ko Kuma kunya ce banidashi. Ko yanzu da Aunty Salma ta Shiga d'aki da mijinta ji nayi inama nida Habib ne haka da band'aki zamu Shiga muyi wanka tare Hannu biyu na saka na rufe fuskata Ina Jin kunyar tunanin da nayi. Bansan lokacin da suka fito daga d'akin ba sai muryar Aunty naji tana "ke tashi maza muje daki" Tace tana rik'e hannuna bayanta nabi zuwa d'akinta Ina "Lafiya Aunty mai ya faru"? Bata cemin komai ba ta hau fesa min turare tana gamawa ta d'auko hoda ta hau shafamin. Hannunta na rik'e Ina Wai "Aunty lafiya kuwa"? "Lafiya Lau kasa zaki sauka ki gaisa da Alhaji Idris wlh kyautar ban girma zai mana zai iya bamu dubu dari fa Kinga kin samu ma ki rage wani abun tunda an kusa bikinki" Ban kawo komai ba na hau murna dan Ina bukatar abubuwa da yawa da nake so na siya,inasan na gyara kaina sosai dan Ina biyewa Su Aunty baby bazasu tab'a min abin kwarai ba tunda basa so dama sune masu yin gyaran Nima inada ilimin komai ta silarsu Inteesar da Sammy nasan masu gyaran idan bazasu min ba ni zanyi wa kaina idan zan samu ne ma tun yanzu na fara gyaran tunda saura wata biyu bikin. Jambaki ta d'auko dan ta gogamin a lebbena nayi saurin rik'e hannunta Ina "Aunty daga zuwa mu gaisa sai ki hau min kwalliya kamar wajen wani saurayina zanje Aunty tsohone fa saa Abba dak'yar ma idan bai girmi Abba ba" "Toh naji jeki kasa ku gaisa ki dawo" Kara gyara nadin kaina nayi na fito waje. A Palon na tada mijin Aunty Salma Yana ganin na fito ya mike Yana "Ki gaishe shi sosai Salma Mai gidana ne kinji" Toh kawai nace nayi wajen Ina tunanin ko Mai dalilin ma daya sa zasu ce na je na gaishe shi naga dazu nan da zan shigo na gaishe shi Aunty Salma kuwa tana ganin Hudah ta fita ta zauna a gefen mijinta tana "Wai Dan Allah dagaske kake yace Yana San ya auri Hudah"? "Zan miki wasa ne wlh haka yace min da aure yake santa duk da nace masa an kusa aurenta cemin yayi kar na damu zai gwada saarsa, Salma idan abinan ya tabbata ai ba ku ba ko ni.nan na gama warkewa kwangila kawai zai ta bani kudade na shigo min nidai ki taimaka kije ki samu Abba musan yanda zaa shawo Kan yarinya nan ta hakura da yaron nan ta auri Alhaji ko muje tare dake na Kai ki gidan anjima"? "Aaa ai mukayi haka Kuma zatayi saurin ganewa ka bari gobe muje shago mu same shi yanda Hudah ma bazata San Mai ke faruwa ba idan har sai an shawo kanta zata hakura da shegen yaron nan wlh bazaa taba shawo kanta ba fin k'arfi zaa Mata nasa Abba ya Mata dole ana harkar arziki waye yake ta tsiya" "Nikam indai auren Alhaji da Hudah ya tabbata duk alkawarin dana miki sai na cika Miki su dan nasan nima zan fanshe a wajen Alhaji. "Kai wlh sai murna nake kamar ni yace yana so bari na kira Aisha na bata labari har da Aunty baby Mami Kam ita yar ba ruwana ce bazan kirata ba" Daga haka Salma ta d'au wayarta ta Kira Aisha ta hau bata labari Ihu Aisha ta saka cikin murna tana dole ma Hudah ta hakura da Habib ko gawanta ne sai an kai gidan Alhaji Idris waye bai san shi ba a garin gashi dan kasuwa gashi dan siyasa gashi dan kwangila mugun Mai kudine na bugawa a jarida ai abin alfaharinsu ne a ce wani nasu na aurensa. Hudah Yanda Zan gaida Mahaifina haka na durk'usa na Kara gaida Alhaji Idris din da tunda na sauko ya zuba min Ido ko kiftawa ba yayi Ba kowa a palon sai shi kadai ya cire glass din fuskarsa. Tunda na hadu da Habib bana gane mutum nada kyau ko bashida kyau nidai Habib kawai na sani. Shi kuwa ganin Ina k'ok'arin mik'ewa na tafi yasa yace "Haba Yan mata koma ki zauna Hira za muyi" Sai naji wani banbarakwai Ina hararo Abba ke irin wanan Abu kamar saurayi sai naji duk takaici ma ya isheni da alama dai wanan mutumin budurwar zuciya gareshi Mai haka" Tsaki nayi a raina sai a lokacin na gane wayo mijin Aunty Salma da Aunty Salma suka min dan nazo wajen Wanan tsohon ba kunya ba tsoron Allah tsoho irin wanan ya baje cikinsa a riga ya samu yarinya Irina yace Yana so. Mik'ewa na sakeyi Ina "Sauri nake Baba Ina da abinda zanyi a gida dama su aunty ne Suka ce nazo na gaisheka" "Kin kyauta kuwa jeki musu Sallama kizo mu rage Miki hanya" "Aaa ka barshi ba muda nisa ba sai an ragemin hanya ba" Daga haka nayi sama da Sauri Ina mugun Jin Haushin tsohon nan dake abin samari tirrr da abun kunya. Daga yanda na hade rai yasa Aunty Salma da mijinta suka bini da kallo ni kuwa na dauki jakata Ina "Tafiya zanyi Aunty Salma Naga Magriba ta kawo Kai" "Ya naga kin hade rai badai rashin mutunci kika yiwa Alhajin ba"? "Aunty gaskiya bana San abinda kike miin Ashe da wata manufar Kika ce na je na gaishe shi Taya ma zan kula saa Abba Wai ko kin manta saura wata biyu bikina Aunty ko ba'a saka min rana ba ai kinsan wanan yamin tsufa na aure shi ko ku da kuke yayyena baku kula tsoho irinsa ba sai ni Allah ya kyauta wasu masu budurwar zuciya wlh" Daga haka nayi waje da Sauri Mijin Aunty Salma ya biyoni Yana kwalla min Kira ban waiga na kalleshi ba balle na kalli tsohon da naje ji kamar na je na rufeshi da duka dgaske mugun haushinsa naji da ya gwada nuna Yana sona tsofai tsofai dashi wanan ba dan kudi sun boye shekarunsa ba da kila yana dogara sanda. Ina Jin Yana cewa Mijin Aunty Salma ya kyalleni na tafi a bini a hankali Ni kuwa takaici yasa na Kara Jan dogon tsaki ina fitowa daga gidan sai ga Kiran Habib. Sai a lokacin naji zuciyata ta fara dan min sanyi. Na d'aga wayar muna fara magana na manta da duk wani b'acin ran Dana kwaso a gidan Aunty Salma. Alhaji Idris "Alhaji kayi hakuri dan Allah kasan yarinya ce zamu shawo kanta insha Allahu" Alhaji Ismail yace bayan Hudah ta bar gidan Murmushi kawai Alhaji Idris yake yana "Ismail dagaske na kamu da San yarinya nan sosai Zan iya cewa akanta na fara Jin irin abinda nakeji karka manta bansan ya so yake ba tunda Auren hadi aka min da Yar uwata akan wanan karamar yarinya yanzu na fara Jin so gaskiya zan iya komai dan na sameta bazan tsaya Sanya ba inaso ka rakani wajen mahaifinta na ganshi indai ta yarinya nan ne ba lailai ta saurareni ba amma Ina aureta nasan a hankali zata soni kafin nan kamin magana da Mai dakinka muji ya zamu bullowa lamarin. Alhaji Ismail mik'ewa yayi da Sauri ya hau sama cikin mintina kad'an sai gashi sun sauko tare da Salma Da zuwanta ta zub'e a kasa ta hau gaishe shi. Amsawa yayi tare da gaya mata irin San da yake yiwa Hudah da Kuma Aurenta da yake so yayi Take Salma ta karkace cikin murna ta hau gaya Masa duk hanyoyin da zai bi wajen auren Hudah cikin sauki. Kamar ance Masa har ya gama samun Hudah ya saka hannu a babbar rigarsa ya d'auko daloli a Aljihunsa ya mik'awa Salma ya Kara debo wani ya mik'awa Alhaji Idris. A Inda ya samu sunan Mai dala kenan dan yafi harka da daloli kyauta ma in zaiyi da dala yake yi sai dai idan dalan su kare yake amfani da Naira. Godya Suka hau yi Masa Shi kuwa yace "indai na samu na auri Hudah abinda Zan muku bazai misaltu ba idan kuwa na ci zabe Kaine special adviser na" Mijin Aunty Salma kamar ya taka rawa haka ya ringa ji Inda suka dage da sai Inda karfinsu ya Kare tamkar ya gama samun Hudah ne. Lambar Hudah ya karba a wajen Aunty Salma ya musu Sallama Suka rakashi har wajen motarsa drivensa yaja shi suka tafi. Alhaji Idris Mai Dala Shekararsa sittin da biyar hamshakin Mai kudine shahararren dan kasuwa,kuma dan siyasa haifaffen garin Damaturu ne amma shi da iyalinsa suna zaune a kasar Paris matarsa Hajiya Hauwa cousin dinsa ce da aka musu auren hadi. Yaransa uku Hassan da usaini sai Zulaihat dukansu sunyi Aure suna da yaransu Suma ziyara ke kawo su kasar Nigeria. Duk harkokin Alhaji Idris Mai Dala Yana yinsu anan gida Nigeria a Nigerian ma a garin da aka haifeshi. Alhaji Idris mutumin kirki ne da kudinsa bai rufe mishi ido ba Yana da balain kyauta da taimako, halayyen sa nagari yasa yana fitowa takarar senator yaci daya gama tenure dinsa ne ya fito takarar govnor. Yan uwansa da yawa sun so ya Kara aure sabida idan yazo Nigeria ya zamana Yana da iyali da wajen da zai sauka bai tab'a tunanin yin auren ba. Sai dai idan ya gama duk abinda zaiyi a Nigeria sai ya koma ga iyalinsa kasar Paris. Tunda ya auri hajiya hauwa bai tab'a Jin shaawar Kara aure ba sai da a yanzu da ya ga Hudah Bai tab'a sanin ya so yake Mai Shiga zuciya sai da yayi tozali da Hudah da yake tunanin zai iya jika da ita Sam bai so kaddararsa ta zo Masa a haka da tsufansa ya kamu da san yarinya karama ba amma ya zaiyi zuciyarsa batayi shawara dashi ba ya kamu da San Hudah shima yaso ya daure Kar ya zubar da mutuncinsa wajen auren yarinya amma ba yanda zaiyi Dan zuciyarsa taki bashi hadin kai shi dai yanda zai Samu ya auri Hudah kawai yake nema..... Wanan kenan Hudah Hirar da nayi da Habib ya mantar dani wani haduwa da nayi da Alhaji Idris Washegarin da naje gidan Aunty salma naga wani special number nata kirana. Bansan Wanda ke kirana ba hakane yasa na d'aga wayar. Sai da muka gama gaisawa yace min Alhaji Idris ne. Daurewa nayi ban kashe wayar ba Muka gama gaisawa ba kunya ba tsoron Allah ya bud'e baki yace Yana Sona Kamar na sume dan bakin ciki tumbinsa kawai nake hararowa idona Cikin tsiwa da rashin kunya nace Masa yayi hakuri inada mijin Aurena saura wata daya da sati uku dan haka yayi hakuri. ban tsaya Jin Mai zai Kara cewa ba na kashe wayata,nayi blocking d'insa. Alhaji Idris san da yake yiwa Hudah yasa ya kasa hakuri sai daya Kara neman Alhaji Ismail akan zuwa wajen mahaifin Hudah. Karfe Sha daya suka nufi shagonsa har da Salma. Mahaifin Hudah yayi mamakin ganin Alhaji Idris Mai Dala har k'ofar shagonsa. Jiki na rawa ya musu sannu da zuwa. Bai tab'a tunanin ganin Alhaji Idris Mai dala a zahiri haka ba dan a poster yake ganinsa sai gashi yau shine har shagonsa. Alhaji Idris bai ma bari salma da Alhaji Ismail sun fada Masa abinda ke tafe dasu ba Da kansa yayi Masa bayanin yana san auren Hudah . Mallam Shamsu jiki na rawa yace masa yasa a ransa ya gama samun Hudah ya bashi dama ya ringa zuwa gidan wajen Hudah da kansa zai kori Habib dan dama Habib bashida aikin yi. Bandir din dala Alhaji Idris ya Ajiye Masa a gabansa ya masa godiya ya fito daga shagon Yana Jin kamar har ya auri Hudah. Mallam Shamsu kuwa bai ji kunyar sirikinsa da Salma ba ya d'auki dalar ya cusa a Aljihun wandonsa ya na kwarara Masa godiya. Tunda yake a rayuwarsa bai tab'a rike dala ba sai gashi yau shine da bandir din dala. Cikin sati guda dangin duk Suka San da Alhaji Idris dan Salma ita ta ringa raka shi gidajen dangi Yana musu barin kudi. Shaguna biyu dake daure da shagon Mallam Shamsu ya siyi guda biyu yasa aka hade da shagon Mallam Shamsu. Mallam Shamsu take ya fara ganin alamar mafarkinsa na Zama Alhaji na dab da cika. Hudah Nayi mamakin yanda naga Abba na b'arin kudi kwana biyu Komai na gidanmu ya canja danyen abinci kuwa cikin kurkura haka aka kawo Mana Sam ban San Mai ke faruwa ba duk tunani na kila sabida aurena ya matso shiyasa ake ta tanadi. Sosai na fara Jin dadi a zuciya ta da kudaden da nake Tarawa aka fara min gyara Ina dirkawa kaina magunguna kamar mu hadiye juna nida Habib haka muke ji kullum. Yanzu Habib idan muna waya har kalmomi masu nauyi yakemin dake sani mafarki dashi da har sai nayi wanka nake samu nayi Sallah. Ana saura sati hudu cif bikinmu daddare Abba ya dawo fuskarsa a had'e Yana Shiga Palo ya hau kwalla min Kira. Da Sauri na ajiye kwanun hannuna na Shiga palon na durk'usa a gabansa Ina "Gani Abba" "Ki bude kunnenki ki saurareni da kyau Kinga dai tunda Kika dage Zaki auri yaron nan ban tab'a ce Miki bazan baki shi ba ban taba bincike akansa ba toh nasa ayimin bincike yaron bashida Hali Mai kyau sam ana zargin ma yaron yana da Mata a can garin Kano karya kawai yazo yana shirga miki dan haka da hankalina dai bazan iya bari ki Auri wanan yaron ba dan haka ki turomin shi na Gaya masa yaje ya nemi wata........ Hi lovelies😘 Shin Ina matan suke Kumarmazo kuji wani sirri maiban mamaki😯 Inamai gayamuku indai gyaran fata kikeso hajiya kigarzaya @mg's skincare kiga yanda fatarki zata koma lukui lukui abun burgewa ga ke kanki ma ballantana mutane duk masu fama da matsalan fata abundaya danganci pimples,acne,spot, sunburn, stretch mark, black head,eye glass, knuckles, wrinkles, matsalan cream reaction toh mg's skincare is the solutions to all ur prblms inagayamuku karkudauka mgnn for granted sannan results d zakusamu zakusan cewa konawa kukasiya aikinshi m yafi haka😍 wnd sukayi bleaching ma yabatamusu fata mg's skincare sunada product da zaigyaramuku jikinku yadawo daidai🤗 Uwargida da amarya Kai harma da yanmata kunemi mg's kusha mamaki da yardar Allah indai fannin gyarajiki ne ko mutum baida komai akwai soap dazaikara gyarama mutum jiki fiye d tsammaninku jiki yy kyau yadinga walwali wani abun sewanda yajaraba shine zaitabbatar🤭 inamai tabbatar kuhanzarta kugarzayo adama daku domin mata dagyara akasanmu☺️Kuma duk macen data amsa sunanta da tsabta akasanta🤝 sister gani yakori ji Kuma siyan nagari maida kudi gida adade anayi sai gaskiya🤝 Kayanmu 💯% natural, organic ne bn bleaching bn nagyaranjiki ne wnd zaa yk.gyarajiki yasa fata tafita daban tagoge tadinga haskawa tana kyalli d daukar Ido👏 Maiso should chat 08062991549 Call 08064532391 Soap price:3k Set:13k Pls serious buyers only We deliver Nationwide buh delivery is not free🤗 Hurry nd grb urs😘dnt be left behind Team glow skin🧖‍♀? Dm *✨TAURARI?* *WOOOHOHOOO* A inda ba ƙasa anan gaddamar kokawa🤼‍♀️🤺?, Akace Malam yazo salla tazo👩‍🚀. Ina gwanayen ku niga nawa Taurari masu haskawa, marubuta masu alƙalamin lu'u lu'u🖌️🖌️. Haziƙai na masu Fikrah, Shalele na masu amfani da Basira wurin sanya nishaɗi a zukatan makaran ta litattafan su, ina magana akan shahararriyar marubuciyar da akeji da ita me basira kuma fikirarriya wato SADNAF💃🏻💃🏻. Da kuma Tauraruwar ku datake baku nishaɗi wato BILLY GALADANCHI💃🏻💃🏻. Sunce a sanar daku cewa wannan karon sunyi tattaki zuwa wani sabon salo domin faɗakarwa da ni'imantar daku, sun ɗaura ɗamarar yaƙi domin nisha ɗantar daku kamar yadda sukayi a litattafan su da sukayi fice suka kumayi zarra a wannan shekarar *NAGA TA KAINA DA KUMA TSINTAR AYA💃🏻💃🏻. Wannan karon ma sun shirya tsaf domin faranta muku da sababbin litattafai, Inda shahararriya kuma gwanata tace zata baku tukuicin littafin HUDA💃🏻💃🏻💃🏻 carkwai mazaƙwai. Yayinda Haziƙa BILLY GALADANCHI tace zata baku tukuicin littafin GAMO Dik akan farashin naira Ɗari biyar a duka biyun💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻. Sukace a baku wannan sassaukan lissafi. 2 books: 500 1 book: 300 VIP 2 books: 800 VIP 1 book: 500 Oya shake body💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻. Domin samun damar yin wuf da waɗannan litattafan ku tura kuɗin ku ta wannan lambar Acc ɗin. 2029764071. First Bank Nafisa Nuhu. Shaidar biya ta wannan lambar 08033719070. Idan kuma katin waya zaki tura,seki tura katin mtn ts wannan lambar wayar. 07084161619 Shaidar biya ta 07084161619 Muna maraba daku. Mungode💃🏻💃🏻💃🏻 9/9/21, 9:03 AM - Buhainat: 🌺 🌺 *HUDAH* 🍀🍀 *Na SADNAF* *Page 6* Innalillahi wa Inna ilaihi rajiun na ringa nanatawa a fili hankalina a balain tashe Kamar ruwan zafi Abba ya watsa min da kalmomin sa haka naji "Abba wlh Wanda kasa yayi binciken karya yake yiwa habib,Habib bashida mata" "Idan bashida Mata munanan halin da aka ce min Yana dashi fa ba a banza naji bai kwanta min ba Yan uwanki ma basa sanshi ke kadai kike san shi dan haka bazan iya aura Miki shi ba" Mallam Shamsu yace Yana d'auke kansa daga kallon Hudah data fara k'ok'arin zunduma ihu tana dora hannu aka Salma ce duk ta kitsa Masa hanyar da zasu biyowa Hudah idan ba haka ba basuda hujjar cewa ta fasa auren Habib "Abba wlh tallahi habib ba ruwansa bashida wani munanan Hali Abba dan Allah Kar ka rabani da Habib" Wani mugun tsawa ya dakamin yana "sai na rabaku d'in wlh duk yarana ba mara kunya irinki ke yanzu a gaban idona kike cewa Kar na rabaki da namiji,akan wani mitsyaci kike kuka kina neman tara min jama'a toh bari kiji na gaya miki wlh wlh ba zaki aure shi ba indan Kika ga kin aure shi sai dai idan mutuwa nayi tashi ki bani guri" Da Sauri na mik'e na fita daga palon na fada d'akin Mami dake sallah na hau rusa kuka Taya Abba daga bincike da ba gaskiya ba zai rabani da habib tuntuni bai saka ayi bincike akansa ba sai da auren mu ya rage saura sati hud'u,sai da muka fara gina rayuwarmu muna burin mallakar juna Abba ya bijiromin da zancen bazai bani Habib ba. Mami tana iddar da sallah ta karaso wajena tana tambayata Mai ke faruwa nake Kuka. Cikin kuka na bata labarin yanda mukayi da abba na Kara da "Mami ki taimaka min karki bari Abba ya rabani da Habib wlh bazan iya rayuwa da kowane da namiji idan bashi ba Mami ki tayani rokon Abba dan Allah dan annabi wlh Wanda ya saka yayi bincike akan Habib karya yake Masa Mami akaina Habib ya hakura da komawa Kano ya dawo nan da zama ya bar shagonsa a hannun dan kanin mahaifinsa taya lokaci guda Abba zai ce bazan Aure shi ba bayan saura sati hudu bikinmu Mami dan Allah ki Masa magana" Mami wayancewa tayi Kamar bata san mai ke faruwa ba dan tasan komai ita kanta Alhaji Idris ya Mata aiken kudi,basa so su nunawa Hudah komai ne dan ko Alhaji idan yazo bazasu nuna sun san da zuwansa ba. Zama tayi a gefen Hudah tana "ki kwantar da hankalinki zan yiwa Abbanku magana bazai rabaki da Habib ba ki daina kuka" Naji Mami ne kawai ba dan na yarda zata iya shawo Kan Abba ba,dan Abba kaifi daya ne Bazan iya misalta tashin hankalin dana tsinci kaina a ciki ba ko kadan ban hango irin wanan ranar ba Wai a rabani da Habib da ko sau daya ban taba tunanin akwai abinda zai raba mu ba idan ba mutuwa ba Amma kowa Abba yasa yayi bincike akan Habib yayiwa Habib wanan Sharrin bazan tab'a yafe Masa ba. A daren ko kad'an bacci bai d'aukeni ba sabida tashin hankali tunani kawai nake ta yanda zan shawo kan Abba ba tare da ya rabani da habib ba. Koda Habib ya kirani karya na masa da banida lafiya dan bana so yasan halin da ake ciki shima hankalinsa ya tashi Yanda ya rude dayaji na ce masa banida lafiya ya Kara sani cikin tashin hankalin rabamu da Abba ke san yi. Ban samu bacci ba sai gabanin asuba,ban tashi daga bacci ba sai wajen bakwai na safe nayi Sallah Asuba na fito na fara aikace aikacen gida Ina Allah Allah Mami ta fito tamin albishir da ta Shawo Kan Abba Abba ko amsa gaisuwar da na Masa baiyi ba ya fice daga gidan bayan ya karya. Da sauri na fada d'akin Mami na hau tambayarta yanda sukayi da Abba hakuri ta bani akan na kwantar da hankalina zata shawo kansa. Wayar da mukayi da Habib ne ya dan rage min damuwar da nake ciki duk da idan na tuna maganar Abba sai naji hankalina ya tashi. Da yamma almajiri ya kwada Sallama akan ana sallama dani da Sauri na Kori almajirin nace ace bazan zo ba Yana juyawa nabi bayansa dan naga waye ma yake Sallama dani Ina fita naga Alhaji Idris a jingine a jikin motarsa. Yana daddana wayarsa Motarsa da shaddar jikinsa sai kyalli suke. Wani irin bakin ciki da takaici ne ya rufeni taya tsoho irin wanan zai ce yana san budurwa ni kunya ma yake bani Tsaki nayi na koma ciki. Jira nake ya Kara aiko.almajirin na fita na Masa rashin mutunci tunda baiji kunyar cewa Yana san yar cikinsa ba Nima bazan ji kunyar Masa rashin mutunci ba. Addu'a ta bai wuce Allah ya sa Abba ya sauko ya janye maganarsa ba dan sam ban hango yanda zan iya hakura da Habib ba. Da Magriba Abba ya dawo tunda naji sallamar sa naji gabana ya yanke ya Fadi. Dak'yar ya amsa sannu da zuwan da na Masa har zai Shiga d'aki yace min "Ina Kan bakana ki turomin wanan yaron yazo ya kwashi kayansa wlh bazan baki aurensa ba akwai Wanda yaje ya sameni a shago yace min Yana sanki da aure na yaba da hankalinsa shi zaki aura nayi bincike akansa Yana da dabiu masu kyau ba Kuma wani b'oyayye bane Alhaji Idris Mai dala ne,iyaye su suke da ikon zab'a wa yarsu budurwa mijin Aure idan bazawara ce Kuma sai ta zabawa kanta nidai na zab'a miki Alhaji Idris dan haka ki shirya Yana nan zai zo anjima" Tunda Abba ya ambaci sunan Alhaji Idris naji tunanina ya tsaya cak na tafi tunanin waye ma Alhaji Idris din dan tunani na shafewa yayi Tuna tsohon daya zo gidanmu dazu yasa na kwalla wani mugun ihu Ina "Abba Wlh bana San shi bazan iya auren tsoho ba innalillahi wa Inna ilaihi rajiun Abba Taya Zan auri Wanda ya girmeka Abba ka rufamin asiri wlh bana San shi bazan iya aurensa ba Habib nakeso" Abba bai Kara bin ta kaina ba ya shige d'aki. Ni kuwa na cigaba da rusa kuka Ina Jin kamar na sume sabida tashin hankali Alhaji Idris fa taya ma Abba zaiyi tunanin zan iya auren tsoho daya girme Masa ni Kam dana auri Alhaji Idris gwara na mutu Kiran da Habib yamun yasa na d'aga cikin tashin hankali na fara bashi labarin masifar data kunno Mana Kai sallati kawai yake ni kuwa nace masa ya dawo ya samu Abba ya rokeshi Kar ya rabamu. Habib kuwa cemin yake a daren zai dauko hanya dak'yar na ce Masa ya bari sai da safe ya taho gwara ya dawo.mu hadu muyi ta rokon Abba ko zamu samu mu shawo kansa Tuna yanda Abba ke da san abin duniya yasa jikina yayi sanyi sai a yanzu tunani na ya fara bani kila Alhaji Idris ne ya sakarwa Abba kudin da naga Yana facaka dashi kwana biyu sai a yanzu na fara gane komai Abba ya biyo min ta hanyar nan ne kawai dan ya rabani da habib ba wani bincike da yayi akansa na riga da nasan halin Abba idan har Alhaji Idris zai je yace Yana Sona a matsayinsa na Mai kudi dan siyasa toh ko ana gobe daurin aurena da Habib zai iya fasa daura min auren dan kawai ya samu abin duniya. Wani irin Mugun tsanar Alhaji Idris naji Yana mamaye min zuciya zurfin da nayi a tunani yasa bansan lokacin da Abba ya shigo dakinmu ba sai muryarsa naji yana "ki saka hijabinki kifita waje ga bakonki Nan yazo" Yanda Naga ya hade rai yasa na mike na saka hijabina nayi waje banida burin daya wuce Ina Isa wajen Alhaji Idris na zage shi tas na Masa rashin mutunci da sai ya rabu dani. Wani irin nauyi zuciyata tamun da Bakin ciki a lokacin dana hango Alhaji Idris a gaban motarsa drivensa Kuma Yana daya B'arin Tunda ga k'ofar gidanmu nake jiyo kamshin turarensa. Harde hannayena kawai nayi Ina kallonsa wani mugun tsanarsa na Kara rufeni. Mugun muninsa nake gani a idona ma sai naga kamar fuskarsa a tattare take. Shi kuwa ganin na coge a k'ofar gida yasa ya nufo wajena bakinsa a washe....... *✨TAURARI?* *WOOOHOHOOO* A inda ba ƙasa anan gaddamar kokawa🤼‍♀️🤺?, Akace Malam yazo salla tazo👩‍🚀. Ina gwanayen ku niga nawa Taurari masu haskawa, marubuta masu alƙalamin lu'u lu'u🖌️🖌️. Haziƙai na masu Fikrah, Shalele na masu amfani da Basira wurin sanya nishaɗi a zukatan makaran ta litattafan su, ina magana akan shahararriyar marubuciyar da akeji da ita me basira kuma fikirarriya wato SADNAF💃🏻💃🏻. Da kuma Tauraruwar ku datake baku nishaɗi wato BILLY GALADANCHI💃🏻💃🏻. Sunce a sanar daku cewa wannan karon sunyi tattaki zuwa wani sabon salo domin faɗakarwa da ni'imantar daku, sun ɗaura ɗamarar yaƙi domin nisha ɗantar daku kamar yadda sukayi a litattafan su da sukayi fice suka kumayi zarra a wannan shekarar *NAGA TA KAINA DA KUMA TSINTAR AYA💃🏻💃🏻. Wannan karon ma sun shirya tsaf domin faranta muku da sababbin litattafai, Inda shahararriya kuma gwanata tace zata baku tukuicin littafin HUDA💃🏻💃🏻💃🏻 carkwai mazaƙwai. Yayinda Haziƙa BILLY GALADANCHI tace zata baku tukuicin littafin GAMO Dik akan farashin naira Ɗari biyar a duka biyun💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻. Sukace a baku wannan sassaukan lissafi. 2 books: 500 1 book: 300 VIP 2 books: 800 VIP 1 book: 500 Oya shake body💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻. Domin samun damar yin wuf da waɗannan litattafan ku tura kuɗin ku ta wannan lambar Acc ɗin. 2029764071. First Bank Nafisa Nuhu. Shaidar biya ta wannan lambar 08033719070. Idan kuma katin waya zaki tura,seki tura katin mtn ts wannan lambar wayar. 07084161619 Shaidar biya ta 07084161619 Muna maraba daku. Mungode💃🏻💃🏻💃🏻 9/9/21, 9:04 AM - Buhainat: 🌺 🌺 *HUDAH* 🍀🍀 *Na SADNAF* *Page 7* "Hajiya Hudah ya kika tsaya daga nan"? "Baba lafiya kazo nemana"? Nace Ina jifansa da mugun kallo kamar na shake shi na rabashi da numfashinsa haka na ringa ji Murmushi yayi da a wajena ya Kara fallasa muninsa ya fito da tsufansa "Lafiya Lau Hudah Alheri ke tafe dani" "Ba alherin dake tafe da kai Baba sai sharri banda budurwa zuciya irin taka Mai zaka zo nema a wajen yarinya da kayi jika da ita,banda rashin tunani irin naka ko rasa mazajen aure nayi mai zanyi da tsoho irinka wlh nikam indai Kai ne mijin Aurena gwara na koma ga Allah ba aure Ina da Wanda nakeso nake kauna an sa mana rana baba saura kwana ashirin da bakwai aurenmu Kai ma kasan haramune nema akan nema ka dubi girman Allah kaje ka samu mahaifina kace ka hakura ga Yan Mata nan a gari kaje ka nemi wata ka aura" Banga alamar yajin Haushin maganata ba sai ma murmushi da yayi Yana "Hudah so shi ba ruwansa da tsufa ko yarinta so idan ya tashi shiga zuciyarka baya maka zaben Wanda ya dace kaso ko Wanda bai dace ba so idan ya shige ka bazaka iya iko da zuciyarka ba ballantana har ka iya cirewa nima baa san raina na kamu da sanki ba,ban taba kawowa kaina Karin Aure ba Allah cikin ikonsa ya hadani dake naji na kamu da matsanacin kaunarki kiyi hakuri ki bani dama Hudah wlh bazaki yi nadamar Aurena ba" "Allah ya sauwake ya kiyaye na aureka baba dan Allah baka ji kunyar maganagnun da ke fitowa bakinka ba ka tsaya a gaban jikarka kana cewa ka kamu da santa a shekarunka Kamata yayi kaje ka fara tunanin mutuwarka ba ka tsaya neman yarinya karama ba,ka gama cin zamaninka kana so kaci na wasu Wlh bazan tab'a sanka ba gwara tun wuri kaje ka samu mahaifina ka gaya masa ka janye,yanda Sona ya Shiga zuciyarka batare da ka iya cirewa ba nima haka nake kaunar saurayina Sansa bazai bar zuciyata ba har sai ranar da na bar duniya" Ban tsaya sauraren mai zai Kara cewa ba na shige gida Ina Jan dogon tsaki. Ina Shiga d'aki naga miscall din Habib wajen goma ga text message wajen guda uku. Ban bud'e message din ba na Kira shi Yana dagawa yace "Ina Kika shiga baby nake ta kiranki bakya daga wa na fa taho wlh bazan iya hakura sai gobe ba kinsan kuwa Abba ya kirani yanzu nan wai nazo Yana San ganina Baby wlh Ina Jin tsoro daga yanda ya.min magana kamar bazan iya shawo kansa ba ke Kika bashi lambata?" Mamakin Kiran dayace Abba ya Masa ne ya rufeni girgiza Kai nayi Ina "Aa bani na bashi lambarka ba nima nayi mamaki da kace ya kiraka a iya sanina bashida lambarka sai dai dana fita ya duba wayata ya d'auka" "Ina kikaje"? Sanin kishin Habib yasa na Masa karyar aikena akayi ajiyar zuciya ya sauke Yana "Allah ya doramu akan Abba bby Ina tsoron rasaki baby yau saura kwana ashirin da bakwai aurenmu fa wlh dangina yanzu haka baki ga Shirin da suke ba, innalillahi wa Inna ilaihi rajiun" Ban iya magana ba sabida kukan da naji ya tahomin da k'arfi na kashe wayar gabadaya na hau rusa kuka,Ina tsoron a rabani da Habib,ni ko ba tsoho bama ko saurayi Abba ya dage na aura bana jin zan iya amincewa na so shi sai lokaci guda Ina dab da samun cikar burina na auren Wanda nake kauna nake mafarkin karashe rayuwata dashi Abba zai ce bazan aure shi ba sai dai na auri tsoho ni nasan har da hadin bakinsu Aunty Salmah su zasu yiwa Alhaji Idris jagora akan yazo ya samu Abba. A ranar tashin hankali bai barni na samu bacci ko nama bi takan abinci ba ko ban kalli mudubi ba nasan na fada,gashi ni ba gwanar tashin dare ba ballantana nace Zan Kai kukana wajen Allah. Sallah kanta inayi ne kawai ba a nutse ba. Sai washegari na kunna wayata wajen karfe bakwai na safe. Habib kamar jira yake na kunna wayata kiransa ya hau shigowa,Ina dagawa yace "Bby gani nan a k'ofar gidanku a Massallacin unguwarku nayi Sallah Asuba Mai yasa muna cikin magana Kika kashe wayarki"? Kara kashe wayar nayi na jawo mayafina nayi waje batare da nasa takalmi ba banida burin daya wuce naganshi ko zanji sanyi a zuciyata tunda Abba ya tareni da zancen yasa ayi bincike akan Habib naji Kamar Kara hura min wutan San Habib ake a zuciyata A tsaye yake a bakin kofar gidanmu ya saka fararren kayan sanyi da yake lokacin sanyine kansa na sanye da katuwar bak'ar hular sanyi kafafunsa ma bakin Takalmi ne sau ciki. Sajen fuskarsa ya Kara fidda kyaun fuskarsa. Taya ma Abba zai rabani da Wanan tsallelan saurayin da nake ganin Kamar da na aureshi kyauta Allah yamin Taya Zan iya auran tsoho irin Alhaji Idris. Duk a cikin Sakani na Kare Masa kallo idon daya zubamin daya saka kirjina min nauyi da kasa danne abinda nake ji akansa yasa Ina karasa fita daga gidan na fada jikinsa tare da fashewa da kuka. Da Sauri ya ja da baya tare da rik'eni da hannu bibiyu yana waige waigen Kar dai wani yaga abinda nayi. A halin da nake ciki bana gane komai bansan abinda nakeyi ba. Yanda yaja baya tare da rike hannayena yasa na tsugunna a kasa na kifa fuskata a kan cinyata Ina sheshek'ar kuka. Shima tsugunnawar yayi a gefena ganin mutane na dan wucewa yasa ya cikamin hannu ya hau magana cikin rawar murya "Kukanki dagamin hankali yake Hudah kina Kara tsoratani wani Abu ya faru ne jiya"? "Habib Abba so yake ya rabamu ya dage bazan aureka ba sai dai na auri tsoho nasan halin Abba wlh tunda ya rantse dak'yar ya amince muyi auren nan taya ma zan iya auren tsoho Taya bayan mun gina irin rayuwar da zamuyi a tare Abba lokaci daya ya rusamin wanan burin nawa"? Kukan daya ci karfina yasa na kasa cigaba da Magana Habib da idonsa ya kad'a yayi jajjur Kamar shima zaiyi kukan ya hau sallati. Nasan dan Yana namiji ne shiyasa nashi tashin hankali bai fito Kamar nawa ba cewa yake "Ki kwantar da hankalinki insha Allahu bazai rabamu ba just be strong for my love,zan rokeshi a cikin danginku ba Wanda yake jin maganarsa naje na same shi?wlh tunda ya kirani jiya yace yana san ganina na kasa samun nutsuwa,Ina tsoron yace na hakura dake Hudah wlh bazan iya ba" "Ni ba Wanda nasan zai iya yiwa Abba magana yaji sai Aunty Salma toh ita kuma ka riga da kasan halinta ba San aurenmu take ba" "Yaya muazu fa"? Ina k'ok'arin Magana mukaji sawun tafiya mik'ewa mukayi da Sauri a lokacin da muka ga Abba ne Habib ya Kara komawa da Sauri ya zub'e a kasa ya hau gaida Abba kamar zai kwanta a kasa Abba bai amsa ba illa wani mugun kallo da ya bimu dashi ya dakamin tsawa Yana na koma ciki Da Sauri na shige gidan na labe dan naji Mai zai cewa Habib,bai amsa gaisuwar da ya kara Masa ba yace "Sauri nake Zan fita kazo daddare ka sameni kafin nan bani lambar kanin mahaifinka akwai maganar da nake so muyi" "Abba dan Allah idan akwai abinda nayi kayi hakuri dan Allah karka rabani da Hudah" "zaka bani lambar ko kuwa"? Cikin rawar jiki ya zaro wayar ya hau karantawa M shamsu lambar kanin mahaifin nasa Yana gama sawa a wayarsa yace "karfe bakwai na dare kazo ka sameni" Daga haka ya tafi ya bar Habib a k'ofar Gidan Ni kuwa Ina labe duk Ina jinsu Kara fitowa nayi dana ga alamar Abba yayi nisa Habib kuwa Yana ganina ya mik'e Yana "Hudah Ina cikin tashin hankali Abba ya karbi lambar Abbanmu Ina tsoron yace Masa ya fasa bani ke ko dai wajen Aunty Salma zanje" "Habib ka Kira abban naku ka gaya masa ya roki Abba idan ya kirashi akan yayi hakuri Kar ya rabamu" Da sauri Habib ya Kira kanin mahaifinsa yana dagawa ya tambayeshi ko m Shamsu ya kirashi, yace Masa aa bai kirashi ba anan Habib ya hau karanta Masa abinda ke faruwa da lambarsa da m shamsu ya karba dan haka idan ya kirashi ya rokeshi. A takaice dak'yar Habib ya yarda ya tafi dan ya samu yayi wanka yaci abinci daga shi har Hudah har wani irin rama sukayi sabida tashin hankali. Hudah kuwa dak'yar Mami ta Shawo kanta taci abinci Mami ta hau kwantar Mata da hankali cikin siga ta ringa nuna Mata ta hakura da Habib ta bi maganar mahaifinta itama tayi tayi ya barta ta auri Habib ya rantse sai dai ta auri Alhaji Idris. Hudah kuwa wiwi ta ringa kuka tana rantsuwar bazata auri Alhaji Idris ba A haka mauzu yazo gidan Inda Hudah ta nufi wajensa ta hau Gaya masa halin da take ciki dan shi kadai ne a gidan yake goyan bayan ta auri Habib yakan yiwa su Salma fada idan yaga suna takurawa Hudah. Ga mamakinta tana gama gayawa muazu ya hau rarrashinta Yana ta hakura da Habib tayiwa M Shamsu biyayya nan kuwa batasan shima Alhaji Idris ya jikashi da kudi har ya Masa hanyar daya samu aiki Mai tsoka da albashi Mai kyau. Duk Inda zata je a cikin danginsu Alhaji Idris ya Riga da ya siyesu Hauka ne kawai Hudah batayi ba dan taga alamar ba Mai goyan bayan ta auri Habib. Ana iddar da sallah Magriba Habib ya dira k'ofar gidansu Hudah Kafin m shamsu ya fito Kiran kanin mahaifinsa ya shigo wayarsa Yana dagawa yace "Mahaifin yarinya nan ya kirani munyi magana dashi Habib daga maganar dayamin bayaso ya baka auren yarinya nan dan haka inaga ka hakura da ita kawai Allah yasa hakan shi yafi alheri,bai dai gaya min dalilin dayasa bazai baka auren yarsa ba ya dai cemin muyi hakuri mu nema maka wata matar mu Kuma aiko a karba maka kayanka dan haka nima nace Masa insha Allahu zamu aiko dan haka kayi hakuri ga Yan uwanka Nan kazo ka zaba a cikinsu ka aura yanda aka sama rana da ita haka zaa saka da duk wacce ka zab'a" Habib wayar sub'uce wa yayi daga hannunsa ya hau sallati a daidai lokacin da M shamsu ya fito daga gidan fuska a hade yana Zama yayi gyaran murya yana "Dazu na Kira kanin mahaifinka munyi magana dashi kayi hakuri da yanda lamura suka juye kowane uba zai so yarsa tayi aure a Inda zata samu kwanciyar hankali Hudah na riga da na zab'a Mata wani mijin Allah ya baka wacce ta fita" "Innalillahi wa Inna ilaihi rajiun Innalillahi wa Inna ilaihi rajiun Abba karka mun haka Abba wlh Ina San Hudah bazan iya rayuwa ba ita ba idan wani abu na maka kayi hakuri Abba insha Allahu Zan kula da ita duk abinda kukeso wlh Zan Mata Koda banidashi Abba ka taimakamin karka rabani da ita" "Ka turo a d'aukar maka kayanka ko na aika maka dashi a matsayin ka na musulmi ya Kamata ka yarda da kaddara" Daga haka m shamsu ya shige gida ya bar Habib na sallati shi kadai. Tashin hankali bai bari yasan da zuwan Alhaji Idris da yayi parking a k'ofar Gidan ba ya fito daga Motar yana bulbula kamshi. Hudah kuwa duk abinda m shamsu sukayi da Habib tana lab'e tana ji tana ganin ya Shiga Palo ta fito da gudu adaidai lokacin da Habib ya mik'e tsaye batayi wata wata ba ta kankameshi gam tana kuka Habib na dagota tayi dage ta hade bakinsu a gaban Alhaji Idris...... Hi lovelies😘 Shin Ina matan suke Kumarmazo kuji wani sirri maiban mamaki😯 Inamai gayamuku indai gyaran fata kikeso hajiya kigarzaya @mg's skincare kiga yanda fatarki zata koma lukui lukui abun burgewa ga ke kanki ma ballantana mutane duk masu fama da matsalan fata abundaya danganci pimples,acne,spot, sunburn, stretch mark, black head,eye glass, knuckles, wrinkles, matsalan cream reaction toh mg's skincare is the solutions to all ur prblms inagayamuku karkudauka mgnn for granted sannan results d zakusamu zakusan cewa konawa kukasiya aikinshi m yafi haka😍 wnd sukayi bleaching ma yabatamusu fata mg's skincare sunada product da zaigyaramuku jikinku yadawo daidai🤗 Uwargida da amarya Kai harma da yanmata kunemi mg's kusha mamaki da yardar Allah indai fannin gyarajiki ne ko mutum baida komai akwai soap dazaikara gyarama mutum jiki fiye d tsammaninku jiki yy kyau yadinga walwali wani abun sewanda yajaraba shine zaitabbatar🤭 inamai tabbatar kuhanzarta kugarzayo adama daku domin mata dagyara akasanmu☺️Kuma duk macen data amsa sunanta da tsabta akasanta🤝 sister gani yakori ji Kuma siyan nagari maida kudi gida adade anayi sai gaskiya🤝 Kayanmu 💯% natural, organic ne bn bleaching bn nagyaranjiki ne wnd zaa yk.gyarajiki yasa fata tafita daban tagoge tadinga haskawa tana kyalli d daukar Ido👏 Maiso should chat 08062991549 Call 08064532391 Soap price:3k Set:13k Pls serious buyers only We deliver Nationwide buh delivery is not free🤗 Hurry nd grb urs😘dnt be left behind Team glow skin🧖‍♀? Dm *✨TAURARI?* *WOOOHOHOOO* A inda ba ƙasa anan gaddamar kokawa🤼‍♀️🤺?, Akace Malam yazo salla tazo👩‍🚀. Ina gwanayen ku niga nawa Taurari masu haskawa, marubuta masu alƙalamin lu'u lu'u🖌️🖌️. Haziƙai na masu Fikrah, Shalele na masu amfani da Basira wurin sanya nishaɗi a zukatan makaran ta litattafan su, ina magana akan shahararriyar marubuciyar da akeji da ita me basira kuma fikirarriya wato SADNAF💃🏻💃🏻. Da kuma Tauraruwar ku datake baku nishaɗi wato BILLY GALADANCHI💃🏻💃🏻. Sunce a sanar daku cewa wannan karon sunyi tattaki zuwa wani sabon salo domin faɗakarwa da ni'imantar daku, sun ɗaura ɗamarar yaƙi domin nisha ɗantar daku kamar yadda sukayi a litattafan su da sukayi fice suka kumayi zarra a wannan shekarar *NAGA TA KAINA DA KUMA TSINTAR AYA💃🏻💃🏻. Wannan karon ma sun shirya tsaf domin faranta muku da sababbin litattafai, Inda shahararriya kuma gwanata tace zata baku tukuicin littafin HUDA💃🏻💃🏻💃🏻 carkwai mazaƙwai. Yayinda Haziƙa BILLY GALADANCHI tace zata baku tukuicin littafin GAMO Dik akan farashin naira Ɗari biyar a duka biyun💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻. Sukace a baku wannan sassaukan lissafi. 2 books: 500 1 book: 300 VIP 2 books: 800 VIP 1 book: 500 Oya shake body💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻. Domin samun damar yin wuf da waɗannan litattafan ku tura kuɗin ku ta wannan lambar Acc ɗin. 2029764071. First Bank Nafisa Nuhu. Shaidar biya ta wannan lambar 08033719070. Idan kuma katin waya zaki tura,seki tura katin mtn ts wannan lambar wayar. 07084161619 Shaidar biya ta 07084161619 Muna maraba daku. Mungode💃🏻💃🏻💃🏻 9/9/21, 9:04 AM - Buhainat: 🌺 🌺 *HUDAH* 🍀🍀 *Na SADNAF* *Page 8* Duk abinda Abba yace wa Habib ba karamin daga min hankali yayi ba Ina ji Ina gani k'arfi da yaji Abba ke neman yimin katangar karfe da Habib,hankalina ya gushe bana ji bana gani wuta ta Kama zuciyata abinda nake ganin kawai zan iya yi na dawo hankalina bai wuce na kankame Habib idan Ina da damar hadiyeshi na hadiyeshi na huta da abinda nakeji a zuciyata, tsayuwar Alhaji Idris ya kara tunzurani da san nayi haka ko zai zuciya ya barni da rabin rayuwata. Habib amsa tayin dana Masa yayi ta hanyar mayar min da martanin wajen Kara kankameni a jikinsa kamshin turarensa dana bakinsa ya Kara tunzurani, naji Kamar bakin namu dana hade yasa na fara Jin sausauci a zuciyata zuciyata ta fara sanyi tashin hankalin da nake ciki na bajewa a iska. duk da da biyu nayi dan na bakantawa Alhaji Idris ji nayi kamar mu b'ace nida Habib mu tsinci kanmu a wani duniyar da babu kowa daga ni sai shi. Kamar mai Jin yunwa ya samu abinci haka na ringa ji Rabani da akayi da Habib da k'arfi yasa na bud'e idona. Alhaji Idris ne ke hucii idonsa ya kad'a yayi jajjur Hannunsa damke da wuyar Habib yana "Kana da hankali kuwa a gaban Idona zaka rungume matar da nakeso na aura har kana hade bakinka da nata"? "Cika shi ni ba matarka bace baba na tsaneka bana San ganinka wlh shi nakeso Kuma shi zan aura da na aureka gwara na mutu ba miji wlh kad'an da abinda zanyi idan har ka dage zaka aureni" Nace cikin ihu Ina jifan Alhaji Idris da mugun kallo. Ko kad'an bansan lokacin da Abba ya fito ba sai ji nayi an rufeni da duka da belt Da sauri Alhaji Idris da habib sukayi kan Abba suna rokonsa ya cikani Alhaji Idris ne yayi nassarar kwace bulalan daga hannun Abba. Ni kuwa nayi cikin gida aguje Abba ya kalli Habib Yana "daga Yau karka Kara taka kafarka kazo k'ofar gidanan gobe zan aika maka kayan ka da kudin auren ka idan na Kara ganin ka da Hudah duk abinda na maka kai ka siya da kudinka" "Wlh sai na daureka zan saka Ido akanka indai aka ganka da ita ba kai kadai ba har danginka gabadaya sai na daureku" Alhaji Idris yace Yana Jin kamar ya kashe Habib sabida tab'a Hudah da yayi a gabansa. Yasan zai dade yanda ya ga sunyi bai gogu a kwakwalwarsa ba. Habib cikin wani irin murya yace "Abba yanzu akan banida kudi ka rabani da Hudah,Abba sabida mai kudi yazo neman aurenta aurenmu saura Sati uku Amma ka zabi ka bashi aurenta ni Kuma da mukayi shekaru biyar da ita muna soyaya ka rabamu Abba Kar ka manta fa arzikin nan na Allah ne nima ban cire rai zanyi kudin nan ba tunda duk ba Wanda yasan gobe" Abba dogon tsaki yaja ya shige gida ya Kara Kiran Kanin mahaifin Habib akan lailai gobe su zo su dau kayansu. Habib kuwa haka ya juya ya bar k'ofar gidansu Hudah Yana ji Kamar ya hadiyi zuciya dan bakin ciki Alhaji Idris kuwa shima bakin cikin yanda Hudah ta kankame Habib ta hade bakinsu yafi komai tsaya masa a rai zuciyarsa har wani zafi take dan kishi,badan yana mugun san Hudah ba da a yau sai ya rabu da ita amma tunda ta nuna ita Yar zamani ce shima zai nuna mata dan zamani ne duk da Yana da shekarun zai nuna mata ko Habib din da take hauka akansa bazai gwada masa komai ba. Ni kuwa ko zafin dukan da Abba yamin banji ba sabida tashin hankali rabani da habib Ina labe naji ya Kira abban Habib akan yazo ya d'auki kayan lefen da suka kawo. Ni kuwa hankalina a tashe na dauko wayata na fara Kiran Habib a waya bazan iya ba ya zama dole musan yanda zamuyi bazan iya auren mutumin da nake mugun Jin tsanarsa kamar na mutu ba, Habib na dagawa Abba ya shigo har cikin d'akin Kai tsaye ya nufo wajen da nake a tsaye ya kwace wayar hannuna Yana "ke da waya sai a gidan aurenki" Aguje naje na rungume kafafun Abba na hau rokonsa Kar ya rabani da Habib bai saurareni ba ya kwace kafarsa ya fice da wayata a hannunsa" Kuka na ringa zunduma wa mami ta shigo ta hau rarrashina akan nayi hakuri nayi wa Abba biyayya insha Allahu bazan yi nadamar yi Masa biyayya ba ni kuwa idona rufewa yayi na ringa rantsuwar sai dai su kasheni bazan auri Alhaji Idris ba duk lalamina da Mami keyi ma haushi Kara kumeni yake ita kanta ji nayi badan uwata bace da na Mata rashin kunya ni nasan da Abba tsoho ne irin Alhaji Idris da bata aure shi ba. Ganin naki saurarenta yasa ta fito daga d'akin tabarni Ina cigaba da kukana Zuciyata Kamar ta fito Karin tashin hankalina bai wuce wayata da Abba ya rabani dashi ba, da ko magana nayi da Habib zanji sanyi a zuciyata. Na kasa yarda da yanda lamura suka juye lokaci guda duk mafarkina dake dab da tabbata a idona naga Yana watsewa burina na tarwatsewa shekara biyar Ina gina soyayya ta mai zafi tashi daya kaddara ta hadani da mutumin da duk fitar numfashina da tsanarsa yake fita. Ban ma hasasso yanda zan fara rayuwa da Alhaji Idris da nake ganin ya girmewa Mahaifina tsoho ya zama mijina har yayi kwanciyar Aure dani kamar yanda nake mafarkin Habib ya kwanta dani cikin soyayya Tuna fuskar Alhaji Idris kawai da nayi naji Zuciyata na tashi,Ina dai kallon fin karfin da ake san gwadamin na auramin wanda na mugun tsana. Yanda zuciyata ta ringa min zafi na rasa Inda zan saka rayuwata na fara tuno yanda na kankame Habib na hade bakinmu kankame jikina nayi na lumshe Idona tare da shafa bakina da nakeji tamkar a lokacin nake tsotson bakin Habib da naji ba abinda ya Kai shi zaki da gardi duk da ba muyi mai tsayi ba amma yayi balain tasiri a Zuciyata so da kaunar Habib Kara huda duk ilharin jikina ya ringayi idan har iya kiss ya saka naji kamar Habib ya ciremin duk damuwata Ina ga mun mallaki juna,wanan abun da na tuna shi ya ragemin radadin da nake ji zuciyata a daren. Sai wajen karfe uku bacci ya d'aukeni cike da mafarkin Habib ya shigo d'akina ya rabani da kayan jikina mun zama daya Dadin mafarkin da na ringayi da Habib bai barni nasan gari ya waye ba sai wajen takwas Mami ta shigo d'akina ta hau tashina inyi sallah. Banji dadin tashin da ta min ba amma a haka.na tashi na Shiga bandaki sai da nayi wanka na daura alwala nazo nayi sallah asuba Ina Kan sallaya naji Abba nayi wa Mami gargadin Kar ta sake ta barni na lek'a waje, Kuma Kar ta sake wayarta yazo hannuna dan yasan zan iya Kiran Habib. Kuka na fashe dashi dan burina Abba ya fita na samu nayi waya da Habib ta wayar Mami sai gashi yace Kar ta bani. Yana fita ta kulle k'ofar ta koma d'aki. Ni kuwa na fito daga d'aki na Shiga d'akinta na cigaba da Mata kuka Ina hadata Allah da annabi akan ta tausayamin Kar su aura min Alhaji Idris. Ido kawai ta zuba min tana kallona dana isheta da magiya kuwa ta daka min tsawa tana "Kin isheni Hudah Mai yasa Kika fiye naci da taurin Kai yanzu akan namiji kike wanan haukar anya ma haka yaron nan ya barki?toh nima ban Isa na canjawa Mahaifinki raayi ba tunda ya dage.ga Wanda zaki aura ki hakura mana ki Masa biyayya" "Bazan iya aurensa ba Mami,Mami kin tab'a ganin Alhaji Idris kuwa Mami tsoho ne ya girmi Abba Mami Aunty Salma bata auri tsoho ba Aunty Aisha bata auri tsoho ba sai ni danake karama Zan auri tsoho Mami yanzu akan kudi Abba ke San rabani da Habib Mami Taya zan soma rayuwa da Wanda nake wa kallon uba wlh Mami bazan iya yiwa Abba biyayya ba da na auri Alhaji Idris gwara na shiga duniya" "Sai ki Shiga duniyar ai dan indai Aurene Kamar an gama daurawa da Alhaji Idris ko gawanki ne sai an kai gidansa shasha sha kawai" Kuka na cigaba da yi burina Mami ta bada baya na saci wayarta na Kira Habib dan inada lambarsa a kaina Idan ma ban samu d'aukar wayar ba na saci fita naje gurinsa sai dai Mami zaman dirshan tayi ta hade rai taki bada k'ofar da zan dau wayarta ko na fita. Ba Kuma ta Kara bi ta kaina ba ta hau gyara gidan. Kiran daya shigo wayarta naga ta daga tana gama amsa Kiran taje ta bud'e k'ofar Gidan Yan uwa Habib ne suka zo daukar kayan lefen da suka kawo Basu nunawa Mami komai ba illa ma Addu'a da sukayi akan Allah yasa hakan shi yafi alheri Mami ta jawo akwatunan ta kawo musu suka karba ko ruwa basu sha ba suka tafi. Zuwa karbar kayan nan ya Kara sawa na tabbatar da gaske an rabani ake so ayi da habib,tamkar sun tafi da wani sashe na jikina naji dan iya kayan Habib dake gidan da nake gani na sawa naji sanyi a zuciyata sai gashi yan uwansa sun zo sun dauka. Hawaye har nemansa nayi a idona na rasa Abububuwa sun cakude min komai yamin zafin wani irin Mugun rama nayi na tashin hankalin dana tsinci kaina a ciki duk wata hanyar da zan samu nayi waya da Habib Abba ya toshe. Gidan ma kullewa akeyi da mukulli ko sallah Mami zatayi saka mukullin take a zaninta ko kad'an bana baccin dare banida maraba da zautaciya. Yanda aka sa ranar nida Habib a haka Wai zaa saka na nida Alhaji Idris da kullum yana k'ofar gidanmu. Bana fita wajensa sai Abba ya tilastamin ta hanyar neman Kai min duka idan na fita haka zanji Kamar na mutu sabida tsanar dana Masa Kudi masu gidan Rana kudade mai yawa Alhaji Idris ya saki aka fara gyara Mana gida gidan dake jikin gidanmu aka siye aka hada da namu gidan mu ya Kara girma aka fara zamanantar dashi yawan ma'aikata da suke ginin yasa nan da nan aikin ya fara Sauri Ana saura sati biyu wai auren nida Alhaji Idris aka kawo lefe akwati goma Sha hudu har da.mukullin dalellen mota dukiyar daya zuba kawai a lefen ya isa wani talakan yayi rayuwa cikin rufin asiri. Yan uwa da abokanan arziki tuni suka fara tururuwar cika gidanmu dan su dangwali arzki Suma ba karamin kudi Alhaji Idris ya sakar wa dangin Mami dana Abba ba kowa rawar jiki yake Yana shirye shirye Sau uku dangin Alhaji Idris na zuwa gidanmu ganina Kamar wanda zaiyi auren fari haka Suka ringa murna da Karin auren da zaiyi. Akwai kanwar sa Hajiya Shafa tafi kowa murnar auren da zai Kara dan dama burinta kenan ya Kara auren musamman ta kawo masu gyaran jiki akan su fara gyarani. Duk shagalin da suke kallonsu kawai nake rashin ganin Habib ko naji muryarsa ya saka min rashin lafiya idan inaso bacci ya d'aukeni ko zuciyata ta dan yi sanyi ranar da na ga Habib a karshe da yanayin da muka rabu kawai nake tunawa,Abba da Mami sun ki bani damar da zan yi waya dashi ballantana na saci fita na ganshi. Ni kadai nasan mai nakeji a zuciyata,Wanda yasan so shi zai gane halin danake ciki amma da alamar yanzu so baya tasiri a wajen mutane Kamar yanda kudi yake tasiri a wajen mutane Ina gidanmu ne kawai Amma komai nawa naga Habib. Aunty bby da Mami sai sun tsaya a kaina nake iya yarda ayimin gyaran jikin, Magunguna ake tulamin da sai an kusa min dure nake yarda na sha. Ina gama Sha Zan kakaro amai na amayar da duk Abunda Suka bani na Sha Ban taba kisan kai ba Amma yanda nakejin zuciyata da Ina da dama ba Abunda zai hana na kashe Alhaji Idris da tsanarsa ya cikemin zuciya idan na ganshi kuwa zuciyata har tashi take Abinda ke Kara sakamin tsanarsa bai wuce yanda idan yazo aka tilasta min fita naga yayi Shigar kananan kaya dake Kara sakani ganin muninsa ba k'arfi da yaji yake iya kokarinsa wajen yayi gayu da kayan matasa yazo wajena har adduar Hatsarin mota na Sha yi masa idan zai tafi. Zagi da cin mutunci haka nake Masa Wai duk dan ya zuciya ya kyalleni amma ga mamakina ko a jikinsa hasali ma wai kalmomin soyayya shima zaimin Kamar yanda matasa keyi. Ana saura kwana goma bikin Ina daki nayi lamo Ina tunanin Habib, Har yanzu Ina Jin yanda ya cafi bakina a lokacin dana hade bakinmu bansan mami ta shigo d'akin ba Sai ji nayi ta dafani ta dagoni ni nasan tana Tausayina Amma narasa mai yasa bata iya k'ok'arinta wajen ganin ta Shawo kan Abba bayan Alhaji Idris banida makiya Kamar Aunty Salma da aunty Aisha dan sune wajen kan gaba wajen tsara yanda biki zai tafi Su Alhaji Idris ya bawa kudi akan su siyo min kayan daki. Mami hawayen dake ta zubomin take sharewa Tana "Haba Hudah tona Mana asiri kike so kiyi yanzu shekara da shekaru muna fama da talauci kinsamu Mai kudi kamar Alhaji idris kice ba kya San shi kudadensa da yake ta Mana hidima da su Ina kike so mu nemo mu biyashi idan baki aure shi ba? Kinga yanda ya canja Mana rayuwa Hudah ya gyara gidanan ya nemawa yayanki aiki Mai kyau Yan uwan mu da basu da k'arfi yabisu daya bayan ya basu jari. Abbanku ya cika mishi shago da Kaya yanzu hajji da umara bana muma zai biya Mana muje ba iya mu kadai ba har da sauran yan uwanki hudah ko dan haka ai ka taimaka ki aureshi Allah ya Miki albarka" "Mami yanzu Kun zabi abin duniya akan farinciki na kenan?,Mami kunyi min adalci kenan shekara biyar Ina soyayya da Habib da nake mutukar kauna dare daya ku rabamu sabida kawai Alhaji Idris na kashe muku kudi,baku dubi halin da nake ciki ba kuka cigaba da shirye shiryen aura min shi kun gwammaci ko mutuwa nayi akan dai ku aura min Wanda nakeso" Rarrashina Mami ta ringayi tana kwantar min da hankali tunanin daya fadomin yasa na ce mata ba komai zan musu biyayya Washe baki tayi ta hau shimin albarka har zata tashi nace "Mami alfarma nake nema a wajenki dan Allah aramin wayarki na Kira Habib muyi Sallama dashi dan Allah Mami tunda na riga da na hakura Nima kiyimin wanan alfarmar" "Hudah Mai amfanin Sallama dashi idan kika yi waya dashi Kara daga wa kanki hankali zakiyi" "Mami dan Allah nace" Ajiyae zuciya ta sauke ta mikomin wayar tana ta bani minti biyar. Jiki na rawa na karbi wayar ta fice waje na Shigar da lambar Habib. Da hannu biyu na rik'e wayarsa Yana ringing zuciyata na bugawa nayi missing din Habib kamar nayi hauka Yana daga wayar na fashe da kuka shi kuwa yace "Baby kece ko mafarki nake bby Mai yasa Kika kashe wayarki yanzu kin hakura dani kenan"? "Ya zaayi mu hadu inasan ganinka Habib dan Allah yau saura kwana goma a daura min aure da Alhaii Idris" "Ina nan a gidan dana Kama Mana dan mu zauna nan na dawo ki taimaka kizo mu hadu pls" "Zanzo" Kawai nace a lokacin da Mami ta dawo ni Kuma na kashe wayar. Rabon danaji Zuciya ta tamin sanyi har na manta. Tunani na hau yi na yanda Zan samu fita. Maganar da nayi da Habib kamar ya ciremin wani Kashi daya ne a cikin tarin damuwar daya cikemi zuciya. Ina nan bansan lokaci yaja ba sai shigowar Aunty bby naji da masu gyaran jiki ganin da Mami yasa banyi gardama ba suka hau gyaramin jiki suna turarani Duk da bana basu hadin Kai ba karamin gyara fatata ke sha ba ko fitsari nayi kamshin turare ke fita a jikina Wai duk wanan uban gyaran da maganin da ake narka min Alhaji Idris zan Aura. Karfe hud'u suka gama min gyaran jikin Suka hadamun ruwan wanka da turare na Shiga bandaki nayi wanka na fito. Ina iddar da sallah aunty bby da Aunty Khadija data kasance babbar yayar Mami Suka shigo hannunsu d'auke da Kaya sababi suna "Maza tashi ki shirya ga Alhaji nan yazo kinji Yar albarka. Da ido nake binsu Suka hau min kwalliya ni kuwa na lumshe Idona ina hango habib da Sansa ke nukurkusar zuciyata Ina hango yanda akemin adon nan wajensa naje ya ware hannayennsa ya rungumeni a kirjinsa Ina shak'ar daddan kamshin turarensa. Ya dagoni daga kirjinsa ya hade fuskarsa da tawa ya sumbaceni ya kaini wani duniyar da nake yawan mafarkin idan ya kaini bazan dawo ba. Ko yanzu da na tuno shi murmushi kawai nayi Ina Kaunar bawan Allah nan a rayuwata. Muryar aunty bby ne ya dawo dani tunanin dana tafi "Maza Yar albarka tashi kije waje Yana jiranki wlh bazaki yi nadamar yi Mana biyayya ba ko dan hajji da zaa kaimu ki nuna Mana kin haifu ke Yar albarka ce a gidan nan waye yayi goshin da kikayi iyye zamani ya canja baa auren wani soyayya yanzu wlh ke matar manya ce ba kalar wanan sirrin yaron mai fama da takardu ba" Mik'ewa nayi da Sauri dan a rayuwata na tsani inga an tab'a Habib data zagarmin shi gwara na fita wajen tsohon dana tsana Mai zuciyar yara. Wajen nayi da Sauri Ina Jin Zuciyata namin nauyi da bala'in tsanar ganin wanda yamin Karen tsaye a rayuwata yake san rabani da farincikin rayuwata. Ina fita waje na coge a k'ofar a bakin kofa Ina kallon katuwar bak'ar Jeep din dake ta zuba kyalli. Da sauri drivernsa ya fito ya bud'e Masa k'ofar motar ya zuro k'afafun sa ya fito waje ya nufoni yana washemin jajjjayen hakoransa Ya kusa sabain amma sabida budurwa zuciya kananan Kaya ya saka Kai da gani kasan dak'yar rigar ta shigeshi sabida yanda tumbinsa ya matsu a cikin rigar. Jikinsa har wani rawa yake daya iso inda tsaye. Ni kuwa isowarsa yasa na fara tunanin taya ma Zan iya rayuwar aure da tsohon nan lebbensa na kalla mai kauri tunanin har munyi aure ya kusantoni da shegen bakinsa yasa naji wani irin amai ya tahomin da balain k'arfi. Shi kuwa cikin rawar jiki ya karaso inda nake sai ji nayi hannunsa ya sauka a gadon bayana....... *✨TAURARI?* *WOOOHOHOOO* A inda ba ƙasa anan gaddamar kokawa🤼‍♀️🤺?, Akace Malam yazo salla tazo👩‍🚀. Ina gwanayen ku niga nawa Taurari masu haskawa, marubuta masu alƙalamin lu'u lu'u🖌️🖌️. Haziƙai na masu Fikrah, Shalele na masu amfani da Basira wurin sanya nishaɗi a zukatan makaran ta litattafan su, ina magana akan shahararriyar marubuciyar da akeji da ita me basira kuma fikirarriya wato SADNAF💃🏻💃🏻. Da kuma Tauraruwar ku datake baku nishaɗi wato BILLY GALADANCHI💃🏻💃🏻. Sunce a sanar daku cewa wannan karon sunyi tattaki zuwa wani sabon salo domin faɗakarwa da ni'imantar daku, sun ɗaura ɗamarar yaƙi domin nisha ɗantar daku kamar yadda sukayi a litattafan su da sukayi fice suka kumayi zarra a wannan shekarar *NAGA TA KAINA DA KUMA TSINTAR AYA💃🏻💃🏻. Wannan karon ma sun shirya tsaf domin faranta muku da sababbin litattafai, Inda shahararriya kuma gwanata tace zata baku tukuicin littafin HUDA💃🏻💃🏻💃🏻 carkwai mazaƙwai. Yayinda Haziƙa BILLY GALADANCHI tace zata baku tukuicin littafin GAMO Dik akan farashin naira Ɗari biyar a duka biyun💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻. Sukace a baku wannan sassaukan lissafi. 2 books: 500 1 book: 300 VIP 2 books: 800 VIP 1 book: 500 Oya shake body💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻. Domin samun damar yin wuf da waɗannan litattafan ku tura kuɗin ku ta wannan lambar Acc ɗin. 2029764071. First Bank Nafisa Nuhu. Shaidar biya ta wannan lambar 08033719070. Idan kuma katin waya zaki tura,seki tura katin mtn ts wannan lambar wayar. 07084161619 Shaidar biya ta 07084161619 Muna maraba daku. Mungode💃🏻💃🏻💃🏻 9/9/21, 9:04 AM - Buhainat: 🌺 🌺 *HUDAH* 🍀🍀 *Na SADNAF* *Page 9* Wani irin zabura nayi naja da baya kamar ya tab'ani da wuta haka naji ganin ya kara matsowa kusa dani yasa na tofa Masa yawu a fuska na Kara ja da baya Ina "Na tsaneka bana sanka Baba dan Allah dan annabi kayi hakuri ka barni na auri masoyina da nake kauna karka rabani da farinciki na bazan iya rayuwa ba tare da shi ba kayi hakuri baba kaje ka samu iyayena kace musu ka janye Na fashe da kuka tare da zub'ewa agabansa. Hankerchief ya d'auko daga Aljihunsa ya goge yawun dana tofa masa fuskarsa d'auke da murmushi ko kad'an banga alamar yaji haushi ba, Ya Kara matsowa kusa dani ya tsugunna a gabana Yana "Hudah tun ranar da Kika rungume yaron nan kika sumbace shi a gabana nasan kina San shi naso na rarrashi zuciyata na hakura dake amma Hudah na kasa hakura dake kullum sanki Kara ninkuwa yake a raina Hudah yanda kike ji a zuciyarki haka nakeji a Zuciyata karki manta kaddararmu baa hannunmu yake ba da girmana da mutuncina Hudah da yarana haka kike zagina kina min Abinda ranki keso amma ban taba Jin Haushin ki ba hasali Kamar Idan Kika min haka Kara kusantani gareki kike, Hudah mai zai hana ki barwa Allah komai baki san dalilin daya sa ya hadamu ba,nima idan akace Zan tab'a San Saar Yar cikina karya tawa zanyi a na tsufan Hudah Yan Mata da zawarawa kawo kansu suke wajena duk da nasan duk ba dan Allah suke Sona ba sai dan kudin da nake dashi,Hudah karki manta matar mutum kabarinsa indai ke ba matata bace wlh Zaki ga bazan aureki ba dan Allah ki ajiye kiyayyar da kike min ki dan bani guri kad'an a zuciyarki kila ki soni duk abinda wancan yaron yake miki na so ko kauna karki ga wai na tsufa Zan iya Miki fin abinda yake Miki wlh Allah ban taba saka kananan Kaya ba sabida San da nake Miki na siyo su nake sawa duk dan na burgeki idan sajen kikeso na ajiye wlh sai na fara ajiyewa I can make it up to you Hudah burina kawai ki bani damar" Da Alhaji Idris yasan yanda nake ayyana abubuwa a raina da tuni ya mike ya tafi. Tunda ya fara magana Ido na zuba Masa kowace kalma data fito a bakinsa na Kara min mugun tsanarsa sai a yau na Masa kallon tsanake,Bakine Mai dogon fuska da manyan idanu Yana da hanci sai lebbensa dake da dan kauri da Fadi,hakoransa basuda haske daga kallonsa zaka san yana cikin mutane masu cin goro. A mulmule yake dan bai fiye tsayi ba sai uban tumbi da yake dashi. Fatarsa kuwa har tsatsafo da ruwa yake sabida Jin dadi,kila lokacin da yake matashi xaa iya saka shi a sahun masu kyau Amma a idona bashida bambanci da goggon biri har gani nake Zan iya ruyuwar aure da kowa bandashi. Yanda nayi zurfi a tunani Ina kallonsa cikin tsana yasa Sam bansan ya matso kusa dani sosai ba hannunsa kawai naji Yana shafa fuskata kafin nayi yunk'urin yin wani Abu sai Jin bakinsa nayi cikin nawa. Wani mugun cizo na kaiwa lebbensa na kasa duk da bakinsa kamshin alewa yake a wajena ji nayi kamar wari yake Yana cikani na tofa Masa yawu na fara kelaya amai ji nake kamar na cire bakina na Yar sabida abinda yamin Ina gama amai na fara goge bakina da rigata Ina "Allah ya Isa ban yafe maka ba Allah ya tsine maka albarka tsohon banza tsohon wofi da baya Jin kunya" Hankalin mutanen gidan ne ya fara yowa wajenmu da suka ji yanda nake ihu Ina tsine wa Alhaji Idris har lokacin kakarin amai nake Ina goge bakina Aunty khadija dasu Aunty bby Suka yo wajen mu gabad'ayansu suna tambayar lafiya Alhaji Idris sunkuyar da kansa yayi cikin kunya ni kuwa na cigaba da ihu Ina tsine Masa "aunty yanzu wanan tsohon banxan kuke so ku auramin fyad'e ya kusa yimin anan fa wlh bana San shi bazan iya aurensa ba na Shiga uku na lalace" Aunty baby Mari ta kwasheni dashi ta ruko.hannayena ta hau Jana dan mu koma ciki, Aunty khadija da Salma kuma sukayi ta bawa Alhaji Idris hakuri shi kuwa ce musu yake ba komai a bini a hankali dan Allah yarinta ke damuna. Ya zura hannu a Aljihunsa ya zaro bandir din dala ya mika musu Kamar su kwanta ya takasu haka Suka ringa Masa godiya ya musu Sallama ya tafi Abinda ya Kona min rai ba Wanda ya tambayi Mai yasa na ke tsinewa Alhaji Idris sai ma fada da suka rufeni dashi har ana rike Aunty bby akan Kar ta dakeni. Kowacce sai zagina take tana duk Abunda zanyi sai dai nayi sai na auri Alhaji Idris. Kuka na naci na koshi Na shige bandaki na dauko brush dina na hau dirza bakina sai dana kusa karar da man wanke bakin sabida yanda nake Jin kyankyamin Alhaji Idris taya ma Zan iya auren Alhaji Idris yawu na Kara tofarwa dan tuno kawai ya aureni ya kwanta dani na kusa sakani zaucewa dan kiyayyr da nake Masa Ina gama dirza bakina na koma d'aki na kwanta ina tunanin hanyar da zan bi na fita wajen Habib batare da kowa yasan na fita ba. Mami bata Kara bani fuskar da zan tambayi wayarta ba hasali ma kowa haushina yakeji na rashin kunyar da nayiwa Alhaji Idris. Gashi gidan namu a cike yake ballantana na samu na saci fita na gama yankewa a raina bazan zauna a daura min aure da Alhaji Idris ba wlh guduwa zanyi. Ana saura kwana bakwai daurin Auren. Aka fara dan shagulgula kudin da Alhaji Idris ya sakar musu yasa suke ta facaka da kudin. Gidanmu har na mak'ota a cike yake hankalina tashi yake kullum idan naga yanda lokaci yake ta matsowa na kasa samun mafita ballantana na fita zuwa wajen Habib. Dabarar da ta fado min yasa na tashi na shiga d'akin Mami suna zaune ita da yayarta Aunty khadija suna ta kirga kudi suna lissafin abinda zasu yi da kudin. Ina Shiga d'akin suka dago suna kallona. A kasan carpet na zauna tare da tankwashe k'afata. Aunty Khadija ta zuba min harara tare da d'auke kanta. Mami kuma tace "Lafiya"? "Mami dan Allah inaso naje na wanke kaina wlh kaikaiyi yake min" "Alhaji idris zai turo masu gyaran kai gobe idan Allah ya kaimu" "Mami dan Allah nafiso naje saloon ki bani wayarki na Kira Alhajin na gaya Masa zanje saloon din dan Allah Mami" "Ke ba Inda zakije kinji kila wani abu kike kissawa ma yanda bakya San Auren nan ba abinda bazaki iya ba" Yayar Mami tace tana daka min tsawa Mami kuwa cewa tayi "ga wayata kira Alhaji ki sa a handsfree idan ya yarda kije saloon din sai ki tafi" Karbar wayar nayi daga hannunta dan har wayar Alhaji Idris din ya fara ringing Kamar na fashe dan bakin ciki amma haka na daure na saisaita kaina yanda baza su gane komai ba. Sallamar da yayi na amsa tare da gaishe shi a madadin ya amsa sai cewa yayi "Hudah kece yau da kanki Kika kirani har da gaisuwa" "Eee Alhaji Saloon dama nakeso naje a wanke min gashina toh Mami sunce bazanje ba sai na tambayeka shine nace bari na kiraka" "Da baki wahalar da kanki zuwa saloon ba Hudah yanzu nan sai na turo ayi miki a gida ko kinfisan kije dai saloon din"? "Eee" Nace inaji Kamar na shako shi ta wayar har sai ya daina numfashi har yanzu ina tuna mumunan bakinsa sai naji kamar nayi amai" "Bari na turo driver ya Kai ki Ina da meeting yanzu da nazo da kaina na Kai ki" "Nagode Alhaji" Sabuwar wayarki da layinki na wajen Mami idan kin dawo daga saloon din ki karba kiyi caji sai muyi waya kinji" "Toh nagode" "Love you bby" Kamar na dura Masa ashar haka naji wai bby ko kunya bayaji Mami da Aunty Khadija rufe bakinsu sukayi sabida dariya dake San kwace musu Ina kashe wayar Aunty Khadija tace "Shagali wato shima Alhaji dan zamani ne irin wanan kashe murya haka" "Ai nasan bai san a handsfree ta saka ba banda abin Hudah wlh ta kwantar da hankalinta zata so shi tunda shima Abubuwan Samarin zamanin nan shima ya iya" "Bakiga har tsukewa yake da kananan Kaya ba" Dariya suka kwashe dashi ni kuwa na mikawa Mami wayarta. Ina Shiga d'aki na zura doguwar riga ban dauki komai ba dan kar su zargeni. Ina fitowa tsakar gidanmu dake cike da mutane sukayo caa a kaina suna tsokanata da amarya Har na kusa fita gate aunty baby ta kwalla min Kira tsayawa nayi har ta karaso gabana. Tana zuwa ta mik'o min kofin hannunta tana "Maza kwankwade yanzu nan na hada ni banma soan fita zakiyi ba sai yanzu Mami ke cemin fita zakiyi har driver da zai kai ki ya iso ne"? "Eee Aunty ga motar ma waje" "Toh shanye ki bani ki tafi" Kafa kaina nayi na shanye badan raina naso ba zuma ne mai wani irin hadin kwakwa da dabino. Ina mik'a Mata kofin tace sai na dawo ni kuwa na fito waje Ina Jin wani irin Sanyi a Zuciyata Kamar wacce ta fito daga kurkuku haka na ringa ji Kallon karshe nayiwa gidanmu dan bana Jin akwai abinda zai dawo dani. Idan naki hawa motar daya aiko dashi zaa iya rafkoni. Hakane yasa na nufi wajen motar Ashe Aunty bby da Aunty Salma suna bakin gate suna kallona. Kafin na Isa wajen motar driver ya fito ya zub'e a gabana yana gaisheni amsawa nayi ya bud'e min bayan motar na Shiga na kalli su aunty bby na d'aga musu hannu kallon karshe nake musu hakane yasa nake daga musu hannu. Su kuwa washemin baki suke suna sai na dawo. Ina ganin munyi nisa da gida nace wa driver ya tsaya akwai sakon da nakeso na karba. Cikin ladabi ya tsaya ni kuwa na fito daga Motar na Shiga lungun dana San akwai wani hanyar da zanbi na fita titin bayan gari. Ina Shiga lungun na fara zabga Sauri Ina had'awa da gudu. Cikin ikon Allah na hadu da mai napep Yana k'ok'arin fita titi. Ni kuwa na tareshi da hannu biyu Yana tsayawa na fada ciki na gaya Masa inda zai kaini. Baa san raina zan gudu na bar gida ba amma ya zanyi iyayena sun dage sai sunyi mun auren dole. Hawayen daya zubomin na share nacewa mai napep din ya ara min wayarsa da naga yana Jin kida dashi. Mikomin wayar yayi na saka lambar Habib yana ringing na Kara a kunnena Yana dagawa nace ya kirani na kashe wayar dan Kar na cinye Masa Katin wayarsa. Ko gama cire wayar banyi daga kunnena ba Habib ya Kira na daga ina "kana Ina gani a hanyar gidan" "Bby dagaske gani Nan mu hadu a gidan na dan fita" Kashe wayar nayi na mikawa Mai napep din tare da masa godiya. Kusan lokaci guda muka Isa gidan. Tun kafin na sauka daga napep din Habib ya sauko daga lifan dinsa da Sauri ya saka hannu aljihu ya d'auko gudan dari biyar ya mik'awa Mai napep din. Ni kuwa kasa ma fitowa nayi na zuba masa Ido zuciyata na bugawa da mugun san Habib,kamshin turarensa kawai da na shaka yasa naji jikina ya mutu so da mugun shaawarsa ya rufeni dana tuna ranar karshen da muka rabu yanda muka kankame juna na cafki lebbensa mai zaki da taushi Ramar da yayi yasa ya Kara kyau da fari. Hannunsa ya mikomin na kama na fito daga napep din banyi wata wata ba na fada jikinsa shima bai damu da a waje muke ba ya kankameni Yana sauke ajiyar zuciya. Kuka kawai nake a kirjinsa shi Kuma yana rik'e dani da hannu daya ya bud'e gidan muka Shiga. Can cikin d'akinsa ya kaini dan palon da sauran Dakunan ba komai gidane daya Kama da zumar mu zauna a ciki na dan.lokaci ganin an hana shi aurena yasa ya debo kayansa ya dawo gidan kafin kudin hayan ya Kare. A gefen katifar ya zaunar dani ya tsugunna a gabana tare da dago da fuskata yana "bby bana san kukan nan ya isa haka idan ba so kike nima nayi kukan ba bby nayi missing dinki" Yace Yana share min hawaye dake zubomin a idona "Habib bazan iya auran Alhaji Idris ba ko ba shi ba, bazan iya auran kowa idan ba Kai ba hakane yasa nazo wajenka dan musan yanda zamuyi idan ma guduwa zamuyi mu gudu mu bar garin nan muje wani waje a daura mana aure idan an kwana biyu sai mu dawo ko idan na haihu nasan Indai suka ga na haihu dole su hakura su saka Mana albarka" Tunda na fara magana habib ya Kau da kansa tare da cije lebbensa na kasa hannuna dake cikin nasa ya matse da hannu biyu. Ganin yak'i juyowa ya kalleni yasa nima na sauko daga katifar na zauna a kasa kamar yanda naga ya zauna "Kayi shiru Habib baka ce komai ba" Juyowa yayi da rinannun idonsa ya kalleni cikin bakin cikin daya cike Masa zuciya ya fara magana Yana "Bby dan kawai banida kudi Abbanki ya rabani dake dan kawai banida kudi ya Hana ni aurenki abinda yake min ciwo bai wuce sai da yaga aurenmu ya kusa ya rabamu wlh bana iya bacci tunda ya rabamu na rasa Mai ke min dadi a rayuwata bai Kamata akan kudi da abin duniya Abbanku yamin haka ba yasan gobe ne?ko an gaya Masa haka zan dauwama bazan yi kudin ba bby naji ciwon abinda Mahaifinki yayi min apart from that Alhaji Idris har makaranta da nake koyarwa ya bini yamin kashedin duk ranar da ya gani dake wlh sai ya daureni ya daure family dina na gama tsara rayuwata dake ba wacce nake muradin na kasance da ita har karshen rayuwata sai ke Amma tashi daya" Bai iya karasawa Sabida rawar da muryarsa keyi ni kuwa na ruko hannayennsa na rungume.a kirjina na fashewa da kuka Ina "Habib iyayena sunyi nisa basa Jin Kira San Abun duniya ya rufe musu ido sun kasa gane irin San da muke yiwa juna Habib inaso mu gudu muje wani wajen a daura Mana aure wlh bazan iya zama su daura min aure da tsohon da na balain tsana a rayuwata ba idan ka ki yarda mu gudu wlh zan shiga duniya da dai na koma gida a aura min Alhaji Idris" Habib hannuna ya Kara rikewa ya zubamin Ido tare da kaimin kiss bayan hannuna dayasa na lumshe Idona inajin dumin bakinsa ya tsirgamin Abu har tafin k'afata. "Bby guduwa muje wani wajen a daura Mana aure ba mafita bane a garemu karki manta Alhaji Idris ba karamin mutum bane duk Inda zamu je zai iya baza Yan sanda su Nemo mu,idan baa same mu ba zai iya zuwa ya d'auki iyayena bazai sake su ba har sai mun fito,Yana da kudi da mulki a hannunsa wuyanta ya baza hotonun mu wlh Kama mu bazai wahala ba,bby kema kinsan irin San da nake miki bana jin har na koma ga Allah sanki zai tab'a fita a zuciyata Ina nan ne amma zuciyata na wajenki nidai a ganina komai na hannunki abu daya kawai zakiyi ki dawo gareni a matsayin ki na mace kisan yanda zakiyi Alhaji Idris ya sakeki idan ya aureki idan yaso Yana sakinki sai na fito Neman aurenki" Kwace hannuna nayi daga nasa na mik'e Ina "Habib baka Sona wlh baka sona da kana Sona bazaka ce na auri Alhaji Idris ba taya zan auri tsoho har na iya zama a inuwa daya dashi?kasan kuwa idan na aureshi sai ya tab'ani duk irin soyayya da nake maka tanadi jikina da nake tattali duk sabida Kai Amma Kaine zaka ce naje na auri tsohon dana mugun tsana"? Habib tasowa yayi ya tsaya a gabana tare da cire dankwalin kaina ya d'ago hab'ata cikin wani irin murya Kamar Mai rada yace "Na dade Ina mafarkin mallakar ki na dade Ina b'oye shaawarki da nake yi banida burin daya wuce na mallakeki mu zama Abu guda na gwada miki irin Kaunar da nake miki burina na dab da cika Abba ya tarwatsa min komai,bby wlh bana iya bacci idan na tuna idan kin auri wani dole ya tabaki shekara biyar Ina burin samunki sai gashi lokaci guda sanadin banida kudi Abba ya hana burin Nan nawa ya cika Sakarmin hab'a yayi ya juya min baya yana "Dan Allah karki bari ya tab'aki ki dawo gareni na samu cikar burin nan nawa" Aguje naje na rungumeshi ina "Ka samu cikar burinka yanzu a kaina Habib banida burin daya wuce mu zama Abu gudan Indai na Auri Alhaji Idris wlh sai yamin fyade ya rabani da abinda nake burin ya Zama Kai ka karba ka cikamin burin nan nawa kila shi zai taimaka wajen sa ya sakeni da wuri na dawo gareka. Juyowa yayi da Sauri jikinsa na wani irin karkarwa ya kankameni tare da hade bakinmu. Mafarkin da na dade inayi soyayya dana dade ina buri idona ya rufe banida burin daya wuce na samu cikar burina bana gane daidai da ba daidai ba ballantana har nayi wani tunani magangunan da aka ringa dirka min ya taimaka ainun wajen San Habib ya kashe min kishin dake damuna. Inasan Habib inasan na samu cikar burina ko wuka Habib ya saka ya yankani ba lailai naji zafinsa Kamar yanda idan wani ne ya yankeni zanji zafinsa ba. Kamar a ranar kawai nake da damar ganin Habib da kasancewar mu a cikin yanayin nan hakane yasa duk wani film da nake kallo da litattafai da nake karantawa Suka ringa dawomin Ina aiwatar da duk abinda na kalla batare da naji kunya ko tunanin wanan shine karona na farko ba Habib shima tamkar jaruman film haka ya tafiyar dani Yana sumbatun gyaran dana Sha da alama dagani har shi din wanan shine Karon mu na farko. Banji ciwon komai ba sai da muka samu nutsuwa yana kankame dani ya ringa min godiya yana fadamin irin Kaunar da yake min ba haka naso ba banso ba ta aure Muka San juna ba amma ba yanda zanyi hakan kawai da nayi shine zai saka na samu kwanciyar hankali da dai Alhaji Idris ya rabani da budurcina da nake yiwa Habib tanadi gwara Habib din ya rabani dashi banyi nadamar duk abinda nayi ba hasali ji nayi Kaunar habib na neman fasa kirjina banki mu dawwama a haka ba. Banso komawa gida ba aranar dan nifa kwana nakeso nayi wajensa dan kila mun gama haduwa dashi kenan, tunda da gaskiyarsa gudunmu bashine mafita ba amma najewa Alhaji Idris a fanko na zai iya sawa ya sakeni na dawo gareshi. Duk da ciwon da nakeji haka muka Kara damukar juna a lokacin da zan tafi Muka Kara farantawa juna dan kamar mu hadiye juna haka Muka ringa ji dak'yar dak'yar Muka rabu wajen goman dare ya dorani akan machine dinsa ya kaini titi ya taremin abun hawa ya biya kudin. Sai da napep din ya tafi na iya sakar masa hannu. Ko kad'an banji tsoron abinda zanje na tarar a gida ba. Muna Shiga layin unguwar mu Naga Motocin Yan sanda an cicika kofar gidanmu Kan layin ma Yan sanda ne birjiki can k'ofar gidanmu kuwa duk Yan gidanmu ne suke ta safa da marwa ga driver da yazo daukana dazu a zub'e Agaban Alhaji Idris daya Sha mallum mallum yana zabga masifa sai gumi yake...... *✨TAURARI?* *WOOOHOHOOO* A inda ba ƙasa anan gaddamar kokawa🤼‍♀️🤺?, Akace Malam yazo salla tazo👩‍🚀. Ina gwanayen ku niga nawa Taurari masu haskawa, marubuta masu alƙalamin lu'u lu'u🖌️🖌️. Haziƙai na masu Fikrah, Shalele na masu amfani da Basira wurin sanya nishaɗi a zukatan makaran ta litattafan su, ina magana akan shahararriyar marubuciyar da akeji da ita me basira kuma fikirarriya wato SADNAF💃🏻💃🏻. Da kuma Tauraruwar ku datake baku nishaɗi wato BILLY GALADANCHI💃🏻💃🏻. Sunce a sanar daku cewa wannan karon sunyi tattaki zuwa wani sabon salo domin faɗakarwa da ni'imantar daku, sun ɗaura ɗamarar yaƙi domin nisha ɗantar daku kamar yadda sukayi a litattafan su da sukayi fice suka kumayi zarra a wannan shekarar *NAGA TA KAINA DA KUMA TSINTAR AYA💃🏻💃🏻. Wannan karon ma sun shirya tsaf domin faranta muku da sababbin litattafai, Inda shahararriya kuma gwanata tace zata baku tukuicin littafin HUDA💃🏻💃🏻💃🏻 carkwai mazaƙwai. Yayinda Haziƙa BILLY GALADANCHI tace zata baku tukuicin littafin GAMO Dik akan farashin naira Ɗari biyar a duka biyun💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻. Sukace a baku wannan sassaukan lissafi. 2 books: 500 1 book: 300 VIP 2 books: 800 VIP 1 book: 500 Oya shake body💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻. Domin samun damar yin wuf da waɗannan litattafan ku tura kuɗin ku ta wannan lambar Acc ɗin. 2029764071. First Bank Nafisa Nuhu. Shaidar biya ta wannan lambar 08033719070. Idan kuma katin waya zaki tura,seki tura katin mtn ts wannan lambar wayar. 07084161619 Shaidar biya ta 07084161619 Muna maraba daku. Mungode💃🏻💃🏻💃🏻 *Mg's skincare* Hi my people🙋‍♀? Ina gaisuwa Toh albishirinku😬ku karkade kunnuwanku kuji inamai sanarmaku cewa set dinmu ayanzu yazama available maiso yarugo aguje karya tsaya Sanya ayi babushi☺️kundaisan kayan *mg's* dabanne ba karya indai tafannin gyaran jikine kunsan yanda sabulun mg's herbal whitening black soap kemaida fata tazama Babu kuraje, pimples, acne,eczema, stretch mark, knuckles,black head,spot,dama duk wani matsala daya danganci fata duk wnd yayi anfani dashi yasan yanda yake maida jiki yazama abun burgewa abun kwatance, fata tadinga haskawa tana walwali duk inda kikashiga sai anyaba😍 toh Inaga wannan zazzafan set Mai maida tsohuwa yarinya☺️Uwargida Takoma amarya😁 amarya Takoma tamkar yanmata❤️yanmata Kuma sudawo Yan Sha shida fata tadinga walwali tana daukan Ido 😉 wani abun ba'a magana shiru akeyi sai Wanda yajaraba shine zai karas😘bama cika Baki duk wnd yagwada shine zaifadi ynd product din mg's yake❤️Kuma munakara Fadi cewa kayanmu organic ne bana bleaching ba suna tsagwaran gyaranjiki ne fiye da tunaninku kuyi kokari kushigo Kuma adama daku Wanda bayada halin siyan set toh sabulun mg's kadai kukarike kankat ne insha Allah🤭 Set dinmu yakunshi Soap,body cream,face cream,body nd face scrub, cleanser, Price:13k Kaman ynd nafadi Wanda bazasu iyasiya set ba sabulun kadai zaibaku mamaki shikadai kukayi anfanidashi zaigoge duk wn prblm na skin living the skin fresh,smooth nd make the skin to glow set din kawai zaikara murje fatane buh ko soap mutum yake anfani dashi ba'a magana🤭 Soap price:3k Mai bukatan Kaya should chat:08062991549 Call:08064532391 To plc ur order Munada komai available now so hurry nd grb urs before you hear sold out🤗 Karkubari abarku abaya ko abaku lbr domin kynm yanagyara ko fatan d Mai yabata komutum bashida komai zai iya using kayan zaisa jikin k yafidda wn kyau medaukan hnkl duk inda kikayi se ankalla,show ur skin some luv domin mata da gyara akasanmu😍just gv it a try nd ur skin will definitely/forever thank you❤️ Mn Kaya kowani gari buh delivery is not free🤗 Team glow🧖‍♀? 9/9/21, 9:05 AM - Buhainat: 🌺 🌺 *HUDAH* 🍀🍀 *Na SADNAF* *Page 10* Tun kafin mu Kai k'ofar gida nace mai Napep din ya tsaya na sauka,Ina sauka naji wani mugun radadi ya ziyarci kasana Kamar an yankani haka naji dazu duk banji wanan zafin ba sai yanzu duk da na gasa Kaina da ruwan zafi. Ganin Yan gidan mu na ihun ga Hudah nan har da Alhaji Idris da Yana ganina yayo wajena da Sauri yasa nayi jarumtarkar daurewa na hade k'afata na fara tafiya a hankali Ina tunanin wane karya zan shirga a yarda dani, yanda naga Abba na hucii nasan zai iya kawomin duka hakane yasa Alhaji Idris na karasowa wajena dan har ya riga yan gidanmu zuwa wajena,zub'ewa nayi agabansa tare da rike babbar rigarsa Ina fashewa da kuka, A rude ya hau tambayata "Hudah Mai ya Sameki kike kuka?Ina kikaje ?wani abune ya Sameki"? "Dan ubanki ina kikaje"? Aunty bby tace tana yowa kaina gadan gadan Alhaji Idris kuwa yayi saurin cewa bar daka Mata tsawa dan Allah ku bita a hankali Ina jinki Hudah mai ya Sameki?Ina kikaje driver yace sauka kikayi zaki karbi sako sai Kuma ya nemeki ya rasa wlh badan naganki ba da yanzu Yan sanda sun tafi dashi sun kulleshi, "Gidan wata kawata dama nakeso na karbi Mai da nake amfani dashi idan an wanke min gashi da yake a wajenta nake siya a lungu gidan nasu yake Ina Shiga lungun naji anyi sama dani an rufemin Ido da baki,ban Kara sanin Inda muke ba sai da suka bude min Ido na ga maza ne su hudu kowanensu da wuka a hannunsa kudi da waya Suka tambayeni sai nace musu bani dashi, Ina fadar haka ogansu yace a daureni kuka da magiya kawai nake musu basu saurareni ba, a haka sukayi ta shigo da mutane kangon da bansan a Ina yake ba, ihun da na ishe su dashi yasa ogansu ya wanka min Mari yace a d'aukoni a kwantar dani a gabansa" Zaro ido Alhaji Idris yayi hankalinsa a balain tashe ya rik'e hannuna Yana "sun miki wani Abu? Sun tab'aki? Girgiza Masa Kai nayi Ina "saura kad'an ya cimma burinsa a kaina na saki ihu mutane suka kawo min agaji suka gudu,sai wani bawan Allah ne ya fito dani daga Kangon ya fito dani har titi ya biya Mai napep akan ya kawoni" Da alama karyar da nayi ya Shiga Alhaji Idris dan sallati kawai yake Yana godewa Allah da baayi min komai ba ni kuwa badan idonsu aunty bby da su Salma ba da na gaya Masa gaskiyar abinda nayi ko hakan zai saka ya hakura ya kyalleni. "Zaki iya gane kangon da suka Kai ki?a wane unguwa ne wlh sai na saka an kamo su" Girgiza Masa kai nayi Ina matsar kwalla na sunkuyar da kaina kasa danaga Kallon dasu Aunty bby ke jifana dashi,kamar karyar da nayi bai shige su ba jikina ne yayi sanyi. Alhaji idris hannuna ya rik'e na tashi dak'yar yanda suka zubomin Ido yasa na hade k'afata na hau takawa a hankali Ina bin bayan Alhaji Idris sai cije lebb'e nake sabida azabar da nake Sha Shi ya bawa Abba hakuri dasu Aunty bby akan karsu min komai ai ga abinda ya faru ya hau basu labari har da cewa ai yanzu nan zaiyi wa Yan sanda magana su Masa bincike duk kango unguwar duk inda suka ga Yan d'abba a tafi dasu. Abba girgiza kai kawai yayi ya shige gida yana shi da Yana nan ma bazai Tab'a yarda a barni na fita ba. Alhaji idris har palonmu ya rakani Yana ta zubamin sannu Yan gidanmu kuwa sai wani girmama shi suke Kamar su kwanta ya takasu. A Palo na zaune na hade k'afata da naji kamar idan na bud'e nafi Jin ciwo Shi kuwa Alhaji Idris da nake ji Kamar na tashi na rufeshi da mugun duka cewa yake mai zanci Ina ne yake min ciwo ganin ba kowa a palon yasa na watsa Masa mugun kallo na dauke kaina. Fita yayi waje ba jimawa naga ya dawo shi da Aunty Salma Yana ce mata "Zan tafi dan Allah ku kular min da ita duk abinda takeso a bata dan Allah Kuma Kar ayi Mata fada pls ga wanan". Ya zaro kudi a Aljihunsa ya Mika Mata ta karba da hannu biyu ta washe baki tana masa godiya na tsani yanda Yan gidanmu suke nuna maitar san kudinsu a fili, ni nasan Aunty salma ta zama.mai kudi ta silar kudaden da take karba a wajensa. Kamar na wanke shi da Mari a lokacin da ya sunkuyo ya tab'a goshinsa wai yaji ko da zafi. Daga haka ya Kara min sannu ya fita waje. Ina Jin Yana rokon Aunty bby abani wayata Yana so ya kirani Aunty bby tace bazaa bani ba sai na tare a gidansa idan waya yake so muyi ya kirata zata hadamu. Yana fita Mami da Aunty Khadija dukansu Suka fado palon Suka rufeni da fad'a kamar zasu dakeni. Wai karya nakeyi Ni nasan Inda naje ba wani daukeni da akayi idan ma Ina haka dan Kar na auri Alhaji ne wlh ko gawana ne sai an kai dan ma nasamu ana lallabani. Aunty bby kallona kawai take tana nazartata Wanda hakan yasa tsoro ya rufeni gani nake kamar kallon da take min zai saka ta gano abunda na aikata. Kuka nake har Suka gama min masifa Suka fice Banda Aunty Salma da Aunty bby da suka rage Sunana da Aunty bby ta Kira yasa na dago Ina kallonta"Hudah wajen saurayinki Kika je ko"?Hudah tsoronki nakeji zaki iya yin komai sabida idonki rufewar da yayi Hudah Kar dai kin zubar da mutuncinki Kar dai kin bashi kanki Hudah wlh bakida gaskiya,Ina kallonki nasan akwai abinda Kika aikata Hudah,ki gayamin gaskiya ba Wanda Zan Gaya wa sabida nasan matakin da Zan d'auka Alhaji Idris Yana ganin mutuncinmu Yana ganin kin fito a gidan tarbiyya Hudah kizo kije Masa a fanko mutuncinmu ya zub'e a idonsa,duk wanan uban gyaran da aka Miki Hudah kije ki bawa saurayinki kanki dan kawai bakya San Alhaji ba yanda zaayi daga fitarki a d'aukeki a lungun masu kunshi ban taba Jin Wanda aka d'auke ba sai ke zaa dauka Hudah"? "Aunty wai kina nufin fitar da Hudah tayi haduwa tayi da tsinannen yaron nan ya rabata da mutuncinta"? Aunty Salma tace tana zaro ido waje "Salma ni ba yarinya bace zargin dai da nakeyi kenan yarinya nan San da take yiwa shegen yaron nan ya wuce misali ba abinda bazata iya yi akansa ba indai suka had'u shaidan na iya Shiga tsakaninsu ta bashi kanta da wane Ido Alhaji zai kallemu ya kalleta idan ya gano bata tare da budurcinta?kiga yanda yake rawar jiki akan yarinya nan kalli idon Hudah kigani ke Kinga alamar tana da gaskiya Kinga yanda take gumi fa"? "Innalillahi wa Inna ilaihi rajiun Innalillahi wa Inna ilaihi Hudah dgaske ne wajen Habib kikaje"? "Nifa ba wajen Habib naje ba iya gaskiyata na fada muku abinda ya faru dani Taya zan je gurinsa bayan bama ya garin ya koma Kano" Koni da nake maganar Ina kinkina nasan ba zasu tab'a yarda dani ba "Tashi kiyi tafiya nagani ko na saka Salma ta danne min ke na duba ki Yar iska Mara mutunci wlh idan har abinda nake zargi kin aikata kanki Kika cuta Hudah Kuma sai kinyi nadamar abinda kikayi ke yanzu da wane Ido Zaki kalli Alhaji Idris,shi kansa Habib din kin zubar da mutuncinki a idonsa wlh idan ma Yana sanki tunda ya Sameki a bagas bazai Kara ganinki da daraja ba Koda kaddara ta rabaki da Alhaji ba lailai ma ya aureki ba dan zai ga yanda ya Sameki a bagas haka wani ma zai iya samunki Salma wanan tsakaninmu ne yarinya nan bata da gaskiya idan masu gyaran jikin sunzo gobe su had'a da Mata turaren tsugunno na matsi dan asirinmu ya rufu Kar Alhaji Idris ya gane abinda ta aikata wawuya kawai mara hankali idan mutum bashida gaskiya ko a ruwa yake gumi yakeyi ji yanda take zuba gumi kin ficemin a rai wlh" Aunty bby tace tana fita daga palon aunty Salma kuwa Ido ta zubamin ni kuwa na sunkuya da kaina jikina na rawar yanda Aunty bby ta gane abinda na aikata, sosai naji tsoron Kar ta fadawa mutanen gidan Aunty Salma kuwa kin cuci.kanki Hudah sai kinyi nadama watarana zakice na gaya miki" Daga haka itama ta tashi ta bar palon Ni kuwa na lallaba na Shiga d'aki jikina da kasana na min mugun ciwo har lokacin banyi nadamar Wai abinda nayi ba a idona abinda nayi shine daidai. Bandaki na Shiga na tari ruwan zafi na Kara gasa kaina na daura alwala na fito na rama salollin dake kaina na kwanta ina tunanin abinda ya Shiga tsakanina da Habib zuciyata fes abinda ke dan ragemin nishadin bai wuce idan na tuna auren tsohon da zanyi ba. Sosai Aunty Salma da aunty bby Suka canja min washegari tsawa kawai suke daka min. Aunty bby ma kamar ta rufeni da duka sai aiki take sakani dan ta ga yanayin tafiyata ni kuwa na daure nake tafiyata yanda na saba. Karfe biyu masu gyaran jikin suka zo har daki Aunty bby ta jasu Ina jinta tana ce musu su had'a min turaren matsi da zan koma Kamar budurwa. Tana gama gaya musu ta fice waje tana dalla min harara. Sai da suka gama turarani suka had'a turaren matsin a cikin garwashin suka ce na zauna akan kujeran turaren ya shigeni sosai Cewa matar nayi naji zanyi zan cire kayana ne Ina bukatar privacy fita sukayi suka bar min dakin ni kuwa na koma gefe nayi zamana dan ba abinda zanyi dan Alhaji Idris ya ji dadi ni burina ma yagane bana tare da budurcina sabida ya zuciya ya sakeni. Da yamma masu wankin kai suka zo wanke min gashi expert ne da suka san Kan aikinsu dan Alhaji Idris ne ya turo su. Ni duk abinda ma ake zuciyata na wajen Habib banida burin kafin a daura auren nida Alhaji Idris mu Kara kebewa da habib dan yamin abinda ya tsayamin a kwakwalwa da zuciya. Ban samu wanan damar ba dan idon Aunty bby da Aunty Salma na kaina harara kawai ke Shiga tsakanina dasu kudi mai yawa Aunty bby ta sa ta karbo wani mitsitsin maganin matsi ta shigo har daki ta bani akan na matsa a jikina. Cikin borin kunya na saka mata kuka Ina nifa Ina nan da budurcina zargina kawai take. Wani mugun harara ta watsa min ta daka min tsawa na Shiga bandaki na rufo kofa tare da flushing din maganin bayan Yan mintina na fito daga bandakin. Tayi Tsaki ta fice daga dakin. Duk yanda naso na samu waya dan muyi waya da Habib ban samu ba daidai da Sammy da inteesar da aka san sune aminai na da suka zo korarsu Aunty bby tayi tace su suke zugani,ba iya su ba duk kawayena da ta san zamu iya kebbewa na karbi wayar a hannunsu hana su zuwa tayi. Ana saura kwana uku daurin Auren aka zo aka rangadamin jann lalle da baki. A lokacin na Kara tabbatar da babu gudu babu ja da baya Alhaji Idris zan aura Ina matashiya dani mai jini a jika zan auri wanda zai iya jika dani duk irin buri da mafarkin na auri saurayi mu tarairayi juna na gwada duk irin soyayya dana gani na karanta ya tashi a banza Alhaji Idris zanje na aura da duk fitar numfashina da tsanarsa yake fita,taya zan iya rayuwar aure da Alhaji Idris taya Zan kwanta tsohon nan ya hayeni har ya biya min bukatata taya Zan iya hada bakina da Alhaji Idris da Sunan muyi kiss,Abunda ke mugun daga min hankali bai wuce wai Alhaji Idris ya kusanceni ba, abinda nasan dole zai kusanceni din tunda ga yanda yake rawar kafa a kaina. Ni macece Mai balain San kiss Ina zan kai wanan kakauran lebben Alhaji idrees din,tunanin nan da nayi ya Kara tayar min da hankali na tuno abunda ya shiga tsakanina da Habib da yanda Habib ya tafiyar dani ya kaini duniyar da idan na tuna nake Jin Ina ma dawwama mu kayi a haka iya lebbensa Mai taushi da dumi idan na tuna sai na ji tsigar jikina ya tashi,ko a yanzu da nake tunaninsa har naji na rasa nutsuwata Habib ya bud'e min wani Abu da zai wuya na iya mantawa ya bude min Ido da kwadaituwa da na Kara tsintar kaina a wanan yanayin dashi,wane hanya zan bi wajen kashe Aurena na komawa Habib na samu cikar burina. Sosai na hau tunanin tarin kwandon rashin mutunci da zanyi wa Alhaji Idris da zai saka ya zuciya ya sakeni. Bansan mai yasa maganar Aunty Bby ya tsayamin a rai da tace ko na kashe aurena Habib bazai gani da mutunci ba nidai nasan Habib na Sona abune mawuyaci ya yaudareni ko ya juyamin baya abinda zai saka haka bai wuce ace Alhaji Idris ya riga shi sanina ba amma tunda ya riga Alhaji Idris karbe mutuncina bana jin zai juyamin baya idan na samu Alhaji Idris ya sakeni,ni sai nama yi abinda Alhaji Idris zaiji ya tsaneni ya sakeni. Yanda naga Yan gidanmu sun hade kai bama sa bi ta kaina yasa na saukar da kaina na ajiye taurin kai na basu hadin Kai aka fara shagulgulan biki duk Inda aka zauna Hirar haduwar gidana kawai ake yi. Masu kwalliya har gida suka zo suka shirya ni sukayi min ado da wani irin Kaya suka doramin alkayyaba gwal din jikina kawai zaiyi miliyan biyu. Fuskata kawai zaka kalla kasan nayi bankwana da wani abu wai shi farin ciki. A haka Aunty bby da Aunty Salma suka Sakani a tsakiya akai kaimu katon hall din da aka Kama dan ayi kamun. Ana zaunar dani manyan manyan Jeep suka hau shigowa. Nidai Ina zaune bin mutane kawai nake da kallo. Dangin Alhaji Idris ne suka zo cikin Shigar kasaita har da matar sarki yayar Alhaji Idris Hajiya Shafa sai washe baki take da gani ba karamin murna take da auren da zaiyi ba suna isowa wajena suka hau rungumeni, hannayena Hajiya Shafa ta ruko ta damka min wani karamin akwati tana "Allah ya Miki albarka bazaki yi nadamar Auren Alhaji ba insha Allahu" Daga haka ta saki hannuna Ta d'auko turare daga Jakarta ta hau fesa min ana sakin gud'a kudi kuwa Kamar ba'a San ciwonsu ba sai watsamin suke. Bandir din kudi kawai dangin Alhaji Idris suka ringa ajiyemin a cinyata. Wasu Kuma irin akwatin da Hajiya Shafa ta bani suka ringa ajiyemin a cinya. Aunty bby wani akwati ta d'auko ta kwashi lodin kudin ta zuba a akwati da kananan akwatunan ta rufe ta rungume a kirjin ta dan dukiya ne Mai yawa a akwatin. Ni kaina har ciwo yake da kidan dake tashi,duk yan gidanmu sai washe baki suke suma suka saje da yan uwan Alhaji Idris suma sai walwali suke naso ace Habib na aura suke wanan farinciki Yan makarantar mu kuwa har wayanda bana hulda dasu sai da suka zo duk wacce tazo kusa dani sai tace min dama itace ni nayi goshi. Bakin ciki yasa bama na iya musu magana halan basu san tsoho zan aura ba baa gama ba sai wajen takwas na dare aka fara tafiya. Ni kuwa cewa Aunty bby nayi kaina ciwo yake inaso na tafi gida. Cemun tayi Alhaji Idris ya kirata yace mata shi zai zo ya maidani. Ba yanda zanyi haka na zauna Ina jera tsaki har Alhaji Idris ya karaso a wani sabon mota dalelliya. Aunty bby ce ta rik'e min hannu muka yi wajen motar da isar mu driver ya fito ya bud'e min gidan baya na shige dana ga Aunty bby ta had'e rai. Kamshi da sanyin ne ya fara ratsani na lume a cikin kujerar,hade rai nayi da naga gefena Alhaji Idris ne ta gefen Ido naga Shigar da yayi fararren kaya yasa sai walwali yake bai saka hula ba sai dan gyaran gashi da yayi har da dan saje ya Ajiye baiji kunya ba. Bakin cikin yasa naja dogon tsaki na Kara mannewa da jikin motar. Kallona kawai yake bai ce komai ba ni kuwa na Kara Jan tsaki.ganin yak'i magana yasa na fara magana Ina "tsofai tsofai da mutum ya dage sai ya auri budurwa tsabar budurwar zuciya wlh tunda aka dage sai an aureni wlh sai nayi rashin mutunci" Jira nake ya tankani na yarfashi a gaban driver na sosaka masa ashar ni burina kawai na ga ya zuciya ya fasa auren nawa sai dai haka ya manna min hauka yana ta sakin murmushi har muka iso k'ofar Gida. Tsaki na Kara ja na kai hannu dan na bud'e motar sai naga wajen a shafe yake ba kamar irin motar da nasani ba. "Dalla Mallam a bud'e min kofa zan fita" Na karashe tare da dalla Mai harara. Murmushi ya kara yi kafin yayi magana naga driver ya fita waje,ya barmu a motar,tsawa na Kara daka masa akan ya bud'e min zan fita kusa dani ya matso ya kawo hannunsa zai rikemin hannu na kai wa hannunsa duka Ina "karka sake ka tab'ani wlh na tsaneka Idris tunda har ka rabani da masoyina da nake kauna wlh Kai ma sai na hanaka farincki a rayuwarka ka bude min nace ka daina matsowa kusa dani" Bai bar matsowa kusa dani ba har sai da ya hadeni da jikin motar ya rik'e hannayena biyu ya kawo bakinsa cikin nawa na runtse idona tare da kau da kaina Ina zunduma masa ashar. A gefen wuyana ya sakar min bakinsa dana ji kamar wuta ya saka min duk yanda naso na kwace kasa wa nayi hannuna cikin nasa haka ya bi jikina yana shinshinawa Kamar tsohon mayye ya maida bakinsa kunnena ya ringa sakar min numfarfashi inajin kamar na mutu dan bakin ciki, "Ina sanki Hudah wlh duk abinda zaki min dan naji haushinki bazan ji ba sabida ba abinda zakiyi naga bakinki san da nake miki ba wasa bane kiyi hakuri nasan kiyayyar nan da kike min na dan lokaci ne a hankali zan koya miki yanda zaki soni" Kiss ya Kara sakarmin a kumatu Kafin a hankali ya cika min hannu na juyo a fusace na tofa masa yawu Ina masa Allah ya isa bai kulani ba yace min "Sai da safe bbyna na bud'e miki k'ofar. Yasa wani farin kyalle Yana goge yawun dana tofa masa. Fita nayi daga Motar na shige gida da sauri Ina Shiga d'aki na cire duk kayan jikina na fada bandaki na hau dirzar jikina duk inda nasan ya tab'a a jikina wankewa kawai nake taya ma zan iya hada jiki da Alhaji Idris kukan bakin ciki na fashe dashi a haka na Kara fitowa daga bandaki . Har zan daura alwala naga alamar period dina yazo wani irin sanyi naji a zuciyata atleast zaa kaini gidan tsohon nan Ina period babu yanda zaa ayi ya tab'ani duk da nasan bazan dawwama Ina period ba. Hidimar biki ne ya daukewa su Aunty bby hankali a kaina Yan matan da danginmu Suka cike d'akin da nake ciki. Akwai wata Yar uwar mu Zainab saa ta ce a gefena ta zauna tana ta Hira da Saurayinta tana ta kashe Masa murya har da rungume pillow. Shagala nayi ina kallonta Inda naji zuciyata tamun nauyi dana tuna nima haka muka sha soyayya da Habib amma k'arfi da yaji iyayena suka rabamu, soyaya na burge ni a rayuwata hawayen daya zubomin na share da bayan hannuna. kewan habib da mugun san shi na tasomin. Karamar wayarta da ta ajiye a gefenta na dauka. Na saka lambar Habib take kuwa ya fara ringing. Na Kara wayar a kunnena kirjina na bugawa da mugun san shi, muryarsa daya daki dodon kunne na yasa na lumshe idona hawaye na Kara zubomin. Shiru nayi banyi magana ba sabida kukan daya tahomin. "Bby kece"? Mik'ewa nayi na fada bandaki na kulle tare da sakar Masa kuka "Bby please daina kukan nan ki barni naji da abinda ke damuna Ina cikin kallon hotunanki Kika kirani I missed you" "Jibi zaa daura Aurena da Alhaji Idris Habib inaso na Kara ganinka Kafin a daura auren nan" "Toh ya zaayi mu hadu naga kamar gidan naku a cike yake baby taya zaki fito baa ganki ba" "Nidai kazo zan san yanda zanyi na fito" "Ina zo zan kira ta wayar nan kinji gani nan zuwa" Kashe wayar nayi na fito daga bandakin na zauna a gefen Zainab har lokacin bata gama wayar ta ba sai dana ce dan Allah ta kashe wayar nan magana zamuyi. Kashe wayar tayi tana "amarya kin s ha kamshi ya akayi" Hannunta na ruko Ina "Zainab Wanda kike waya dashi kina San shi ko"? "Kai kikace so ai kin rage min Ina mugun kaunarsa Hudah whuuuuh bazaki gane irin san da nake wa Faisal ba" Tace tana rungume wayarta a kirjinta. Murmushin yak'e nayi nace "Haka nakesan Habib su Abba suka rabamu tiryan tiryan na fara bata labarin irin soyaya da muke da Habib da yanda su Abba suka rabamu na Kara da "tunda sun min fin k'arfi ba yanda zanyi dole na hakura na musu biyayya inaso nayi Sallama da Habib Zainab dan Allah inaso ki taimaka min na fita wajensa yanda su mami ba zasu gane na fita ba nasan zaki fahimci Abunda nake ji a Zuciyata" Tausayina na gani a idon Zainab sosai ta mik'e ta fita waje tana dawowa tace"na gano su Mami suna can daki idan yazo sai mu fita. Kamar tamun bushara da gidan Aljanna haka naji jiki na rawa na zura doguwar riga na yafa mayafi adaidai lokacin kiransa ya shigo wayar zainab na d'aga yacemin Yana ta bayan gidanmu. Zainab sai data Kara lekawa har waje ta tabbatar da ba kowa cikin sand'a muka fice Ina dan wuce gidanmu na diba a guje nayi bayan gidanmu nagane inda ya tsaya baa fiye wucewa ta wajen ba. Zainab itama da sauri ta ringa bina. Habib na jingine a jikin bango yayi parking din lifan dinsa. Aguje naje na rungumeshi ya kankameni na fashe da kuka Ina cusa fuskata a kirjinsa Ina Jin inama mu dawwama haka ba abinda zai sake rabamu. Zainab da ya ga ta nufo mu yasa ya fara k'ok'arin rabani da jikinsa dan bai San tare muke ba, ni kuwa sai kara shigewa nake jikinsa Ina kankame shi "Bazan iya auren Alhaji Idris ba Habib dan Allah mu gudu wlh bazan iya jure zama dashi ba" Hannuna ya rik'e bayan ya banbareni daga jiknsa da kyar idonsa jajjur kamar zaiyi kuka yace "Kiyi hakuri bby guduwa bashine mafita ba Ina nan zan jira ki ko shekara nawa ne har ki dawo gareni komai na hannunki bby nidai kimin alkawari bazaki bari ya tab'a min ke har yaji abinda naji ba, tunanin zai iya tabaki kawai na kusa sawa naji kirjina kamar ya fashe kiyi ki dawo gareni pls" "Zan dawo gareka fatana ka rik'e alkawari habib Ina tsoron Alhaji Idris yak'i sakina yana da taurin kai zan ringa kiranka a waya Habib duk lokacin dana samu dama zanzo wajenka dan Allah ka rik'e min alkawari" "Zan rike alkawari Hudah karki damu" Kiran aunty bby daya shigo wayar zainab yasa ta nufo wajenmu da Sauri tana "Hudah ga Aunty bby na kira wlh kizo mu tafi Habib kokari yake ya saki hannuna idona cikin nasa. Ni kuwa lebbensa dake fusgana na kaiwa cafka Kamar tsohuwar mayya shima tuni ya cafe Zainab dake kallonmu ta kau da kai da Sauri tana Hudah bakida hankali ko kizo mu tafi dalla mai haka. Dak'yar Habib ya kwace bakinsa daga nawa ya rabani da jikinsa Zainab ta hau Jana da k'arfi Ina tafe Ina waigensa har sai da na daina hango shi. "Gaskiya Hudah bakida hankali wanan ai hauka ne taya kina mace da kanki ki ringa romancing namiji haka batare da kinji kunya ba gaskiya ni ba irin wanan soyayyan nake wa Faisal ba jibi da daurin aurenki wlh na dauka normal Sallama zakuyi Ashe har iskanci kike so kuyi tab Allah ya kyauta" Ban kulata ba dan zuciyata cike take da farin cikin haduwar da nayi da Habib. Kafin mu Isa gida ta tsaya ta siyi always da kayan tarkace dan mu samu hujjar da zamucewa aunty bby mun fita. Duk da haka bamu tsira daga fadanta ba sai data Mana tas. A ranar da wayar Zainab muka yi ta waya da Habib dan a waje daya muka kwana Sai wajen asuba muka hakura da wayar. Sai wajen shidda bacci yayi awon gaba dani ban tashi ba sai wajen Sha daya na safe dayake fashin sallah nake ba Kuma a tasheni ba. Da yamma aka fara shirin tafiya dinner. Inda Mai kwalliya ta Kara zuwa tamin kwalliya Suka shiryani karfe bakwai daidai Aunty bby ta rike hannuna Suka kaini waje a wani Mota na daban Alhaji Idris ya Kara zuwa Yana zaune a baya kamar Jiya kalar material din jikina ne a jikinsa sai zabga kamshi yake ya wani karya hula wlh da Ina da dama fetur zan samo na watsa masa ya Kama da wuta. Yanda na hade rai yasa baimin magana ba har muka isa wajen. Sai da muka zo sauka na kalli cikin idonsa Ina "Dan Allah a ringa tunani idan an girma asan an girma tsofai tsofai da Kake abin Yara ko kunya baka ji wlh ni kunyar ma abinda kake Yi nakeji ko ya yaranka zasuji da jikokinka suga ubansu ya cakare Wai zaije dinner wlh duk San kayi aski ka murza hula kana Nan a tsohon ka tur da abin kunya wlh" Daga haka na sauko daga Motar Ina Jan dogon tsaki. Bai cemin komai ba shima ya sauko ya zagayo ta inda nake. Idon su aunty bby yasa ban Masa gardama ba daya rikemin hannu muka Shiga har cikin hall din Muna shiga abokanansa da Yan uwansa suka fara Mana yayyafin kudi. Yanda Suka rufu a kanmu yasa naji jiri har dibana yake shi kuwa ganin Ina neman fad'uwa yasa ya rukoni a jikinsa kamar na sheka Masa amai naji naso ma nayi Aman Amma Aman yaki zuwa min Duk wanda yake ji da mulki da kudi sai daya zo bikin nidai mamakin tsofaffin kawai nake. A takaice sai wajen Sha daya aka tashi Yanda ya kaini gida jiya haka ma yau ya kaini sai dai baiyi yunk'urin tab'ani ba Kamar jiya sai ma love you dayace daua 🌺 🌺 *HUDAH* 🍀🍀 *Na SADNAF* *Page 10* Tun kafin mu Kai k'ofar gida nace mai Napep din ya tsaya na sauka,Ina sauka naji wani mugun radadi ya ziyarci kasana Kamar an yankani haka naji dazu duk banji wanan zafin ba sai yanzu duk da na gasa Kaina da ruwan zafi. Ganin Yan gidan mu na ihun ga Hudah nan har da Alhaji Idris da Yana ganina yayo wajena da Sauri yasa nayi jarumtarkar daurewa na hade k'afata na fara tafiya a hankali Ina tunanin wane karya zan shirga a yarda dani, yanda naga Abba na hucii nasan zai iya kawomin duka hakane yasa Alhaji Idris na karasowa wajena dan har ya riga yan gidanmu zuwa wajena,zub'ewa nayi agabansa tare da rike babbar rigarsa Ina fashewa da kuka, A rude ya hau tambayata "Hudah Mai ya Sameki kike kuka?Ina kikaje ?wani abune ya Sameki"? "Dan ubanki ina kikaje"? Aunty bby tace tana yowa kaina gadan gadan Alhaji Idris kuwa yayi saurin cewa bar daka Mata tsawa dan Allah ku bita a hankali Ina jinki Hudah mai ya Sameki?Ina kikaje driver yace sauka kikayi zaki karbi sako sai Kuma ya nemeki ya rasa wlh badan naganki ba da yanzu Yan sanda sun tafi dashi sun kulleshi, "Gidan wata kawata dama nakeso na karbi Mai da nake amfani dashi idan an wanke min gashi da yake a wajenta nake siya a lungu gidan nasu yake Ina Shiga lungun naji anyi sama dani an rufemin Ido da baki,ban Kara sanin Inda muke ba sai da suka bude min Ido na ga maza ne su hudu kowanensu da wuka a hannunsa kudi da waya Suka tambayeni sai nace musu bani dashi, Ina fadar haka ogansu yace a daureni kuka da magiya kawai nake musu basu saurareni ba, a haka sukayi ta shigo da mutane kangon da bansan a Ina yake ba, ihun da na ishe su dashi yasa ogansu ya wanka min Mari yace a d'aukoni a kwantar dani a gabansa" Zaro ido Alhaji Idris yayi hankalinsa a balain tashe ya rik'e hannuna Yana "sun miki wani Abu? Sun tab'aki? Girgiza Masa Kai nayi Ina "saura kad'an ya cimma burinsa a kaina na saki ihu mutane suka kawo min agaji suka gudu,sai wani bawan Allah ne ya fito dani daga Kangon ya fito dani har titi ya biya Mai napep akan ya kawoni" Da alama karyar da nayi ya Shiga Alhaji Idris dan sallati kawai yake Yana godewa Allah da baayi min komai ba ni kuwa badan idonsu aunty bby da su Salma ba da na gaya Masa gaskiyar abinda nayi ko hakan zai saka ya hakura ya kyalleni. "Zaki iya gane kangon da suka Kai ki?a wane unguwa ne wlh sai na saka an kamo su" Girgiza Masa kai nayi Ina matsar kwalla na sunkuyar da kaina kasa danaga Kallon dasu Aunty bby ke jifana dashi,kamar karyar da nayi bai shige su ba jikina ne yayi sanyi. Alhaji idris hannuna ya rik'e na tashi dak'yar yanda suka zubomin Ido yasa na hade k'afata na hau takawa a hankali Ina bin bayan Alhaji Idris sai cije lebb'e nake sabida azabar da nake Sha Shi ya bawa Abba hakuri dasu Aunty bby akan karsu min komai ai ga abinda ya faru ya hau basu labari har da cewa ai yanzu nan zaiyi wa Yan sanda magana su Masa bincike duk kango unguwar duk inda suka ga Yan d'abba a tafi dasu. Abba girgiza kai kawai yayi ya shige gida yana shi da Yana nan ma bazai Tab'a yarda a barni na fita ba. Alhaji idris har palonmu ya rakani Yana ta zubamin sannu Yan gidanmu kuwa sai wani girmama shi suke Kamar su kwanta ya takasu. A Palo na zaune na hade k'afata da naji kamar idan na bud'e nafi Jin ciwo Shi kuwa Alhaji Idris da nake ji Kamar na tashi na rufeshi da mugun duka cewa yake mai zanci Ina ne yake min ciwo ganin ba kowa a palon yasa na watsa Masa mugun kallo na dauke kaina. Fita yayi waje ba jimawa naga ya dawo shi da Aunty Salma Yana ce mata "Zan tafi dan Allah ku kular min da ita duk abinda takeso a bata dan Allah Kuma Kar ayi Mata fada pls ga wanan". Ya zaro kudi a Aljihunsa ya Mika Mata ta karba da hannu biyu ta washe baki tana masa godiya na tsani yanda Yan gidanmu suke nuna maitar san kudinsu a fili, ni nasan Aunty salma ta zama.mai kudi ta silar kudaden da take karba a wajensa. Kamar na wanke shi da Mari a lokacin da ya sunkuyo ya tab'a goshinsa wai yaji ko da zafi. Daga haka ya Kara min sannu ya fita waje. Ina Jin Yana rokon Aunty bby abani wayata Yana so ya kirani Aunty bby tace bazaa bani ba sai na tare a gidansa idan waya yake so muyi ya kirata zata hadamu. Yana fita Mami da Aunty Khadija dukansu Suka fado palon Suka rufeni da fad'a kamar zasu dakeni. Wai karya nakeyi Ni nasan Inda naje ba wani daukeni da akayi idan ma Ina haka dan Kar na auri Alhaji ne wlh ko gawana ne sai an kai dan ma nasamu ana lallabani. Aunty bby kallona kawai take tana nazartata Wanda hakan yasa tsoro ya rufeni gani nake kamar kallon da take min zai saka ta gano abunda na aikata. Kuka nake har Suka gama min masifa Suka fice Banda Aunty Salma da Aunty bby da suka rage Sunana da Aunty bby ta Kira yasa na dago Ina kallonta"Hudah wajen saurayinki Kika je ko"?Hudah tsoronki nakeji zaki iya yin komai sabida idonki rufewar da yayi Hudah Kar dai kin zubar da mutuncinki Kar dai kin bashi kanki Hudah wlh bakida gaskiya,Ina kallonki nasan akwai abinda Kika aikata Hudah,ki gayamin gaskiya ba Wanda Zan Gaya wa sabida nasan matakin da Zan d'auka Alhaji Idris Yana ganin mutuncinmu Yana ganin kin fito a gidan tarbiyya Hudah kizo kije Masa a fanko mutuncinmu ya zub'e a idonsa,duk wanan uban gyaran da aka Miki Hudah kije ki bawa saurayinki kanki dan kawai bakya San Alhaji ba yanda zaayi daga fitarki a d'aukeki a lungun masu kunshi ban taba Jin Wanda aka d'auke ba sai ke zaa dauka Hudah"? "Aunty wai kina nufin fitar da Hudah tayi haduwa tayi da tsinannen yaron nan ya rabata da mutuncinta"? Aunty Salma tace tana zaro ido waje "Salma ni ba yarinya bace zargin dai da nakeyi kenan yarinya nan San da take yiwa shegen yaron nan ya wuce misali ba abinda bazata iya yi akansa ba indai suka had'u shaidan na iya Shiga tsakaninsu ta bashi kanta da wane Ido Alhaji zai kallemu ya kalleta idan ya gano bata tare da budurcinta?kiga yanda yake rawar jiki akan yarinya nan kalli idon Hudah kigani ke Kinga alamar tana da gaskiya Kinga yanda take gumi fa"? "Innalillahi wa Inna ilaihi rajiun Innalillahi wa Inna ilaihi Hudah dgaske ne wajen Habib kikaje"? "Nifa ba wajen Habib naje ba iya gaskiyata na fada muku abinda ya faru dani Taya zan je gurinsa bayan bama ya garin ya koma Kano" Koni da nake maganar Ina kinkina nasan ba zasu tab'a yarda dani ba "Tashi kiyi tafiya nagani ko na saka Salma ta danne min ke na duba ki Yar iska Mara mutunci wlh idan har abinda nake zargi kin aikata kanki Kika cuta Hudah Kuma sai kinyi nadamar abinda kikayi ke yanzu da wane Ido Zaki kalli Alhaji Idris,shi kansa Habib din kin zubar da mutuncinki a idonsa wlh idan ma Yana sanki tunda ya Sameki a bagas bazai Kara ganinki da daraja ba Koda kaddara ta rabaki da Alhaji ba lailai ma ya aureki ba dan zai ga yanda ya Sameki a bagas haka wani ma zai iya samunki Salma wanan tsakaninmu ne yarinya nan bata da gaskiya idan masu gyaran jikin sunzo gobe su had'a da Mata turaren tsugunno na matsi dan asirinmu ya rufu Kar Alhaji Idris ya gane abinda ta aikata wawuya kawai mara hankali idan mutum bashida gaskiya ko a ruwa yake gumi yakeyi ji yanda take zuba gumi kin ficemin a rai wlh" Aunty bby tace tana fita daga palon aunty Salma kuwa Ido ta zubamin ni kuwa na sunkuya da kaina jikina na rawar yanda Aunty bby ta gane abinda na aikata, sosai naji tsoron Kar ta fadawa mutanen gidan Aunty Salma kuwa kin cuci.kanki Hudah sai kinyi nadama watarana zakice na gaya miki" Daga haka itama ta tashi ta bar palon Ni kuwa na lallaba na Shiga d'aki jikina da kasana na min mugun ciwo har lokacin banyi nadamar Wai abinda nayi ba a idona abinda nayi shine daidai. Bandaki na Shiga na tari ruwan zafi na Kara gasa kaina na daura alwala na fito na rama salollin dake kaina na kwanta ina tunanin abinda ya Shiga tsakanina da Habib zuciyata fes abinda ke dan ragemin nishadin bai wuce idan na tuna auren tsohon da zanyi ba. Sosai Aunty Salma da aunty bby Suka canja min washegari tsawa kawai suke daka min. Aunty bby ma kamar ta rufeni da duka sai aiki take sakani dan ta ga yanayin tafiyata ni kuwa na daure nake tafiyata yanda na saba. Karfe biyu masu gyaran jikin suka zo har daki Aunty bby ta jasu Ina jinta tana ce musu su had'a min turaren matsi da zan koma Kamar budurwa. Tana gama gaya musu ta fice waje tana dalla min harara. Sai da suka gama turarani suka had'a turaren matsin a cikin garwashin suka ce na zauna akan kujeran turaren ya shigeni sosai Cewa matar nayi naji zanyi zan cire kayana ne Ina bukatar privacy fita sukayi suka bar min dakin ni kuwa na koma gefe nayi zamana dan ba abinda zanyi dan Alhaji Idris ya ji dadi ni burina ma yagane bana tare da budurcina sabida ya zuciya ya sakeni. Da yamma masu wankin kai suka zo wanke min gashi expert ne da suka san Kan aikinsu dan Alhaji Idris ne ya turo su. Ni duk abinda ma ake zuciyata na wajen Habib banida burin kafin a daura auren nida Alhaji Idris mu Kara kebewa da habib dan yamin abinda ya tsayamin a kwakwalwa da zuciya. Ban samu wanan damar ba dan idon Aunty bby da Aunty Salma na kaina harara kawai ke Shiga tsakanina dasu kudi mai yawa Aunty bby ta sa ta karbo wani mitsitsin maganin matsi ta shigo har daki ta bani akan na matsa a jikina. Cikin borin kunya na saka mata kuka Ina nifa Ina nan da budurcina zargina kawai take. Wani mugun harara ta watsa min ta daka min tsawa na Shiga bandaki na rufo kofa tare da flushing din maganin bayan Yan mintina na fito daga bandakin. Tayi Tsaki ta fice daga dakin. Duk yanda naso na samu waya dan muyi waya da Habib ban samu ba daidai da Sammy da inteesar da aka san sune aminai na da suka zo korarsu Aunty bby tayi tace su suke zugani,ba iya su ba duk kawayena da ta san zamu iya kebbewa na karbi wayar a hannunsu hana su zuwa tayi. Ana saura kwana uku daurin Auren aka zo aka rangadamin jann lalle da baki. A lokacin na Kara tabbatar da babu gudu babu ja da baya Alhaji Idris zan aura Ina matashiya dani mai jini a jika zan auri wanda zai iya jika dani duk irin buri da mafarkin na auri saurayi mu tarairayi juna na gwada duk irin soyayya dana gani na karanta ya tashi a banza Alhaji Idris zanje na aura da duk fitar numfashina da tsanarsa yake fita,taya zan iya rayuwar aure da Alhaji Idris taya Zan kwanta tsohon nan ya hayeni har ya biya min bukatata taya Zan iya hada bakina da Alhaji Idris da Sunan muyi kiss,Abunda ke mugun daga min hankali bai wuce wai Alhaji Idris ya kusanceni ba, abinda nasan dole zai kusanceni din tunda ga yanda yake rawar kafa a kaina. Ni macece Mai balain San kiss Ina zan kai wanan kakauran lebben Alhaji idrees din,tunanin nan da nayi ya Kara tayar min da hankali na tuno abunda ya shiga tsakanina da Habib da yanda Habib ya tafiyar dani ya kaini duniyar da idan na tuna nake Jin Ina ma dawwama mu kayi a haka iya lebbensa Mai taushi da dumi idan na tuna sai na ji tsigar jikina ya tashi,ko a yanzu da nake tunaninsa har naji na rasa nutsuwata Habib ya bud'e min wani Abu da zai wuya na iya mantawa ya bude min Ido da kwadaituwa da na Kara tsintar kaina a wanan yanayin dashi,wane hanya zan bi wajen kashe Aurena na komawa Habib na samu cikar burina. Sosai na hau tunanin tarin kwandon rashin mutunci da zanyi wa Alhaji Idris da zai saka ya zuciya ya sakeni. Bansan mai yasa maganar Aunty Bby ya tsayamin a rai da tace ko na kashe aurena Habib bazai gani da mutunci ba nidai nasan Habib na Sona abune mawuyaci ya yaudareni ko ya juyamin baya abinda zai saka haka bai wuce ace Alhaji Idris ya riga shi sanina ba amma tunda ya riga Alhaji Idris karbe mutuncina bana jin zai juyamin baya idan na samu Alhaji Idris ya sakeni,ni sai nama yi abinda Alhaji Idris zaiji ya tsaneni ya sakeni. Yanda naga Yan gidanmu sun hade kai bama sa bi ta kaina yasa na saukar da kaina na ajiye taurin kai na basu hadin Kai aka fara shagulgulan biki duk Inda aka zauna Hirar haduwar gidana kawai ake yi. Masu kwalliya har gida suka zo suka shirya ni sukayi min ado da wani irin Kaya suka doramin alkayyaba gwal din jikina kawai zaiyi miliyan biyu. Fuskata kawai zaka kalla kasan nayi bankwana da wani abu wai shi farin ciki. A haka Aunty bby da Aunty Salma suka Sakani a tsakiya akai kaimu katon hall din da aka Kama dan ayi kamun. Ana zaunar dani manyan manyan Jeep suka hau shigowa. Nidai Ina zaune bin mutane kawai nake da kallo. Dangin Alhaji Idris ne suka zo cikin Shigar kasaita har da matar sarki yayar Alhaji Idris Hajiya Shafa sai washe baki take da gani ba karamin murna take da auren da zaiyi ba suna isowa wajena suka hau rungumeni, hannayena Hajiya Shafa ta ruko ta damka min wani karamin akwati tana "Allah ya Miki albarka bazaki yi nadamar Auren Alhaji ba insha Allahu" Daga haka ta saki hannuna Ta d'auko turare daga Jakarta ta hau fesa min ana sakin gud'a kudi kuwa Kamar ba'a San ciwonsu ba sai watsamin suke. Bandir din kudi kawai dangin Alhaji Idris suka ringa ajiyemin a cinyata. Wasu Kuma irin akwatin da Hajiya Shafa ta bani suka ringa ajiyemin a cinya. Aunty bby wani akwati ta d'auko ta kwashi lodin kudin ta zuba a akwati da kananan akwatunan ta rufe ta rungume a kirjin ta dan dukiya ne Mai yawa a akwatin. Ni kaina har ciwo yake da kidan dake tashi,duk yan gidanmu sai washe baki suke suma suka saje da yan uwan Alhaji Idris suma sai walwali suke naso ace Habib na aura suke wanan farinciki Yan makarantar mu kuwa har wayanda bana hulda dasu sai da suka zo duk wacce tazo kusa dani sai tace min dama itace ni nayi goshi. Bakin ciki yasa bama na iya musu magana halan basu san tsoho zan aura ba baa gama ba sai wajen takwas na dare aka fara tafiya. Ni kuwa cewa Aunty bby nayi kaina ciwo yake inaso na tafi gida. Cemun tayi Alhaji Idris ya kirata yace mata shi zai zo ya maidani. Ba yanda zanyi haka na zauna Ina jera tsaki har Alhaji Idris ya karaso a wani sabon mota dalelliya. Aunty bby ce ta rik'e min hannu muka yi wajen motar da isar mu driver ya fito ya bud'e min gidan baya na shige dana ga Aunty bby ta had'e rai. Kamshi da sanyin ne ya fara ratsani na lume a cikin kujerar,hade rai nayi da naga gefena Alhaji Idris ne ta gefen Ido naga Shigar da yayi fararren kaya yasa sai walwali yake bai saka hula ba sai dan gyaran gashi da yayi har da dan saje ya Ajiye baiji kunya ba. Bakin cikin yasa naja dogon tsaki na Kara mannewa da jikin motar. Kallona kawai yake bai ce komai ba ni kuwa na Kara Jan tsaki.ganin yak'i magana yasa na fara magana Ina "tsofai tsofai da mutum ya dage sai ya auri budurwa tsabar budurwar zuciya wlh tunda aka dage sai an aureni wlh sai nayi rashin mutunci" Jira nake ya tankani na yarfashi a gaban driver na sosaka masa ashar ni burina kawai na ga ya zuciya ya fasa auren nawa sai dai haka ya manna min hauka yana ta sakin murmushi har muka iso k'ofar Gida. Tsaki na Kara ja na kai hannu dan na bud'e motar sai naga wajen a shafe yake ba kamar irin motar da nasani ba. "Dalla Mallam a bud'e min kofa zan fita" Na karashe tare da dalla Mai harara. Murmushi ya kara yi kafin yayi magana naga driver ya fita waje,ya barmu a motar,tsawa na Kara daka masa akan ya bud'e min zan fita kusa dani ya matso ya kawo hannunsa zai rikemin hannu na kai wa hannunsa duka Ina "karka sake ka tab'ani wlh na tsaneka Idris tunda har ka rabani da masoyina da nake kauna wlh Kai ma sai na hanaka farincki a rayuwarka ka bude min nace ka daina matsowa kusa dani" Bai bar matsowa kusa dani ba har sai da ya hadeni da jikin motar ya rik'e hannayena biyu ya kawo bakinsa cikin nawa na runtse idona tare da kau da kaina Ina zunduma masa ashar. A gefen wuyana ya sakar min bakinsa dana ji kamar wuta ya saka min duk yanda naso na kwace kasa wa nayi hannuna cikin nasa haka ya bi jikina yana shinshinawa Kamar tsohon mayye ya maida bakinsa kunnena ya ringa sakar min numfarfashi inajin kamar na mutu dan bakin ciki, "Ina sanki Hudah wlh duk abinda zaki min dan naji haushinki bazan ji ba sabida ba abinda zakiyi naga bakinki san da nake miki ba wasa bane kiyi hakuri nasan kiyayyar nan da kike min na dan lokaci ne a hankali zan koya miki yanda zaki soni" Kiss ya Kara sakarmin a kumatu Kafin a hankali ya cika min hannu na juyo a fusace na tofa masa yawu Ina masa Allah ya isa bai kulani ba yace min "Sai da safe bbyna na bud'e miki k'ofar. Yasa wani farin kyalle Yana goge yawun dana tofa masa. Fita nayi daga Motar na shige gida da sauri Ina Shiga d'aki na cire duk kayan jikina na fada bandaki na hau dirzar jikina duk inda nasan ya tab'a a jikina wankewa kawai nake taya ma zan iya hada jiki da Alhaji Idris kukan bakin ciki na fashe dashi a haka na Kara fitowa daga bandaki . Har zan daura alwala naga alamar period dina yazo wani irin sanyi naji a zuciyata atleast zaa kaini gidan tsohon nan Ina period babu yanda zaa ayi ya tab'ani duk da nasan bazan dawwama Ina period ba. Hidimar biki ne ya daukewa su Aunty bby hankali a kaina Yan matan da danginmu Suka cike d'akin da nake ciki. Akwai wata Yar uwar mu Zainab saa ta ce a gefena ta zauna tana ta Hira da Saurayinta tana ta kashe Masa murya har da rungume pillow. Shagala nayi ina kallonta Inda naji zuciyata tamun nauyi dana tuna nima haka muka sha soyayya da Habib amma k'arfi da yaji iyayena suka rabamu, soyaya na burge ni a rayuwata hawayen daya zubomin na share da bayan hannuna. kewan habib da mugun san shi na tasomin. Karamar wayarta da ta ajiye a gefenta na dauka. Na saka lambar Habib take kuwa ya fara ringing. Na Kara wayar a kunnena kirjina na bugawa da mugun san shi, muryarsa daya daki dodon kunne na yasa na lumshe idona hawaye na Kara zubomin. Shiru nayi banyi magana ba sabida kukan daya tahomin. "Bby kece"? Mik'ewa nayi na fada bandaki na kulle tare da sakar Masa kuka "Bby please daina kukan nan ki barni naji da abinda ke damuna Ina cikin kallon hotunanki Kika kirani I missed you" "Jibi zaa daura Aurena da Alhaji Idris Habib inaso na Kara ganinka Kafin a daura auren nan" "Toh ya zaayi mu hadu naga kamar gidan naku a cike yake baby taya zaki fito baa ganki ba" "Nidai kazo zan san yanda zanyi na fito" "Ina zo zan kira ta wayar nan kinji gani nan zuwa" Kashe wayar nayi na fito daga bandakin na zauna a gefen Zainab har lokacin bata gama wayar ta ba sai dana ce dan Allah ta kashe wayar nan magana zamuyi. Kashe wayar tayi tana "amarya kin s ha kamshi ya akayi" Hannunta na ruko Ina "Zainab Wanda kike waya dashi kina San shi ko"? "Kai kikace so ai kin rage min Ina mugun kaunarsa Hudah whuuuuh bazaki gane irin san da nake wa Faisal ba" Tace tana rungume wayarta a kirjinta. Murmushin yak'e nayi nace "Haka nakesan Habib su Abba suka rabamu tiryan tiryan na fara bata labarin irin soyaya da muke da Habib da yanda su Abba suka rabamu na Kara da "tunda sun min fin k'arfi ba yanda zanyi dole na hakura na musu biyayya inaso nayi Sallama da Habib Zainab dan Allah inaso ki taimaka min na fita wajensa yanda su mami ba zasu gane na fita ba nasan zaki fahimci Abunda nake ji a Zuciyata" Tausayina na gani a idon Zainab sosai ta mik'e ta fita waje tana dawowa tace"na gano su Mami suna can daki idan yazo sai mu fita. Kamar tamun bushara da gidan Aljanna haka naji jiki na rawa na zura doguwar riga na yafa mayafi adaidai lokacin kiransa ya shigo wayar zainab na d'aga yacemin Yana ta bayan gidanmu. Zainab sai data Kara lekawa har waje ta tabbatar da ba kowa cikin sand'a muka fice Ina dan wuce gidanmu na diba a guje nayi bayan gidanmu nagane inda ya tsaya baa fiye wucewa ta wajen ba. Zainab itama da sauri ta ringa bina. Habib na jingine a jikin bango yayi parking din lifan dinsa. Aguje naje na rungumeshi ya kankameni na fashe da kuka Ina cusa fuskata a kirjinsa Ina Jin inama mu dawwama haka ba abinda zai sake rabamu. Zainab da ya ga ta nufo mu yasa ya fara k'ok'arin rabani da jikinsa dan bai San tare muke ba, ni kuwa sai kara shigewa nake jikinsa Ina kankame shi "Bazan iya auren Alhaji Idris ba Habib dan Allah mu gudu" 9/9/21, 9:05 AM - Buhainat: *🌺🌺HUDAH*🍀🍀 *NA SADNAF* ®? *_PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_* _{We Don't just entertain nd educate we also touch the heat of readers P.M.L}💪🏻_ *Free Novel 11* Yanda ya kaini gida jiya haka ma yau ya kaini sai dai bai yi yunk'urin tab'ani ba kamar Jiya sai love you daya ce daya sa naji Kamar na wawanke shi da mari naja tsaki na shige gida. A ranar ma a wayar zainab mu kayi ta waya Inda Habib ke cemin zaije daurin Auren ko Allah zai saka wani abu ya faru Alhaji Idris yace ya fasa auren a daura dashi. Iya maganar nan kawai da yayi yasa na hau addua Allah ya juyar da lamarin daurin Auren ya koma Kan Habib nasan sai na kusa hauka dan murna. Shigowar da Mami dasu Aunty Khadija,bby Salma da aunty Aisha suka yi d'akin yasa na kashe wayar da Sauri A tsakiyarsu suka sakani suka hau min waazin zaman aure. Jinsu kawai nake mami har da kukanta wai Allah yamin albarka sun san sun min ba daidai ba Amma insha Allahu biyayya dana musu bazan yi nadama ba,ta hau lissafamin yan uwansu da Alhaji Idris ya taimakawa duk ta silata ta Kara da ita tasan idan Alhaji Idris ya ci govnor zasu ji dadi. Nidai jinsu kawai nake har suka gama min waazin Suka tashi suka tafi. Bakin cikin gobe uwar haka an daura min aure da tsoho kila ma har an kaini yasa na fashe da kuka. Haka naci kukana na koshi bansan lokacin da bacci yayi awon gaba dani ba. Tunda gari ya waye zuciyata ke cike da mugun bakin ciki. Har wani zazzabi naji ya rufeni. Zainab kuwa guduwa tayi daga d'akin dan kawai Kar na sake waya da Habib Karfe goma aka fara shirin tafiya daurin aure Dak'yar aunty bby ta saka nayi wanka na shirya da aka zomin kwalliya kuwa na tubure bazaa min ba kukan da nasaka musu yasa suka kyalleni dan sun san duk haukan da zanyi yau dai zaa daura auren a kaini. Haka na kwanta lamo kirjina na bugawa da mugun tsanar tsoho da zaa aura min. Karfe Sha daya daidai aka daura auren Hudah da Alhaji Idris akan Sadaki Dubu dari biyar Habib dake can gefe kuwa ya runtsa idonsa Yana "shikenan na rasaki Hudah" Alhaji idris kuwa washe baki kawai yake Yana gaisawa da mutane mauzu kuwa sai raban alewa yake da goro Yana zuwa Kan Habib kunya ta kama shi a daidai lokacin da Alhaji Idris yake gaisawa da wani abokinsa dake gefen Habib. Ido suka had'a da Habib. Take Alhaji Idris ya gane fuskarsa tuni yanda yaga sunyi a gabansa ya fado Masa zuciyarsa ta hau nauyi sabida kishi,amma wani barin zuciyarsa sai yake ganin kamar bai kyauta musu ba ko shi akayiwa haka bazai ji dadi ba. Hannu ya mik'awa Habib,Habib kamar bazai bashi hannu ba Kuma ya bashi hannu sukayi musabiha Habib yace mishi Allah ya Sanya alheri yayi waje. Alhaji idris yabishi a baya. Tsayar dashi Alhaji Idris yayi Habib ya juyo yana kallonsa "Kayi hakuri dan saurayi Allah ya riga da ya tsara Hudah ba matarka bace matata ce nasan ban kyauta ba da nazo neman aurenta alhalin ka riga da ka Kai har lefe karka ga laifina dan kaddarar mu ba a hannunmu take ba kana naka ne Allah na nashi Allah yayi zaku Dade da ita Kuna soyaya batare da ka Aureta ba ni Kuma da ban Dade da saninta ba ni zan aureta kayi hakuri kaji" "Ba komai" Habib yace Yana k'ok'arin juyawa ya tafi Alhaji Idris ya Kara tsayar dashi ya nufi wajen motarsa ya bud'e. Bayan minti biyar ya dawo wajen Habib hannunsa d'auke da cheque ya mik'awa Habib Yana "Ga miliyan biyar ka ja jari Allah ya baka wacce tafi Hudah" Habib sakin baki yayi Yana kallon cheque din hannunsa na rawa ya karba Alhaji Idris kuwa ya juya yayi tafiyarsa. Habib kamar ya taka rawa sabida tsabar murna kyautar kudin da Alhaji Idris din ya bashi atleast ya rage zafin rasa Hudah. Hannu na dora a kaina a lokacin da aka sanar dani an daura Aurena dana Alhaji Idris ihu kawai nake Ina birgima ba Wanda yabi ta Kaina. Kamar an jefani a wuta haka na ringa ji Su Mami kuwa shagalinsu Suka cigaba da yi. Abba shima yazo har d'akin yamin naseeha ya Kara da nabi Alhaji Idris sau da kafa wlh idan ban rik'e aurena da kyau ba bazai yafe min ba. Lokaci har wani gudu yake a ranar. Karfe biyar daidai motocin d'aukar amarya suka fara layi a k'ofar gidanmu. Inaji Ina gani su aunty Salma suka shiryani suka nada mun lafayya aka kaini gabansu Mami da Abba suka karamin fada aka fito dani kuka kawai nake zuciyata Kamar ta fito dan bak'in ciki. Gidan da aka kaini irin gidajen manyan masu kudin nan duk wayewarka sai ka zuba kauyanci. Nidai fuskata na rufe har suka kaini d'akin da suka ce shine nawa. Ina Jin yanda Yan Mata ke zuba hotuna suna Adduar Allah ya saka su a danshina Daya Bayan daya aka fara watsewa har sai da ya Zama gidan ba kowa,ya rage daga Aunty Salma sai Aunty Aisha. Rarrashina kawai suke suna bani baki bakinciki da nake ciki bai bari na ce musu komai ba har Suka tafi ya rage dagani sai Mai gadin gidan. Kwanciya kawai nayi Ina tunanin rayuwar da zan fara a gidan tsohon da ko ganinsa bana so nayi ko ya Habib yake ji yanzu. Hannuna na tusa a jakar da aka biyoni dashi na dauko shinkafar beran da na siya na adana, na Kara d'auko kaiffan karamin wuk'ar da musamman na aiki almajiri ya siyomin a kasan pillona na ajiye wuk'ar Na maida shinkafar beran cikin Jakata. Takun tafiyar da naji yasa gabana ya hau fad'uwa na zubawa k'ofar d'akin Ido. Alhaji idris ne ya shigo cikin Sallama Yana sanye da blue shadda sai kyalli yake hannunsa d'auke da manyan ledoji sai washe baki yake "Bbyna amaryata Yar lelena" Yace Yana nufo inda nake a zaune,tuni naji shaidan na rayya min na zaro wuk'ar kawai na caka masa inyaso nayi karyar shigowa akayi aka kashe shi Hannuna nasa a karkashin pillow a lokacin daya dosoni yana zama a gefena na zaro wuk'ar cikin zafin nama........... "Anan na kawo karshen free pages mai San cigabansa ya turo 300 ta 2029764071 First bank har yanzu bamu zo tsakiyar labarin ba dan akwai cakwakiya ba kadan ba acikin Novel din Hudah ga Wanda bashida account zai iya turo da katin mtn ta wnaan layin 08033719070. Wai Ina masoyan sadnaf ne a fito a nuna min kauna idan har ana kaunata kamar yanda akace ya Kamata ayi supporting dina ta hanyar siyan wannan novel din nawa😃😃 bana Allah ya Isa akan novel Amma Ina rokon duk wacce ta siya Kar ta min sharing duk da nasan siyan da kikayi tamkar ya zama nakine Amma a taimaka Kar ayi sharing a kashemin kasuwa😃 Taya zamu tallafi juna idan ana kashewa mutum kasuwa wlh wlh Zan iya sakaki kyauta idan na tabbatar da kudin ne bakidashi bawai kina kyashin na karu dake bane sanan idan Kika siya kina so ki turawa wayanda kikeso,ki bani lamabrsu wlh Allah Zan saka su a kyauta batare da sun bada ko sisi ba akan dai a tura novels din grp ngd masoyana karku manta sadnaf Bata da burin daya wuce ta faranta muku Kuma ku daure ku faranta mata ngd A lokacin da nake rubuta labarin Naga ta kaina Mutane sun Kai ashriin da suka bani labari na rubuta da abin ya faru dasu a gaske labarai kala kala wasu shigen labarin naeema wasu Kuma gashi nan ne dai a cikin labaran da aka bani akwai labarin Hudah akwai na wata baiwar Allah da insha Allahu idan na Gama Hudah Zan rubuta shi, labarin Hudah a gaske ya faru sai dai Dan labarin ya tafi daidai na Kara ficton sosai,bada kanta ga Habib gaske ne,rayuwar da tayi ma a gidan mijinta gaske ne wasu Abubuwan kawai na rage na Kara Dan labarin ya tafi daidai dafatan na amsa tambayar da ake yawan yimin. Karku.manta labarin Billy galadanci Gamo shima labarine mai dadi da zaka so ka karanta,idan biyun kake so biya 500 ta acct din sama idan daya ne dari uku idan vip ne na novels biyun dari 800 Yan VIP xasu na samun post sau biyu a rana insha Allahu🤝🤝🤝🤝🤝🤝🤝🤝🤝🤝 9/9/21, 9:06 AM - Buhainat: HUD Kafin wuk'ar ta sauka jikinsa ya tari wuk'ar cikin zafin nama hakane yasa wuk'ar ta yanke Masa hannu. Ba haka naso ba naso cikinsa na burmawa ya mutu sabida mugun tsanar da na masa "Na tsaneka idrees wlh bana sanka yanda nake Jin tsanarka a raina wlh zan iya kasheka, ka rabani da farinciki na sabida kana takamar kana da kudi duk ka siye dangina har sai da na rasa mai goya min baya na auri habib, na gama tsara rayuwata da Habib kazo ka ruguza komai, wlh tunda ka dage ka aureni sai na zame maka masifa da balai idan kayi gigin tab'a ni Kuma sai na rabaka da numfashinka" Nace Ina hucci tare da jifansa da mugun kallo. Tunda na san shi sai a yau naga nayi Abunda ya b'ata Masa rai hakan kuwa ya balain sanyaya min rai dan gani nake indai na Kai shi bango zai sakeni,ido kawai ya zuba min ba tare da ya damu da jinin dake zuba a a hannunsa ba Alhaji idrees kuwa wani irin abune ya tsaya Masa a kirji ba karamin mamaki Hudah ke bashi ba,yanzu kiyayyar da take Masa har ya kai ta caka mishi wuka,wanan baiyi ba sai ta had'a da mishi rashin kunya da girmansa da komai,a haife yasan ya haifi Hudah amma haka Hudah ta rufe Idonta take zuba masa Rashin kunya a gaskiya so bai masa adalci ba da Yana da iko da zuciyarsa da ya cire San Hudah ya huta,ko a yanzu baiji wani mugun haushinta ba,yakan tuna yanda mutane ke girmama shi Amma yau sabida so Yar cikinsa ke zuba Masa rashin kunya haka, Yanda zuciyarsa ke zugi baiji hannunsa da ta yanka na wanan zugin ba. Idonsa ya d'auke daga kallonta ya mik'e a hankali tare da d'auke wuk'ar da ta yanke shi yayi waje batare da ya Kara kallonta ba. Yana fita na zub'e a kasa cikin takaicin shareni da yayi naso ya tankani na zuba masa rashin mutunci. Haka na kwanta na ringa jera Tsaki ban Kara Jin motsinsa ba. Abubuwa ne suka hade min na farko bana Jin motsin kowa ga ba waya a hannuna tv jikin bangon ma bansan ya zan sarrafa shi ba,ga yunwa da nake ji dan rabona da naci abinci Wai na koshi tun muna tare da Habib ina cin abincine kawai dan Kar na mutu ko ulcer ya kamani. Kuka kawai na fashe dashi Ina tsinewa Alhaji Idris a kuntace nake jina komai baya min dadi. Agogon d'akin na kalla naga karfe goma na dare. Hakane yasa na mik'e na rage kayan jikina dan sunyi min nauyi gashi Ina dan jina a jike Ina bukatar na canja pad din jikina. K'ofar na nufa da zumar na kulle k'ofar sai dai k'ofar sam bansan ya ake kullewa ba,Tsaki na Kara yi na koma tsakiyar d'akin na cire kayana. Tangamemen wadrobe din dake jikin bango na nufa transparent ne duk kayan dake ciki ina ganin yanda aka jerasu Ga katon fitila a ciki daya haske kayan. Duk yanda naso na bud'e kasawa nayi da alama komai na gidan bansan ya ake sarrafa shi ba,duk haduwar gidan sam bai shigarmin Ido ba, A karshe sai haka na Shiga band'akin dake cikin d'akin shima sai danayi dagaske na iya bude k'ofar na shafe minti ashirin kafin nasan yanda ake taran ruwan. Shima band'akin akwai wajen da aka jera undies da towel har da su pad Ina gamawa na kintsa jikina na fesa turare na fito. Ina Jin cikina na kugin yunwa amma haka na kwanta rub da ciki da bathrobe din jikina. Hawaye kawai nake Ina tunanin Habib,abubuwa da yawa nake ayyanawa a raina inama naga habib ya shigo ta window ya zomin bansan mai yasa tunda muka San juna nake Jin wani mugun Sansa da shaawarsa kafin haka ya Shiga tsakaninmu duk bana Jin haka, yanda nakeji sai naga kamar Ina cikin Mata jarababbu,lumshe idona nayi dana tuna yanda muka rabu shekaranjiya har bakinsa nake ji a cikin nawa. Tunanin Habib shi ya d'ebbe min kewa bakincikin daya dankaremin a zuciya ya ragu. Alhaji idris yana fita daga d'akin ya nufi d'akinsa ransa a bala'in b'ace bandaki ya shige tare da sakarwa kansa ruwa ko damuwa baiyi da kayan dake jikinsa ba, gani yake hakan da yayi kawai zai saka yaji sanyi a zuciyarsa. Ya rasa mai yasa kaddararsa tazo masa a haka,baiyi soyayya a lokacin da yake matashi ba sai da ya manyanta bai Kamu da soyayyar manyan mata zawara da Kamar su sukayi kansu dan kyau ba sai Hudah Saar yarsa,Yana Jin ciwon duk rashin mutuncin da take masa ba yanda zaiyi ne kawai dan yana santa, yana iya kokarinsa wajen kai zuciyarsa nesa ne kawai Sabida San da yake Mata,bai tab'a San mutum kamar yanda yake San Hudah ba,a yanda yake jin santa gani yake zai iya Sadaukar da komai nashi dan kawai ya sameta,sai dai yayi rashin saa Hudah bata sanshi bata.kaunarsa a duk lokacin da ta furta masa kalmar tsana Kamar ya mutu dan bakin ciki haka yake ji. A yau da aka daura musu aure,har sallah yayi musamman ya Godewa Allah daya cika Masa burinsa ya auri wacce yake so kamar ya mutu,sai dai yau Hudah ce ta zo da wukarta dan kawai ta kashe shi dan tsanar da ta mishi,Hudah ta kasa gane cewar baa San ransa ya rabata da Habib ba,san da yake mata da halin da zai Shiga idan ya rasata yasa ya dage ya Aureta. A ranar da ta rungume habib Agaban idonsa ta sumbaceshi sai da ya kasa bacci a ranar dan kishi amma Hudah duk ta kasa gane irin san da yake mata. Abokanansa har mamakinsa suke da suka ga Yar yarinya daya kamu da santa duk da abokanan nasa da yake iya fadawa komai bai wuce su biyu ba su suka San irin wahalar da yake Sha a kanta,har haushinsa suke ji akan mai zai tsaya batawa kansa lokaci a wajen Hudah akwai matan da suka fi Hudah komai duk wacce yace Yana so a guje zaa bashi,abinda basu gane ba shine shi so ba ruwansa Wanda ya ga dama yake sawa ka so Koda bai cancanci ka so shi ba,Yana Jin kunyar yanda yake abin matasa wajen Sanya kananan Kaya saka alewa a baki aski da sauransu,amma duk sabida Hudah haka ya zubar da girmansa yake abin samari duk dan ya burgeta,Yana da mugun san goro tun ranar da tayi amai daya gwada kai bakinsa cikin nata ya daina cin goron har wankin hakori yaje aka masa, bai tab'a shaawar ya tab'a ta kafin ya Aureta ba tunda yaga ta rungume habib yayi tunanin kila soyayyar zamani sukeyi bari shima ya nuna mata zai iya sai gashi Hudah inya tabata da Allah ya isa take binsa tana nuna masa kyama bai san ya zaiyi da ita, Sanyin da ya fara dan shigarsa yasa ya kashe shower ya cire kayansa ya goge jikinsa ya d'aura alwala ya fito daga bandakin. Dan ruwan sanyin daya watsa yasa ya dan ji sanyi a zuciyarsa. Ya na fitowa ya nufi wajen da kayansa ke jere ya zura doguwar riga ya tadda sallah. Yaso Hudah ta bashi dama ya gwada mata irin Kaunar da yake mata a yau yaso Sallah nan tana daga bayansa ya mik'awa Allah godiyarsa ya dafa kanta yayi addua sai dai Kash Hudah taki bashi wanan hadin kan Yana santa yana so yaga ya faranta Mata, Duk yanda yaso ya shareta batare da ya Kara zuwa d'akinta ba kasa wa yayi dan Yana zaune ne kawai hankalinsa na wajenta Tunanin kila bata saka komai a bakinta ba yasa ya Ajiye carbin hannunsa ya nufi d'akinta. Nayi nisa a tunanin Habib har murmushi nake ni kadai dana tuna kalmomin da ya ringa min a lokacin da naje gidansa, Bansan da shigowar Alhaji Idris ba sai ji nayi an ana shafamin Kai. Tuna Wanda nake gidansa yasa na mike a zabure tare da ja da baya. Inda ya tab'a a kaina na hau gogewa Ina "uban mai kazo nema wlh idan ma tunani kake Zan bari ka tab'ani ka yaudari kanka wlh Allah bazan tab'a bari ka tab'ani ba har na koma ga masoyina" Murmushi ya sakar min Yana "Bby tashi kisa Abu a cikinki kinji karki kwanta da yunwa" "Dalla mallam ka daina cemin bby Wai kai baka Jin kunya ne baba wlh Tallahi Abubuwan nan da kake yi kunya suke bani" Wani abune ya tokare min a kirji dana ga bai cemin komai ba illa mik'ewar da yayi ya d'auko plate dake d'auke da kaza da chips a gefe ya kawo min tsakiyar gadon Ya Ajiye ya koma ya d'auko robar lemo da kofi ya Ajiye a gefe Harararsa kawai nake ina Jin cikina na kugin yunwa "Gashi ki daure kici karki kwana da yunwa, BBY ba kyau zagin miji ki daina kinji, duk abinda zakiyi yanzu Allah zai rubuta Miki zunubi malaikun rahama su tsine miki ai nasan kinyi islamiyya duk kinsani bana so Allah yayi fushi dake ki daure ki ringa kiyaye maganar da zai na fitowa a bakinki,Hudah ba asan raina na kamu da sanki ba,Hudah da ace so na shawara da mutum wlh da ban bar zuciyata ta kamu da sanki ba, ya Kamata ki ringa sasauta irin kiyayar da kike min ki daure ki rungumi kaddararki tamkar yanda na rungumi tawa kaddarar,dan ba babbar jarrabta da Allah yamin daya wuce sanki da Allah yasa min a zuciyata,Hudah idan kina min rashin mutunci da rashin kunya ne dan wai na sakeki am sorry ban aureki dan na sakeki ba komai zaki min kuwa,mutuwa ce kawai zata rabamu sai dai idan Allah ya kaddarta zamu rabun ki kwantar da hankalinki ki daina dagawa kanki hankali ki Huta gimbiyata sai da safe" Ya juya ya fara k'ok'arin barin d'akin Ni kuwa na Sha gabansa da Sauri tare da cakume Masa riga Ina "Wlh baka Isa ba idrees sai ka sakeni wlh ko numfashin kirki bana iya yi idan kana waje,Wlh sai ka sakeni na tsaneka bana sanka idan ka dage!!!!! Had'e bakina da yayi da nashi yasa na kasa cigaba da Magana na zaro idona waje kamar ya caka min wuk'a, yanda ya zuba min kakkauran lebbensa yasa nama kasa kwatar kaina ballantana ma na cijeshi. Gashi ya rik'e hannuna duka biyun da hannu daya dayan Kuma ya matse min Kai yanda bazan iya fusgewa ba sai wani hmm himm yake yana gurnani. Inaji Ina gani ya kaini har Kan gado ya cigaba da matsani gashi ko kiss din bai iya ba banda yawunsa daya cikemin baki hadiyewar da nayi yasa wani irin amai ya kwacemin da k'arfi hakane yasa ya sakeni da Sauri na hau amai kamar Zan amayar da kayan cikina...... *Yan albarka masu tsoron Allah da San manzon Allah,Dan Allah karku min sharing kunji en albarka*🤝🤝🤝 9/9/21, 12:58 PM - Buhainat: HUD Kasancewar ba komai a cikina yasa ban amayar da komai ba sai ruwa jikina sai rawa yake sabida yunwar data ci ta cinyeni, A banida kwarin na ringa tureshi daya dafa bayana Yana shafa ni tare da dan bubbuga bayana. Sai dana gama aman ya rik'e hannuna dan ya dagani na fusge ganin zan fadi yasa ya dagani cak ya dorani a saman gado,ya Shiga bandaki ya d'auko towel ya goge wajen da na b'ata. Ni kuwa a haka na ringa zabga Masa harara bai ma san inayi ba. Har tara yawu nake sabida kyankyamin abinda ya min a gaskiya an cutar dani yanzu a haka Alhaji Idris yake kiss kenan duk ya cikewa mutum baki da yawu takaici ne yasa na hau girgiza kai dana tuno bakin Habib da yanda yake kiss taya ma zan iya rayuwar Aure da Alhaji Idris wlh cutuwa zanyi. Rashin k'arfin jiki yasa ban tashi na bar masa kan gadon ba ya zauna a gefena Yana "bby yanzu sabida na hade bakina da naki kike amai?Lailai kiyayyar da kike min ta Kai kiyyaya amma Ina so ki saba da bakin nawa ki daina wahalar da kanki kina kwara amai,dan na karanci abinda kikeso ne shiyasa nakeso na ringa miki nima ba wai dan ya dameni ba" Banida karfin masa rashin mutunci shiyasa naja tsaki na kau da kaina. Kazar daya ajiye ya kawo gabana yunwar da nakeji yasa banyi wata wata ba na tofar da yawun daya cikemin baki akan towel din daya bari a kasa na saka hannu na na fara cin chips din. Ido kawai ya zuba min Yana zuba min murmushi da ke Kara fito da tsufa da muninsa nikuwa sai zabga mai harara nake. Sai da na cinye duka chips din na fara dan jina daidai ban tab'a kazar ba ina gama shan lemon daya hado dashi. Na fara k'ok'arin tashi na bar Kan gadon dan dgaske Ina zauna waje daya da Alhaji Idris numfashi har wuyan shak'a yake min sabida tsanar da na Masa. Kallon sa'an ubana a matsayin mijina yafi komai Kara min tsanarsa da takaicinsa. "Koma kiyi zamanki bar miki d'akin zanyi gimbiyata karki damu" Yace yana mik'ewa tare da bar min dakin. Kwanciya nayi bayan fitarsa zuciyata fal da tunanin irin zaman da zanyi da Alhaji Idris dan banga alamar zai rabu dani cikin sauki ba a karantar da na Masa Kamar zai jure duk wulakanci da zan Masa,haka na karar da daren cikin tunanin hanyar da zamu rabu har bacci yayi awon gaba dani cike da mafarkin Habib da na saka a raina. A mafarkin nawa Habib ne ya shigo d'akin nawa na tashi aguje naje na rungumeshi,bamuyi wata wata ba muka koma Kan gado Habib ya fara haukata min jiki da kaunarsa,hakane yasa na hau mayar mai da martani. Nauyin da na dan ji a kaina yasa na fara dan k'ok'arin bude idona still Ina Jin mutum a kaina Yana shinshina jikina,tunani nake ko mafarkin nawa ya zama.gaskiya ne hakane yasa na bud'e idona a hankali Alhaji Idris ne a kaina hannayena sakale a bayansa. Shi Kuma ya cusa kansa cikin kirjina hannayensa ma haka, wai Ashe mafarkin da nake da Habib Alhaji Idris ne. Wani mugun ihu na kwalla tare da kai Masa cizo kansa hakane yasa ya mirgina gefe idonsa jajjur da fitina Alhaji idris yana dawowa daga Massallaci ya nufi d'akin Hudah dan ya tasheta tayi sallah. Sai dai Yana zuwa yaga ta kankame jikinta tana wani mik'a hakane yasa ya fara Kare Mata kallo santa na Kara hud'a ko Ina a jikinsa,a idonsa ma idan tana bacci tafi kyau. Hannu ya kai ya shafa fuskarta kirjinta daya dan fito waje ya ringa fusgarsa hakane yasa ya Kai hannunsa ya shafa ganin bacci take yasa ya sunkuya ya kai musu kiss kamshin da jikinta keyi na gyaran da ta sha yasa yaji ya fara rasa nutsuwarsa hakane yasa ya ware hannayenta ya hau saman kanta abinda ya bashi mamaki kamar jira take ta kankame shi,hakane yasa ya hau shinshina jikinta Yana matsa kirjin ta, Ihun da ta saka da cizon da ta kaiwa kansa yasa ya mirgina gefe da Sauri Rigar jikina na gyara dan rabin kirjina a waje yake,Ina k'ok'arin Masa rashin kunya ya dakatar dani tare da mik'ewa tsaye Yana "zuwa nayi na tasheki dan karki makara sallah asuba,shigowar da nayi yasa naga kamar kina bukatata shiyasa na taba ki and idan Kika lura da Kika farka zaki ga ke Kika kankameni,dan Allah Hudah karki daga min hankali da sassafe nan tashi kiyi sallah Ina nan dawowa" Ban iya magana ba har ya fice daga d'akin. Kamar na shake kaina da kankame sa dana tashi naga nayi. Band'aki na Shiga nayi wanka nayi brush na fito, Sai dai wani bathrobe din na Kara sawa na fito dan bansan ya zan bud'e wadrobe din na dauko Kaya ba,gashi akwatunan ma bana so na taba su ballantana Alhaji Idris yayi tunanin ma san kayansa nake,iya kayana da nake hangowa a cikin drawer su zan saka murmushi na saki a lokacin da na ga har da kayan da Habib ya siyamin lokacin bikinsu Aunty Salma aka hadoni dasu, aikuwa su zan ta sawa Ina Jin dadi. Sai da na kara iya k'ok'arina dan naga na bud'e amma na kasa haka na koma gefen gadon na kwanta bakin ciki na kara rufeni. Ina nan a zaune naga ya shigo d'akin. Hannunsa d'auke da faranti. Sakin baki nayi Ina kallonsa da naga irin shigar da yayi 3qtr ya saka mai dan fadi iya gwiwa sai armless kalar 3qtr rigar ta balain matse cikinsa hakane yasa yayi Kama da mai ciki,sai bulbula kamshi yake. Abun Yara da yake yi ne yake Kara saka min tsanarsa taya tsoho zai ringa Shigar kananan Kaya,kamar Abba fa yayi irin wanan Shigar ne, Kallon da nake masa yasa ya sakarmin murmushi Yana "Na miki kyau kenan bbyna wanan kallo haka dama dan ke nayi kwalliyar" Mtssssssss naja dogon tsaki tare da kau da kaina dan wlh kallonsa ma idan inayi wani mugun haushinsa da tsanarsa ke Kara rufeni Farantin hannunsa ya ajiye a tsakiyar d'akin bai damu kananan maganganu da nake Ina zuba tsaki ba ya hau had'a tea a kofin daya shigo dashi duk da ban kula shi ba cewa yake "Na iya girki bbyna da kaina na soya dankalin nan Ina san girki a rayuwata dan ko maman yan biyu Ina yawan tayata da girki idan Ina yi ma su hassan haka zasu tamin dariya wai abbansu na girki" "Ai dole su maka dariya sabida kallon mahaukaci suke maka kana tsoho kana abin Yan daudu da Yara " Da alama kalmar ta dakeshi dan tsayawa yayi cak Yana kallona. Ni kuwa na juya idona cikin farinciki Ina "Idan kaji haushi ka sakeni baba naje na auri santallen saurayi mai jini a jika wlh sanka ne bana yi ya Kamata ka gane bazaka tab'a samun farinciki ta bangarena ba,a matsayinka na babba Kamata yayi kaci girma ka hakura da san da kake ikirarin kana min ka barni na auri daidai ni kamin tsufa wlh bazan iya hakura na zauna da Kai na cutu ba ka sakeni" "Hudah ni kike cewa mahaukaci"? Ya mik'e Yana nufar wajena Ko dar banji da yanda ya taho wajena ransa a b'ace ba burina ma ya karaso ya dakeni ya zuciya ya sakeni "Naga alamar sai na rabaki da abinda kike takama dashi zaki Shiga hankalinki" Kafin na ankara ya jawoni da k'arfi jikinsa ruk'o yamin ba na Wasa ba da hannu daya ya cire bathrobe din jikina yayi wulli dashi. Na saki ihu Ina k'ok'arin kwace kaina dan na Kare kirjina ba komai a jikina sai paint. Ashar na dura Masa,ya d'aukeni da Marin daya sa na fara ganin stars kafin na dawo daidai ya jefani akan gado ya danne ni.... Vip ku tuna bakuda yawa idan page dinan ya fita wlh nasan kunne kuji tsoron Allah karku min sharing kasowa dan uwanka abinda kasowa kanka fitar min da novel kamar Kuna kashemin kasuwa ne karku manta wlh Tallahi da yawa ba wai dan basuda shi yasa basa siya kawai suna kyashin su bada kudin su siya ne Taya Zaa tallafi juna idan ana haka Allah ya Baku ikon rik'e Amana Sai daddare idan har vip ya fara fita Zan daina posting na dawo muku da canjjnku that is ma idan akwai 9/10/21, 5:49 PM - Buhainat: *HUD* "Duk yanda naso nayi k'ok'awa dashi kasawa nayi dan karfina da nashi ba daya bane waje daya ya had'e hannayena yayi amfani da dayan hannun ya fara kicin kicin cire min wando ihu nake Ina "wlh banida tsarki ka duba ka gani, haramune fa neman mace tana cikin jinin haila" Bai kulani ba jikinsa sai rawa yake sabida b'acin rai daga yanda ya rik'eni nasan da ace Ina da tsarki kaca kaca zai min, Cak ya tsaya a lokacin da hannunsa ya Kai Kan pad din dana saka sai a lokacin ya dan dagani,still hannuna biyun a rike a hannunsa, Naga ya ja wandon nawa ya lek'a sakarmin yayi tare da Jan dogon tsaki. Ni kuwa wani irin ajiyar zuciya na saki sabida daganin da yayi mugun nauyine dashi. Ido da ya zubomin yasa na harareshi Ina "sakarmin hannu" A madadin ya sakar min hannu Kara hayewa ruwan cikina yayi ya hau matsani da k'arfi, kirjina kuwa da mugunta ya ringa matse su. Ya dosoni da bakinsa Ni kuwa na fara girgiza kaina dan nikam hade bakin mu da yake na daga min hankali. Da Karfin tuwo ya hade bakin mu na runtse Idona tamkar dai jiya haka ya ringa taramin miyau Kamar ya cinye min lebbe sai daya gaji dan kansa ya kyalleni na mike da Sauri na tofar da yawun daya cika min baki na fara kakarin amai. Tashi yayi tsaye har lokacin fuskarsa a had'e sai dana gama kakarin amai na dago Ina kallonsa tare da maida numfashi Ina ta goge bakina da hannu biyu bayan na jawo bargo na rufe jikina. "Hudah ni mijinki ne,ko baki girmama ni ba, ya Kamata ki dubi shekaruna ki girmama ni dan Ina sanki bashi yake nufin zaki ringa gaya min duk maganar daya fito daga bakinki ba ni zaki kalla ki cewa mahaukaci,hmm yace Ya girgiza Kai "Karki Kara min rashin kunya Hudah bakya sona amma Allah ya kaddarta nine mijinki, na dade da sanin ba kida kunya tunda har a gaban Idona kika rungume saurayi da kanki kika hade bakinku saurayin da ba a daura miki aure dashi ba,amma ni dan na tab'aki sai ki hau kakarin amai daga Yau karna sake Jin kin Kira sunan saurayinki karki Kara wlh duk ranar da Kika Kara Zan baki mamaki karki ga Ina lallab'a ki,ga abincin karyawarki nan idan kin ga dama kici" Daga haka ya juya ya fice daga dakin. Haka kawai na tsinci kaina da shakarsa ban taba tunanin Yana da Zuciya haka ba Allah ya Isa nayita jera Masa a zuciyata har yanzu kumatuna Yana min zugi da marin da yamin. Ina k'ok'arin mik'ewa tsaye naga ya Kara dawowa d'akin bai kalli Inda nake ba ya nufi wajen drawer ya danna wani waje Naga drawer ya zuge a hankali daga haka ya Kara juyawa ya fice daga d'akin Mamakine ya rufeni dana ga yagane kasa bud'e drawer nayi. Mik'ewa nayi na fada band'akin na Kara durzar jikina na wanke bakina na fito ko mai ban shafa ba na nufi wajen drawer na zaro atamfar da habib ya siyamin na zura a jikina na koma Inda ya ajiye farantin na dauki shayin na fara Sha a hankali Ina had'awa da soyayyen chips da ferfesun ko kad'an ban yarda shi ya girka ba nasan ordering yayi. Ina gama ci na koma kan dogon kujera dake dakin na zauna. Ni kam gidan Alhaji Idris ya isheni ba Wanda zanyi hira dashi naji dadi,ba waya a hannuna ban iya kunna tv ba ballantana ya debe min kewar tunanin da nakeyi. Kwana daya kawai da nayi a gidansa gani nake kamar na shekara a kulle,abinda yanzu ya fara dan daga min hankali bai wuce na samu tsarki ya tab'ani ba ko kad'an bana so Alhaji Idris ya tab'ani,duk da kasan raina so nake ya tab'anin ya jini a bud'e ya tambayeni dalili nace Masa Habib na mallakawa kaina na lura yana da kishi idan na Fadi haka kishi na iya sawa ya sakeni. Sai dai Ina tsoron na barshi ma ya kusanceni tsautsayi yasa na dau ciki,ni da nakeso na bar gidansu da wuri, Allah ma ya kiyayye na hada zuria da Alhaji Idris. Darsa wanan darsa wancan yasa duk zaman d'akin ya gundureni na mike na fara sintiri a d'akin. A garin sintiri idona ya fada kan akwatin da Aunty salma ta biyoni dashi da sunan kyautatikan dana samu ne a bikin Suka biyoni dashi dan bai Kamata a tab'a min ba,a gaban idona dai naga ta d'au wrapper dari biyar biyar tana ta d'au rabonta. Tsintar kaina nayi da nufar wajen akwatin dan naga abubuwan dake ciki,kananan akwatin Nan da aka bani kawai nakeso na bud'e naga mene a ciki. Sauke akwatin nayi kasa dan Yana Kan akwatunan lefen da har yanzu bansan kalarsu ba ko kayan da aka tilasta min nasa bansani ba a cikin akwatin aka d'auko ko ba a cikin akwatin ba. Ina bud'ewa Naga bandir din kudine zasuyi takwas,dan dari biyu guda uku dari guda biyu,sai dari biyar guda biyu sai dubu guda daya. Duk dangin Alhaji Idris ne Suka had'a min lokacine kamu Kananan akwatin nan guda biyar ne kowane d'auke yake da dan maidaidacin zoben gwal. Akwati dayane mai dauke da set din sarka da dan kunne har da zobe tuni na gane shine akwatin da Hajiya Shafa yayar Alhaji Idris ta bani. Tsaki nayi na mayar dan duk basu burgeni ba har na fara k'ok'arin mayarwa wani tunani ya fad'omin Mai zai hana na boye akwatin nan idan Allah yasa Alhaji Idris ya sakeni sai na bawa Habib nasan da kudin da kudin gwalagwalan zai isa ya juya yayi wani Abu. Ko ba iya wanan ba duk wani abu Mai tsada dana san zai kawo kudi na dauka na boye duk zai mana amfani nida Habib,har katon sarkan da aka sakamin ranar kamu zan hada dashi nasan Habib zaiji dadi. Da wanan tunanin na saki murmushi Kamar har Alhaji Idris din ya sakeni. Rufe akwatin nayi na fara k'ok'arin mik'ewa dan na koma Kan kujera na zauna sai gashi ya shigo cikin Shigar manyan Kaya ya karya hula,wanan Karin har da babbar riga yasa hakane yasa naga ya Kara tsofewa yayi wani himmm tumbinsa yayi balance. D'auke idona nayi daga kallonsa har Zan harareshi na tuna kashedin da yamin naji zafin marin da yamin haka yasa ban gwada yin komai ba har ya iso gabana Ya zuba min ido, ni kuwa na Kara hade fuskata tare da sunkuyar da Kai. Alhaji idris kuwa tozali da ya Kara yi da ita yasa ya manta duk b'acin ran daya fita dashi dazu shi kam bai san iirn san da yake mata ba. Matsowa yayi kusa dani na ja baya Ina "Dan Allah ka daina tab'ani" Janyoni yayi gabansa ya hadeni da jikinsa ni kuwa na fara k'ok'arin kwacewa sai dai rukon da yamin ba na wasa bane tumbinsa ya wani tokareni. "Hudah ki soni dan Allah Ina sanki wlh duk abinda kike so zan baki ki ajiye duk kiyayyar da kike min ki daure ki bani dama ki kwantar da hankalinki, na nuna miki soyayya wlh zan baki mamaki zanyi abinda ko saurayi bazai iya miki ba karki ga na manyanta wlh da kwarina nasan yawanci Kuna gudun auren irinmu ne sabida Kuna tunanin bazamu iya sauke muku hakkinku ba,amma nidai kam mata har hudu zan iya sauke musu hakkinsu,a matsayinki ta matashiya idan kina ganin akwai abinda ban iya ba zaki iya koya min ki samu lada kinji" Yace Yana Kara matseni tare da kai fuskarsa dokin wuyana ba karamin daurewa nayi ban sume dan bakin ciki ba, idan har zan bud'e baki nayi magana Abubuwan da zasu fito a bakina na iya sawa ya rufeni da duka shiyasa na zabi nayi shirun dan duk maganganun ma da yayi haushi suke bani. Ganin ya cire fuskarsa daga wuyana ya doso fuskata yasa na kau da kai da sauri na tsani bakin nan nasa wlh. Sakina yayi ya ja baya fuskarsa d'auke da murmushi yana "zan fita bazan Jima ba zan dawo akwai meeting da zamuyi akwai abinda kike bukata na taho miki dashi" Banza na bawa ajiyarsa kamar ba dani yake ba gajiya yayi da tambayata ya kyalleni ya juya ya nufi hanyar fita,tuna fitarsa na nufin barin ni kadai a gida Kamar mayya yasa nayi saurin cewa "Waya nake bukata sabida inaso nayi magana dasu mami" Dafe kansa yayi yana "Na manta wlh Aunty bby ta bani wayarki jiya bari na dauko miki ya fita waje da Sauri ni kuwa na daka tsalle cikin murna dan Yana bani habeeb zan fara Kira. Har na matsu ya kawo min wayar. Shigowar sa yasa nayi saurin hade raina Yana zuwa ya miko min wayar sabuwa Kar kirar Samsung sai d'aukar Ido ta ke. Karba nayi kamar ban damu ba yace "ga lambata na Miki saving idan kina bukatar wani abu ki kirani da katin a layin naki bari na kunna miki tv ya d'auke Miki kewa kafin na dawo dan bansani ba ko zan dade kafin na dawo. Ya nufi wajen tv ya kunna ya kai tashar Indian film sabida yaji labarin inaso a wajen su Aunty Aisha. "Bby na tafi ki Kara d'aukar course din soyaya da zamuyi dan na matsu ki samu tsarki saura kwana nawane"? Yace yana kashe min Ido, wayar dana samu yasa na daure na masa murmushi shi kuwa ya Kara washe baki har da huromin kiss ya juya Yana sai na dawo. Adduar ma mutuwa na masa Yana fita na saka lambar Habib cikin doki kamar na Shiga cikin wayar haka nakeji,tun bai daga ba na fara Jin sanyi a raina sai da na masa miscall uku kafin ya daga can kasan murya. Habib A ranar da Alhaji idrees ya bashi kyautar kudi kasa bacci yayi dan duk rayuwarsa bai tab'a rike Koda miliyan guda ba,dari biyar ma a hade bai tab'a samunsu ba,amma sai gashi dare daya Alhaji Idris ya mallaka masa har miliyan biyar sosai kudin daya samu ya rage Masa radadin rashin Hudah duk da ko sau daya bata bar zuciyarsa ba yana nan da santa da ya canja saloo daga lokacin da ya santa ya mace. Tuni ya fara tsara yanda zai tafiyar da rayuwarsa da kudaden da ya samu,abu daya ke damunsa,tunda yasan Hudah a matsayin ya mace yake fama da matsanacin shaawa dak'yar yake iya bacci haka kawai idan zai zauna ya tuna abinda yaji a lokacin da ya santa sai yaji hankalinsa ya balain tashi,Abun har ya kai idan shaawa ta motsa Masa baya iya bacci sai ya kalli hotunan Hudah ya danyi Wasa da jikinsa kafin ya Iya samun nutsuwa, tunani duniyar da Hudah ta Kai shi kansa yaji yana shaawar ya sadu da mace i dan gani yake yanda yaji Hudah haka sauran matan suke Ashe haka sx din keda dadi tuntuni baiyi aure ba,kullum sai yayi mafarki da Hudah kafin wani abu ya shiga tsakaninsu bai tab'a jin haka ba sai yanzu. Ko ranar da aka Kai Hudah kudin da Alhaji Idris ya bashi yasa ya rage Jin kishin taba Hudah da Alhaji zaiyi shi yasan Abu ne mawuyaci Alhaji Idris bai tab'a ta ba. Ko a yanzu mafarkin da yayi da Hudah yasa Masa tunanin abinda ya Shiga tsakaninsu Inda shaawa mai karfi ya rufeshi Kiran dake shigowa wayarsa yasa yasa ya d'auko wayar ganin bai San lambar ba yasa bai dauka ba nacin da aka cigaba da yi da kira yasa ya d'auka. Ga mamakinsa muryar Hudah ce ta daki dodon kunnensa jikinsa ya harba da k'arfi Yana. "Bby kece".......... Banda sharing dan Allah 9/11/21, 7:04 AM - Buhainat: HUD Muryarsa kawai da naji yasa tsigar jikina tashi abu ya tsirga min tunda ga kaina zuwa tafin k'afata "Nice" Nace a kasalance bakada lafiya ne naji muryarka haka? "Wlh tunaninki nake Kika kirani I missed you so much Hudah bazaki gane halin da nake ciki ba da rashinki Ajiyar zuciya ya sauke ya Kara kasa da murya yana "Hudah Alhaji ya tab'aki ko dan Allah gaya min gaskiya shima kin barshi yaji abinda naji ko"? "Aaa wlh ba Abunda ya Shiga tsakanina dashi habeeb kasan irin tsanar da na yiwa Alhaji Idris kuwa?Allah ne ya taimakeshi jiya da tuni na caka mishi wuka, wlh tsanar da na masa yasa nake ganin zan iya kashe shi" "Subhanallahi kisan kai Kuma Hudah taya zaki kashe shi dan kawai bakya san shi karki Kara dasa wanan tunanin a ranki" "Habib Alhaji Idris fa Yana da taurin kai wlh bazai yarda ya sakeni na dawo gareka cikin sauki ba har cemin yayi wai mutuwa ce zata rabamu,na masa rashin kunyar na zageshin duk a banza" "Kibi a hankali zaku rabun karki damu Ina nan Ina jiranki tashin hankalina bai wuce kewarki da nake ba har yanzu na kasa manta abinda ya Shiga tsakaninmu ko baccin kirki bana iya yi yanzu da ace ni na aureki da haka zan ta Jin dadin Amma sai dai Alhaji ya raba mu amma ba komai zan jiraki nasan sai Alhaji Idris ya tab'aki duk guje gujekin sai dai kawai na kai zuciyata nesa kila shi zai ma tayi da yawa ni kuwa sau daya kawai nayi,how long zai tayi kafin kifito nidai karki saki jikinki da yawa ya moreki ya gama kwashe abinda naji Kasa magana nayi Sabida yanda jikina ya mutu da alama duk abinda nakeji shima yake ji inama na iya tsuntsu nagani a gefensa inama inada damar da zamu sake kasancewa waje daya mu farantawa ran juna,dan tunanin kawai da nayi yasa naji wani irin fitinanan shaawa har sai da na kai ga matse k'afata. Dakyar na bud'e baki Ina "Ni nasan Alhaji Idris zai rabu dani idan ya gane ban kawo mutuncina gidansa ba,am ready na gaya masa Kai na bawa kaina sabida san da nake maka na karanci yana da kishi zai iya sakina Ina tsoron Kuma na yarda dashi na samu ciki" Ido Habib ya zaro da yaji mai tace taya zata cewa Alhaji Idris shi ta bawa kanta,mutumin da ya bashi kyautar miliyan biyar idan ta Fadi haka ta jawo Masa ya karbe kudin ko ya kulleshi fa "Aaa karki gaya masa haka Hudah so kike ya daureni kinsan kudinsa kuwa nidai kisan karyar da Zaki masa idan ya gane amma zancen ni Kika bawa budurcinki ai bai taso ba" "Wane karya zan Masa Kuma ya yarda dani ai yasan zamu iya aikata komai tunda yasan muna san juna yasan da Kai kadai nake muammalla ba abinda zai iya yi ma Habeeb,ko ya gane ko bai gane ba wlh sai ya rabu dani wlh ko kallon fuskarsa bana so nayi wlh yanda baka iya bacci haka nima gangan jikina ne kawai anan amma zuciyata na wajenka" Habib shi dai tsoron Kar Alhaji Idris ya zo ya rabashi da kudin daya bashi ko yasa a kulleshi yasa Masa dan tsoro yanzu idan yace Hudah tayi karyar wani ya karbe mutuncinta ba shi ba zata iya Masa wani fassarar. "Yanzu mai abin yi habeeb kayi shiru"? "Bby nidai kibi a hankali Kar ki jawo min dauri awajensa idan yaga kin dage da masa maganata zai iya yin komai kema kinsani ko dan ya nisantamu zai iya sawa a b'atar dani dan haka kibi komai a sannu ko shekara nawa zakiyi Zan jiraki I promise" "Shekara Habib har fatan shekaru kake min a gidan Alhaji Idris wlh ko kwana daya da nayi a gidansa jina nake kamar a kurkuku habeeb ko a yanzu ni kadai nasan azabtuwar da nake da rashin ganinka yanzu kana nufin har sai na fito zan ganka"? "Toh ya zamuyi Hudah kema kinsan matsawar ba rabuwa kukayi ba ba yanda zaayi mu had'u saukinta ma zamu ringa waya akai akai" "Wlh bazan iya ba habeeb koya na samu sarari zan so mu hadu ko dan naji sanyi a zuciyata Habeeb har tsoron irin san da nake ma nake wlh Allah Ina tsoron ka yaudareni Ina tsoron ka juyamin baya dan Allah ka rik'e min alkawari wlh kwanan nan zan fito muyi aure, na samo maka dan Abubuwan da zaka dan juya ka ja jari mu tsara rayuwar mu a saukeke" "Hudah is a promise zan jiraki abu daya ke damuna kewarki ai na gaya miki wlh haka kawai nakejin San kasancewa da ke a cikin wancan yanayin, Hudah bansani ba ko kingane mai nake nufi,na dandani abunda ya tsayamin a kwakwalwa ya hana ni sukuni wlh ban tab'a sx ba sai akanki gashi yanzu Kuma feeling ya dameni har dana sani nake da tab'a kin da nayi da bansan dadin abun ba Ina zaune lafiya" "Habib ka daure kayi hakuri zan dawo gareka yanda kake ji haka nake ji shiyasa nake jin Kamar bazan iya yarda da kowane namiji ba nidai idan an kwana biyu na samu sarari zan zo" "Ki rufamin asiri Hudah yanzu da aurenki fa" "I don't care habib akanka zan iya yin komai bansan mai yasa kake Jin tsoro ba" "Ba Wai kema bazan iya komai akanki bane mijinki zai iya komai har yayi affecting family na shine kawai tsorona kidai bi komai a hankali kinji baby" "Naji I missed you so much" Nace Ina Kara kankame kafana sabida abinda nake ji a jikina Take Muka hau musayan kalmomi masu zafi Muna imagination hirar da bamu tab'a irinsa ba irinsa kawai mukeyi,har sai da Habib yamun alamar ya samu nutsuwa mukayi Sallama akan zan sake kiransa idan Alhaji Idris bai dawo ba Nima yanda nake jin jikina yasa na nufi bandaki dan nayi wanka har kasan zuciyata nasan abinda nake aikatawa ba daidai bane nasan Abunda nake yi haramune amma bansan mai yasa na kasa danne zuciyata ba idona ya rufe da gane daidai da ba daidai ba burina kawai na bawa zuciyata abunda takeso,bazan iya rayuwa da Alhaji idris ba sam waya kawai da nayi da habeeb ya Saukar min da nutsuwa da sanyin zuciya Ina ga munga juna Cikin farinciki da annashuwa nayi wankana ganin na samu tsarki yasa nayi wankan tsarki na fito dan kwana uku nake period dama. Alwala azahar na daura na fito na zura doguwar riga ganin ban gane Ina ne gabas ba kawai yasa nayi Sallah a haka. Rabona da na jini cikin farin ciki haka har na dan manta sabida kawai wayar da mukayi da Habib. Zurfin da nayi a tunani bai sa nasan Alhaji Idris ya ma shigo gidan ba sai da naji motsin bud'e k'ofar d'akin. Take naji duk annashuwan da nake ciki ya kau na shigowar da yayi na hade raina "Baby so sorry na barki ke kadai ko wlh bansan Zan dade haka ba" Yace yana ajiye manyan ledojin daya shigo dasu Ya nufoni yana washemin baki. Ni da murmushinsa da daure fuskarsa bansan Wanda yafi saka shi Muni ba. D'auke kaina nayi bance mishi komai ba. Yanda ya nufoni gadan gadan yasa na mike da Sauri cikin zafin nama ya jawoni ya kankameni duk yanda naso kwacewa kasawa nayi na gwammaci yayi ya kankameni da ya dosoni da shegen bakinsa mai uban yawu. Sai daya gama shinshina ni ya sakeni. Yayi waje yace min yana zuwa,bai jima da dawowa ba ya dawo da plate a hannunsa ya ajiye a tsakiyar carpet din ya hau zaro manya manyan kulolli masu kyau kai da gani kasan ba karamin tsada ne dasu ba. "Hajiya Shafa ce ta aiko mana da abincin tace zata ringa aiko mana da abinci har sai mun gama amarci kin huta" Bance Masa komai ba dan bazan iya magana ba sabida abinda ke takore min wuya idan muna waje daya "Sauko muci" Yace bayan ya gama zuba hadadden fried rice da yaji coslow da kaza Kamar da dutse yake magana haka na manna masa hauka gajiyar da yayi da min magana yasa ya taso ni kuwa na mike Ina "Dan Allah ka daina takura min bazan ci ba cikina ko naka kabarni idan Ina jin yunwa zan zuba da kaina naci bana san takura da naci wlh" Murmushi yayi ya koma ya zauna yayi Bismillah ya fara cin abincin ni kuwa sai Tsaki nake na takuramin da yake. Sai daya gama.ya tashi ya barmin d'akin. Kafin na tashi na zuba nawa naci. A ranar a boye na ringa sallah dan bana so ya gane na samu tsarki banida kuma fargaban da ya wuce yau ya tab'ani, duk da Ina ganin tab'ani kamar shine zai kawo karshen zamana dashi ya sakeni. Bai Kara lekoni ba sai wajen takwas bayan sallah Isha ya shigo da faranti mai dauke da gashashen kifi da chips. Ya Ajiye Yana nazo muci ganin ban kulashi ba yasa yaci nasa ya fita waje Naja wani dogon tsaki dan takaicin wlh kaf gidanmu ba Wanda aka cuta sai ni,Aunty Salma ba tsoho take aure ba,Aunty Aisha ba tsoho take aure ba ko Aunty bby da ta zakalkale take zuba min fada mijinta ba tsoho bane dan Alhaji Idris ya girmeshi nesa ba kusa ba,nakan yi tunanin a duk wayanda nasani saoina akwai wacce ta auri tsoho kuwa? nidai a hangena babu idan akwai basu Kai Alhaji Idris tsufa ba, sai ni da ko ashirin da biyar ban Kai ba a yanzu nake ashirin da biyu a hadani da Alhaji Idris aure da nasan yayi jika dani. Takaici yasa na hau zubar da hawaye bansan lokacin da ya shigo ba sai Saukar hannunsa naji a fuskata yana goge min hawaye "kiyi hakuri Hudah baa san raina nake ganinki a cikin kunci ba wlh ko ni Ina Addua Allah ya yaye min sanki na hakura dake ko dan na faranta miki Amma wlh idan nayi addua Kamar Ana Kara rura min wutan sanki haka nakeji a Zuciyata "Idan ka rabu dani bazaka mutu ba Alhaji Idris na had'aka da girman Allah ka sakeni na samu farincki a rayuwata yanda Allah ya Dora maka Sona haka Allah ya dora min tsanarka yanda kake ganin bazaka iya hakura da Sona ba haka nake ganin bazan iya hakura na soka ba wlh kamin tsufa tamkar mahaifna nake maka kallo,Taya Zan iya rayuwar aure da Kai"? "Hudah Allah yasan bakya Sona yayi ikonsa na aureki Allah da ya hadamu shi nake roko ya kawo Mana mafita Wala Allah ya ciremin sanki na hakura dake ko ya saka miki kaunata ki soni Annabi yace karka zurfafa so Kar Kuma ka zurfafa k'i komai na iya juyewa Hudah ki barwa Allah lamuransa dan Ina tsoho kina aurena ba abinda zai ragu a jikinki, tsufana bazai fito a jikinki ba,ki hakura ki rungume kaddararki ko Allah zai kawo Miki sauki" Bai barni nayi magana ba ya mik'e yayi waje Yana sai da safe. Da harara na bishi nasan zai jini nace mayye amma hakan bai saka ya juyo ya kalleni ba. Hankalina a kwance nabi lafiyar gado na dau wayata na hau turawa Habib text Ina gogewa Yana min reply communicating da mukeyi ya balain faranta min. Har mafarki na ringayi da Habib akan Alhaji Idris ya a sakeni na koma gareshi. A takaice har nayi sati daya a gidan Alhaji Idris a boye nake sallah idan Yana nan haka Zan hakura da sallah har sai ya fita sai na had'a nayi. Idan ya dawo kuwa ko ya shigo d'akina sai yasan yanda zai jawoni ya rungumeni ya Kai hannunsa dan yaji ko na samu tsarki pad da nake sawa yasa yayi tunanin period nake har lokacin. Yanda yake da ayyuka akansa yasa yake fita Amma yakan dawo da wuri. Duk da na sha mari ban fasa Masa rashin kunya ba,wani zubin ya nuna Jin haushinsa wani zubin ya kyalleni. Wayar da muke da Habib da zarar ya fita yafi komai kwantar min da hankali da rage min radadin zaman da nake a gidan Alhaji Idris. Wayar da muke yawan yi da salon da muka canja ta musayar kalmomi masu daga hankali yasa kullum nake fama da matsanacin shaawa haka Zan ta mafarki Ina tashi nayi wanka. A yau da na cika kwana takwas a gidan da laasar Ina Kan sallaya na iddar da sallah kenan Ko kad'an banji horn din motar Alhaji Idris ba hakane yasa bansan ya dawo ba ballantana na tashi da Sauri. Sai ji nayi kawai ya tura k'ofar ya shigo gabana ne ya yanke ya fadi na dirirce Ina waige waige. Shi kuwa Ido ya zubamin fuskarsa fal da farincki kamar na saka ihu Ganin ya nufoni yasa nace "Dan Allah dan annabi ka kyalleni wlh bazan iya hada jikina da naka ba ka daina ma.wani dokin tab'a ni dan na Riga da na mallakawa Wanda nake so kaina" Banga alamar maganata ta shigeshi ba ya karaso ya jawoni jikinsa Yana "nasani karki damu ba Wanda ya cancanci ki mallakawa dama sai mijin aurenki idan ma kina tunanin idan kikace haka zanji Haushine ko.kadan bazan ji haushinki ba Daga haka ya dagani cak na saka ihu bai direni a koina ba sai kan gado. Yanda nake ihu da kururuwa ina rokon Kar ya tab'ani yasa ya saka bakinshi cikin nawa ya rik'e hannayena da hannu daya ya fara k'ok'awa da kayan jikina. Karfina da nashi ba daya bane take ya rabani da komai nawa idonsa ya kad'a yayi ja. Tashi yayi ya fara cire kayan jikinsa nayi bandaki aguje na rufe. Sai dai ba mukulli a jiki ballantana na kulle towel na jawo na rufe jikina a daidai lokacin da ya Fado dakin zigidir da manyan cinyoyi, bakikirin dashi ga uban ciki,ihu na saka bai saurareni ba ya jawoni ya matseni ya cire bathrobe din jikina yayi sama dani duka cizo da yakushi kawai nake Kai masa Amma ko a jikinsa. Haka ya kwantar dani ya bini ya danne ya hau mamatsani, Kamar Yana tab'ani da wuta haka na ringa ji sam bai iya romance ba dan kirjin kawai ya dage yake matsewa yanda yake damukarsu ma ba a hankali ba, Ko minti uku baiyi ba fara k'ok'arin shigata. Ni kuwa na fara mutsu mutsu ina kokarin hanashi, Shi kuwa cewa yake karki damu a hankali zan bi dake. Ni kuwa dan ya kyalleni nace wlh na bawa Habib kaina shi nakeso,ka daina wahalar da kanka, Bai kulani ba naga Yana addua karshe sai jinsa nayi a jikina da ya ringa shiga a hankali sai dai a karshe sai yaji ya shige. Cak ya tsaya ya dago ya kalleni, hallitar sa data Habib ba iri daya bace Habib yafishi komai shi kuwa Alhaji idris kayan duwawu da cinya ne sai tumbi. Rufe idona nayi dana ga yanda ya zuba min Ido, "Ashe dagaske kike Hudah kin bawa saurayinki kanki kafin na aureki"? Shiru nayi masa bance Masa komai ba kawai sai naji ya fara min Abu cikin mugun mugunta. Na Sha azaba a hannunsa dan ba dan dadi yake ji ba yake ta durzar tawa ba idan nayi magiya sai ya kaiwa bakina duka,idan hannu na kai jikinsa,sai ya kwade hannun nawa,sai da ya ga Ina neman sumewa ya dagani da jajjayen idonsa ya d'auki kayansa ya barmin d'akin. Duk da azabar da na Sha a hannunsa sanyi na ringa ji a Zuciyata da naga yanda ya bar d'akin nasan ransa ya b'aci kila fitar da yayi takardata zai rubutomin.... 9/11/21, 5:19 PM - Buhainat: IDR 16 Duk yanda naso na tashi kasawa nayi sabida jikina dake azabar ciwo bare cinyata Kamar ya karye sabida duk nauyinsa ya doramin. Wani irin tsanarsa ke Kara mamaye zuciyata,taya zan ma hakura na zauna da Alhaji Idris na cutu,ko kad'an bai iya romance ba,tuna yanda Habib ya tafiyar dani da Abubuwan da naji kawai na sawa hankalina ya tashi,amma shi wanan yazo ya damukeni ya gana min azaba. Ido na zuba akan kofa naga ko zai shigo da takarda sakina a hannunsa sai dai sam ban Kara Jin motsin sa ba. Kiran sallah Magriba da na fara jiyowa yasa na mike dak'yar na nufi bandaki na tsarkaka jikina na Fito. Nayi sallah na kwanta akan Sallaya Ina ta tunanin hanyar da zan bi ya sakeni idan har bai sakenin ba daya gano ban kawo Masa budurcina ba. Dak'yar nayi Sallah ishai sabida rawar da jikina keyi, yau ban wani sa komai a cikina ba tun safe da na karya. Na dauka zai shigo takwas da rabi Kamar yanda ya Saba shigowa da abinci sai dai har goma na dare banji Motsin shi ba. Tuna yanda ya fita dazu ransa a b'ace yasa nayi tunanin kila fushi yayi ba dawowa zaiyi Allah yasa duk lokacin da ya tashi zuwa yazo min da takardar sakina,tashi nayi na fito daga d'akin da na nemi abinda zanci. Sai dai har na Gama dube dubena ban samu komai ba. Gas din ma ban iya kunnawa ba ballantana na dafa indomie dan store din dake kitchen din cike yake da kayan abinci. Ganin na kasa kunna gas din yasa na koma store din na farka kwalli na dauko cornflakes da Madara na koma d'aki na hada na sha ba wani koshi nayi ba amma haka na hakura na kwanta na jawo wayata nayiwa Habib text sai dai har fiye da minti ashriin bai min reply ba,gwada Masa flashing nayi naga ko ganin text din nawa ne baiyi ba sai dai bai biyo baya ba, Tashi nayi na zauna na hau kiransa a waya ban damu da Alhaji Idris na nan ba dan ko Yana nan nakan yiwa Habib message na goge a karantar ma da nayiwa Alhaji Idris bai damu ma da tab'a wayata ba. Sosai na damu da naga na Masa Miss call ya kai biyar bai d'auka ba. Tunani abinda yakeyi a daidai wanan lokacin Daya hana shi daukar wayata ne ya dameni na hau tunanin ko zance yaje wani irin fad'uwa gabana yayi karfa Habib yaci amanata. Tuni zuciyata ta hau min sake sake ni nasan Habib na kaiwa sha biyu baiyi bacci ba a sanin da na masa ko bacci yake indai na kirashi sai ya dauka dan bashida nauyin bacci. Haukacewa nayi na cigaba da kiransa Ina hada zufa tunanin kawai kila zai iya cin amanata na mugun daga min hankali. A Daren ko kad'an ban iya bacci ba haka na cigaba da Kiran Habib Ina tura Masa tex. Habib Tunda ga lokacin da suka fara waya da Hudah shaawar da yake fama da ita ta Kara ninkuwa,dan ko wasa ma yayi da jikin nasa baya samun nutsuwa Sam,suna wayar da ya Kamata ace Yana samun nutsuwa dan har dan abubuwa take masa ta wayar amma Ina baya samun sauki wayar da sukeyi ya Kara hargitsa Masa tunani. Ko bacci yake haka yake.kwana jikinsa a tashe. Karshe sai ya koma Yana Ciro finafinan batsa Yana kallo idan yaga yanda sukeyi hankalinsa sai ya Kara tashi,baya Jin zai iya jiran har sai Hudah ta fito kafin ya samu Mai kashe Masa kishin dake damunsa,har tsawon wane lokaci zai zauna Yana jiran fitowar Hudah daga gidan Alhaji Idris,kila ma karya take Masa da take ce masa ba abinda yake Shiga tsakaninsu shi yana nan Yana Shan azaba ita Kuma tana can Alhaji Idris na kashe mata kishinta Koda bata San shi indai ya kusanceta ai zata samu sauki ba Kamar shi da iya abinda ta jawo masa bai isheta ba sai tayi wayar da zai rasa nutsuwarsa,yana da ilimi daidai gwargwado bai tab'a tsara wa kansa aikata Zina ba har yayi aure dan ko lokacin da yake jamia Mata na kawo masa harin,abokanansa na Masa tayin ya shana bai tab'a yi ba sai da Hudah ta kawo masa kanta ko data zo bashida niyyar karba din shaidan da rungumar da ta masa yasa yaji shima hankalin nashi ya tashi idonsa ya rufe gashi nan ya dandani abunda ya hana mishi zaman lafiya. Har ga Allah Yana so ya jira Hudah ta fito ya aureta ko dan irin San da yake mata da irin Abunda yaji a wajenta,amma yaga alamar dak'yar in zai iya jiran har sai ta fito,kishin ma tab'a ta da Alhaji Idris keyi nasa yaji kamar zai gama.kwashe duk abinda yaji a jikinta shigowar abokinsa Shuriem yasa ya dawo daga tunanin da ya tafi. Shuriem abokinsa ne tun secondary Kuma amininsa, Shuriem irin Samarin Nan ne mayaudara da bai dauki zina a bakin komai ba ko ya yaga mace Yana so toh sai inda karfinsa ya kare sai ya shawo kanta,ba yanda baiyi dashi akan ya ringa Neman mata Yana Jin dadin rayuwarsa ba yak'i a fadar Shuriem kyaun da suke dashi zai saka kowace irin mace Suka nema sai ta sauraresu Koda bashida kudi,har mamakin Shuriem din yake a lokacin idan yaga yanda yake koda dadin sx shi Kuma sanin bai tab'a yi ba yasa bai damu ba ya tsara sai shima yayi auren zaiyi yaji duk da yasan shi din lafiyayyene. "Shege Habib Yana ga kana kallon harka ko kaima ka zama dan hannune" Shuriem yace Yana Kara jawo system din dake gaban habib da Yana Kan kallon bf ya taba tunani. Ajiyar zuciya Habib ya sauke yana "bazaka gane ba Shuriem Ina fama da matsala wlh" "Mai ya faru"? Da yake Shuriem yasan komai game da soyayya shi da Hudah har auren da aka mata,zagi da tsinuwa iyayen Hudah sun Sha a wajen Shuriem da yaji abnda suka masa. Habib bai b'oye Masa komai ba Kama daga ranar da ya fara sex da Hudah da kudin da Alhaji Idris ya bashi da masifaffen shaawa da yake fama dashi da irin wayar da sukeyi da Hudah dake Kara daga Masa Hankali Wani irin kallo Shuriem yabi Habib dashi yana "Kai yanzu kana nufin Hudah kake jira ta fito kuyi aure?kai kuma sabida bakada hankali da lissafi sauran tsoho zaka kwasa idan ta fito,Kai kana nan.kana fama da feelings ita tana can baba na zuba mata aiki,gaskiya bansan bakada lissafi ba sai yau,Taya zaka zauna ka cuci kanka akan wacce tayi Aurenta baka san ranar fitowarta ba,kai baka da kishi ne wai, ok toh kana nufin haka zaka zauna kana fama da feelings idan zatayi shekaru a gidansa kana zaune kana jiranta, secondly wanan kwadayayyun iyayen nata an gaya maka zasu yarda ta fito daga gidan Alhaji Idris din ne,my friend ajiye duk shirmen tunanin nan naka ka samo wata ka aura idan kana ganin u are not ready to get married now kayi chilling kawai ga Yan Mata nan birjik sai wacce ka zab'a zaka Shana da ita ta kashe maka kishin dake damunka, kuuut yanzu abokina kana da 5mil nagan ka a zaune a haka tab tashi tashi muje kayi spoiling Dina" Shuriem yace yana ruko hannun Habeeb, "Kai dalla cikani Wai baka ga halin da nake ciki bane" Yace Masa Yana nuna Masa jikinsa dake tashe "Kai dai tashi mu fita mana bana san iskanci kasa gajeran wando guda biyu ba abinda zaa gane shege abokina ashe dai Kai lafiyayye ne haka" Habib cikin kananan Kaya ya shirya suka fito da Shuriem. Basu tsaya ko Ina ba sai wani joint da ake haduwa da maza da mata,rabin yan wajen sun San Shuriem. Mata ne gasu nan a zub'e da fara da baka da Mai jiki da siririya kowace ta matse jikinta Habib ya Saba ganin matan baiji komai ba,amma sai gashi wanan Karin shine da bin Mata da kallo Yana Jin Abubuwa a Ransa. Har imagination yake ya kebb'e da wata yasamu gamsuwa. Shuriem dayake dan duniya ne wata ya samo Mai diri ya hau tsarata a gefen Habib, Habib kuwa sai matse kafa yake dayaga irin kayan alatun da take dashi kyaun da su biyu ke da shi yasa Yan mata ke satar kallonsu. Ga mamakin Habib Shuriem cewa yarinya yayi wai Yana Santa,a joint din dai ba yarinya Mai kamun Kai duk watsattsu ne Yan hannu Cikin kankanin lokaci Shuriem ya gama tsarata suna zuba zaurancen da bai gane ba. A cikin kudin da suka fito dashi Shuriem ya kirga ya Ajiye a gaban yarinya Yana kashe mata Ido,ita kuwa wani fari tayi ta Kara bankaro kirjinta ta kwashe kudin. Suka cigaba da hirarsu. Har Shuriem din ya Kira wata a waya tazo ta same su. Lafiyayyen abinci Shuriem ya musu order suka ci su hud'u. Kiran da Hudah tayiwa Habib yasa yayi excusing kansa ya koma gefe ya zauna akan wani Mota da ya gani suka hau waya da Hudah. Irin hirar da suka Saba su kayi da ya Kara dagawa Habib hankali Suka gama wayar duk hankalinsa a tashe. Haka ya dawo wajen su Shuriem idonsa jajjur yana zuba gumi. Tuni Shuriem ya gane halin da ya ke ciki. Ya mik'e yana cewa Yan matan su tafi Da yake bada lifan Suka je ba napep Shuriem ya tare musu basu zarce ko Ina ba sai gidan Habib. Suna isa yarinya da ake cewa ummi ta zauna a gefen katifar Habib. Daya budurwar Kuma ta zauna a gefe Kuma Shuriem ya ja Habib gefe Yana "ka sauke Abunda yake damunka ko zaka ji relief duk na mata bayani tasan mai zatayi zanyi amfani da wancan d'akin Naga da k'aramin katifa a ciki. "Haka kawai zanje Shuriem na haike mata ba Santa nake ba ba komai ba idan Kuma ta samin cuta fa"? Hannu yasa a Aljihu yi amfani da robar you are save try it zaka min godiya wlh bazaka tab'a samun nutsuwa ba sai kayi" Toh wai Mai zan ce mata? Karka damu ita tasan Mai zata ce ma Haka habeeb ya Shiga d'akin ya samu ummin Budurwa Shuriem Kuma ta fito daga d'akin ya rage saura su biyu Ummi kuwa ganin ya rasa yanda zaiyi yayi approaching dinta yasa ta matsa kusa dashi. Habib kuwa Kamar Mai jiran kiris dan Kamar ya mutu yake ji sabida azabar da yake Sha. Wanan shine Karo na biyu da yayi arayuwarsa da yake abin Haram yafi zaki ba. Karamin nutsuwa ya samu da ita ba ko robar ma da aka bashi bai saka ba. Sai dai kasan zuciyarsa baiji irin abinda yaji a wajen Hudah ba. Washegari ma sai da ummi ta Kara zuwa sukayi. A hankali Shuriem ya ringa kawo masa Yan Mata suna kashe musu kudi ko kad'an bai San Yana da jarraba ba bayan ummi sai da yayi da wasu guda biyu da yacewa Shuriem shidai baiji dadin da yaji a wajen Hudah ba hakane yasa ya Kara samo Masa wasu. Duk wanan abun da yake yi bai tab'a bada k'ofar da Hudah zata gane komai,har yanzu itace a ransa dan gani yake duk da Yana samun nutsuwa ba Kamar da ita ba. Ko a yanzu da Hudah ke kiransa suna can daki suna aikata alfasha Ummi da ta dan nace Masa ko kadan bai san Hudah na kiransa ba wanan kenan. Hudah Sai bacci barawone ya saceni wayata rik'e a hannuna Ina Kiran Habib rashin daga wayata da baiyi ba ya balain daga min hankali irin alkawarin da yake min yasa na kyautata masa zaton kila bashida lafiya shiyasa bai daga wayata ba. Da bacci ya d'aukeni kuwa haka nayi ta wasu irin mafarki marasa dadi. Sai wajen takwas na farka na Shiga bandaki na daura alwala na fito. Inata mamakin abinda ya hana Alhaji Idris ya shigo tashina sallah asuba ba wai damuwa nayi dashi ba, nafiso yazo nasan matsayin da muke ciki idan har bayan abinda ya Shiga tsakaninmu yasa bai canja raayinsa akaina ba na nemo wata hanyar da zai saka ya rabu dani. Yunwar da nake ji yasa na fito daga d'akin na Shiga kitchen sai dana karanta yanda ake kunna gas din a jikin kwallin da nagani a store kafin na iya kunnawa na dora indomie rabin hankalina na wajen Habib burina naci na koshi na cigaba da kiransa da Ina da dama zuwa zanyi da kaina naga ko lafiya yak'i daga wayata. Wajen da aka jera plate na nufa dan na dauko na juye indomin Ina juyawa naga Alhaji Idris ya harde hannayensa a bakin kofa ya mugun hade rai kamar bai tab'a dariya ba,daga shi sai gajeran wando tumbinsa sai kyalli yake. D'auke kaina nayi daga kallonsa na nufi wajen gas din. Sai dai shigowarsa kitchen yasa na juyo Ina kallonsa. Kafin na gane Mai yake Shirin yi ya dagani sama ya Saba a kafadarsa yafito daga kitchen din....... Kina mace kina kyashin cigabar Yar uwarki mace,ki cigaba da min sharing kina kwasrwa kanki alhaki ko ban Miki Allah ya Isa ba hakkin wayanda Suka siya da kudinsu kawai bazai barki ba ina gaisuwa da jinjina ga Yan San banza association. 9/11/21, 10:13 PM - Buhainat: HHI 17 Duka nake kai masa ina ihun ya s'aukeni har cizo na ringa kai masa bai direni a koina ba sai Kan gadonsa. Fuskarsa a had'e bai kalleni ba ya fara sutalle gajeran wando jikinsa Wani irin tsalle nayi daga Kan gadon hankalina balain tashe dana tuna azabar daya gana min jiya har yanzu cinyoyina Basu bar ciwo ba. Bakin kofa na nufa aguje sai dai Ina zuwa na kasa bud'ewa hakane yasa na juyo na hau Magiyar Kar yamin komai wlh yunwa nakeji. Alhaji idrees kuwa da ya kwana da Jin Haushin yanda ya sameta,kishi bai bar shi yayi bacci ba jiya,ko kad'an baiji tsanar Hudah da abinda tayi ba sai dai mugun kishin wani daya rigashi saninta,bai tab'a sanin rashin kunyarta da fitsararta ta kai har ta iya mallakawa Saurayinta kanta ba,a jiya a yanda yaci alwashi zai nemi Habib ne ya daureshi har sai yaga gatansa. Tunanin da yayi na cewar Hudah ce ta banzatar da kanta har ya sameta,duk abinda ya faru ba har gida Habib yaje ya sameta ba ita taje da kafarta ta sameshi,sai a yanzu tunanin ranar data Masa karyar Yan d'abba sun d'auketa ya fado Masa akan kila a ranar ne ta bawa Habib kanta. Yaji ciwon abinda ta Masa, kishin wacce yake mugun so ta banzatar da kanta wani ya sameta a bagas bayan duk wahalar daya sha akanta ya kusa sawa zuciyarsa ya buga,yarinya nan ko kad'an bata so ya tab'a ta kiri kiri yake ganin kiyayyarsa a idonta,duk sabida ita ya canja abubuwa da yawa ya tsiri yin abinda bai saba dasu ba ko kiss dinan da yake Mata take kwarara masa amai ba so yake ba shima yi kawai yake yi ko zata ji dadi amma duk wahalar nan da yake Sha duk cin mutunci da take Masa yake hakuri da abinda zata Masa sakayya kenan. Ba abinda yake nema a gidan Duniya da bai same shi ba sai dai yace alhamdulillah sai dan abinda bazaa rasa ba na rayuwa Hudah ce kawai ke bashi ciwon Kai,akan abinan data masa zai saka ya koya mata hankali yama cire Mata shaaawa gabadaya shi Kuma Habib Yana sane dashi zai Kama shi. Wajen Sha biyun dare ya kira wani yaronsa Yana dagawa yace ya nemo masa maganin karfin maza ya kawo Masa da safe daga haka ya kashe wayarsa. A ranar baiyi baccin kirki ba sabida tunanin abinda Hudah ta masa a karshe daya ga baccin yak'i daukarsa ya tashi ya d'aura alwala dan ya rayya Daren. Wajen karfe bakwai na safe yaron nasa ya kawo Masa maganin ya kwankwade. Ya koma d'aki Jin hankalinsa ya fara tashi yasa ya fito wajen Hudah. Bai saurari duk Magiyar sa take masa tana neman hanyar guduwa ba Jawota yayi yayi wurgi da ita Kan gadon, imagination din irin yanda sukayi da Habib kila cikin soyaya tana so yasa yaji zuciyarsa na zafi Kamar ya rufe ta da duka,shi da yake mijinta na sunna take kyamar ya kusanceta amma ta je har gidan mitsiyacin Saurayinta ya kusanceta. Hanayyenta ya rik'e ya rabata da kayan jikinta ta ringa tsalla ihu sai daya rabata da komai ya bita ya danne ya hau mamatsa duk Inda hannunsa ya Kai, Yana yi Yana tuna wani ya rigashi saninta,hakan na Kara tunzurashi,tsayawa ma wasani da jikinta bata lokaci ne hakane yasa ya ware kafarta da k'arfi ya shigeta. Nayi kukan nayi magiyan nayi Allah ya isan,amma duk a banza haka Alhaji Idris ya sameni ya ringa durzata tun Ina da Karfin ihu da magiyan har sai da nazo ko bakina bana iya budewa. Sai daya gaji dan kansa ya sauka daga kaina wani azababbar tsanarsa nakeji,yanda na saka a zuciyata ko zama zanyi da Alhaji Idrees sx din da bai iya ba kawai zai saka ma dole na rabu dashi. Hannuna ma.kasa dagawa nayi na ringa binshi da ido ya saka gajeran wandonsa Yana "Zaki iya tashi ki tafi dakinki Hudah,zakiyi nadamar cin amanar da kikamin kika yiwa iyayenki Kika sab'awa Allah idan tunanin dan baki kawo min budurcinki ba zai saka na tsaneki ko na rabu da ke toh bakiyi tunani mai kyau ba dan ba sanki nake ba kaunarki nake ba budurcinki nakeso ba ke kanki nakeso,ko mai zakiyi ko mai Zaki zama wlh zan.iya rayuwa dake mutuwa ce kawai zata rabamu kisa a ranki Sanan na lura kina da rawar kai kin raina abinda zan iya miki zan koya Miki hankalin da ko tunanin tsinannen saurayinki bazaki Kara yi ba, sai na dau mummunan mataki akansa da har ya Shiga gonata yasan yamin barna amma na bashi hakuri har da miliyan biyar ya karbe,daga kaina bazai Kara marmarin Shiga gonar wani ba sai na Kulleshi da sai an manta dashi. Hankalina a mugun tashe na mik'e daga Kwance da nake na dira gabansa Ina "Alhaji Kar ka yiwa Habib komai dan Allah karka cutar dashi karya nake ma bashi na bawa kaina ba Yan dabban nan suke keta min haddi karya kawai na ma dan kaji haushi,dan Allah karka Masa komai,ka barshi yaji da rabamun da akayi,kaji tsoron Allah karka yi amfani da kudin da kake dashi wajen cin zallin wayanda basu dashi. "Yanzu akan Tsinannen yaron nan kika duro daga Kan gado kika tsaya a gabana kina kareshi,a gaban idona kuka rungume juna kina kiss, yanda idonki ya rufe kina San sa ba abinda bazaki iya ba akan dai kizomin a cikakkiyar budurwa gwara ki bashi kanki ko Hudah,toh banji haushi ba kishin tab'akin da yayi kawai nayi,Kuma kisani wlh baya kaunarki shaawarki yake da Yana kaunarki bazai karbi kudin da na bashi ba,sai na Kulleshi idan mutuwa zakiyi ki mutu,Kuma Kika Kara ambatar sunansa a gidanan wlh sai na ci mutuncinki fitar min daga d'aki" Alhaji idris yace yana hucci Kaina kullewa yayi da mamakin maganar da Alhaji Idris yayi akan ya bawa Habib miliyan biyar Ina san tambayarsa yaushe ya bashi miliyan biyar din Ina tsoron abinda zai biyo ba,Alhaji Idris na da mugun kishi sosai nayi nadamar ce Masa Habib na bawa kaina Ina tsoron ya cutarmin dashi, Kayana na dauka na rufe jikina na bar d'akin da Sauri Banida burin daya wuce na samu Habib ya daga wayata na tambayeshi dagaske ne Alhaji Idris ya bashi miliyan biyar,har zai iya karbar miliyan biyar a hannunsa. Duk da azabar da nake ji a jikina da mugun yunwar da nakeji ban iya Shiga bandaki ba na rarumo wayata. Sai a lokacin Naga text din Habib guda biyu. "Bby sai yanzu na tashi naga miscall dinki mura nake na Sha magani shiyasa na kwanta jiya da wuri. "Bby am sorry ba da gangan nak'i daga wayarki ko nak'i replying message dinki ba, be careful pls naga kowane time kina kirana banaso Alhaji Idris ya gane muna communicating dake good morning babe I missed you" Da Sauri na fito daga message nayi dailing lambarsa ringing biyu ya d'auka. Ban tsaya jin mai yake cewa ba nace "Habib dagaske ne Alhaji idris ya baka miliyan biyar"? Habib dake zaune mik'ewa yayi zaune daga kawancen da yake gabansa ya yanke ya Fadi saita kansa yayi Yana "Ce miki yayi ya bani kudi"? "Eee haka yace min ya baka miliyan biyar ya baka hakuri akan k'waceni dayayi daga hannunka" "Bai bani ko sisi ba Taya xan karbi kudin hannunsa Hudah mai hadina dashi mai ma ya kawo zancen ya bani kudi maganata Kika Masa,"? Hudah da Sauri ta girgiza kanta Kamar tana gabanshi dan bata san yasan tace wa Alhaji shi ta bawa kanta. "Aaa haka kawai yacemun ya baka miliyan biyar" Ajiyar zuciya Habib ya sauke Yana "Hudah dan Allah karki jawo min matsala a gurin mutumin nan kinsan dai yafi karfina idan ya gano muna waya akwai matsala dan Allah ki rufamin asiri kiringa taka tsantsan is risky ma kina min waya da lambar da ya baki da wayar is beta ki samu karamar wayar kisa wani layin Wanda dashi kawai zamu na waya" "Insha Allahu bazaa samu matsala ba zan siyi karamar wayar inaga hakan yafi jiya duk hankalina ya tashi da baka dau wayar ba. Yanzu dai ki nemi karamin waya Ina tsoron Alhaji yazo ya Kama mu sai munyi waya Dif ya kashe wayar. Hudah kuwa tayi deleting lambarsa ta Shiga inbox ta goge message din daya Mata ta goge Wanda ta tutura Masa Sam bata san Alhaji Idris ya shigo ba sai ji tayi ya fusge wayar daga hannunta jikinta rawa ya d'auka gabanta na balain faduwa. Danne danne Alhaji Idris din ya hau yi a wayar sai da ya gama bincike wayar ya cilla mata wayar Yana "Matar da zata iya bawa saurayi kanta a waje zata iya neman Shi da aurenta bana so na zargeki Hudah kinsan dai tunani na da naki ba daya bane bana so na matsa miki ki Shiga hankalinki ki yi bautar Allah. A da nayi niyyar d'aukar mataki akan shege saurayinki amma.yanzu na fasa na barshi yaje can ya karata yanda yayi Zina dake zaayi da kanwarsa ko yarsa duk Wanda yayi nagari kansa ke kuma.kiyi ta istigifari na sabon Allah da kikayi,ki fara shiri Ina so muje a miki passport zamu bar kasar nan muje can Paris ku gaisa da mmn yan biyu" "Kayi hakuri bazan iya zuwa Paris ba ka barni anan idan an kwana biyu sai naje" Na dauka zai dage min sai naga yace "toh shikenan nidai zanje dan na kwana biyu ban je ba ya Kamata naje tunda mmn yan biyu nada hakki akaina,wata biyu kenan rabona da ita" Ai kamar ya min bushara da gidan Aljanna da fadamun kalmar tafiyar da zaiyi. Murmushin da nayi Ina Allah ya Kamata yaje yasa ya nuna Jin dadinsa ya koma ya zauna ya hau zuba,na mugun tsanarsa amma haka ma daure na zauna dan Kar ya zargi wani Abu dan masifa Yana zaune na Shiga wanka na fito. Daga ganin gashina a kwance a gadon bayana,ya taso yana shafani,daga shafani ya hau matsani karfi da yaji ya Kara kwanciya dani kamar na mutu dan bakin ciki da tsanar da na masa sai wani lallamina yake Yana samun nutsuwa ya fita daga d'akin ba jimawa ya hado shayi Mai kauri bansan Inda ya samu perpesun kaza Mai zafi ba ya hado dashi yunwa yasa na karba na hau ci...... Mai San Hudah ya nemeni ta lambar nan 08033719070 Karki fitarmin da novel da Allah daya halliceki nake hadaki idan bana kallonki Yana kallonki 9/12/21, 5:09 PM - Buhainat: HRH 18 Sai da naci na koshi na mike dan na Shiga wanka fuskata a mugun hade da wahalar da Wanan mulmulelan tsohon ke bani,daga jiya zuwa yau ni nasan irin tsanar da na Kara masa, shi kuwa sai wani lulumshe ido yake Yana min dariya,Ina Shiga band'akin kawai naga ya fado wai tare zamuyi wankan. Kuka na saka cikin ihu Ina ya rabu dani dan Allah Kar ya kasheni na gaji Bai yarda ya fito ba sai daya yi zindir da uban duwawu yayi wanka Yana Jana da hira har da cemin bansan wanka a tare Yana Kara dankon soyayya ba kamar na fashe dan bakin ciki haka na Kau da kaina ya gama ya fita Yana juya duwawu kamar mace. A ranar sam banida kuzarin yin komai Koda ya fita ma ban iya Kiran Habib ba sabida wahalar da ya bani Baccin wahala ne ya daukeni sai wajen uku na farka. Nayi sallah azahar na fito dan.na samawa kaina abinda zanci. Indomie da na dafa da safe da bansamu.naci ba na dumama na dumama ferfesun kazar da nagani a tukunya na fito naci na koshi. Na koma dakina na dauko.wayata misscal nagani da lambar da bansani ba har guda biyu bin bayan lambar nayi ana dagawa naji muryar Sammy tana "amarya kin Sha kamshi muna ta Kira kina can kina soyewa" Tsaki nayi nace "sai dai uban soyewa ya akayi kwana biyu Ina kuka samu lambata"? "Wajen Aunty Salma Muka samu lambarki wlh shine muka ce bari.mu kiraki muna so muzo gobe a had'a Mana kayan dadi" "Hmm sai kunzo" "Kaga amaryar govnor ya naji kina Mana wani yanga ne dan.kinsamu duniya kiji tsoron Allah Hudah" "Mtsss bani inteesar dan Allah bana san iskanci. Inteesar ta bani muka hau hira hirar Alhaji Idris da suke min yasa na musu Sallama na kashe wayata. Ina k'ok'arin Kiran Habib dan Sam bazan iya wani jiran sai na siyi karamar waya ba ko Yaya ne zamu ringa wayar kafin na siya,wama Zan samu ya siyomin idan ba gobe idan Allah ya jefo min su Sammy ba na Basu kudi akan su siyomin. Kiran Aunty baby ne ya shigo wayata Mugun Haushin matar nan nakeji gani nake tana daya daga cikin wayanda suka dage Abba ya rabani da habib kin daga wayar nayi sai data Kira ya kai sau uku kafin na d'aga bata amsa gaisuwar da nake mata ba ta rufeni da fad'a "Sabida iskanci kina ji ana kiranki bazaki daga ba"? "Kiyi hakuri Ina kitchen ne na bar wayar a daki" "Idan ma bakya kitchen kina ganin kirana Kika ki dauka ke kika sani Hudah ya gidan ya Alhajin? "Muna nan lafiya Lau" Nace Ina jin kamar na kashe wayata "Ba dai wani matsala dai ko"? "Babu" "Toh madalla Hudah ki cigaba da hakuri ki kwantar da hankalinki wlh zaki so Alhaji Idris yana da mugun kirki kinsan har su Nura ya samowa aiki, Huda ko dan farincikin da bawan Allah nan ya sa danginki ta silarki yaci kiyi hakuri ki Masa biyayya kiji Kuma tsoron Allah" "Tunda mijinki ba tsoho bane dole kice ni na hakura na zauna " Nace kasa kasa Ina hararar wayar Jinta kawai nake data gama min dogon waazi na mata godiya ta kashe wayarta Kamar hadin baki sai ga Aunty Salma na kirana kashe wayar nayi gabadaya dan haushin aunty Salma da nake ji na musamman ne tunda da banje gidanta da ban hadu da Alhaji Idris ba ita ta shiga ta fita sai da auren nan ya yiwu ita bata auri tsoho ba ni tasa na auri tsoho Yana zubamin jinin tsufa Yana dirzata yanda yaga dama T v palon na kunna na Kai tashar Indian film take kuwa naga suna haska khabi alvidana kehna wani film da rani mukraji, pretty zinter absheik da sharukhan sukayi,film ne da ake zuba soyaya sai naga.kamar dani sukayi film din,dan sharukhan soyayya yake da rani da ta riga da tayi Auren ta,bambancina da nasu shine ni muna soyayya da Habib aka rabamu,su Kuma da aurensu suka ga juna Suka kamu da soyayar juna a karshe sai kashe aurensu sukayi suka auri juna. Film dinan yayi tasiri a zuciyata ba kadan ba ya bani hasken matakin da Zan d'auka a gaba na kuma jini cikin farin ciki idan Alhaji Idris yayi tafiya nasan mai zanyi. Ko laasar banyi ba sabida shagala da nayi Ina kallo Ina murmushi ni kadai. Ban ma san lokacin da Alhaji Idris ya shigo ba sai ji nayi ya Fado kaina Yana kamkameni. "Dan Allah dan annabi ka cikani ka takuramin wlh" "Amaryata kinfi min zuma kinfi min kowa wlh daga jiya zuwa yau wani irin sanki da kaunarki Allah ya Kara saka min Hudah ki fad'a min duk abinda kike so a duniyar nan wlh tallahi zan miki Koda banida shi" "Idan har kana sona ba abinda bazaka iya min ba Kamar yanda kake kirari dan Allah dan annabi ka sakeni na samu farinciki yanda Allah ya jarrbaceka da sona haka Allah ya jarrabceni da san wa!!!!! Da sauri ya kai hannu ya rufemin baki idonsa jajjur da kishi yana "Banda saki Hudah bazan iya sakinki ba Hudah haramune kiringa tunanin wani kina fadawa mijinki kina san wani haramune mace tace mijinta ya saketa,Hudah kinyi islamiyya kuwa? Hudah idan kina da ilimin addini bana Jin zaki ringa fadar wadannan kalmomin,kinsan gobene kinsan ranar da zaki mutune,Hudah kaddararki a hannunki take ko tawa a hannuna yake,an gaya miki duk abinda ka tsarawa rayuwarka shi Allah ya tsara maka kinsan mutane nawa ne da burinsu suyi kudi Allah bai nufesu da samun kudin ba duk zafin nemansu kuwa haka zasu koma ga Allah duk da suna da addini da tsoron Allah,amma Allah baya cika musu wanan burin sabida kawai ya gwada imaninsu,kinsan wayanda ko kad'an basu kawowa kansu zasuyi kudi ba sai Allah ya musu arzikin,kinsan akwai saoinki da Allah baya nufarsu da auren sun dade da komawa ga Allah finsu kikayi ke da Allah ya barki a rayye ya baki mijin kikayi aure,amma sabida butulci da rashin godiyar Allah niimar da ya miki baki gani ba gani kike Allah bai miki daidai ba lailai abinda kikeso shi kikeso ki samu, Hudah Ina kokwanto akan kina da ilimi ko bakida shi Hudah Allah ne ya hada aurenmu shi ne kuma zai raba yanda baki kawo zaki aureni ba nima ban kawo zan aureki ba dan haka sai ki bari ya rabamu" Daga haka Alhaji Idris ya tashi a fusace ya bar mata palon ya shige d'akinsa. Wato nice jahila banje makaranta ba lailai ma tsohon nan idan har shi Yana da ilimin ai bai Kamata ya kasa hakura da nashi kaddarar ya rabu dani ba. A fusace na shige d'aki na daura alwala laasar na fito nayi ina sallamewa aka Kira sallahr Magriba. Nidai bansan mai ke damuna ba wlh Ina da sakaci da Sallah,a haka muka taso bansani ba ko laifin mami ce da tun muna yara bata tsawatar mana bata tsaye akanmu akan muringa jajircewa wajen sallah,Abba shima hakane shi bashida ma lokaci mu neman kudi kawai ya saka a gaba. Ko islamiyya da muke zuwa badan Yaya mauzu ba da bamu tsinci komai ba ban dai sauke ba amma Ina da izu daya zuwa talatin akaina, sauran litattafan addini ma nasan wasu ba laifi. Rashin Jin muryar habeeb da ban sake ji ba yasa nake jin ba dadi inaso na kirashi na sake duba jikinsa amma ba hali sabida Alhaji Idris ya dawo, Ina Kan sallaya aka Kira sallah Isha na tashi nayi Na nade sallaya na cire kayan jikina na fada wanka,Ina san wanka da Sabulun ruwan da aka zuba a bandakina mugun kamshine dasu da saka fata sulbi,nakan ji inama yanda jikina ke kyallin nan Habib ke morata. Duk da na sha gyaran jiki amma canjin wajen da na samu ya Kara saka fatata kyalli da haske. Ina fitowa na saka doguwar riga mara nauyi dan nafi sakewa a a doguwar riga shiyasa nafi saka su. Ko wando ban saka ba sabida so nake na sha iska har yanzu kasana tururi yake min badan na taba sex da Habib naji yanda akeji ba duk da shine karona na farko naji dadi daga baya ne naji zafi,da ba abinda zan tsana sama da sx a rayuwata sabida yanda Alhaji ke durzata,ba romance mai dadi,ba komai haka yake gwalemin kafa ya shige ya azabtar dani ya fito. Zuciyata saka min take na dan Kira Habib naji muryarsa na dauko wayata kenan Alhaji Idris ya shigo yaci kwalliya da kananan Kaya sai zuba kamshi yake. Har gwara ma manyan kayan da kananan kayan nan da yake sawa Yana fito Masa da tumbi da duwawu kamar mace. A gefen gadon ya zauna yana "tashi ki shirya mu fita yau a waje zamu ci abinci" "Ba Inda zanje ni bama najin yunwa" Nace Ina kau da kai a rayuwata inasan irin wanan rayuwar, outing da miji amma bada Alhaji Idris da idan na fita zaa dauka da babana na fita ni kunyar ma nuna shi nake da sunan mijina muka fita ai sai ayita kallonmu. "Ok bazaki fita ba sabida kin koshi toh shikenan nima ba wani yunwa nakeji ba kin hutasheni Kinga sai na tube kawai na samu abincina a jikinki Da wani mugun Sauri na mik'e Ina "wlh muje bazan yarda ka min komai ba kasheni kake so kayi baka da aiki sai danne mace ne" Dariya ya saka Yana "Wai na nuna miki mijin naki jarumine ko saurayi bazai gaya min komai ba Ina tsohon ta bakin naki da kwarina ko" Tsaki nayi na nufi drawer na dauko bak'ar doguwar riga na saka na nada mayafin ko Hoda ban shafa ba amma doguwar rigar ta balain amsata tamin kyau sai bina yake da ido. Kamar na fashe dan bakincik bana san jerawa dashi sam duk abinan da yake mugun haushinsa nakeji. Ba a san raina ba haka muka fito Yana Tura uban ciki, Ya nufi wani dalellen motarsa ko da bansan farashin kudin mota ba nasan na miliyoyin kudi ne Yana bud'ewa motar na shige baya. Murmushi kawai yayi yana ba komai hajiya zan iya Zama drivernki. Ya hau gaba yaja mu muka fara tafiya. Wani hadadden eatry mukaje mai Kama da garden zagaye da fitilu masu shegen haske,Kamar rana wajen ya kawatu da fulawowi take iskar wajen da kamshin gurin ya fara tuna min da habeeb iya wajen kawai ya saka min nishadi fuskata a washe. Dayake Alhaji Idris sannane ne wajen vip muka nufa da baa mutane sosai,nidai sunkuyar da kai.kawai nake dan gani nake zamu zama abun kallo idan aka gani Yar yarinya dani na taso saa ubana a gaba. A wajen ma samarine masu class da kudi sai Yan matansu kila wasu Kuma da matan nasu ne. Haka na samu waje na zauna Ina Jin dama da Habib nazo wajen ace shine mijina na dora.kaina a Kan kafadarsa Ina shak'ar iskar wajen,cool music din dake tashi ya Kara Saka min shauki da san Habib motsamin. Da sauri suka kawo menu akan mu zabi abinda mukeso Alhaji idris shi ya zabi abinda yake so ni kuwa nace bana san komai,kallon da yamin da maganar da yayi kasa kasa akan ko naci ko yaci abinci a jikina yasa nace ta kawo min ice cream kawai na watsawa Alhaji Idris harara. Kalle kalle kawai nake Ina bin masoyan dake wajen da kallo burgeni suke Ina ji dama.nice su kaf gurin banga saar Alhaji Idris ba matasane masu kyau Kamar Habib dina. Koda aka kawo ice cream din ban iya sha ba na cigaba da bin mutane da kallo, Kamar ance na waiga na kalli gefena na ga Habib cikin Shigar kananan Kaya tamkar balarabe ya sa farar top wandonsa ma haka agogonsa kuwa silver kansa ya sha gyara Badan nasan Habib ba da nace idona yaudarata suke dan wani mugun haduwa naga yayi ya zama irin babban yaron nan gefensa kuma Shuriem ne yake lallatsa wayarsa jefi jefi Yana dagowa ya kalli kofar shigowa wajen. Gabana wani irin fad'uwa yake da mugun Kaunar habib wani irin Abu ke fusgata zuwa gareshi kyaun da yayi da dan hular hrt din daya saka a kansa yasa yamin wani irin kyau ko kad'an bai d'ago ba hankalinsa na kan wayarsa. Mik'ewar da Shuriem yayi ya nufi bakin kofa ya taro wasu irin Yan Mata masu kyau kamar su sukayi kansu yasa naji hankalina ya balain tashi. Jikina ne ya d'au rawa da mugun kishin Habib a lokacin da daya ta zauna a kujerar kusa da Habib dayar Kuma ta zauna a gefen Shuriem bansan lokacin da na mik'e tsaye ba sabida rufewar da idona yayi da tsananin kishi na fara k'ok'arin nufar wajensu........... Kiyiwa girman Allah karki min sharing novels idan bana kallonki Allah Yana kallonki 9/12/21, 11:51 PM - Buhainat: Tension 19 "Hudah ya kika tashi Ina zakije"? Alhaji idrees yace Yana kallon Hudah ko kad'an bai lura dasu habeeb ba Habeeb kuwa sai da Hudah ta mik'e ya d'ago kansa. Cikin sakani ya gano tare take da Alhaji Idrees Wani irin mik'ewa yayi ya juya bayansa tare da nufar k'ofar fita daga wajen gabansa sai fad'uwa yake da ganin Hudah dake k'ok'arin nufo wajensa. Shuriem kuwa mamakin tashin habeeb da fitarsa daga wajen yasa shima ya mik'e sai a lokacin idonsa ya sauka akan Hudah data zubawa k'ofar wajen Ido jikinta na rawa Alhaji idris kuwa sai magana yake mata Shuriem sai a lokacin ya gano dalilin daya sa Habeeb ya bar wajen. Cewa Yan matan yayi Yana zuwa yabi bayan habeeb da Sauri. "Ke wai mai hakane wani Abu kikeso Kika tashi tsaye" "Ina zuwa yanzu zan dawo nace masa dan so nake nabi bayansu habeeb" "Ina zakije"? Alhaji idrees yace Yana mik'ewa tsaye tare da Shan gaban ta yanda ya ganta a rikice jikinta na rawa yasa ya hau waige waige yana mamakin mai ta gani hannunta ya rik'e yana "idan wani abu kikeso ki fada mana a kawo miki na me zaki tashi" Fusge hannuna nayi numfashina na neman daukewa da azabar kishin da ya turnike ni mai ke faruwane?mai nake gani haka? Jikina dake rawa yasa na zub'e akan kujerar da na tashi na koma na zauna Alhaji Idris kuwa ya rude ya cigaba da min tambayoyi Wajen da Yan matan ke zaune na kalla wacce ta zauna a gefen habeeb kawai na zubawa Ido inaji kirjina na Kara min nauyi da zafi Riga da skirt ta saka bak'akk'e fara ce sol kana ganinta zaka san ta Kara da na kanti Kyakyawa ce Yar duma duma rabin kirjinta na waje daga inda suke zaune kawai Ina jiyo kamshin turarensu. Duk da Ina da kyau amma farinta kawai zai iya sawa mutane su ga kyaunta. Sake saken da nake a raina da kamuwa da zuciyata tayi da wutan kishi yasa na nufi wajensu da Sauri Ina bukatar insan Mai alakarta da Habib dina Kar daga Aurena Habib ya samo wata zai ci amanata idan Yana da gaskiya Mai yasa zai gudu daya gani Ban kalli Alhaji Idris dake tamin magana da na mike na nufi wajensu ba. Ina zuwa suka juyo suna kallona ko Sallama banyi musu ba Wacce ta zauna gefen Habib na sunkuya daidai wajenta Ina "Baiwar Allah dan Allah Mai hadinki da Habib"? Wani irin kallo tamin ta ja kujerarta baya tana "tofa ke Kuma daga Ina? kinsani ne"? " wacece Kuma wanan Jalila"? Dayar tace tana watsa min mugun harara Sunanta da naji yasa nace "Jalila dan Allah ki fadamun mai hadinki da Habeeb daya saka fararren Kaya yanzu ba wani Abu zanyi miki ba inaso ne kawai na sani"? Wani irin kaskantancen kallo ta fara min adaidai lokacin da Alhaji Idris ya karaso inda muke ya jawoni da k'arfi Yana "Ke wai me hakane mai ya rikita ki haka wani abu kika gani? Kawayenki ne kin Sansu ne? Idona ya rufe so kawai nake na fusge daga rikon da Alhaji Idrees yamin na kaiwa shegiyar jalilan nan shak'a har sai ta daina numfashi banga alamar zata amsa min tambayar da na mata da ganinsu yan duniya ne. Alhaji idrees hannuna ya rik'e da k'arfi Yana Jana har da daka min tsawa Kawar jalilan kuwa ta ja Tsaki ta daga Kiran daya shigo wayarta idona na kansu Alhaji Idris na Jana Sai gani nayi tayiwa jalilar magana sun mike sun fita Da sauri na fusge daga rukon da Alhaji Idrees yamin Nabi bayansu so nake na ga ko wajensu Habib zasu je. Sai dai a lokacin da na fita a lokacin Suka shige bayan wata karamar mota a speed Suka bar wajen. Habeeb Kuwa yana fita da ga wajen hankalinsa a balain tashe ya koma cikin motar da ya siya bai tab'a sanin Hudah bata da hankali ba sai yau taya zata taho wajensa a gaban Alhaji idrees,yanzu da Alhaji Idrees ya ganshi fa" "Wai saboda kaga Hudah ka gudu"? "Shuriem kasan Hudah bata da hankali taya zata nufo wajena tana tare da.mijinta wajena ta taho fa" "Mtsss kana da abin haushi wlh Habeeb toh kai ka kirata ba sai ka tsaya kaga iya gudun ruwanta ba shi mijin nata ai yasan ba kai ka kirata ba" "You are crazy Shuriem so kake ya daureni" "Toh ni wai ni dole ne sai kayi hulda da ita naga.masifa a wajenka,yarinya nan ta riga da tayi aure she is enjoying her self da tsohon ta ka ce min bata San shi idan bata San shi Mai yasa ta biyoshi nan, yarinya tana nan tana shanawarta kai Kuma kana wahalar da kanka akanta,ka daina biye mata ka Mata rashin mutunci kace ta rabu da Kai idan taki ka gayawa tsohon mijinta" Shuriem wlh Ina san Huda kai ma kasan tana sona,bansan dai yanda akayi ta biyoshi wajen nan ba Allah dai ya rufamin asiri Alhaji Idris din bai gani ba da ta tona min asiri" "Mtsss wai toh ka rabu da Hudah ka samu freedom mana dolene kulata tariga tayi Aurenta ta kyalleka ka Shana,ga Yan Mata nan birjik sai wacce ka zab'a ka durzar Banda rashin hankali mai zakayi da sauran tsohon" "Saurana ya d'auka Shuriem ni na fara sanin Hudah ta cancanci na rik'e Amana ko kulle kullen nan da nake yi dan larurar da ke damuna ne and har yau ban samu wacce ta Kai Hudah ba, ni tsorona ma Kar ta gane tare muke da su jalilan dan Allah Kira bintu kace mata su fito mu tafi dan bazan koma ba wlh "Kana bani haushi habeeb yanzu ko abincin bamu ci ba, za kace mu tafi sabida shegiyar Hudah da iyayenta suka hanaka aurenta su ka bawa mai kudi wlh da nine ko kallonta bazan sake yi ba" Shuriem yace yana Kara Jan Tsaki ya Kira bintu budurwarsa akan su fito su tafi Suna Shiga motar jalila ta kalli Shuriem da shine ya had'asu da habeeb tana "wata ce tazo tana tambayata wai me hadina da abokinka. Shuriem ke Jan motar habeeb kuwa ya juyo da Sauri ya zaro Ido yana "mai kika ce Mata"? "Kasanta ne"? "Ke dai ki fadamun Mana"? Haushine ya kume jalilan data ga yanda hankalin habeeb ya tashi tace "ce mata nayi Kai saurayina ne aure zamuyi" Yanda Habib ya saki sallati yasa Shuriem yaja dogon tsaki Yana "kinmin daidai Jalila yarinya Mayya ce da aurenta take bibiyar Habeeb" Habeeb bai Kara magana ba ya dafe kansa yana tunanin karyar da zai yiwa Hudah idan sunyi waya,ko kad'an baya san yayi hurting din Hudah,shi kam har yanzu bai ga macen da ta kai ta a zuciyarsa ba,ko dan kanta da ta bashi bata cancanci ya juya mata baya ba. B'acin ran da yake ciki yasa suna zuwa wajen wani eatry din yak'i Shiga yace su gama su fito. Yanda ya hade rai yasa jalila da bintu suka ji ba dadi,dan Shuriem ce musu yayi zai basu kudi mai tsoka Jalila kuwa mugun san Habib ne.ma ya kamata,ko ba kudi zata iya soyayya dashi. Bintu kuwa sabida kudin da Shuriem yace zai basu.yasa ta fadawa habeeb gaskiya abinda ya faru tsakaninsu da Hudah. Sai a lokacin ya saki ajiyar zuciya ya yarda ya bisu ciki. Hudah Alhaji idrees shi yaja hannuna ya sakani a cikin motar muka tafi gida. Kuka kawai nake ina tunanin Habib yaci amanata,banda bansan mai zai biyo baya ba wlh da a daren nan zan.kira habeeb da Alhaji Idrees baya nan har gidan habeeb zanje. Badan Naga Shuriem abokinsa bama bazan yarda shi nagani ba sabida kyau da haduwar da naga habeeb yayi sanin da na masa baya cikin irin maza wayayyu haka da class low life yake yi fes na ganshi har da dan kib'a a ina ya samu kudi haka, har yanzu mamakin hadadden wajen da nagansu nake,wajena da kananan mutane basa zuwa, yanzu habeeb sakayyar da zai min kenan Ina nan.ina hauka akansa Ashe shi dadinsa yake ji da Yan Mata ji nake inama mafarki nake ba da gaske naga habeeb ba,da habeeb nada gaskiya da wlh bazai gudu ba daya gani. Bansan lokacin da muka iso ba sai ji nayi an bud'e mana gate. Yana parking na fito daga Motar a guje na nufi daki,banida burin daya wuce na dauki wayata na Kira habeeb tashin hankali da kishin dake dawainiya dani bai bari ma na tuna da wai Alhaji Idris na nan ba. Ina d'aukar wayata Alhaji Idris ya shigo da ledoji a hannunsa bakin cikin wayar da bazan samu nayi ba yasa na wurgar da wayar na fashe da kuka. Shi kuwa jikinsa na rawa ya nufo wajena Bakinciki da nake ciki yasa na daka masa wani uban tsawa Ina "Dan Allah ka rabu dani ka barni naji da abinda ke damuna ka bani space dan Allah bana so a takura min" "Mai yake damunki Hudah?Mai Kika gani am your husband talk to me matan nan ne suka bata Miki rai,?Naga ba haka muka fita dake ba" "Kayiwa Allah da annabi ka tafi dakinka ka kwanta kaina ciwo yake" "Hudah na daina raba daki dake,waje daya zamu kwana tunda bazaki gayamin abinda ke damunki ba zo ki dau ice cream dinki ki sha ki kwanta" Kukan bakin ciki na cigaba da yi Ina Jin wani mugun tsanar Alhaji Idris daya min karen tsaye a rayuwata Ina zaune ne anan amma hankalina na wajen Habib da yanda nagansa dazu. Fuskar jalila kawai nake gani a idona Ina tunanin kila sun Dade da habeeb yaudarata kawai yake. Inaji Ina gani haka na hakura da waya da habeeb sabida Alhaji Idris daya kwanta a d'akina. Bacci ko kad'an bai ga idona ba Alhaji Idris gajiya yayi da rarrashina yayi bacci ya kyalleni. Ana Kiran sallah asuba Alhaji Idris ya tasheni akan na tashi nayi sallah bai San idona biyu ba kwanciya kawai nayi kamar zuciyata ta fashe da abinda nake ji. Yana tafiya Massallaci na dauki wayata cikin rawar jiki na hau Kiran habeeb miscall uku na masa ana hudu aka daga cikin ihu nace "Habeeb" Wacce? Naji muryar mace ya doki dodon kunnena ji nayi kamar da guduma aka buga min kai wayar hannuna ya sub'uce daga hannuna..,. Pls don't share my novel 9/14/21, 3:32 PM - Buhainat: Power of🩸 20 Kamar mutum mutumi haka na daskare a tsaye kalmar wacce na amsa kuwaa a kunne na Bubuga kaina nayi wai dan na tabbatar ba mugun mafarki nake ba wani irin karkarwa jikina keyi,Ina jin zazzabi na neman rufeni. Kara d'aukar wayar nayi na sake bin layin dan na Kamar dai haukacewa nayi kaina ba daidai yake ba,ni kadai nasan mai nakeji a zuciyata Kara saka lambar habeeb nayi wai Naga ko dai bansa daidai bane na sake Kira sai dai switch off naji wayar.hakane yasa na wurgar da wayar na zub'e a gefen gado. Bansan tunanin da ya Kamata nayi ba Habeeb ko aure yayi bansani ba?Jalila ko matarsa ce shiyasa da nake tambayarta ta bini da mugun kallo?da asuban nan habeeb na tare da mace kenan har na Kira ta dauki wayata?Wai ko dai ba habeeb din nagani ba mai Kama dashi nagani"? Mai yake faruwane? Zuciyata Kamar ta fashe haka na zauna kaina na d'aukar cajin tunanin daya cikemin kai Tunanin habeeb na iya yaudarata kawai na barazanar saka zuciyata bugawa. Kyakyawan fuskarsa da kyaun da yamin jiya kawai ke min gizo a idona," Ina nan zaune Alhaji Idris ya dawo da carbi a hannunsa bana so ya takura min haka yasa na Shiga bandaki na daura alwala na fito na tadda sallah Ina tunani ban sani bama nayi karatun sallah ko banyi ba sabida tunani Alhaji idrees kuwa sai fada yake Yana ya karanci inada sakaci ya zaayi tun dazu ban yi sallah ba daya tasheni Ina sallamewa na kwanta akan dardumar sabida kaina da naji Yana mugun sara min hawaye kawai ke zubo min Ina tunani shikenan Habeeb ya yaudareni kenan,dama ni kadai nake haukata akansa ba Sona yake yi ba. Alhaji idris Ina jinsa Yana min magana na share shi Banida karfin k'ok'awa dashi hakane yasa daya zo ya d'aukeni ban wani yi yunk'urin kwacewa ba. Akan gado ya shimfideni Wai duk so yake yaga nayi magana. Ina jinsa ya rabani da kayan jikina so yake na tanka shi amma na share shi ya gama abinda zaiyi ya kyalleni. Sai a lokacin ya tabbatar da akwai abinda ke damuna. Dago dani yayi ya zaunar dani har lokacin hawaye kawai nake yi "Hudah dan Allah mai yake damunki dan Allah ki gaya min wani abu Yan matan nan suka miki"? Hawayene ya Kara zubo min da na tuno irin kallon da jalilan tamin da irin kamshin da take yi kila ita ta dauki wayata aure su kayi da habeeb bansani ba Alhaji idrees kuwa ba yanda baiyi ba akan na masa magana ban kula shi ba akan dole ya rabu dani. Haka ya zauna a d'akina yak'i barin d'akin balle na kara Kiran wayarsa naji ko ya kunna naji mai zai cemin. Alhaji idris na dauka zai fita kamar yanda ya saba kin fita yayi yana wani lallamina bai san wani mugun haushinsa nakeji ba,duk wanan Abunda ke faruwa shi ya jazamin da bai rabani da habeeb ba da yanzu bai nemo wata ba, kila dai jarrabar da yace min yana fama dashi yasa ya kasa hakuri ya nemo wata ya zanyi idan ya tabbata aure habeeb yayi,ban kawo muamallar banza yakeyi da yan Mata ba,da mace bata daga wayarsa da na kirashi ba,da kila hankalina bai kai haka tashi ba Kiran dake ta shigowa wayata yasa Alhaji Idris ya d'auko min wayar da Sauri na karba Ina adduar Allah yasa habeeb ne ko a gaban Alhaji idrees ne dagawa zanyi sabida abinda nake ji a Zuciyata Sai dai Ina dubawa naga Sammy ce Kamar bazan dauka ba na d'aga ce min tayi suna waje dan wajen Sha biyu suka cemin zasu zo dama. Mik'ewa nayi Alhaji Idris kuwa yace "Kawayenki ne suka zo"? Gyada masa kai nayi Na fara k'ok'arin yin waje ya biyoni yana "kawayen nan naki zasu katsemin Jin dadi wlh" Tsaki nayi Ina Jin kamar na rufe shi da duka. Daga bakin falon na tsaya Alhaji Idris yace min bari ya Kira Mai gadi yace Masa ya barsu su shigo. Nidai zuwansu Sammy zai saka na samu damar da zanyi waya da Habib sai naji ma Alhaji na cewa tunda kawayena fita zasuyi bari shima ya shirya ya fita. Allah Allah nake ya fita samun nutsuwata shine naji na samu wayar habeeb ya amsa min tambayoyin dake dankare a zuciya ta Su Sammy kuwa sai da suka dade a waje suna kalle kalle da Hotuna kafin su shigo palon suna shigowa suka shigo palon suna shigowa suka Fado kaina suna ihu Dak'yar na turesu daga jikina dan bazasu gane kaina ba sam sabida halin da nake ciki. Sai zagina suke.suna iskanci zan musu dan sun zo gidana Shiru na musu Ina kallon stairs dan so kawai nake Alhaji Idris ya fice daga gidan Yanda naga suna neman yimin fassarar na wulakanta su yasa na daure muka fara hira dasu sai tambaya ta suke mai yake damuna ko har Alhaji yayi ajiya ne. Tsaki nayi na mike na shiga kitchen na hado musu lemo da snacks Ina ajiye musu Alhaji Idris ya sauko cikin shigar manyan kaya ya murza hula sai kamshi yakeyi. D'auke kaina nayi dan ni a lokacin da nake kare masa kallo nake Kara ganin muninsa. Inteesar kuwa sunkuyar da kanta tayi da sauri Sammy kuwa ta hau wani gyare gyaren mayafi tana satar kallonsa. A gefena ya tsaya ya hau amsa gaisuwar da suke masa Yana washe baki. Kamar na hankada shi ya bar min gidan haka nakeji. Sai da suka gama gaisawa ya saka hannu a Aljihunsa ya d'auko wrapper Yan dari biyar biyar ya Ajiye a hannun kujerar da suke kai yana suyi kudin mota idan zasu tafi. Dukansu zub'ewa sukayi akasa suka hau masa godiya kamar maroka. Shi kuwa ya kalleni yana "Bari naje na dawo Bbyna ki Kular min da kanki" Har zai fita ya sake dawowa wajen kunnena Yana "Karki manta kiyi wankan tsarki karki zo kiyi sallah ki manta" Kamar na wanke shi da mari haka na ringa ji Ya fice na bishi da harara Ihu su Sammy suka saka har da tsallensu a suka fara Yar rige rigen d'aukar kudin daya ajiye musu "Kai Kai kai Allah ya saka mu a danshinki Hudah,ga kudi ga iya soyayya har dasu bby dan Allah ki Nemo min a cikin abokanansa na auri daya" Sammy tace tana Juya kudin hannunta. Ko sauraren shirmen da suke yi banyi ba na ce musu Ina zuwa na shige d'akina Na dauko wayata na Kara kiran Habeeb kirjina na bugawa Har hawaye ya fara zubo min idan yanzu na tambayi Habeeb yace min yayi aure fa boye min yayi. Sai dai wayar nata ringing bai d'auka ba. Waje na samu na zauna na cigaba da kiransa hankalina a tashe mai habeeb ke nufi da kin daga wayata shikenan Habeeb ya yaudareni yaci amanata kenan Wlh gidansa zanje sai dai duk abinda zai faru ya faru gwara naje har gidansa da kaina nagane wa idona Komai. Mik'ewa nayi da Sauri na ban damu na yi wanka ba na saka doguwar riga na zura hijabi na fito idona jajjur da kukan da nayi ko hawayen fuskata ban goge ba haka na fito. A rude su Sammy sukayo kaina suna tambayata.mai ya sameni nake kuka lafiya nake kuwa? Ban sauraresu ba nayi waje Ina su jirani Ina zuwa na ma manta ban d'auko kudi ba. Tunanin kiransa da wani lambar ne ya fado min da Sauri na Kara juyawa na koma ciki nacewa Sammy su bani Aron wayar su. Inteesar ce ta miko min na karba da sauri na Kara komawa dakina. Na saka lambar habeeb na fara kiransa,Ina sintiri a d'akin Sai da na masa.misscal uku kafin naji ya daga Ni kuwa na fashe da kuka Ina "Habeeb yanzu sakayyar da zaka min kenan"? Habeeb nayita kiranka kaki daukar wayata Habeeb habeeb Kawai nake cewa muryata na shakewa. "Hudah wai mai yake damunki ne? Hudah taya kina tare da Alhaji Idris daga gani na sai ki taho wajena?so kike ya daureni"? Iya haka bai isa ba sai kizo ki hau kirana da asuba Habeeb wacce ta dauki wayarka dana kiraka da asuba? "Fareeda na kaiwa wayar kanwata sunzo garin nan dan ban kawo ke da kanki kike kirana ba na dauka Alhaji idrees ne yake.kirana da layinki daya gano kila jiya ni kika gani. Shiyasa Ina ganin Kiran naje na Kai Mata wayar Yanda habeeb ke magana a nutse ba wani rashin gaskiya a tare dashi yasa na fara Jin sanyi a zuciyata naji na yarda da maganar da yamin akan kanwarsa ce ta dauki wayar dan yana ta cemin matar kanin babansa da fareeda zasu zo garin biki, kila a gidansa suka sauka "Habeeb wacce budurwa ce ta zauna a gefenka jiya?Mai hadinka da ita? "Hmmm Hudah kenan ashe dama zargina kike baki yarda dani ba? Toh Shuriem ne yazo ya d'aukeni har gida daya ga Zan kashe kaina da tunaninki shine yace na shirya mu dan fita,shine da muka fita ya Kai mu har can kinsan halinsa ai da kulle kullen Yan Mata shine fa ya kira budurwarsa akan tazo ta same mu shine da ta tashi tahowa tazo da kawarta ban taba ma ganinsu ba sai Jiya Ni Kuma abinda yasa na bar wajen da naga Agaban Alhaji Idris kin taho wajena kina neman tona min asiri kinsan da ace na tsaya ban gudu ba da kin janyo min dauri a gurinsa. Hudah Mai yasa kike min hakane,kinsan Wai waye mijinki?idan bamu iya takunmu ba wlh idan ya gano muna tare sai ya dau mummunan mataki akan mu karshenta na Kare rayuwata a prison a gaskiya ki daina kirana da lambar nan Hudah ko yanzu da kike Kira da Kika ga naki dagawa wlh tunani nake shi ne shiyasa da kika Kira da wani lambar na d'auka. Ajiyar zuciya na sauke duk da a zuciyata Ina zargin Kamar karya yake min amma San habeeb yaki bari na karyata shi hasali ma tsintar kaina nayi da yarda dashi. Ni kuwa na hau rokonsa ya rikemin alkawari Take ya hau min alkawari Yana gayamin kalmomin soyayya daya wanke Zuciyata daga na bakin zuwa fari. Sai a yanzu na ringa tuno kyaun da yayi jiya naji zuciyata na kara narkewa da Sansa karfin san da nake Masa yasa na cire duk wani zarginsa da nake a Zuciyata. Tambayar dake cin zuciyata na masa dan gaskiya ganin da na masa jiya Kamar yayi kudi,naga kamar har mukullin mota ce a hannunsa. Ina tambayarsa yace min ba motarsa bace ta Shuriem ce. "Habeeb dan Allah ka rabu da Shuriem dinan Kar ya koya maka halin da ba naka ba Kar yaga nayui aure yace zai maka Budurwa" "`wlh idan kina fadar haka sai naga.kamar yarda ne bakiyi dani ba Hudah na fiki kishi fa wlh jiya da naga da Alhaji Idrees kika zo wajen karki so kiga yanda naji zuciyata, Hudah Anya baki fara San shi ba"? "Wlh dole yamin nazo wajen baa san.raina ba" A takaice dak'yar na hakura da wayar da nake da habeeb mu kayi Sallama akan sai na samu karamar waya da wani layin zamu sake waya dan gargadi yamin akan na daina kiransa da Layina. Ina bud'e k'ofar dakina naga Sammy tayi baya da sauri tana zare Ido kamar Mara gaskiya. Ta wayance tana "dalla mallama kin shanya mu a Palo tundazu kin wani shige daki da Alhaji kike waya haka"?...... Sai 11 ko 10 fita nayi wlh sorry masu fitar min da novel na barku da Allah Idan har novel Dina na cigaba da fita zan dakatar da posting na kwana biyu am serious 9/14/21, 3:32 PM - Buhainat: Sam 21 "Bansani ba Yar rainin hankali ke bazaki zo ki takura min bafa" Nace Ina wuceta Ta biyo bayana tana zagina,tamu tafi zuwa daya da inteesar dan bata da shishigi ita kuwa Sammy tafiye shishigi da shiga abinda bai shafeta ba. Zuciyata da nake jinta wasai yasa na zauna a tsakiyar su muka hau hira, Su biyun sai addua suke akan Allah ya basu miji irin Alhaji Idris Sammy kuwa tayi caraf tace "Hudah dan Allah idan ya dawo a cikin abokanansa kice ya hadani da daya dan Allah Hudah" "Ke yanzu Sammy dan Allah shaawar auren tsoho kike"? "Wlh sunfi iya kula da mace da tattalata,wlh karki ga yanda Alhaji Idris ya burgeni da naga yanda yake wani rawar kafa a kanki gashi kuwa tsabar so daga fitarsa ya Kara kiranki a waya kin shige daki kuna yi ko badashi kike wayar ba"? "Mtsss Allah kuwa ya sauwake ko ni yanzu neman hanya nake da zan tsinke auren nan taya ina yar yarinya na bige da auren Wanda ya girmi Abba kema kinsan raayina wlh bana Kaunar auren tsoho amma sabida san kudi su Abba suka rufe Ido suka hadani aure da Alhaji Idris wlh kullum Kara tsanarsa nake a kuntacce nake a gidanan Ni duk uban daular nan da ya Ajiye wlh basa gabana Sammy Kuma kunsan yanda nake san Habib kunsan yanda nake san na auri wanda zamu zuba soyayya dashi amma sai gashi anyi min karfa karfa an aura min tsoho" Sammy kallona kawai take baki a sake Ita kuwa inteesar tace "nikam Hudah sai nake ganin kamar Alhaji idrees dama shine mijinki shiyasa Kika aure shi,ko dan ki samu ladan biyayyan da kikayi wa iyayenki da kin hakura kin zauna,ni banga aibun Alhaji Idris ba sai dai kice ya manyanta amma ai Yana da kyau wlh tunda ko habeeb din da kike magana fari kawai zai gaya.masa da yarinta gashi da alamar ya iya kula da mace wlh nidai shawarar da zan baki wlh Hudah ki rik'e aurenki da kyau da yawa suna neman irin niimar da Allah ya baki bai samu ba" "Ku fa bazaku taba fahimta ta ba sabida ba ku kuke auren tsohon ba shiyasa zaku ce haka, wanan tsohon bai iya komai ba,bugun da ne shi common kiss bai iya ba ballantana azo kan romance,ba abinda ya iya sama da ya gana maka azaba,ni duk ba wanan ma yafi Kona min rai ba kuga yanda ya tsufa wlh ba dan Jin dadi da ya b'oye shekarunsa ba nasan da a durkushe zai ringa tafiya a cikin mate dinmu wacce ta auri tsoho,sai ni zan zauna da tsoho Yana zuba min jinin tsufa,kun manta yanda nake san soyaya da burin da nake ci na auri Wanda nake so mu sha soyayya Ina wlh bazan iya ba ku Tayani da addua Allah ya rabani da nataccen tsohon nan na koma ga masoyina" "Hudah Anya kina da hankali kuwa so kike ki kashe aurenki ki koma ga habeeb kenan"? Toh sai aka ce miki shi zai yarda ya aureki idan Kika fito"? Har Zan saki baki nace musu muna waya dashi sai Kuma na fasa Ina "wlh habeeb zai aureni idan har na fito dan Yana mugun Sona nima Ina mugun sansa" Sammy dai bata ce komai ba sai kallona da take ita kuwa inteesar ta zage tana bani shawarar na hakura na zauna yanda ta dage yasa Sammy cewa "ke Kam kin cika naci wai Ina ruwanki ne tunda tace bata sanshi ki rabu da ita Mana" A wajena sai naji Sammy ta burgeni data nuna tana goyon bayana take kuwa na bata hannu muka tafa ina "shiyasa kike burgeni kema kinsan gaskiya taya dan Allah zan cigaba da rayuwa da Alhaji Idris" "Wlh kuwa kawata Kika cigaba da zama ma tsofewa zakiyi gwara ki koma ga Habib dinki matasan sunfi iya soyayya" Wani irin burgeni ta Kara yi inteesar kuwa tace "Amma yanzu nan Kika gama rokonta ta hadaki da abokin Alhaji Idris Kuma yanzu kinzo kina zugata wlh hakan bai dace ba idan bamu gaya mata gaskiya ba wa zai gaya mata,wlh Hudah karki biyewa Sammy kizo kina nadama daga baya ki hakura ki bi mijinki sau da kafa Wanda kikeso ki kashe auren naki akansa ba lailai wlh ya aureki ba" Ji.nayi Ina mugun Jin Haushin inteesar din na mik'e Ina bari na Shiga kitchen na dora musu abincin rana dan bama naso a cigaba da hirar tana min waazi Caraf Sammy ta mik'e tabiyoni kitchen din Inteesar kuwa ta cemin za tayi sallah na nuna Mata band'akin dake cikin d'akin baki nace tayi sallah ta Jollof din taliya na fara kokarin Dora musu Sammy na tayani yanke yanke Muna hira haka kawai na tsinci kaina da san na gaya mata duk halin da nake ciki da habeeb. Ina fara magana naga ta mayar da hankalinta kaina gabad'aya har sai dana Kai aya Tace "Wlh banga laifinki ba kinsan Inteesar bata san soyayya ba shiyasa take cewa ki zauna ko ni da nake cewa ki hadani da abokin Alhaji idris Wasa nake miki bazan iya auren tsoho ba,kiga dai kyau da haduwar habeeb,ko baa fada ba kema kinsan zai balain iya soyayya wlh kashe aurenki ki koma gareshi" Ban taba Jin kaunar mutum bayan habeeb Kamar yanda naji na Sammy ba rungume ta nayi Ina "shiyasa nake Allah Allah auren nan ya mutu na koma gareshi gashi Alhaji idrees din ma duk da bai sameni a budurwa ba yak'i sakeni,Sammy kinsan yanda habeeb ya iya soayya kuwa wlh jiya dana ganshi baki ga haduwar da ya kara yi ba,gashi ya min warning na daina kiransa na Nemo karamar waya da wani sim din muringa waya dashi wai dan Kar Alhaji idris ya gane muna waya ya daureshi wlh indai tani ce bana tsoro Sammy nafisan yasan komai ya zuciya ya sakeni shine dai kawai bana so na jaza masa matsala ko ke zan bawa kudi ki siyomin karamar waya ki kawomin"? "Lah karki damu kawata ba sai na baki tawa ki bani kudin ba,akwai sabon sim ma dana karbowa Mama sai na baki na siya mata wani" Rungume ta nayi "Ina sanki sammy kin gama min komai". Hira muka cigaba da yi cikin farinciki Tana bani shawarwarin yanda zan cigaba da hulda da habeeb Ina wulakanta Alhaji Idris har da cemin na ringa kiranta tana sanin halin da muke ciki. Shigowar inteesar yasa Muka daina hirar muka karasa girkin gabadaya zuciyata fal da farincki Muka juyo abincin a faranti. Muka dawo tsakiyar palon muka ci gabadaya. Muna tab'a hira inteesar bata kara min wani maganar ba nima nafisan hakan dan haushi nakeji tana ce min na cigaba da zama da Alhaji Idrees. Muna gama ci na mike na Shiga d'aki dan shap na manta banyi wankan tsarki ba ballantana nayi Sallah azahar ga laasar ta kawo Kai. Sai da nayi wanka nayi wankan tsarki na fito Ina tsakin durzar da yamin dazu ina fitowa na tadda sallah azahar Ina sallamewa aka kira laasar nan ma na mike nayi Sallah laasar Ina iddarwa na dauko wani arnen shdda daya Sha wani irin aiki haka kawai naji ina so na saka na danyi kwalliya. Ina cikin daurin Sammy ta shigo d'akin tana Kai "gaskiya d'akin nan ya had'u Hudah wai, wayar na kawo Miki Kar na Baki a gaban inteesar ta zargi wani Abu. Da sauri na karb'a Ina washe baki cikin murna wayar kuwa da cajinta ga sim din ta saka min. Kudi na dauko a akwati na bandir din dari biyu na mikawa Sammy ta karbe da Sauri tana murna. Na dauko jakankunan da aka raba a bikina. Na d'auko turame uku na atamfa da Sam bansan kudinsu ba Amma nasan Yana da tsada na hada da kayan kwalliya. Turmi biyu na sawa Sammy da kayan kwalliya. Turmi dayan Kuma na sawa inteesar a jakar da kayan kwalliya da bai kai na Sammy ba dan fi ni yanzu Sammy ce aminiyata. Abunda ke bani mamaki da ita bata damu da shige shigen gidan Kamar yanda Sammy keyi ba ba Inda Sammy bata Shiga ba a gidan. Sama ne kawai bata hau ba b'angaren Alhaji Idris duk da a fadar Alhaji Idris Nima ina da palona da daki acan ban taba damuwa na Shiga ba. Na dauka inteesar zata nuna Jin haushinta idan taga yanda na bambanta musu,sai dai ga mamakina godiya kawai tamin . Na rakasu har gate suka tafi. Ina dawowa cikin rawar jiki na hau Kiran habeeb da wayar da Sammy ta bani. Ina kiransa ya daga ni kuwa dan na gwada shi na mak'e murya nayi sallama Amsawa yayi tare da cewa "Jalila wanan Kuma lambar Kuma fa da Kika kirani dashi"?. Kirjina wani irin bugawa yayi Ina "Jalila Kuma"..... 9/14/21, 8:26 PM - Buhainat: Pretend *Dan nace bana Allah ya Isa a novel shiyasa ake min sharing grps grps iya nan bai isa ba wata tamin sharing dan na Mata magana ta nemi ta ci mutuncina toh daga yau duk wacce ta Kara min sharing na barta da Allah novel ba mallakinki bane kudin karatu kike biya wayanda suke karantawa basu biya ba Allah ya fida mun hakkina tunda halak d'ina ne wlh ku cigaba da karatun Kuna dorawa kanku nauyi* *Wayanda na saka free domin Allah da suka cemin Basu da kudi,amma wai.sakayar da zaku min kenan ku ringa min sharing toh ban yafe ba* 22 "Ba na hana ki kirana ba?,yanzu bayan nak'i daga wayarki shine Kika sake kirana da wani layin wai ana dolene"? Karki sake ki Kara kirana kinji na gaya miki" Daga haka Habeeb ya kashe wayar yana sakin ajiyar zuciya katobarar da yaso yayi dan shap ya d'auka Jalila ce sai da Hudah ta saki muryarta ya gane itace. Kiran da ya sake shigowa yasa ya daga Yana "Wai ke Mayya ce"? Cikin farin ciki nace "Habeeb nice fa baka gane muryata ba"? "Taya zan gane muryarki kin mak'e murya,na dauka wanan yarinya ce take kirana wlh ta nace min tun jiya take kirana nak'i dauka shine na dauka ko itace ta sake Kira da lambar nan. Tuni naji wani irin kishi ya rufeni fuskar jalila na min yawo a idona "Ka bani lambarta habeeb na mata rashin mutunci kaji shegiya Mayya" Nace Ina hucci Dariya habeeb yasa Yana ai yariga da yayi blocking dinta na shareta kawai ya Kara da Wanan shine lambar da zamu ringa waya Eee na ce Masa muka hau hira Yana tambayata Inda Alhaji Idris yake sai warning yake min akan na ringa taka tsantsan Kar na bari Alhaji Idris yasani ni har mamakin tsoron da yake ji nake. Sai da muka muka kusa awa muna waya Ina mamakin irin Kaunar da nake wa habeeb dan iya muryarsa kawai haifar min da nutsuwa da farincki yake. Kamar na shige cikin wayar na gani a gabansa nake ji. Ba nida burin daya wuce na sake ganin mu a kebb'e sai dai Alhaji idrees yak'i tafiya ballantana na samu wanan damar. kalmomin da yake min sosai suka ringa tayar min da shaawa Kamar ba habeeb din dana sani ba dan yanzu bashida magana daya wuce yanda yajini da duniyar da na kai shi,har da cemin dan Allah Kar na sake na bari Alhaji Idris ya dirjeni bashida mafarkin daya wuce ya Kara kasancewa dani kamar wancan lokacin, nayi na Fito muyi aure. Gate din da naji alamar an bud'e yasa na masa Sallama akan sai na sake kiransa,shi kuwa yace Kar na Kira shi sai gobe idan Alhaji Idris ya sake fita. Baa san raina ba haka na na kashe wayar na boye. Alhaji idris kuwa Yana shigowa dakina ya shigo ya wani yo kaina na kauce da sauri tare da hade rai dan gani nake ya katse min Jin dadi. Murmushi kawai yayi ya Ajiye ledojin daya shigo dasu Yana tambayata ya gida Banza na bawa ajiyarsa dan Yanzu so nake na cigaba da masa rashin mutunci Kamar yanda Sammy tace ko zai zuciya ya sakeni. Kamar yasan abinda na taka da na fara masa kananan rashin kunya sai ya fita ya bar min dakin. Bai Kara dawowa ba sai da aka iddar da sallah Isha. Yana shigowa ya zauna a gefen gadon Yana "Hudah baki Mana girki bane wlh yunwa nakeji yau ban samu na tsaya siyan abinci ba sabida gajiyar da nayi" "Banyi ba" Kawai nace masa Ina d'auke kaina "Toh ki taimaka ki dafa Mana wani abu.mai dan sauki kinji" "Bazan iya ba" Ido ya zuba min Yana kallona ni kuwa na cigaba da girgiza kafa sai daya gaji da kallona dan kansa ya tashi ya bar d'akin ban Kara Jin motsinsa ba sai wajen tara da rabi ya shigo da faranti a hannunsa d'auke da soyayyen Dankali da kaza a gefe a tsakiyar d'akin ya Ajiye Yana "Tunda bazaki iya ba gashi nan nayi ki sauko muci" Daga haka yayi Bismillah ya fara ci ba tare da ya jirani ba duk da Ina Jin yunwa haka na dauke kaina har ya gama ci ya rage min ya tashi ya fita. Addua nake Allah yasa Kar ya dawo da na iya kulle d'akin nan da na kulle bana san dirzar da tsohon nan yake min. Sauka nayi na cinye ragowar dankalin Ina mamakin yanda ya iya girki. Ina gama ci na kwashe kwanukan na Kai kitchen na koma dakina tare da Shiga bandakina dan nayi wanka. Badan habeeb ya min warning ba da na sake kiransa. Ina fitowa mukayi kicibis da shi a bakin kofa. Kafin na ankara ya jawoni jikinsa ya dagani sama Ihu na fara yi Ina ya cikani bai kulani ba har sai daya direni akan gado,yanda yake k'ok'awa da bathrobe din jikina yasa na fara zaginsa Ina ya rabu dani. Bai saurareni ba ina ji Ina gani ya haye ruwan cikina,duk Inda ya Kai bakinsa a jikinsa sai na kauce na kai masa duka,ni dai gani nake bai iya komai ba jagwalwalani kawai yake yana zuba min yawu Shi kuwa ganin zan basa wahala ya hade hannayena ya rik'e ya shigeni da k'arfi Ina Kara tsanarsa ne a duk lokacin da zai kusanceni. Sai da na kusa sume masa ya kyalleni. Baccin wahala yayi awon gaba dani. Sai da asuba ya tasheni ya d'aukeni da kansa ya kaini bandaki. Yana nayi wanka dan shi ya riga da yayi,zai tafi Massallaci nayi hakuri da takura min da yake jibi zaiyi tafiya shiyasa yake san ya dan samu nutsuwa dani. Ban kulashi ba illa harara da nake jifansa da shi Yana barin band'akin nayi wankar tsarki na fito nayi Sallah Asuba na koma kan gado na kwanta sabida baccin da ya cike min Ido. Wajen takwas naji ya fara shafani. Kamar mai Aljannu haka na tashi da mugun ihu ina "Wai kasheni kakeso kayi"? Ido ya kashemin Yana yunwa yake ji na tashi na Mana breakfast ko yaci abincinsa a jikina. Bai gama rufe bakinsa ba nayi hanyar waje ya kyalkyale da dariya yana yanzu ai ya gano yanda zai ringa maganina. Ina feraye dan kalli Ina mita ya shigo ban kalleshi ba ya hau tayani har zan bar Masa kitchen din yace wlh Ina fita sai yaci abincin mai numfashi akan dole na tsaya muka gama hada break fast din tare mu ka kai palo. Banyi niyyar ci ba sai ya gama amma haka yasa na zauna a cinyarsa ya hau bani a baki Yana idan na masa gardama yanzu zai kaini d'aki. Na gwammaci nayi masa komai da dai ya ringa durzata Yana yiwa habeeb asara. Kamar na fashe dan bakin ciki haka ya gama bani abincin duk da nace masa na koshi bai barni na tashi ba yace na zauna shima yaci ya koshi. Ina Jin jikinsa a tashe hakane yasa min tsoron Kar ya gama cin abincin ya nemeni. Sai da ya gama ci ya mikar dani Yana muje sama na masa tausa idan naki Kuma shi sai yamin tausan Kuka na fashe Masa dashi Ina bazan iya ba,shi kuwa ya fara k'ok'arin cire kayansa. Nayi stairs din da gudu Ina zanyi wlh wani irin Mugun tsanarsa nake Kara ji da takurar da yamin Shi kuwa Alhaji idris wani irin farin ciki yake ji a zuciyarsa da ya samo hanyar da yake ganin zai na bi wajen shawo kan Hudah har ta so shi,a hankali zai koya mata yanda zata so shi,badan jirginsu a gobe zai daga ba da ya fasa tafiyar yana so ya tafi da ita amma baya so ya takura mata ba Kuma yasan ya kai ta Hajiya Hauwa ta gane irin zaman da suke yi,dan baya so ta gane bata san shi,dan ko lokacin daya ce mata zai Kara aure, budurwa zai aura sai data ce ita tasan sai dai yayi amfani da kudinsa wajen Kara aure ba dai budurwa ta so shi Kamar yanda ita ke san shi ba,kishin daya ciyota yasa duk ta fada masa.maganganu,dan ba karya yasan tana San shi,ciwon bai mata kishiya tun kuruciya yasa duk take Jin ciwon auren da zaiyi. Shi kuwa san da yake yiwa Hudah yasa bai wani damu da halin da ta Shiga ba,dadin daddawa sai abin ya Mata yawa da dangi duk suka goyi bayan yayi auren. Hakane yasa yanzu daya auri Hudah ya samu nutsuwa yake so yaje Paris din ya rarrashi Hajiya hauwan dan tunda ya hadu da Hudah bai Kara zuwa ba Hassan da usaini ma daina kiransa sukayi suna Jin Haushin abinda yayi,sai dai yasan ba zasu gane halin da yake ciki bane har sai yaje. Zulaihat ce ma mai dan.kiransa,hajiya hauwa kuwa kadaran kadahan haka suke waya yasanta da zurfin ciki amma tana cikin damuwa tafiyar nan ma da zaiyi gobe duk basu San zai je ba. Kamar na fashe dan bakin ciki haka muka Shiga d'akin Alhaji Idris da shigar mu d'akin ya rufe kofa Yana na hau Kan gadon na masa tausa ya hau cire kayansa. Kuka na saka Ina "wlh na tsaneka duk wanan abinda kake min na dole yasa nake Kara tsanarka dan Allah ka rabu dani" Bai saurareni ba ya cire doguwar rigar jikinsa yana "yaci ki gane duk maganar da zaki min wai dan naji haushi bana Jin haushi kin tsaneni ni Kuma Ina sanki ki rubuta ki ajiye Hudah zaki soni wlh zaki ji Kamar ki mutu sabida san da kike.min lokacine kawai ki hawo kimin tausan ko nazo naci abinci na a jikinki" Kamar na danne dokin wuyansa nayita marinsa haka naji har wani matasan no-no ne dashi,tsanar da na masa yasa in yayi tsirara bana wani kallonsa dan zuciyata har wani tashi take Amma yau da yake Safiya ce yasa nake Kara ganin yanayin hallitar jikinsa Yana Kara min mugun muni a idona Ganin ya nufo wajena yasa na hayye gadon da Sauri Ina kuka na fara Masa tausa Yana lulumshe ido. Ba karamin Kai zuciyata nayi nesa da ban dau bedside lamp na buga masa ba. Ina Masa tausan Yana Kai hannuna shegen kirjinsa dake cike da gashi wai na ringa shafawa. Idona kawai na rufe na cigaba da shafa shi Ina Masa tausan. Alhaji idris kuwa kasa jurewa yayi sabida abinda yakeji. Ya jawo Hudah bai so Kara nemanta ba amma ya kasa bawa zuciyarsa hakuri. Haka ya kara samun nutsuwa da ita Yana shi Mata Albarka ita kuwa sai kuka take tana masa Allah ya Isa. Matse tan da yayi a kirjinsa yasa bacci yayi awon gaba da ita. Sai daya tabbatar baccin ta yayi nisa ya zare jikinsa ya Shiga band'aki yayi wankan tsarki ya fito Yana Jin wani irin farincki da annashuwa a haka da shi kadai yake kidansa yake rawarsa ba karamin nutsuwa yake samu da ita ba bai san wane kalar dadi zaiji duk ranar da Hudah ta mayar Masa martani ba. Kasa ya sauka ya fita wajen mai gadi ya bashi hadaddun kular da ya d'auko da kudi akan ya yo musu take away Yana k'ok'arin komawa ciki su Aunty Salma aunty bby aunty Aisha suka shigo har da Zainab da wata Yar uwarsu bilki. Alhaji idrees shi ya musu iso har palon duk da duk ya haifesu haka ya gaishe su cikin girmamawa su kuwa sai sunkuyar da kai suke suna Jin nauyinsa. Sai da suka gama gaisawa aunty bby ta tambayi Inda Hudah take kamar wani saurayi ya Sosa Kai yace Mata bacci takeyi amma bari ya tasota Ya hau sama Su Aunty bby suka saka dariyar yanda Alhaji Idris din ke wani susune Kai Duk zuciyarsu fes suna Jin dadin Hudah ta kwantar da hankalinta da alamu tunda Basu ga alamar komai ba. Alhaji idrees kuwa tashin Hudah yayi ya gaya mata zuwansu Aunty bbyn Bakin cikin abinda yamin yasa ban kalleshi ba na tashi na saka kayana na sauka kasa. Yan uwa dadi,duk da haushinsu da nake ji. Sai da naji dadin zuwansu. Ina zuwa na hau rungumesu cikin murna. Aunty baby kuwa sai washe baki take tana Yar albarka. Saukowar Alhaji Idris yasa duk sukayi shiru carbin da na gani a a hannunsa yasa na gane Massallaci zaije. Ban kalleshi ba har ya fice sabida mugun haushinsa da nakeji Yana fita Aunty salma Suka yo kaina mai Alhaji Idris ke bani haka nake kyalli nidai bance musu komai ba. Na ruk'o hannun Zainab dake ta tsokanata tana na gama cika baki bana San Alhaji Idris gashi nan taga alama ai wanan shigewa daki haka naga yanda nake kyalli kuwa. Ban kulata ba na dauko katon faranti na zuba musu snacks da dambun nama ita Kuma Tayani zuba drinks din Muka Kai musu. Ni kuwa nace musu Ina zuwa nayi wanka nayi Sallah nazo na dora musu abinci dariya naga suna yi kasa kasa. Nidai ban bi takansu ba na shige d'aki habeeb na dankare a Raina. Hakane yasa na dauko karamar wayar daga Inda na boye na kira wayarsa sai dai miscall uku na masa bai d'auka ba hakane yasa na mayar da wayar Ina mamakin yanda wani zubin idan na kirashi baya dauka sai nayita kiransa,a da yace dan Ina kiransa da daya layin nawa yanzu dai ai na canja layi ko. Tsaki nayi na Shiga bandaki nayi wankan tsarki na dirje jikina kamar Zan canja fatar jikina dan indai zaiyi tarayya dani sai naji kamar na cire fatata. Sabulun tsarki kuwa sai naji Ina Jin mugun zafi a gabana nake hakura. Sai da nayi Sallah azahar na shirya cikin wani atamfa na danyi kwalliya sabida nasan halin aunty bby. Ina k'ok'arin yin waje ya shigo d'akin. Ni kuwa na hade rai amma duk hade raina haka ya rungumeni Yana bbyna kinyi kyau Allah yasa nayi ajiya anan" Ya shafa marata kwace kaina nayi da k'arfi Shi kuwa ya saki murmushi Yana "Dan Allah Hudah ki bari mu rabu lafiya gobe uwar haka Ina Paris kila sai nayi sati biyu shiyasa yau ba Inda zanje so nake kawai na zauna a gida muyi ta Hira yanda idan naje zan ringa tuna hirarmu. Tabe baki nayi dan so nake ya fita na daka tsallen murnar tafiyar da zaiyi. "Ga abinci can nayi order ba sai kin Sha wahalar girki ba zan hau sama na kwanta idan zasu tafi ki min magana" Daga haka ya fice daga d'akin na daka uban tsalle Ina murnar tafiyar da zaiyi. Fuskata a washe na fito daga d'akin. Su aunty Salma kuwa sai tsokanata suke. Tare muka ci abinci dasu rabona da na jini cikin farinciki haka har na manta. Aunty baby kuwa sai albarka take shimin da kwantar da hankalina da nayi. Muna gama Jin abincin ta Jani daki. Ta fito da magunguna mai uban yawa ta hau min bayanin yanda zanyi amfani dasu Yanda nake tabe baki yasa tace sai ma nayi amfani da wasu a gabanta zata tafi. Ba asan raina ba na hau dirkar duk abinda ta had'a Wanda ta bani na saka kuwa flushing dinsa nayi. A takaice sai da yamma suka fara shirin tafiya na taso Alhaji Idris Yana zuwa yace musu gobe zai tafi Paris Kuma zai dan kwana biyu kafin ya dawo ko zasu samo mai Tayani Zama kafin ya dawo. Aunty bby da Sauri tace ga Zainab da bilki nan sai su tayata Zama kafin ka dawo. Ba haka naso ba dan Zainab tana da balain sa Ido har zanyi magana na hakura. Alhaji idris yasa driver ya Kai su gida bayan ya cika su da kudi,suka ce gobe da safe Zainab da bilkin zasu zo. Zaman Zainab a gidan nan na nufin ta hanani rawan gaban hantsi zuwan da zasu yi yasa duk naji farincki da nake ciki ya kau A takaice daddare Kamar Alhaji Idris ya kasheni dan durzata kawai ya ringayi yana kwashe hadin da Aunty bby tamin. Dak'yar ya kyalleni azaba ma yasa ko kukan ma na kasa yi Na daina Jin zafin komai bana Jin dadin abinda yake min ne kawai. Karfe bakwai ya fara shiri. Takwas daidai ya dau trolley dinsa ya rungumeni gam a kirjinsa kamar zai maidani ciki. Yana na Kular masa da kaina Duk yanda yaso na rakashi airport ki nayi akan dole ya hakura ya tafi. Ni kuwa yana tafiya na sauke ajiyar zuciya na rarumo wayata dan na Kira habeeb dan ji nake kamar na shekara banji muryarsa ba....... A daina min sharing novel duk wacce ta fitar ban yafe ba wayanda Suka siya da.kudinsu Basu yafe ba....C 9/15/21, 9:39 PM - Buhainat: *Feelings* Two n three Sai da na masa.miscall uku kafin ya d'auka muryarsa can kasa "Tun jiya nake kiran ka baka d'auka ba" "Sorry babe wlh jiya na Shiga rububi ban bi ta Kan wayar ba sai daddare ma naga misscal din Kuma ba dama na biyo tunda nasan lokacin Alhaji na nan" "Rububin mai ka Shiga haka"? "Kayana ne suka iso naje dubawa wlh kinsan dama na gaya miki na dan samu kudi,na bud'e boutique,kinsan gwara nima na nemi kudin nan yanda idan Kika fito Abba bazai hanani ke ba,kar kina fitowar ma ya kyallo wani mai kudin ya kara hanani aurenki" Har a raina bana Jin dadin yanda habeeb wani zubin yake dan min gatse da gorin san kudin Abba amma nasan Abba duk shi ya jawowa kansa. Bana so Kuma na fito nayiwa habeeb magana yaji ba dadi. "Alhajin har ya fita ne"? Sai a lokacin na tuna dalilin daya sa na kira habeeb "Albishirinka" "Goro" "Alhaji yayi tafiya ya tafi Paris sai yayi sati biyu kafin ya dawo" "Waw kice mun samu freedom din yin waya ba dare ba Rana" "Anya kayi missing dina kuwa wane irin waya kuma mun samu chance din haduwa dai ai kullum muna waya" "Ya kayi shiru Habeeb ko dai ka daina sona ne? Nace jiki a sanyaye dan na d'auka shi zai fara farincki da albishir din da na masa har ma ya nemo hanyar da zamu had'u "Bby ba wai banyi missing dinki bane kema kinsan nafi kowa missing dinki Ina dai tsoron mu had'u ne Alhaji idris sananen ne mutane da yawa sun san ke ce amaryar da ya aura idan aka ganmu fa zaa iya gaya Masa" "Kana nufin dai baka so mu hadu ko habeeb"? Nace Ina Jin Raina na baci kuka na saka Masa dan zuciyata ta fara rawa akan habeeb gani nake kamar ya daina sona kullum banida burin daya wuce Alhaji yayi tafiya mu hadu Amma shine yau yake wani nunawa ya na tsoron mu had'u. Kashe wayar nayi Na cigaba da kuka gani nake yanzu habeeb duk kalamansa iya bakine kawai baya Sona kila ya canja raayinsa a kaina. Kin daga wayar nayi da ya cigaba da kirana na hau tura Masa text din abinda ke zuciyata "Habeeb zan iya komai domin ka bana tsoron duk abinda zai faru mai yasa tsoron Alhaji Idris yasa kake baya baya dani,banida burin daya wuce na kashe auren nan na fito muyi aure,karka manta irin alkawarin da kamin san da nake maka yasa na kasa kawo budurcina ga Alhaji na mallaka maka kaina,kullum sanka Kara ninkuwa yake a raina, Ina sanka Ina kewarka Ina Kuma San ganinka,yanzu da na samu damar ganinka shine zaka ce min kana tsoron mu had'u habeeb ko dai ka daina sona ne dan Allah dan annabi habeeb idan ka canja raayinka akaina ka gaya min idan kasan ka daina sona ka gayamin Habeeb" Na tura masa na cigaba da kuka Ina tsoron ya min reply din ban hakuri a kan ya daina sona. Bansan mai yasa sai daya sani naji Sansa ya Kara ninkuwa a raina ba. Ido kawai na zubawa wayar Ina jiran reply dinsa Habeeb Dafe kansa yayi a lokacin da Hudah ta kashe wayar ya hau kiranta ganin bata daga ba yasa yayi cili da wayar adaidai lokacin da Shuriem ya shigo d'akin daga shi sai gajeran wando. Tunda habeeb ya samu Yan canjina ya dawo gidan da zama. Dak'yar habeeb ya Tsira da 2mil inda ya Kama katon shago da zumar zuba kananan Kaya na Maza. Nan ma Shuriem ba haka yaso ba dan ba abinda ya saka a gaba sama da suyita sharholiya sune wancan joint din sune can Kuma kudi mai yawa suke kashewa. Club ne kawai baya bin Shuriem. Neman Mata kuwa yanzu habeeb ya Zama addicted baya iya kwana biyu bai nemi mace ba har mamakin kansa yake. Abinka da Zina ji yake ba Abunda ma ya Kai sx din dadi a rayuwa,sai dai duk wadanan debe deben Yan matan da yake har yanzu bai samu wacce ta Kai Hudah ba bai sani ba ko dan ranar shine karonsa na farko ko Kuma Hudah ce Allah yayiwa baiwa haka,ko Hudah da yake jinta a zuciyarsa har da abinda yaji a wajenta yasa yake burin indai ta fito sai ya Aureta. Shuriem kansa Kan tsokaneshi akan Yana da jarraba. Kwana biyu da suka wuce da yaje gida wajen kanin mahaifinsa ya musu kwana biyu abinda bai tab'a ba sai gashi ya tsinci kansa da mugun shaawar yarsa Yusra da ta kasance itace auta bata wuce 16yrs ba a matsayin kanwar da suka fito ciki daya uwa daya uba daya haka yake kallonta sai gashi zuwan nan da yayi yaji yana mugun shaawarta Ita kuwa yusra yanda suka Saba rayuwar ya da kanwa haka ta saki jikinta ta ringa masa shirmen da ta Saba. Indai yaje haka suke duruwa a dakinsa suyi ta zuba Murja yar kanin mahaifin nasa data kasance itace ta uku ita aka so a bawa habeeb lokacin da aka fasa bashi auren Hudah amma yak'i hakane yasa aka rabu dashi ta fito da Wanda take so yanzu haka saura wata biyu bikinta familynsu habeeb da yake dukansu fulani ne hakane yasa duk suke da kyau,yusra amma duk ta fi su kyau da diri gashinta ma har gadon baya. Yanzu haka tana ss 1 Habeeb ba karamin Kai zuciyarsa nesa yayi akanta ba har ya gama musu kwana biyun ya dawo. Ko a yanzu da Hudah ta kirashi tunanin surar yusra kawai yake yana tuno yanda ta sunkuya tana wanki kirjinta na balain kyalli. "Kai da wa kake zuba tsaki har da cili da waya"? Shuriem yace yana zama a gefensa "Hudah rigimamiya ce wlh yarinya nan naga alamar so take sai dai ta gani a kulle hankalinta zai kwanta kaji fa wai so take mu hadu mijinta yayi tafiya taya zamu hadu dan Allah idan ba rigima ba" Ido a kanne Shuriem yace "Kai kace Mata kana so ku hadu ko ita tace tana so ku had'u"? "Itace ta kirani mana wai dan nace Ina tsoron mijinta ya kama mu shine taji haushi,Shuriem ba ma tsoron a ganmu ba Hudah sanin da ta min bata san na canja ba wlh indai na kebb'e da ita anything can happen ba lailai na iya controlling kaina ba and ni bazan so haka ba" "Wlh har yanzu kanka a tukunya yake habeeb to an gaya maka kawai dan ta ganka shiyasa ta dage tana so ku had'u?so take kawai ku hadu ka kara jiyar da ita abinda ka fara bude mata Ido akai Kamar yanda ita ta fara sawa kasan ya sex yake,na dade da karantar yarinya nan kila tsohon da ta aura baya iya gamsar da ita shiyasa ta dage take so ku had'u dan haka Kai ma Kar ka kwari kanka ka barta tazo ku hadu ku Shana kawai tunda ba Kai ka jawota ba banza kai da zaka yi amfani da damar nan ka samu abinda kake so tunda dama kace ita ta daban ce dalla karbi wayarka ka kirata gashi ma ta maka text "Shuriem Ina tsoro wlh bana Jin abinda zai saka Hudah tazo kenan so take dai mu had'u ta gani taji sanyi nine dai nake tsoron kaina duk da zata iya yin komai itama sabida san da take min" Sai kaji dashi kuma Shuriem yace yana barin d'akin Habeeb ya bude wayarsa ya karanta text din da ta turo masa. Bai mata reply ba ya Kirata a waya jikinsa duk a sanyaye Tana dagawa yace "Hudah wai Mai yasa kike kokwanton irin San da nake miki ne Wai kinfisan kullum nayita nananta miki irin san da nake miki Taya Zan yaudareki,bana Jin dadin yanda abu kad'an zaki ce kin bani kanki tunda muke da ke na tab'a gwada miki wani Abu nake so a jikinki?tsakani da Allah nake sanki kaddara Kuma tasa wani abu ya shiga tsakanin mu mijinki sananne mai kudi,Ina tsoron a kai Masa labarine ya daureni amma ba Wanda ya kaini san na ganki zaki iya zuwa mu hadu kinsan sai dai kizo ba dai ni nazo ba idan kin tashi zuwa ki gayamin sai nasan yanda zamu had'u can just wait to see you" Ya karashe Yana kasa da murya tuna abinda ya Shiga tsakaninsu kawai yasa hankalinsa ya tashi yaji har ya matsun ma su had'u. Har wani zazzabi naji Yana neman rufeni da naga habeeb bai min reply ba. Kuka nake wiwi Ina tunanin shikenan ya hakura dani tunda ya kasa min reply na dau wayata kenan Ina Shirin kiransa. Kiransa ya shigo wayata. Da sauri na d'aga wayar Kafin nayi magana naji ya fara min kalaman daya sa naji zuciyata na balain sanyi Har kwanciya nayi na kamkame pillo San da nake Masa yasa duk abinda ya fada min take na yarda dashi. Yanda yayi kasa da murya yasa naji tsigar jikina na tashi har na matsu mu hadu. Ce masa.nayi anjima zan kirashi ni yau nakeso mu had'u dashi. Da wanan mukayi Sallama zuciyata cike da farinciki A koshe nake jina na nufi wajen wadrobe dina na fara fito da kayan ciki Ina tunanin kayan daya dace na saka. Ruwan Ido na tsaya yi a karshe dak'yar na yanke sa wani green din less da aka masa dinkin bubu yayi masifar kyau. Yau mugun kwalliya zanyi sabida na burge habeeb. Ina k'ok'arin nemo mayafin da zai Shiga kayan naji sallamarsu Zainab. Sai a lokacin na tuna Zasu zo su tayani zama,Aunty bbyn nan tana da takura wlh in ba takura ba na me zata turomin har mutane biyu su tayani zama ni zan ma iya zama ni kadai Tsaki nayi na fita Waje. Sai dai Ina fita naga ba iya su zainab da bilkin ne suka zo ba har da dangin Mami Yan uwanta da yayyenta da duk basu samu zuwa ganin gidana ba wajen su takwas. Kamar na dora hannu a ka nayita zunduma ihu haka naji A dole na kirkiro murmushi na tare su na hau musu sannu da zuwa Duk sun wargaje min shirina Rai ba dadi haka nida Zainab muka duru a kitchen muka hau girki. Bamu muka fito ba sai wajen 2 na rana Allah Allah nake suyi su tafi. Sai dai banga alamar zasu tafi ba dan sunji Alhaji Idris baya gari yasa suka saki jiki suka cigaba da zama har suna Basu ji dadi da Basu samu Alhaji Idris ba da yanzu sun san sai ya cika su da kudi Kamar na fashe dan bakin ciki. Basu bar gidan ba sai wajen Magriba. Da suka tashi ma tafiya sai da suka bar wata nusaiba da Zara da suma dangin Mami ne B'acin rai ne ma yasa na hayye sama na barsu a kasa Na Kira habeeb a waya Yana dauka na gaya Masa dalilin daya sa ban zo ba Cemin yayi kar na damu gobe ma rana ce Hirar da mu kayi dashi yasa naji sanyi a zuciyata ban sauko kasa ba sai wajen goma A Palo na tarar dasu duk suna kallo Zainab na daga gefe tana waya Da yake na girmi nusaiba da zara hakane yasa na bawa zara umarni akan ta dan dafa min wani abu naci "Su Hudah manya nan Kika ce bakya san Alhaji Idris sai gashi Kuna ta soyewa har da wani hayewa sama ana wani mak'e murya" "Ya akayi Kika san waya nake"? Ai na hawo saman nima bansan yanda ake bude d'akin bane shiyasa Tsaki nayi Ina Jin haushinta zainab na da balain sa Ido shiyasa take bani haushi, Banda kasa kasa nake magana nasan da sai ta gane da habeeb nake waya,ko yanzu da zata zauna kafin Alhaji Idris ya dawo ya zama dole na iya takuna dan ba karamin aikinta bane tace zata rakani goben. D'akin baki na nuna musu akan su kwana ni kuwa na haye can sama na shige d'akin Alhaji Idris Wai dan ma Kar ta min labbe. Sai masifa take tana wai dan jarraba ma ni kadai zan tafi daki na kwana ko tsoro bana ji. Kusan rabe dare nayi Muna waya da habeeb ba karamin matsuwa nayi gari ya waye naje mu hadu ba. Dan yace Kar nazo gidansa mu hadu a wani gidan abokinsa. Wani lambar waje ke ta kirana ta layina ban dauka ba dan na riga da nasan Alhaji Idris ne dan har texes ya ringa turomin na share shi. Bacci ma rabi da rabi nayi. Gari na wayewa na hau dan gyagyara jikina ina shafa kayan gyaran jikin da Aunty baby ta bada kudi aka hada min hadin kamar kurkum ne ana shafawa yayi minti talatin sai ka Shiga kamshinsa kawai na daban. Zainab uwa gulma duk da ina daki sai da ta biyoni tana "wai gyare gyaren me kike tayi haka Alhaji Idris ya kusa dawowa ne"? Hade rai nayi ina "Bikin kawarmu zanje fa na Dade ban fita bane shiyasa Kika ga Ina doki" Wani tsalle ta daka tana "Wlh Kamar kinsan na Dade banje biki ba gani kuwa da Sabon dinkin da ban taba sawa ba Kinga kawai sai na saka muje" "Wlh ba Inda zanje dake" Aikuwa sai naje wlh sai dai ki fasa zuwa amma kafarki k'afata Da gewa nayi bazata bini ba ita kuwa ta ringa rantsuwar sai ta bini duk da mugun hade ran da nayi. Da ma na fara masifa fitowa tayi ta barmin d'akin Nasan halin Zainab da dagiya take kaina ya kulle Ina tunanin hanyar da zan bi na yakiceta Dabarar da ya Fado min yasa na dauki wayata na kira Sammy a waya. Na tsara Mata duk abinda ke faruwa da abinda nakeso ta min. Cemin tayi karfe biyu zata zo Kar na damu Sai a lokacin hankalina ya kwanta na wanke jikina da sabulu mai balain kamshi. Ina zuba murmushi ni kadai yau zan ga habeeb Ko abinci na kasa ci Karfe biyu daidai Sammy ta shigo cikin kwalliya tayi balain kyau har da glass sai taunar cingam take Nima nayi wanka nayi kwalliyar ita kawai nake jira tazo na saka kayana dan munyi waya da habeeb yace Yana can Yana jirana ma. Zainab kuwa da Karfin hali itama kwalliyar tayi tana duk hade ran da zanyi sai taje. Da yake mun riga da mun gama tsara komai da Sammy tana zama tace "Ya naganki baa shirye ba ki tashi mu tafi dan Allah bamu da lokaci dan Inaso mu dawo da wuri ga pass dinki nan kinsan carrd admit ne" "Hmmm toh ga Zainab ta dage zata je ya zaayi kenan" "Ai card admit ne da munje ba komai ai" Sammy tace cikin murmushi zainab bata ce komai ba Na tashi na shiga daki na saka kayana na kashe dauri na tulawa kaina uban turare ba karamin kyau nayi ba. Karamar wayata na jefa a jakata babbar kuwa kashewa nayi Sabida damuna da Alhaji Idrees yakeyi. Ina fitowa zainab ta zuba min Ido ni kuwa dan kar ta zargi komai nace "Kinga da ba card admit bane da munje wlh" "Ba komai sai Kun dawo amma kin tambayi dai mijinki ya baki izinin tafiya ko"? "Bansani ba dan uwarki da zan fita ne ban gaya Masa ba" "Toh ki dai sa mayafi akanki dan ke yanzu ba Yan Mata bace kina matar aure kin fesa uban turare haka" Ban kulata ba na ja hannun Sammy Ina sai mun dawo" Daga haka muka fice daga gidan Driver na ganin na fito ya doso wajena Ni kuwa na dakatar dashi Ina ba sai ya kaimu ba muka fice. Kamar nayi tsuntsu na gani a wajen habeeb haka naji. Napep Muka tara muna hawa na Kira habeeb nace masa gani nan Ina kashewa Sammy tace "Wai kawata wanan doki haka" "Bazaki gane bane sammy inasan habeeb" "Ni kuwa nasan kina san shi haka kawai ga tsallelan saurayi mai zakiyi da wani tsoho Shana abinki wlh muna zuwa danger can ki s'aukeni" Hannu na zura a jakata na dauko kudi mai dan yawa na Bata dan duk kudin da na samu kyautar sa sai da na juyo a jakata inaso na bawa habeeb nasan zaiji dadi Da kwatancen da yamin na karasa gidan abokinsa. Dan madaidaicin gida unguwar ba mutane sosai dan kamar sabuwar unguwa ce Dokin san ganinsa yasa na Shiga gidan da Sauri A bakin kofa na tadda shi a tsaye ya zura hannayensa a cikin wandon jeans din jikinsa rigar jikinsa ja kansa ya sha gyara ba karamin kyau ya min ba murmushin da ya ringa jifana dashi yasa nima na sakar Masa murmushin Ina Jin kamar na ruga da gudu naje na rungumeshi. Amma banaso yaga zallamata haka na daure na isa wajensa. Ya juya muka shiga maidaidacin palon. Muna shiga ciki ya tsaya a gabana ya zuba min ido nima idon na zuba Masa inajin kamar kirjina ya fashe da kaunarsa Takowa yayi har gabana Yana "Bby I missed you" Ban iya magana ba sabida yanda naji tsigar jikina na tashi "Kinyi kyau sosai baby wlh Kamar an canjaki rowar muryarki kike min ne" Yace yana dago da hab'ata lumshe idona nayi Ina numfashi Sauri da Sauri Ina k'ok'arin bud'e idona dan na kalleshi ya hade bakinmu waje daya yana wani numfarfashi kamar mai ciwon asma Shap na manta da matsayina na makance na kurmance sabon duniyar da na Shiga yasa na manta wai wani Aurene dani na damke habeeb Kamar Allah ya aikoni kamar yanda shima ya damkenin....... Sorry for d late post sai 11 insha Allahu ko ba yawa yau ban zauna ba Sam Ina Yan albarka masu min sharing ayi hakuri a taimaka a daina min sharing badan Halina ba *Ya Allahu* 9/16/21, 7:09 AM - Buhainat: *Feelings* Two n three Sai da na masa.miscall uku kafin ya d'auka muryarsa can kasa "Tun jiya nake kiran ka baka d'auka ba" "Sorry babe wlh jiya na Shiga rububi ban bi ta Kan wayar ba sai daddare ma naga misscal din Kuma ba dama na biyo tunda nasan lokacin Alhaji na nan" "Rububin mai ka Shiga haka"? "Kayana ne suka iso naje dubawa wlh kinsan dama na gaya miki na dan samu kudi,na bud'e boutique,kinsan gwara nima na nemi kudin nan yanda idan Kika fito Abba bazai hanani ke ba,kar kina fitowar ma ya kyallo wani mai kudin ya kara hanani aurenki" Har a raina bana Jin dadin yanda habeeb wani zubin yake dan min gatse da gorin san kudin Abba amma nasan Abba duk shi ya jawowa kansa. Bana so Kuma na fito nayiwa habeeb magana yaji ba dadi. "Alhajin har ya fita ne"? Sai a lokacin na tuna dalilin daya sa na kira habeeb "Albishirinka" "Goro" "Alhaji yayi tafiya ya tafi Paris sai yayi sati biyu kafin ya dawo" "Waw kice mun samu freedom din yin waya ba dare ba Rana" "Anya kayi missing dina kuwa wane irin waya kuma mun samu chance din haduwa dai ai kullum muna waya" "Ya kayi shiru Habeeb ko dai ka daina sona ne? Nace jiki a sanyaye dan na d'auka shi zai fara farincki da albishir din da na masa har ma ya nemo hanyar da zamu had'u "Bby ba wai banyi missing dinki bane kema kinsan nafi kowa missing dinki Ina dai tsoron mu had'u ne Alhaji idris sananen ne mutane da yawa sun san ke ce amaryar da ya aura idan aka ganmu fa zaa iya gaya Masa" "Kana nufin dai baka so mu hadu ko habeeb"? Nace Ina Jin Raina na baci kuka na saka Masa dan zuciyata ta fara rawa akan habeeb gani nake kamar ya daina sona kullum banida burin daya wuce Alhaji yayi tafiya mu hadu Amma shine yau yake wani nunawa ya na tsoron mu had'u. Kashe wayar nayi Na cigaba da kuka gani nake yanzu habeeb duk kalamansa iya bakine kawai baya Sona kila ya canja raayinsa a kaina. Kin daga wayar nayi da ya cigaba da kirana na hau tura Masa text din abinda ke zuciyata "Habeeb zan iya komai domin ka bana tsoron duk abinda zai faru mai yasa tsoron Alhaji Idris yasa kake baya baya dani,banida burin daya wuce na kashe auren nan na fito muyi aure,karka manta irin alkawarin da kamin san da nake maka yasa na kasa kawo budurcina ga Alhaji na mallaka maka kaina,kullum sanka Kara ninkuwa yake a raina, Ina sanka Ina kewarka Ina Kuma San ganinka,yanzu da na samu damar ganinka shine zaka ce min kana tsoron mu had'u habeeb ko dai ka daina sona ne dan Allah dan annabi habeeb idan ka canja raayinka akaina ka gaya min idan kasan ka daina sona ka gayamin Habeeb" Na tura masa na cigaba da kuka Ina tsoron ya min reply din ban hakuri a kan ya daina sona. Bansan mai yasa sai daya sani naji Sansa ya Kara ninkuwa a raina ba. Ido kawai na zubawa wayar Ina jiran reply dinsa Habeeb Dafe kansa yayi a lokacin da Hudah ta kashe wayar ya hau kiranta ganin bata daga ba yasa yayi cili da wayar adaidai lokacin da Shuriem ya shigo d'akin daga shi sai gajeran wando. Tunda habeeb ya samu Yan canjina ya dawo gidan da zama. Dak'yar habeeb ya Tsira da 2mil inda ya Kama katon shago da zumar zuba kananan Kaya na Maza. Nan ma Shuriem ba haka yaso ba dan ba abinda ya saka a gaba sama da suyita sharholiya sune wancan joint din sune can Kuma kudi mai yawa suke kashewa. Club ne kawai baya bin Shuriem. Neman Mata kuwa yanzu habeeb ya Zama addicted baya iya kwana biyu bai nemi mace ba har mamakin kansa yake. Abinka da Zina ji yake ba Abunda ma ya Kai sx din dadi a rayuwa,sai dai duk wadanan debe deben Yan matan da yake har yanzu bai samu wacce ta Kai Hudah ba bai sani ba ko dan ranar shine karonsa na farko ko Kuma Hudah ce Allah yayiwa baiwa haka,ko Hudah da yake jinta a zuciyarsa har da abinda yaji a wajenta yasa yake burin indai ta fito sai ya Aureta. Shuriem kansa Kan tsokaneshi akan Yana da jarraba. Kwana biyu da suka wuce da yaje gida wajen kanin mahaifinsa ya musu kwana biyu abinda bai tab'a ba sai gashi ya tsinci kansa da mugun shaawar yarsa Yusra da ta kasance itace auta bata wuce 16yrs ba a matsayin kanwar da suka fito ciki daya uwa daya uba daya haka yake kallonta sai gashi zuwan nan da yayi yaji yana mugun shaawarta Ita kuwa yusra yanda suka Saba rayuwar ya da kanwa haka ta saki jikinta ta ringa masa shirmen da ta Saba. Indai yaje haka suke duruwa a dakinsa suyi ta zuba Murja yar kanin mahaifin nasa data kasance itace ta uku ita aka so a bawa habeeb lokacin da aka fasa bashi auren Hudah amma yak'i hakane yasa aka rabu dashi ta fito da Wanda take so yanzu haka saura wata biyu bikinta familynsu habeeb da yake dukansu fulani ne hakane yasa duk suke da kyau,yusra amma duk ta fi su kyau da diri gashinta ma har gadon baya. Yanzu haka tana ss 1 Habeeb ba karamin Kai zuciyarsa nesa yayi akanta ba har ya gama musu kwana biyun ya dawo. Ko a yanzu da Hudah ta kirashi tunanin surar yusra kawai yake yana tuno yanda ta sunkuya tana wanki kirjinta na balain kyalli. "Kai da wa kake zuba tsaki har da cili da waya"? Shuriem yace yana zama a gefensa "Hudah rigimamiya ce wlh yarinya nan naga alamar so take sai dai ta gani a kulle hankalinta zai kwanta kaji fa wai so take mu hadu mijinta yayi tafiya taya zamu hadu dan Allah idan ba rigima ba" Ido a kanne Shuriem yace "Kai kace Mata kana so ku hadu ko ita tace tana so ku had'u"? "Itace ta kirani mana wai dan nace Ina tsoron mijinta ya kama mu shine taji haushi,Shuriem ba ma tsoron a ganmu ba Hudah sanin da ta min bata san na canja ba wlh indai na kebb'e da ita anything can happen ba lailai na iya controlling kaina ba and ni bazan so haka ba" "Wlh har yanzu kanka a tukunya yake habeeb to an gaya maka kawai dan ta ganka shiyasa ta dage tana so ku had'u?so take kawai ku hadu ka kara jiyar da ita abinda ka fara bude mata Ido akai Kamar yanda ita ta fara sawa kasan ya sex yake,na dade da karantar yarinya nan kila tsohon da ta aura baya iya gamsar da ita shiyasa ta dage take so ku had'u dan haka Kai ma Kar ka kwari kanka ka barta tazo ku hadu ku Shana kawai tunda ba Kai ka jawota ba banza kai da zaka yi amfani da damar nan ka samu abinda kake so tunda dama kace ita ta daban ce dalla karbi wayarka ka kirata gashi ma ta maka text "Shuriem Ina tsoro wlh bana Jin abinda zai saka Hudah tazo kenan so take dai mu had'u ta gani taji sanyi nine dai nake tsoron kaina duk da zata iya yin komai itama sabida san da take min" Sai kaji dashi kuma Shuriem yace yana barin d'akin Habeeb ya bude wayarsa ya karanta text din da ta turo masa. Bai mata reply ba ya Kirata a waya jikinsa duk a sanyaye Tana dagawa yace "Hudah wai Mai yasa kike kokwanton irin San da nake miki ne Wai kinfisan kullum nayita nananta miki irin san da nake miki Taya Zan yaudareki,bana Jin dadin yanda abu kad'an zaki ce kin bani kanki tunda muke da ke na tab'a gwada miki wani Abu nake so a jikinki?tsakani da Allah nake sanki kaddara Kuma tasa wani abu ya shiga tsakanin mu mijinki sananne mai kudi,Ina tsoron a kai Masa labarine ya daureni amma ba Wanda ya kaini san na ganki zaki iya zuwa mu hadu kinsan sai dai kizo ba dai ni nazo ba idan kin tashi zuwa ki gayamin sai nasan yanda zamu had'u can just wait to see you" Ya karashe Yana kasa da murya tuna abinda ya Shiga tsakaninsu kawai yasa hankalinsa ya tashi yaji har ya matsun ma su had'u. Har wani zazzabi naji Yana neman rufeni da naga habeeb bai min reply ba. Kuka nake wiwi Ina tunanin shikenan ya hakura dani tunda ya kasa min reply na dau wayata kenan Ina Shirin kiransa. Kiransa ya shigo wayata. Da sauri na d'aga wayar Kafin nayi magana naji ya fara min kalaman daya sa naji zuciyata na balain sanyi Har kwanciya nayi na kamkame pillo San da nake Masa yasa duk abinda ya fada min take na yarda dashi. Yanda yayi kasa da murya yasa naji tsigar jikina na tashi har na matsu mu hadu. Ce masa.nayi anjima zan kirashi ni yau nakeso mu had'u dashi. Da wanan mukayi Sallama zuciyata cike da farinciki A koshe nake jina na nufi wajen wadrobe dina na fara fito da kayan ciki Ina tunanin kayan daya dace na saka. Ruwan Ido na tsaya yi a karshe dak'yar na yanke sa wani green din less da aka masa dinkin bubu yayi masifar kyau. Yau mugun kwalliya zanyi sabida na burge habeeb. Ina k'ok'arin nemo mayafin da zai Shiga kayan naji sallamarsu Zainab. Sai a lokacin na tuna Zasu zo su tayani zama,Aunty bbyn nan tana da takura wlh in ba takura ba na me zata turomin har mutane biyu su tayani zama ni zan ma iya zama ni kadai Tsaki nayi na fita Waje. Sai dai Ina fita naga ba iya su zainab da bilkin ne suka zo ba har da dangin Mami Yan uwanta da yayyenta da duk basu samu zuwa ganin gidana ba wajen su takwas. Kamar na dora hannu a ka nayita zunduma ihu haka naji A dole na kirkiro murmushi na tare su na hau musu sannu da zuwa Duk sun wargaje min shirina Rai ba dadi haka nida Zainab muka duru a kitchen muka hau girki. Bamu muka fito ba sai wajen 2 na rana Allah Allah nake suyi su tafi. Sai dai banga alamar zasu tafi ba dan sunji Alhaji Idris baya gari yasa suka saki jiki suka cigaba da zama har suna Basu ji dadi da Basu samu Alhaji Idris ba da yanzu sun san sai ya cika su da kudi Kamar na fashe dan bakin ciki. Basu bar gidan ba sai wajen Magriba. Da suka tashi ma tafiya sai da suka bar wata nusaiba da Zara da suma dangin Mami ne B'acin rai ne ma yasa na hayye sama na barsu a kasa Na Kira habeeb a waya Yana dauka na gaya Masa dalilin daya sa ban zo ba Cemin yayi kar na damu gobe ma rana ce Hirar da mu kayi dashi yasa naji sanyi a zuciyata ban sauko kasa ba sai wajen goma A Palo na tarar dasu duk suna kallo Zainab na daga gefe tana waya Da yake na girmi nusaiba da zara hakane yasa na bawa zara umarni akan ta dan dafa min wani abu naci "Su Hudah manya nan Kika ce bakya san Alhaji Idris sai gashi Kuna ta soyewa har da wani hayewa sama ana wani mak'e murya" "Ya akayi Kika san waya nake"? Ai na hawo saman nima bansan yanda ake bude d'akin bane shiyasa Tsaki nayi Ina Jin haushinta zainab na da balain sa Ido shiyasa take bani haushi, Banda kasa kasa nake magana nasan da sai ta gane da habeeb nake waya,ko yanzu da zata zauna kafin Alhaji Idris ya dawo ya zama dole na iya takuna dan ba karamin aikinta bane tace zata rakani goben. D'akin baki na nuna musu akan su kwana ni kuwa na haye can sama na shige d'akin Alhaji Idris Wai dan ma Kar ta min labbe. Sai masifa take tana wai dan jarraba ma ni kadai zan tafi daki na kwana ko tsoro bana ji. Kusan rabe dare nayi Muna waya da habeeb ba karamin matsuwa nayi gari ya waye naje mu hadu ba. Dan yace Kar nazo gidansa mu hadu a wani gidan abokinsa. Wani lambar waje ke ta kirana ta layina ban dauka ba dan na riga da nasan Alhaji Idris ne dan har texes ya ringa turomin na share shi. Bacci ma rabi da rabi nayi. Gari na wayewa na hau dan gyagyara jikina ina shafa kayan gyaran jikin da Aunty baby ta bada kudi aka hada min hadin kamar kurkum ne ana shafawa yayi minti talatin sai ka Shiga kamshinsa kawai na daban. Zainab uwa gulma duk da ina daki sai da ta biyoni tana "wai gyare gyaren me kike tayi haka Alhaji Idris ya kusa dawowa ne"? Hade rai nayi ina "Bikin kawarmu zanje fa na Dade ban fita bane shiyasa Kika ga Ina doki" Wani tsalle ta daka tana "Wlh Kamar kinsan na Dade banje biki ba gani kuwa da Sabon dinkin da ban taba sawa ba Kinga kawai sai na saka muje" "Wlh ba Inda zanje dake" Aikuwa sai naje wlh sai dai ki fasa zuwa amma kafarki k'afata Da gewa nayi bazata bini ba ita kuwa ta ringa rantsuwar sai ta bini duk da mugun hade ran da nayi. Da ma na fara masifa fitowa tayi ta barmin d'akin Nasan halin Zainab da dagiya take kaina ya kulle Ina tunanin hanyar da zan bi na yakiceta Dabarar da ya Fado min yasa na dauki wayata na kira Sammy a waya. Na tsara Mata duk abinda ke faruwa da abinda nakeso ta min. Cemin tayi karfe biyu zata zo Kar na damu Sai a lokacin hankalina ya kwanta na wanke jikina da sabulu mai balain kamshi. Ina zuba murmushi ni kadai yau zan ga habeeb Ko abinci na kasa ci Karfe biyu daidai Sammy ta shigo cikin kwalliya tayi balain kyau har da glass sai taunar cingam take Nima nayi wanka nayi kwalliyar ita kawai nake jira tazo na saka kayana dan munyi waya da habeeb yace Yana can Yana jirana ma. Zainab kuwa da Karfin hali itama kwalliyar tayi tana duk hade ran da zanyi sai taje. Da yake mun riga da mun gama tsara komai da Sammy tana zama tace "Ya naganki baa shirye ba ki tashi mu tafi dan Allah bamu da lokaci dan Inaso mu dawo da wuri ga pass dinki nan kinsan carrd admit ne" "Hmmm toh ga Zainab ta dage zata je ya zaayi kenan" "Ai card admit ne da munje ba komai ai" Sammy tace cikin murmushi zainab bata ce komai ba Na tashi na shiga daki na saka kayana na kashe dauri na tulawa kaina uban turare ba karamin kyau nayi ba. Karamar wayata na jefa a jakata babbar kuwa kashewa nayi Sabida damuna da Alhaji Idrees yakeyi. Ina fitowa zainab ta zuba min Ido ni kuwa dan kar ta zargi komai nace "Kinga da ba card admit bane da munje wlh" "Ba komai sai Kun dawo amma kin tambayi dai mijinki ya baki izinin tafiya ko"? "Bansani ba dan uwarki da zan fita ne ban gaya Masa ba" "Toh ki dai sa mayafi akanki dan ke yanzu ba Yan Mata bace kina matar aure kin fesa uban turare haka" Ban kulata ba na ja hannun Sammy Ina sai mun dawo" Daga haka muka fice daga gidan Driver na ganin na fito ya doso wajena Ni kuwa na dakatar dashi Ina ba sai ya kaimu ba muka fice. Kamar nayi tsuntsu na gani a wajen habeeb haka naji. Napep Muka tara muna hawa na Kira habeeb nace masa gani nan Ina kashewa Sammy tace "Wai kawata wanan doki haka" "Bazaki gane bane sammy inasan habeeb" "Ni kuwa nasan kina san shi haka kawai ga tsallelan saurayi mai zakiyi da wani tsoho Shana abinki wlh muna zuwa danger can ki s'aukeni" Hannu na zura a jakata na dauko kudi mai dan yawa na Bata dan duk kudin da na samu kyautar sa sai da na juyo a jakata inaso na bawa habeeb nasan zaiji dadi Da kwatancen da yamin na karasa gidan abokinsa. Dan madaidaicin gida unguwar ba mutane sosai dan kamar sabuwar unguwa ce Dokin san ganinsa yasa na Shiga gidan da Sauri A bakin kofa na tadda shi a tsaye ya zura hannayensa a cikin wandon jeans din jikinsa rigar jikinsa ja kansa ya sha gyara ba karamin kyau ya min ba murmushin da ya ringa jifana dashi yasa nima na sakar Masa murmushin Ina Jin kamar na ruga da gudu naje na rungumeshi. Amma banaso yaga zallamata haka na daure na isa wajensa. Ya juya muka shiga maidaidacin palon. Muna shiga ciki ya tsaya a gabana ya zuba min ido nima idon na zuba Masa inajin kamar kirjina ya fashe da kaunarsa Takowa yayi har gabana Yana "Bby I missed you" Ban iya magana ba sabida yanda naji tsigar jikina na tashi "Kinyi kyau sosai baby wlh Kamar an canjaki rowar muryarki kike min ne" Yace yana dago da hab'ata lumshe idona nayi Ina numfashi Sauri da Sauri Ina k'ok'arin bud'e idona dan na kalleshi ya hade bakinmu waje daya yana wani numfarfashi kamar mai ciwon asma Shap na manta da matsayina na makance na kurmance sabon duniyar da na Shiga yasa na manta wai wani Aurene dani na damke habeeb Kamar Allah ya aikoni kamar yanda shima ya damkenin....... Sorry for d late post sai 11 insha Allahu ko ba yawa yau ban zauna ba Sam Ina Yan albarka masu min sharing ayi hakuri a taimaka a daina min sharing badan Halina ba *Ya Allahu* 9/16/21, 7:09 AM - Buhainat: *Cheating* 23 Bansan zamu zurfafa abinda muka fara ba har sai da naje duniyar da ban taba tunanin akwai shi ba,sumewa ne kawai banyi ba duk yanda zan kwantanta abinda naji bazai kwatantu ba habeeb sai da ya bawa komai hakkinsa,baiji kyankyami ba ya ringa tsotseni tamkar ya samu alewa Ji na ringa yi Kamar Zan fashe gabadaya jikina sai karkarwa yake Ina gumi Bambancin Alhaji Idris da habeeb tamkar sugar ne da Gishiri zuma,da madaci fried rice da tuwon dawa. Habeeb kuwa ko da muka dawo daidai bai sakeni ba haka ya min rumfa ya hade hannayenmu waje daya fuskarsa cikin dokin wuyana. Sai Kiran sunana yake da wani sautin murya da yasa na ringa ji Kamar tafiya nake akan gajimare dawo gareni muyi aure kawai yake cewa. Inama Alhaji idrees ya sakeni a daura mana Aure da habeeb mu dawwama muna farantawa juna dan bana jinn zan tab'a gajiya da abinda yamin. Hannuna cikin nasa jiki a mace nake tambayrsa wacce hanya ya Kamata nabi cikin sauki dan banga alamar zai sakeni kurkkusa abinda naji yau yasa nake Jin komawa gidan Alhaji har na cigaba da zama.dashi na tsawon lokaci wani tashin hankalin ne a gareni A hankali ya ringa kwantar min da hankali Yana Kar na damu muna tare ko shekara nawa Alhaji Idris zaiyi Yana rike da Aurena bai.kamata na damu ba tunda yanzu muna tare zamuyi komai,idan na fito kawai sai muyi aure Sosai duk maganganun da yamin suka Kara min mugun Sansa Ni Kam ba Abunda bazan iya yi akan habeeb ba badan yace mu bi komai a hankali ba iya yau daya kaini wata duniyar da kotu zan kai Alhaji idrees nace ya sakeni. Bamu San lokaci ya ja ba muka Kara faranta ran juna Sai da muka nutsu na lura Ashe goma ta wuce na dare ban wani damu ba dan nasan Alhaji Idris baya gari Habeeb kuwa hankali a tashe ya hau cewa na tashi ya rage min hanya ya kaini gida. Dan yace min motar Shuriem na wajensa ya ara. Baa san raina ba na mike na saka kayana Muka fita ya kulle gidan na hau motar ya ja muka tafi hannuna a cikin nasa zuciyata kal nake jinsa kallonsa kawai nake Yana tuki badan Abba ya min dole ba da kila da aurenmu yake tukin nan Ina kallonsa Ina Jin dadi ba abinda zai rabamu sai idan fita zaiyi. Shi kuwa sai dariya yake yana kar fa na hango munin sa ko nasa muyi accident wanan kallo haka. Ba yanda banyi ya kaimu har k'ofar gida ba yak'i. Nesa da gidan ya tsaya kafin na sauka sai dana danne cinyarsa na Kama bakinsa dak'yar ya rabani da bakinsa da nakeji tamkar alewa sai da na sauka na tuna da kudadden da na dauko dan na bashi. Jakata na bud'e na juye masa kudin akan cinyarsa Ina "ka Kara Kaya a shago" Farincki da naga ya bayyana a fuskarsa yasa naji wani irin farinciki nima Godiya kawai yake min bai tambayeni Ina na samu kudi ba yace a cigaba da tsatso mana old man dariya na saka Ya Kara min kiss yaja motarsa ya tafi sai da na daina hango shi Naja k'afata na nufi gida Sai a lokacin naji kasusuwana na ciwon gajiyar da habeeb ya Tara min Tun daga nesa na hango mijin Aunty Salma da aunty Salma a k'ofar gida sai su zainab da suka zabga tagumi sukayi wani cirko cirko. Alhaji idris Yana can Paris ne Amma zuciyarsa na wajen Hudah Yana bawa Hajiya Hauwa hakuri ta hakura abinka da mata da miji Daga dan rarrashin suka faranta ran juna,yasan tana kaunarsa har ji yake inama Hudah ta so shi tamkar yanda Hajiya Hauwa ke San shi Har mamakin irin san da yake mata yake Bacci na daukar hajiya hauwa ya zare jikinsa ya tafi Palo yayita kiranta sai dai bata daga ba Hakan kuwa ba karamin daga Masa Hankali yayi ba. Bai iya baccin kirki ba sabida Daga wayarsa da Hudah batayi ba. Abunda ya Kara daga Masa Hankali bai wuce wayarta daya sake Kira yaji a kashe ba Tunanin kila ba lafiya ba yasa ya Kira wayar mijin Aunty Salma akan a hada shi da Salma Ana bata yace ta taimaka ta turo Masa lambar Zainab ya kirata dan Yana ta Kiran wayar Hudah a kashe Aunty salma tura masa lambar Zainab tayi. Yana Kiran Zainab Zainab tace masa ai Hudah ta tafi biki Kuma tace ta gaya Masa Abinda Kuma ya bawa Zainab din mamaki da Alhaji Idris yace kwana biyu kenan Yana kiranta Bata d'aukar wayar toh da wa Hudah ke ta waya a daki tana mak'e murya take ta hau tunanin da Wanda hudah ke waya idan dai har ba da Alhaji Idris ba. Habeeb ne ya Fado mata ita a Karan kanta sai da gabanta ya Fadi data tuna irin San da Hudah ke yiwa habeeb zata iya aikata komai. Alhaji idrees kuwa kiranta yayi tayi akan yaji ko Hudah ta dawo,sai dai har tara na dare bata dawo ba Hakane yasa hankalin Alhaji Idris ya tashi ya Kira mijin Aunty Salma akan ya taimaka masa yaje gidansa ko su Nemo Masa inda Hudah ta Shiga Hakane yasa hankali a tashe mijin Aunty Salma da Salma suka yo gidan Alhaji idrees kuwa ya cewa driver idan har wani Abu ya Samu Hudah wlh sai ya daure shi Yanda ya daga musu hankali ya saka suma nasu hankalin ya tashi suka bazama nemon Hudah kowane event center da suka San ana biki....... "Dan Allah kar ayimin sharing a taimaka min B 9/17/21, 8:14 AM - Buhainat: Zainab Two n 4 Hankalina bai wani tashi ba dan nasan Alhaji Idris ne zai saka su zo nemana,ko sun tambayeni ma Zan ce bikin naje. Mayafina na mayar saman kaina Ina Jin Haushin takurar da Alhaji Idrees kemin kenan ko fita zan ringayi haka zai ringa dagawa dangina hankali sabida kawai sun ci kudinsa,banda rashin mutunci taya zai taso Aunty Salma Mai tsohon ciki da mijinta a daren nan. Tun kafin na karasa k'ofar Gidan suka gani. Mijin aunty Salma inajinsa ya daga hannu Yana alhamdulillah gata nan ta dawo bari na Kira Alhaji. Ya d'auko wayarsa Aunty Salma kuwa ta nufoni da Sauri tana "Hudah wanan wane irin iskancine Taya zaki kashe wayarki ayita nemanki baa Sameki ba,?Hudah a gidan mijin ma yawo kikeyi kenan?kina matar aure ki Kai karfe goma da rabi a waje? "Aunty Salma nifa biki naje shikenan dan nayi aure bazanje bikin kawata ba a gida a takuramin nan ma ban tsira ba toh biki naje banma san lokaci ya tafi haka ba" Nace Ina hade rai dan yanzu Bazan yarda a takurani ba wlh "Toh sabida me kika kashe wayarki"?sanan mai yasa Alhaji Idris tunda ya bar kasar nan yake kiranki baki dauka ba Hudah da izinin wa Kika tafi bikin kawarki Hudah anya kina da hankali kuwa ko bakisan ke matar aure bace? Ina k'ok'arin Magana Mijin Aunty Salma ya karaso da waya a kunennsa yana "gata nan Alhaji bari na bata" Har da dan rusunawarsa Kamar irin yana gaban sa Miko min wayar yayi kallon da Aunty Salma ke min yasa na karbi wayar duk farinciki da nazo dashi naji yana gushewa na tsani ma jin muryar tsohon nan ko da na kara wayar a kunenna ban yi magana ba inaji ya sauke ajiyar zuciya yana "Hudah Ina kikaje haka kika daga min hankali Ina kikaje"? Sai da na kwashi mintina Ina zubawa wayar harara dukan da aunty Salma ta kawo min na kauce Ina "Bikin kawata naje" "Zakije biki Hudah shine baki gayamin ba Ina ta kiranki kin k'i daga wayar a karshe ma sai Kika kashe wayar haba Hudah abinda kikayi bai dace ba karki manta fa ni mijinki ne idan nayi fushi dake Malaikun rahama sai sun tsine Miki, Kar san da bakya min yasa ki kai kanki hallaka,kinsan dai idan Kika gaya min zakije bazan hanaki ba haramune mace ta fita bada izinin mijinta ba ko baki sani ba,? Ko da zaki tafi Hudah da kinsa driver ya kai ki taya kina matata zaki je ki hau motar haya dan Allah karki sake gangancin nan sanan Kar na sake kiranki baki dauki wayana ba" Naji kawai nace na kashe wayar tare da mik'awa mijin Aunty Salma da ya saki baki Yana kallona Yana karbar wayar na nufi cikin gida Aunty Salma ta biyo bayana Tana zuba min Masifa. Zainab itama wani irin kallo take min da na kasa fassarawa ita da bilki dasu zara da nusaiba suma suka biyo bayana Muna Shiga Palo aunty Salma ta jawoni da k'arfi na tsaya tana "Wlh Hudah ki shiga hankalin ki naga alamar har yanzu bakida hankali yanzu Alhaji idrees kike wulakantawa Alhaji idrees kike wa rashin mutunci toh wlh ki shiga hankalinki idan ba haka ba sai na hadaki da Abba mutane nawane suke San su samu irin damar da Kika samu amma Allah bai basu ba sai ke da Kika samu zaki tsaya wani iskanci toh wlh kishiga hankalin ki kinji na gaya miki" Daga haka ta juya ta fice daga gidan tana cigaba da masifa. Tsaki nayi nabi bayanta da harara tana ficewa na juya muka hada ido da Zainab da har lokacin kallona kawai take "Wai lafiya kike ta kallona haka kamar na canja miki"? "Lafiya Lau hajiya Hudah kallon naki kawai nake sabida kina da abin mamaki" "Kamarya fa" Nace Ina dan.jin fad'uwar gaban dan sai nake ganin Kamar kallon mara gaskiya take min Juya wa nayi Ina Kya ji dashi Daga haka na fara k'ok'arin Hawa sama dan na tsarkake jikina nayi alwala nayi Sallah laasar Magriba da Isha "Hudah" Juyowa na yi Ina kallon Zainab da ta Kira sunana Takowa tayi har gabana tana "kina fita Alhaji Idris ya kirani akan yana nemanki a waya dan tunda ya bar kasar nan yake kiranki bakya dauka a karshe Kuma kin kashe wayar ma rashin samunki a waya yasa ya kirani tunda yasan Ina gidanan, Hudah kwana biyun nan da kike hayewa sama kina waya idan ba da Alhaji Idris kike waya ba da wa kike waya"? Gabana sai da ya Fadi amma na hade rai cikin borin kunya ina "toh uwata sai ki matseni na ga fada miki dawa nake waya ke nifa bana san munafirci da sa ido kiyi harkar ki nayi nawa na tab'a sa miki Ido a duk abinda zakiyi ne sabida me ni zaki samun Ido ba abinda ya shafeki da rayuwata Mallama" Daga haka naja tsaki na juya tsayawa nayi cak kirjina kamar ya fito sabida tsoro a lokacin da tace "Hudah da habeeb kike waya ko"? Hudah wajen habeeb kike je ko"? Hudah ba sa miki ido nake ba ni yar uwarki ce karki manta ya zama dole na saka miki ido naga idan kina aikata ba daidai ba. Hudah hanyar da kika d'auko ba mai billewa bace sam,ki gaggauta dawowa hanya,na tsorata dake ne tun lokacin da naga kafin a daura miki aure kinje kin rungume saurayinki Hudah,a matsayinki na mace mace da aka sani da kunya Hudah amma ke Kika watsar da kunya da tarbiyyarki duk sabida san da namiji. Iya wanan bai isa ba Hudah da aurenki kike muamalla da Namijin da ba muharraminki ba da aurenki fa Hudah kinsan zunubin da kike kwasarsa kanki kuwa? Kar mahaukacin so yasa idonki ya rufe ki kasa gane masifar da kike Shirin jefa kanki a ciki mai yasa bazaki rungumi kaddaraki ki karbi mijin da Allah ya baki da hannu biyu ba mai laifin Alhaji Idris da bazaki so shi ba?Hudah bazan so na ga kin kai kanki hallaka ba ki gaggauta tuba ki daina abinda kikeyi,wlh Hudah habeeb baya sanki dan da Yana sanki da ya gaya miki gaskiya wanan dagani sai ke ne ba Wanda zai sani ba Wanda Zan fadawa amma idan har zaki cigaba da abinda kikeyi wlh ba abinda zai hana.na fadawa su Abba su dau mataki a kanki" Daga haka ta juya ta nufi d'akin bakin Da ido na bita Ina mamakin yanda akayi tasan komai take tunanina ya bani akan labb'e tayi min shiyasa tasan abinda nayi,wani mugun haushinta ne ya rufeni,dan gani nake banda munafirci nida gidana name zata saka min Ido. Dogon tsaki naja ba maganarta daya shigeni na hau sama a madadin na Shiga d'akin daya ke mallakina sai na shiga daya d'akin dan dakuna hudu ne a sama Na Alhaji Idris shine a can karshe,idan ma labbe take min na canza daki naga yanda zata ji idan muna waya. Ganin da komai a d'akin kayan sawa ne kawai babu yasa na cire kayana na Shiga bandaki. Ina wanka Ina tunanin abinda ya shiga tsakanina da Habeeb Ina lumshe Ido Ashe Alhaji Idris bai iya komai ba,yau habeeb ya Kara tabbatar mun da haka iya kiss din habeeb na iya sawa mutum ya sume amma Alhaji Idris sai dai ya Kama bakin mutum kamar zai cinye ga uban yawu ba ma hadi tsakaninsa da habeeb,Alhaji Idris azaba kawai yake ganawa mutum har bana san na tuna yanda yake min. Ina mugun san habeeb ya zama dole ko ta halin kaka na kashe auren nan na koma gareshi dan ya min abinda bana jin zan iya rayuwa da wani da Namijn idan bashi ba. Ko yanzu ma ban k'i mu Kara haduwa dashi ba Yunwar da nake ji yasa na idda wankan na fito da alwata da bathrobe daure a jikina. Banso sauka kasa ba sai na iddar da sallah sai dai banida kayan da zan saka nayi Sallah hakane yasa na sauko Ina adduar Allah yasa ma kar naga kowa a palon sai dai Ina saukowa na tadda zainab a palon da earpiece a kunnenta da alama waya take dan murmushi kawai takeyi Hade rai nayi yanda ba zata kawo min wani maganar ba dan rainin hankali ita ta samu Saurayi tana Shan soyayya dashi,ni Kuma tana bani shawarar na cigaba da zama da tsoho,bazan kara Shiga harkarta ballantana na ta samu fuskar kara tarata da wata maganar. Ina jin idonta a kaina har na shige d'akina na zura doguwar riga na tadda sallah Sai dana rama duk salolin dake kaina na cire hijabina na saka kayan bacci na dau karamar wayata na fito daga d'akin Har lokacin tana zaune a Palo Kitchen na Shiga dan na sama wa kaina abinda zanci. Tuwon semo na samu a kitchen din da alamar shi suka dafa a kitchen din na ci nayi nak na fito ko kallon Zainab banyi ba fuska a hade na fara Hawa sama. Takun tafiyar da naji a bayana yasa na juya ga mamakina Zainab ce take bina "Lafiya kike bina"? "Bangane lafiya nake binki ba a dakinki zan kwana Hudah kwana ke dayan is not safe nusaiba bilki da zara a daki daya zasu kwana so kema sai mu kwana a daki daya dake "Kinga Zainab bazaki zo gidana ki takura min ba bana san munafirci da sa Ido, wlh ba zaki kwana a d'akina ba,jiya dake na kwana sabida me yau zaki ce zaki kwana a dakina"? "Hudah kenan sabida nace zan kwana a dakinki kika hayayyako haka Kamar zaki dakeni ai nima baa san raina nazo na zauna miki a gida ba iyayena suka saka nazo na zauna dake kafin mijinki ya dawo idan ya dawo zan tafi wlh Hudah ba Abunda zai dawo dani idan har ba wani kwakwarran dalili ba bakya so na kwana a dakinki ne sabida kar na ga abinda zakiyi Ina ruwana Hudah kowa yayi nagari fa kansa abinda nasani kawai shine wlh watarana sai kinyi nadama" "Wai uban me Kika ga nayi ne da zaki isheni da Wanan maganganun da kizo gidana da karki zo wanan matsalar ki ce nidai bazaki kwanan mun a daki ba" Nace Ina ji Kamar na shakota nayita bugu Girgiza Kai kawai tayi ta juya naja tsaki na haye sama abuna. Ina Shiga d'aki habeeb na kirana Take naji duk b'acin ran da Zainab ta sakani ya kau na d'aga wayar Muka hau waya da habeeb Muna musayar kalamai masu zafi ba abinda ya Kai min wanan yanayin dadi bansan Kuma dalili ba. Sai da idona ya fara rufewa Muka hakura da wayar Bacci mai dan Karen dadi nayi cike da mafarkin habeeb da gari ya waye sai da nayi wanka ma na iya sallah. K'arfi da yaji Hudah ta hau gaba da Zainab Zainab kuwa ko damuwa batayi ba ido kawai ta zubawa Hudah dan ta Sha alwashin duk ranar da Hudah ta Kara barin gidan sai ta Kira aunty bby ta gaya mata. Dak'yar dak'yar ta yarda ta fara daga wayar Alhaji idrees suke waya sama sama,Rabin wayar ma shi kadai ke surutunsa idan ya gaji sai ya kashe ba kalma mai dadi dake fitowa daga bakin Hudah illa bak'akk'en maganganun da take jifansa dashi amma ko kad'an Alhaji Idris bai nuna Jin haushinsa ba dan gani yake Hudah a hankali zata ajiye kiyayar da take masa ta so shi. Hudah Bayan kwana biyu da had'uwa da habeeb Muka Kara saka ranar da zamu had'u,dan ni na matsa Masa akan inaso mu hadun Dan banida burin daya wuce mu Kara haduwa idona ya rufe da makauniyar so da tsanannin shaawa Sai dai Zainab duk da bana kulata idonta a kaina yake tunani na hau yi ta hanyar da zan samu na fita batare da ta zargeni ba dan na riga da nasan halinta tsaf zata gayawa abba halin da nake ciki da habeeb. Idan Kuma nace Alhaji Idris zan Kira na Masa karyar zanje unguwa zai iya cewa sai driver ya kaini ya dawo dani. Kaina da ya kulle yasa na gayawa habeeb halin da nake ciki da Zainab da ta saka min Ido. Shawarar da ya bani yasa na samu mafita A ranar fes nake Jin zuciyata nice har da dirkar magungunan da Aunty baby ta kawo min banida burin daya wuce habeeb yaji dadina yanda bazai iya rabuwa dani ba Karfe Tara na dare na zauna a palo Muna dan tab'a Hira dasu bilki Zainab kuwa wayarta kawai take latsawa goma na dare nayi na mike Ina zanje na kwanta Na musu Sallama na haye sama Ina satar kallon Zainab. Ina nan a tsaye Ina lekansu dan burina kawai suje su kwanta na fice daga gidan Basu watse daga palon ba sai wajen Sha daya suna samun minti goma da shiga d'akin na saka after dress ba komai a jikina sai wando bra din ma ban saka ba,na fito Ina sanda Ina fitowa na nufi gate hannuna d'auke da kudi. Ina zuwa mai gadi ya zub'e a kasa ya hau gaisheni Amsa wa nayi shi kuwa ganin zan fita yasa yace "Hajiya idan aike ne ki kawo naje ba sai kinfiita ba naga dare yayi "Karka damu yanzu zan dawo ayyuba idan na kwankwasa Kai dai ka budemin karbi wanan bari naje na dawo. Na damke Masa kudin hannuna kafin yayi magana na fice Da sauri Nesa da gidan habeeb yayi parking Ina zuwa na shige yaja motar bamu zame koina ba sai gidansa Tun a Palo muka damuki juna bamu sararawa juna ba sai da muka samu nutsuwa Sai wajen sha biyu na dare ya maidani gida Tundaga lokacin na samu hanyar mafi sauki da muka ringa haduwa da habeeb batare da zainab ta sani ba,mai gadi kuwa sai cika shi nake da kudi. A yau wajen sha biyu na dare habeeb ya dawo dani gida Ina shigowa hankalina kwance na rufe k'ofar Palo da yake kashe fitila nake idan zan fita da hasken wayata na haska na nufi matattakalar bene Ina taku daya naga haske ya gauraya palon Gabana mugun fad'uwa yayi na juyo Zainab ce a tsaye da Aunty bby da Aunty Aisha idonsu ya kad'a yayi jajur Tashin hankaline yasa na zub'e a kasa batare da nasani ba. Sorry for d late update bana Jin dadi ne gobe insha Allahu zanyi k'ok'ari nayi ko ba yawa ku samu da wuri 9/17/21, 10:52 PM - Buhainat: *Mg's skincare* Hi my people🙋‍♀? Ina gaisuwa Toh albishirinku😬ku karkade kunnuwanku kuji inamai sanarmaku cewa set dinmu ayanzu yazama available maiso yarugo aguje karya tsaya Sanya ayi babushi☺️kundaisan kayan *mg's* dabanne ba karya indai tafannin gyaran jikine kunsan yanda sabulun mg's herbal whitening black soap kemaida fata tazama Babu kuraje, pimples, acne,eczema, stretch mark, knuckles,black head,spot,dama duk wani matsala daya danganci fata duk wnd yayi anfani dashi yasan yanda yake maida jiki yazama abun burgewa abun kwatance, fata tadinga haskawa tana walwali duk inda kikashiga sai anyaba😍 toh Inaga wannan zazzafan set Mai maida tsohuwa yarinya☺️Uwargida Takoma amarya😁 amarya Takoma tamkar yanmata❤️yanmata Kuma sudawo Yan Sha shida fata tadinga walwali tana daukan Ido 😉 wani abun ba'a magana shiru akeyi sai Wanda yajaraba shine zai karas😘bama cika Baki duk wnd yagwada shine zaifadi ynd product din mg's yake❤️Kuma munakara Fadi cewa kayanmu organic ne bana bleaching ba suna tsagwaran gyaranjiki ne fiye da tunaninku kuyi kokari kushigo Kuma adama daku Wanda bayada halin siyan set toh sabulun mg's kadai kukarike kankat ne insha Allah🤭 Set dinmu yakunshi Soap,body cream,face cream,body nd face scrub, cleanser, Price:13k Kaman ynd nafadi Wanda bazasu iyasiya set ba sabulun kadai zaibaku mamaki shikadai kukayi anfanidashi zaigoge duk wn prblm na skin living the skin fresh,smooth nd make the skin to glow set din kawai zaikara murje fatane buh ko soap mutum yake anfani dashi ba'a magana🤭 Soap price:3k Mai bukatan Kaya should chat:08062991549 Call:08064532391 To plc ur order Munada komai available now so hurry nd grb urs before you hear sold out🤗 Karkubari abarku abaya ko abaku lbr domin kynm yanagyara ko fatan d Mai yabata komutum bashida komai zai iya using kayan zaisa jikin k yafidda wn kyau medaukan hnkl duk inda kikayi se ankalla,show ur skin some luv domin mata da gyara akasanmu😍just gv it a try nd ur skin will definitely/forever thank you❤️ Mn Kaya kowani gari buh delivery is not free🤗 Team glow🧖‍♀? Scared 25 Zainab bata taba sanin Hudah na satar fita ba sai ranar da ta samu kwana hudu tana yi wajen Sha daya ta kashe kayan kallo ta shige daki dan ta kwanta Har ta kwanta ta tuna bata d'auko cajar wayarta da ta makala a socket ba hakane yasa ta tashi dan ta dauko Motsin da taji na bud'e k'ofar palon yasa ta fasa bud'e k'ofar a hankali,tana leke Hudah ta ga ta fice daga palon ta Sha bak'ar doguwar riga Mamaki ne ya kamata ta fito da Sauri tayi hanyar wajen ta labbe tana lek'en Hudah Mamakine ya kasheta da taga Hudah ta fice daga gidan Da Sauri ta nufi bakin gate tana fita taga wani Mota nesa da gidan Hudah ta shige ciki suka tafi. Sallati ta hau yi jikinta na balain rawa Mai gadi ta kalla tana "Mai gadi yaushe Hudah ta fara fita daddare?Taya zaka ringa barinta fita"? "Hajiya wlh kwana hudu kenan tana fitan ba hurumina bane na tambayeta Inda take zuwa sabida gadi aka sani shekaranjiya da naso na tambayeta tsawa ta daka min akan ba ruwana idan Ido zan saka mata zata saka a koreni" Zainab kasa magana tayi sabida tsananin mamakin Hudah Dak'yar ta ja kafarta ta koma ciki ta zauna a Palo tana tunanin halin da Hudah ta jefa kanta a ciki abin Hudah har ya Kai ta riga satar fita tana zuwa wajen saurayi da aurenta ko tsoro ma bata ji. Wanan wane irin masifa ne ashe duk naseehar da ta yiwa Hudah Hudah bata ji ba. Haka ta zauna a palon tana kallon agogo jira kawai take taga lokacin da Hudah zata dawo cikin gidan wato ba dan ansa su zo su zauna ba da har gida zata ringa kawo saurayin nata. Karfe goma sha biyu da rabi taji an bud'e k'ofar gate ta tashi ta leka da Sauri Hudah mai gadi ya bud'ewa k'ofar ta shigo hankalinta kwance kamar bata aikata komai ba. Zainab da farko ta so tsayawa taga ya Hudah za tayi idan ta ganta tunanin da tayi yasa ta koma ciki da Sauri ta labb'e a jikin kofa tana kallon Hudah ta shigo ta kulle k'ofar palon ta haye sama Washegari bata nuna wa Hudah komai ba dan ta riga da ta yanke shawarar abinda za tayi idan ta kama ta ta fita yau. Yau ma kamar yanda suka saba Sha daya nayi Hudah ta fice daga gidan Tana fita Zainab ta kira Aunty bby a waya Tana da gawa ta zayyana mata duk halin da Hudah ke ciki. Aunty bby sallati ta hau yi tana.tafa hannuwa Sai data gama sallalami ta rufe Zainab da fadan mai yasa tunda safe bata Kira ta gaya musu ba sai yanzu da dare yayi. Kashe wayar tayi ta kira Salma a waya Salma na dagawa ta zayyane mata komai Salma itama sallatin ta sa tana "Aunty yanzu haka Hudah bata gida kenan Sha daya fa na dare har da mintuna Innalillahi wa Inna ilaihi rajiun bari na kirata Aunty Bby" "Karki sake ki kirata dan ko kin kirata ba dagawa za tayi ba abinda za'ayi ki shirya yanzu zan saka abdul ya fito dani wlh sai na koyawa yarinya nan hankali da wane Ido zamu kalli Alhaji idrees idan ya gano Hudah bin maza take da aurensa,wlh yau sai na mata mugun duka,Kuma gida zan maida ta na gayawa Mami da Abban naku abinda take aikatawa" "Aunty baby dare yayi fa ki bari gobe sai muje sa sassafe" "Wlh bazan bari sai gobe ba ai Zainab tace Sha biyu take dawowa gidan dan haka inaso na je da kaina na ganewa idona naji dadin d'aukar mataki bata da yanda zata Kare kanta ai idan taga ni na kamata da kaina,Amma rashin zuwan na iya sawa ma tace Zainab sharri take Mata" "Aunty bazan iya fitowa ba wlh kafafuna ciwo suke min sai dai ki kira Aisha" Aunty bby kashe wayar tayi ta d'auko hijabinta takira Aisha a waya ta zayyana Mata duk abinda ke faruwa inda Allah ya taimaka daga mijin Aunty bby har mijin Aunty Aisha basa gari hakane yasa suka tafi gidan Hudah a Daren. A palo suka tarar da Zainab ita kadai Aunty bby suna zuwa ta cigaba da mata fada kamar zata daketa (Zainab yar Aunty Khadija ce yayar aunty bby,Mami mahaifiyarsu Hudah Kuma ita ke bin aunty bby) Aisha ce ta Kara tambayar Zainab yanda akayi ta gane Hudah na fita Zainab kuwa ta Kara kwashe komai ta gaya mata har wayar da takeyi da habeeb da ranar da tayi karyar taje biki" Aunty bby girgiza kafa kawai take tana jiran taga ta inda Hudah zata Fado gidan Aisha kuwa sai zagin habeeb take tana "Ba abanza na tsani yaron nan ba wlh kina ganinshi kinsan munafiki ne Hudah ma tayi Auren bai kyalleta ba wlh sai na gayawa Alhaji idrees ya kamoshi yasa a kulleshi dan wlh hurewa Hudah kunne kawai yake kila idan auren nata ya mutu ma yak'i Aurenta" "Taya zai aureta ta gama bashi kanta,wlh Hudah watsasiya ce nayi mamakin yanda Mami tayi sake Hudah ta lalace haka,wlh ni nasan tun kafin a daurawa Hudah aure ta bawa yaron nan kanta,tunda aka kawota zuciyata ke cike da fargabar mai zai biyo baya sai dana ga an kwana biyu hankalina ya kwanta da naga Alhaji bai gane ba,amma iya wanan bai ishi Hudah ba da aurenta take bin saurayin nata,da kike cewa zaki gayawa Alhaji Idris ya kulle habeeb so kike ki tona mana asiri,Hudah dai zaa dauki mataki akanta dan tafi habeeb din laifi tunda da kafarta take zuwa wajensa,bai shigo har gidanan ya jata ba,Anya yarinya nan tana da ilimi kuwa tasan kuwa girman zunubin da take aikatawa abinda ba tayi tana Budurwa ba sai da aurenta ta keyi yanzu dan Allah idan Alhaji Idris ya dawo ya tarar da bata Nan fa da wane Ido zata kalleshi wlh mai rabani da yarinya nan yau sai ya shirya. Shi Kuma shegen saurayin nata wlh dasu Abdul zan had'ashi suci min ubansa idan ta kama har daureshi suyi gobe ko budurwa ya gani bazai iya binta ba har ace mace da aurenta ka ringa muamalla da ita insha Allahu yanda yaci amanar Alhaji Idris sai anci amanarsa haka Aisha dubi fa karfe Sha biyu ta kusa Hudah bata dawo ba ko dai kwana ma take a waje bakisani ba"? Zainab na k'ok'arin Magana suka ji karar bud'e gate. Hakane yasa Zainab tace musu ai ga Hudah nan ta dawo Aisha tace kashe fitilar nan yi sauri Zainab na kashewa ta koma ta zauna Hudah ta shigo ta nufi stairs aunty Aisha ta zunguri zainab taje ta kunna fitilar. Hudah Kirjina kamar ya Fado sabida tsorata da nayi da ganin aunty bby da nake mugun shakkarta dan har nafi Jin tsoronta akan Abba dan lokacin da nake karama na dan zauna a gidanta Ba karamin cin ubana take ba hakane yasa na taso da mugun tsoranta Ban iya bud'e idona ba sabida tsoron ma na bud'e na ganta nake zainab bata kyauta min ba nasan itace ta kirata. Kalmar "Daga Ina kike Hudah? Ina kikaje a tsohon Daren nan kina matar aure? yasa na bud'e idona jikina na rawa Duk iya hada karyata kasa hado karyar nayi na zuba Mata Ido jikina na b'ari ita kuwa ta nufoni hannayenta goye a baya "Ba tambayar ki ake ba Ina kikaje bikin Kika je ne har Sha biyu na dare"? Aunty Aisha tace tana jifana da mugun kallo Mik'ewa nayi da Sauri na fara inina nama rasa karyar da zanyi Jikina sai rawa yake da naga aunty bby ta tsaya a gabana Tsawan da ta daka min yasa na dirirce Ina Shirin shirgo karyar bikin naje naji ta rufeni da duka da wayar da ta b'oye a hannunta,duk yanda naso guduwa bata bari ba dan rik'eni tayi sosai ta kifar dani a kasa ta haye ruwan cikina dan ita haka take akwai zama akan yaro gata ba kad'an ba. Ihu kawai nake Ina bata hakuri,Kamar yayan cikina zasu fito sabida danne nin da tayi numfashi ma dakyar nakeyi "Wlh bazan daga ki ba sai kin Gaya min daga Ina kike" Ta Kara shakeni tana cigaba da dukana Ganin tana neman kasheni yasa nace "wlh zan fada miki ki dagani dan Allah" Yanda ta Kara kai.min duka yasa nace "Gidansu Sammy naje wlh bansan dare yayi ba" "Idan Kika daku zaki Gaya min Gaskiya" Ta Kara daga hannu ta hau lafta min waya Zainab ce ma Naga alamar taji tausayina ta nufo wajenmu da Sauri tana rokon aunty bby ta daga ni dan dak'yar nake numfashin Amma a madadin ta dagani sai ta lafta wa Zainab bulala ta ja baya da Sauri. Bansan lokacin da nace "Wajen habeeb naje Aunty" "Wajen habeeb hudah? Hudah da bakinki Kikace min wajen habeeb kikaje da aurenki hudah innalillahi wa Inna ilaihi rajiun Innalillahi wa Inna ilaihi rajiun Hudah da aurenki kike bibiyar wani Namijin Hudah Zina kike da aurenki ko kin manta kina da aure"? Yau naga ta kaina ni suwaiba Wani irin duka ta rufeni dashi har sai da ta fasa min baki ta faffasa min jiki ganin da gaske zan iya mutuwa a hannunta yasa ta dagani ta koma Kan kujera tana hakki. A Daren ta Kira mami ta zayyane mata abinda nayi ko hannuna bana iya dagawa duk jikina sai ciwo yake. A ranar aunty baby ko bacci Basu yi ba zainab kuwa har da kukanta da bansan uban me take wa kuka ba. Aunty bby data rufe Ido tana zazzaga masifa tana deb'emin albarka ta kala tana "Aunty sai nake ganin wlh gwara ayiwa Alhaji idrees magana ya saki Hudah a huta Aunty wlh Hudah tayi nisa duk abinda zaa mata ba lailai taji ba,akan habeeb dinan zata iya komai,duk abinda Zaa Mata wlh ba zata fasa kula shi ba,da ta cigaba da daukarwa kanta zunubi gwara ya saketa taje ta auri habeeb din" "Wlh sai ta zauna da Alhaji Idrees ko da zata mutu Dan ubanta islamiyya zan saka Alhaji idrees ya maidata dan da alama Hudah bata da ilimin addini sam shiyasa take abinda takeyi,bazamu iya fitowa muce Alhaji idrees ga abinda tayi ba Amma zamu ce masa ya saka Ido akanta ya kafa Mata dokoki idan ta kama ne ma ya maida ta can Paris din ta bar ma kasar gabad'aya naga ta Inda zasu hadu da habeeb din Yar iska Mara mutunci" So nake nayi magana amma na kasa Dan har wani zazzabi ne ya rufeni ban tsorata da duk abinda take cewa ba tsorona Kar su yiwa habeeb komai Kar su saka a Masa komai. Washegari karfe bakwai na safe Aunty baby ta tasa keya ta suka kulle gidan suka nufi gida dani duk da a tsorace nake amma Zuciyata a bushe take dan a yau sai dai su tsine min na gama zaman aure da Alhaji Idrees ba abinda zai kara maidani gidansa. Muna Shiga gidan muka tadda Abba a tsakar gida da Mami a tsaye Abba ya goye hannayensa abaya Yana ta sintiri. Shigowar da mukayi yasa ya d'ago ya zuba min Ido Yana jifana da wani irin kallon daya sa naji jikina ya dauki wani iirn rawa.. 11 ko 12 insha Allahu ko ba yawa 9/18/21, 2:24 PM - Buhainat: Trouble 26 Abba kaina yayo gadan gadan na diba aguje zan fita naci karo da Yaya mauzu ashe shima tun a daren jiya Abba ya kirashi ya gaya Masa yace yazo da sassafe Yana nemansa Wani irin Mari Yaya muazu ya d'aukeni dashi ya rufeni da duka da belt din wandonsa daya zaro Ba Wanda yayi yunk'urin cetona sai daya min lilis ya kyalleni. Abba yayi palonsa yana su shigo Yana San magana dasu Yace na tako da k'afata na zo Kar na bari ya zo Inda nake kwance ya tattakani. Ko Ina na jikina a kumbure yake ji nake duka dangin nawa tsanata sukayi kaina Kamar ya Fado dan ciwo a haka na rarrafa na Shiga palon na rab'e a bakin kofa Aunty baby kuwa tana daga gefen Mami data zuba tagumi sai Masifa take tana kara Basu labarin da zainab ta basu, ta kara da "ayi yarinya sai tsinanen taurin kai, baa isa da ita ba da aurenta take bin wani Namijin,wlh mami duk laifinki ne da bakya cin uban yarinya nan da yata ce wlh sai naci ubanta yanda ya kamata ko Abdul bai Isa na ajiye tsinke ya tsallaka ba wlh Da mijinta yanzu ya dawo irin unexpected dinan tace masa me,da wane Ido zamu kalleshi kuga uban hidimar da yayi wa yarinya nan kuga uban hidimar da ya Mana,duk da kudinsa bai Raina mu ba Yana girmama mu mutane da yawa sun shaida irin san da yake mata amma dayake yar iska ce sakayyar da zata masa shine ta ringa bin wani da aurensa" Kwantar da hankalinki zan dauki mataki akan tsinanen yaron wlh ko da kanta ta kara zuwa wajensa sai ya nada mata duka Ina zuwa ya d'auko wayarsa daga Aljihunsa Bansan waya Kira ba sai dai ya saka a handsfree. Gabana ne ya fara fad'uwa na zuba masa idanuwa na da suka kankance Addu'a kawai nake Allah ya sa ba habeeb zai Kira ba bana so suyi wa habeeb komai nayi mutukar nadamar ce musu wajensa naje azaba ne yasa na fadi gaskiya na mugun tsanar aunty bby nan duk yayanta mata ba wacce ta auri tsoho sabida rashin tsoron Allah amma ni ta dagewa sai na zauna da tsoho Wayar da Abba ya Kira ringing yake tayi baa dauka ba "Gashi ina ta Kiran yaron bai d'auke ba wlh tallahi sai na Kulleshi. Sai naga uban da ya tsaya masa yarinya da aurenta ya ringa bibiyarta wlh banda idan aka gaya wa Alhaji Idris tamkar mun tonawa kanmu asirine da wlh sai na ga ya masa Hankalina ya masifar tashi da Abba yace zai kulle habeeb hakane yasa na fara matsa kwalla Ina adduar Allah yasa Kar su samu habeeb dama Kamar jiya ma yace min zaiyi tafiya ya zama dole na saukar da kaina ko dan su kyalle min shi. Ji nayi ya sake Kiran wani lambar ya sake sawa a handsfree duk tunani na habeeb din yake.kira hakane yasa na fara rokon Abba Ina Abba dan Allah kayi hakuri bazan sake ba wlh dan Allah Abba na tuba sharrin shaidan ne Muryar Wanda Abba ke Kira ne ya daki dodon kunnena hakane yasa na dan samu kwanciyar hankali amma sai dai me ashe kanin mahaifin Habib Abba ya Kira Mallam Abba Ko Sallama da yayi Abba bai amsa ba Abba yace "Mahaifin Hudah ne yake magana bansani ba ko kana da lambata"? "Ina dashi ai ban goge ba Allah ya sa dai lafiya" "Inaso kayi wa dan ka gargadi ya fita daga harkar 'yata taya yarinya da aurenta zai ringa bibiyarta wlh idan ya Kara bibiyarta duk abinda na masa shi ya siya da kudinsa ko a yanzu ma wlh sai na Kulleshi an koya masa hankali,ya zaka ji idan ka aurar da yarka wani Kuma dan iska can na bibiyarta har ya ringa zuwa daukarta a gidan aurenta sabida dan iska ne shi" "Innalillahi wa Inna ilaihi rajiun shi Mallam Abba ke ta nanatawa cewa yake "Habeeb din ne ke bibiyarta habeeb fa" "Zan masa karya ne wlh Allah sai na dau mataki akansa na kiraka ne dan ka Kara Masa gargadi bashi ba yata" daga haka Abba ya kashe wayarsa Ya kalli Yaya muazu Yana "ka Nemo min yaron nan duk Inda ya Shiga wlh sai na daureshi" Bansan ya akayi na Isa gaban Abba ba na Kama k'afafunsa cikin kuka Ina "Dan Allah Abba kayi hakuri wlh bazan sake ba sharrin shaidan ne Abba,San da bana yiwa Alhaji idrees yasa na fara muamalla da habeeb wlh bashi yake zuwa wajena ba ni nake zuwa wajensa,Abba bani nayi kaina ba bansan ya zanyi na iya cire san da nake masa na hakura na zauna da Alhaji Idrees ba Abba Alhaji idrees ba saan Aurena bane ya min tsufa zan Cutu idan nace zan cigaba da zama dashi,Abba nayi iya k'ok'arina dan naga na hakura wlh na kasa amma na muku alkawari bazan sake muamalla dashi ba dan Allah Abba Kar ayi Masa komai ni da nake zuwa wajensa ni zakuyi wa wani abu" Abba Mari ya d'aukeni dashi ya fara k'ok'arin mik'ewa na fita daga palon da gudu Masifa kawai yake Yana "wlh ko da yau aurenki mutuwa yayi bazan tab'a baki habeeb ba na gwammaci ki zauna a gabana nayita kallonki wlh kaf yarana ba Mai taurin Kan yarinya nan ba mara kunya Kamar ita kuji fa ita take zuwa nemansa da kanta innalillahi wa Inna ilaihi rajiun" "Baban muazu Abu daya fa za'ayi idan Alhaji idrees ya dawo ya d'auketa su koma Paris gabad'aya tama bar kasar naga ta Inda zata je wajen habeeb din kake ma bata bakinka wlh wlh ko aurenta mutuwa yayi yaron nan bazai Tab'a aurenta ba dan ta riga da ta bashi kanta tun kafin aurenta da Alhaji Idris haka ma da auren nata mai zaiyi da ita,ko ta fito kallon watsatsiya zai ringa Mata tayi ta masa fa ya karba ba wai har gidanta yaje ya nemeta ba nidai a ganina kamar Neman shi a dau wani mataki kamar Kara tona wa kanmu asirine ne a rufe maganar Nan yarinya nan ta zauna a gidanan idan mijinta ya dawo ya d'auketa su tafi paris idan ka samu ya daga wayar ka Masa gargadi kawai,bashi ba ita idan Kuma yaki ji duk abinda aka masa shi ya siya da kudinsa. Haka kowa ya ringa tofa albarkacin bakinsa. Har da aunty Salma da ta zo. Daidai da mamy bata kalli Inda nake ba haka Nagaji da kuka na Shiga bandaki na gasa jikina sai a lokacin nayi wankan tsarki na fito na tadda sallah Haushin kowa nakeji da dai na bi Alhaji idrees Paris wlh gwara na gudu da aurensa naje kotu a raba aurenmu. Dukansu haushinsu nake ji tsanar da na yiwa Zainab da aunty bby na musamman ne. Duka wayoyina suna can gida ba a bari na dauko ko daya ba Haka na zauna a daki kamar Mayya har lokacin aunty bby tana gidan sai da ta zo tafiya ta lek'o d'akin fuska a hade Tana na tashi mu tafi a gidanta zan zauna kafin Alhaji idrees ya dawo Mik'ewa nayi ga zazzabi ga yunwar da nake ji haka na saka hijabina na bita Duk Yan gidanmu sai haushina suke ji Kamar su rufeni da duka Koda muka Isa gidan aunty bbyn. A d'akin yaranta tace na zauna Sai a lokacin ta bani abinci na tsine mata yafi cikin kwando. Da Magriba ta shigo da wayarta a hannunta Yana ta ringing kafin ta daga tace "Alhaji idrees ne yake kiranki na rantse da Allah kika nuna masa Abu ko Kika Masa rashin kunya wlh tallahi sai na zauna a ruwan cikinki idan har Zaki iya bin wani Namijin Nima ba Abunda bazan iya Miki ba kice Masa kin gaji da zaman gidanki shiyasa Kika biyoni wayarki Kuma mantawa kikayi da zamu taho ya ringa kiranki ta layina maza karba Ina jinki" Da sauri na karbi wayar na daga hawaye sai zubo min yake aunty bby kuwa ta tasani gaba Irin kallon da take min da azaba nauyinta da na tuna yasa na gaida Alhajin can kasan murya Shi kuwa ya sauke ajiyar zuciya yana "Bby tun jiya nake kiran layinki Yana ta Ringing baa dauka ba sai da na kira Zainab tace min kina gidan Aunty bby dafatan dai lafiya"? Yanda aunty bby ta tsara min haka na tsara masa shi kuwa ya hau cewa "hakan yafi bana San kadaici ya dameki sosai Ina nan na kusa dawowa wlh hidima ce ta min yawa anan kinsan akwai kasuwanci da nakeyi anan kwana biyun da nayi bana nan shine abubuwa suka Kara cakudewa dole sai na zauna nayi clearing abubuwa zan samu na dawo kiyi hakuri kinji dafatan ba wani matsala"? "Babu komai" "Ya naji muryarki haka Kamar bakida lafiya ko dai kodai nayi ajiya ne"? Tuna bayan tafiyarsa nayi period yasa nace "bansani ba nima" "Aaa ki gayamin mana ko dai ni kike bukata kinsan nayi mugun kewarki mai dadina wlh idan na dawo ki shirya sai na fanshe duk kwanakin da nayi da bana nan" Biye Masa kawai nake dan aunty bby Ido ta zuba min da alama Kuma duk tana jin maganar da muke Fuskar da na bashi yasa yayi ta jana da hira aunty bby kanta naga alamar ta gaji amma dan.masifa haka ta zauna har sai da muka gama waya yace min zai sake kirana Ina mik'a Mata wayar ta karba tana "tunda Alhaji idrees ya tafi kin sake period"? Bansan mai yasa ta min tambayar ba amma sai na tsinci kaina da ce mata banyi ba ajiyar zuciya ta sauke tana "gwara na tambaya dan ko ciki ne dake ba lailai musan waye ainihin uban ba tunda da aurenki ma bin wani kike wlh har yanzu da nake kallonki Hudah Kamar na shakeki kidaina numfashi,dan Allah bakiji wani iri ba lokacin da kike zuwa wajen habeeb Yana kwanciya dake da aurenki hudah bakiji tsoro ba misali zan miki da ace habeeb Kika aura da kike ikirarin kina so idan Kika Kama shi da wata ya zakiji aranki"? Kamar ta watsamin ruwan zafi naji da ta kwatanta misalin da tayi ai tsaf zan kashe yarinya da na kama habeeb da ita Abinda zakiji a ranki haka Alhaji Idris zaiji da ace zai sani wlh Hudah kiyita neman yafiyar Allah dan kin aikata babban zunubi A musulunce jifanki ya Kamata ayita yi har sai kin mutu Allah ya shiryeki yasa ki gane gaskya shima habeeb din wlh zai gani a kwaryarsa dan ya Shiga gonar da ba tasa ba Zina kuwa bashi ne idan ke kina fama da rashin hankali ai bai Kamata ya biyeki ba wlh idan har Yana kaunarki bazai nemeki da fasikanci ballantana ya jefaki a halaka ba,kina da sauran damar da Zaki tubarwa Allah ki dawo hankalinki kiyita istigifari ki rik'e aurenki gam amma kuwa akasin haka wlh Tallahi sai kinyi nadama habeeb idan kina tunanin zai aureki wlh Tallahi bazai Tab'a aurenki ba idan aurenki ya mutu kinji na rantse miki gwara ma ki rungumi kaddararki kiyi wa mijinki biyaya ki samu aljanna. Daga haka ta fice daga d'akin na bita da harara Sam ban ma fahimci mai take cewa ba Wani irin takurarren zama nake yi a gidan Aunty bby har na gwammace na zauna a gidan Alhaji Idris sau Dubu da irin zaman da nakeyi bata bani fuska da zanyi wani Abu tsakanina da ita tsawa da hantara ne sai idan ta kawomin wayarta muyi waya da Alhaji Idrees Ga masifaffen kewan habeeb da nakeyi a raina rashin sanin halin da yake ciki yafi takura min Har gwara a gidan Alhaji Idris Ina samun sararin yin waya da habeeb a boye amma anan gidan aunty bby banida wanan sararin Halin takura da take min yasa na sako Alhaji idrees gaba da Magiyar ya dawo Ina missing dinsa dan gwara na koma gidansa na canza salon zamanmu har na samu cikar burina Yanzu Alhaji Idris ya tafi wata kenan da sati biyu,takura da na masa akan ya dawo yasa ya fara Jin dadi Yana tunanin Sansa nake take yace min gashi ya fara shirye shiryen dawowa kwana uku a tsakani sai gashi ya duro gidan Aunty bby ko gida bai je ba Har Palo aka je aka masa iso ya shigo Ina daki a zaune banma san yazo ba muryarsa kawai da naji a palo suna gaisawa da aunty bby yasa na fito da gudu daga d'aki na rungumeshi na saka kukan murna dan ji nake kamar zuwansa zai Zama sanadin fitata daga kurkukun da aunty bby ta ajiyeni Shima a gaban aunty ya kankameni nidai yanzu nafi tsanar aunty bby da Zainab akan dai Alhaji Idris rungumar cetona da ya zo yayi nayi,shi Kuma sai murna yake na fara San shi...... Good morning my people a tab'a wanan kafin anjima insha Allahu 9/18/21, 8:35 PM - Buhainat: Two face 27 Aunty bby sakin baki tayi tana "Ke Mai haka"? Ban dago daga jikin Alhaji Idris ba na Kara kankame shi dan Allah kadai yasan murnar da nake da zuwansa a yau nasan zan bar wanan jarrababen gidan na huta da masifar wanan matar mai nauyin tsiya Alhaji idrees kuwa sai wani washe baki yake yana shafa bayana Yana "Ashe haka Kika yi kewata ai da nasani da tuni na sa kin bini can Paris wlh aiki ne ya sha kaina yanzu haka ma ban gama ba na taho" Aunty bby Tsaki tayi ta mik'e ta bamu guri tana ganin kamar duk munafircine rungumar da na yiwa Alhaji Idris so nake kawai na bar gidan. Amma tasan mai zata min Tana fita Alhaji Idris ya dagoni ni kuwa ganin babu kowa a palon yasa na kwace fuskata daga hannunsa dan so yake ya hade fuskarmu Ban taba ganin sa a cikin farincikin da na gansa ba yayi wani freshhh yaci gayu da suit kasa na koma na zauna na Kau da kaina Ina tausar kaina wajen bawa Alhaji idrees hadin kai sabida na samu abinda nakeso bana so ya gane komai" "Ka bari mu koma gida bana so Aunty ta fito ta ganmu" Kinsan kina Jin kunyarta kika fito Kika rungumeni ko mantawa kikayi tana palon" Alhaji idrees yace yana sakin murmushi ni sai yau ma na lura ashe Yana da dimple. Murmushin yak'e kawai na masa na fara Wasa da yatsuna Yana k'ok'arin Magana aunty bby ta shigo da karamar yarinya dake dan mata aiki hannunta d'auke da faranti da alama abinci ta hadowa Alhaji Idris Yarinya na ajiyewa tace "Alhaji ga ci dan Allah idan ka gama ci akwai maganar da zamuyi kafin ka tafi" "Allah yasa ba wani Abu ne ya faru ba"? "Aa ba wani abu da ya faru za dai muyi magana ne" Tom shikenan ngd Alhaji idris yace aunty bby ta Kara ficewa daga palon tare da hararata kasa kasa wlh yau na samu na bar gidanan ba Abunda zai kara kawoni gidanta na mugun tsanarta Alhaji idrees kuwa tana fita ya hau tambayata mai yake faruwa ne Murmushi na masa Ina ba Abunda ya faru na matsa kusa da Inda aka ajiye farantin abincin na bud'e kular na fara zuba Masa shi kuwa sai bina.yake da Ido. Ganin Ina neman cika plate yasa ya Kai hannunsa ya rik'e hannuna Yana "badan Kar Aunty taji ba dadi ba wlh da bazan ci ba dan ba yunwar abinci nake ji ba yunwarki nakeji nayi kewarki ba kadan ba Kinga yanda kikayi kyau kikayi haske kuwa Anya banyi ajiya ba bby Kinga kirjinki fa yanda ya ciko" Ya Kai hannunsa kirjina Yana matsawa na ja da baya da Sauri tare da bugun hannunsa Ya kwashe da dariya ya dau plate din da na zuba masa jollof din shinkafa daya ji hadin Kayan lambu da hanta ya fara ci Yana nazo muci tare Girgiza masa kai nayi Ina naci nawa Haka kawai fadan yayi ajiya a cikina ya tayar min da hankali ban shirya haihuwa dashi ba sam amma naga nayi period daya tafi Paris. Kenan banida komai nima fa naga canji a jikina toh ko dai cikin ne dani.? Watsar da tunanin nayi akan banida komai. Na cigaba da murza yatsuna Alhaji idrees nata zuba Yana lissafa Abubuwan da ya kawomin tsaraba Ni bama fahimtar mai yake cewa nake ba hankalina na wajen habeeb a yau muna Isa gida wayata tazo hannuna indai Alhaji idrees yayi bacci sai na kirashi abinda ke fadar min da gaba bai wuce idan na tuna kiran da Abba yayi wa kanin mahaifin Habib ba Ina tsoron yayi wa habeeb fada ko ya kawo mana.matsala idan Allah yasa na rabu da Alhaji Idrees nasan Abba Fadi kawai yake idan dai muka rabu dole ya auramin habeeb nayi mutukar kewan habeeb habeeb ya min sabo da Abubuwan da bana Jin zan iya rayuwa batare dasu ba nasan zaa dade baa samu namiji kamar habeeb da zai jiyar da mace dadi ya gamsar da ita ba daya B'arin Kuma tashin hankalina bai wuce Alhaji Idris ya tab'ani ba dan nasan ba abinda zai min naji dadi illa ma azabar da zan sha a hannunsa bansani ba ko dan bana sawa a raina ne zanji dadin ne ko sanshi ne da banayi yasa bana Jin dadin tarayya dashi.. Zurfin da nayi a tunani ne yasa bansan lokacin da ya gama cin abincin ba sai hannunsa naji a fuskata yana "tunanin me kike yi haka inata miki magana ko kina tunanin yanda zamu soye ne idan mun tafi gida"? Ya kanne min Ido daya ni kuwa na dauke kaina dan sam baya burgeni "Tashi kiyiwa aunty magana kice mata na gama tazo muyi maganar zamu tafi gida" Bana san ya zargi komai hakane yasa na mik'e na tafi d'akin aunty bbyn A gefen gado na sameta a zaune tana ta waya da aunty Salma da alamar maganata sukeyi dan na tarar tana "Haka zance masa kawai shine zaa samu ta dawo hankalinta eee gata nan ma ta shigo bari na bata wayar kuyi magana naje na samu Alhajin ke ungo nan" Ta mik'o min wayar na karba tayi waje. Burina naji mai zata cewa Alhaji idrees hakane yasa na kashe wayar nabi bayanta da Sauri na lab'e dan naji mai zata ce Masa Godiya Alhaji idrees ya fara Mata da dawainiya dani Aunty bby tace ba komai ai ni yarta ce Kar ya manta uwarsu daya ubansu daya da mami ko yau mami bata rayye ita mai rike mu ne" "Alhaji dama maganar da nake so mu yi shine akan Hudah a gaskiya kawaye suna zugata a dan karanta da na Mata kawayenta suna taka rawa wajen ganin bata zauna a gidan mijinta lafiya ba akan kawayen ma na d'aukota ta dawo gidanan Kasan ba kowace ce zata so ta ganta cikin niima ba shine nace bari na shawarce ka naji ko zaka maidata can kasan Paris kaga idan ta koma can ba ta inda kawayenta zasu ringa ganinta ballantana su zugata Wayarta Kuma sai ka kwace ko ka siya Mata wani layin dan dai Kar kaga Kamar an takurata da yawa da ka hanata rike wayar gabadaya zuwa wani lokaci idan kaga ta nutsu sai ka bata amma a yanzu dai idan da hali idan ka tashi komawa Paris ka koma da ita" "Gaskiya naji dadin shawarwarinki aunty insha Allahu zamu koma Paris din dan ko da zan tafi na so tafiya da ita toh sai ta nuna min bata san zuwa shiyasa na hakura da tafiya da ita,dan wlh aunty bana san.na takura Hudah nafiso duk abinda takeso naga nayi mata bana san b'acin ranta ko kad'an dan Ina ganin Kamar ta hakane kawai zan faranta mata rai na auretan da nayi ta dole duk da bata sona nasan a hankali zata soni duk abinda take yi ma Ina kallon sa a Yarinta dake damunta amma nasan daga lokacin da Allah ya mata arzkin haihuwa kila ta Kara yin hankali, ban taba sanin kawayenta ma suna cikin wayanda ke zugatan ba amma zan dau mataki insha Allahu sai Abu daya kinsan dangina gabadaya suna san suga inada iyali anan kasar ne sabida sun san ta silarta zan ringa zuwa akai akai tunda ita Hajiya Hauwa gabadaya a can take da zama sai wani hiidma ya taso take zuwa shiyasa suka so ya zamana Ina da iyali anan amma insha Allahu idan tafiya ta kamani zuwa Paris idan na tashi komawa sai na tafi da ita, ma ringa dawowa tare da ita" "Tom ba damuwa Alhaji nidai fatana ka daina tafiya kana barinta a Nigeria ita kadai gwara ku tafi tare sai ku dawo tare. Sanan ka rabata da wayar har layin nata sabida Kar su samu wayar da zasu ringa samunta suna cigaba da Mata hudubar tsiya insha Allahu akayi haka zata Shiga hankalinta sanan karka biyewa san da kake mata ka ringa Mata duk abinda take So,Abu indai bana daidai bane ya Kamata ka tsawatar mata" "Ngd Aunty Allah ya saka da alheri" Ameen ameen Aunty bby tace Alhaji Idris yace Mata zamu tafi ya d'auko kudi ya Ajiye mata ganin ta nufo hanyar waje yasa na koma d'akinta da Sauri na zauna a kasa Fuska a hade ta shigo d'akin tana "sai ki tashi ki tafi Hudah ki shiga hankalinki kisan abinda kikeyi,wlh yau bawan Allah nan tausayinsa naji shi Yana can Yana neman kudi,Hudah ke Kuma kina nan kina cin amanarsa Hudah kiji tsoron Allah ki daina abinda kikeyi ki rungumi kaddararki wlh Kika k'i ji sai kinyi nadama Mai laifin Alhaji idrees Hudah mai zakiyi da dan iska da ba kaunarki yake ba sai dan jikinki kinsan kalar nauyin da Kika dorawa kanki kuwa da Sunan so? Hudah karki gani anan idona na kanki wlh na Kara kamaki da makamancin laifi irin wanan zakiyi mamakina ranar da kaina zan gayawa Alhaji Idris abinda kikayi idan ya sakeki sai mu sallamaki kije habeeb ya zama komai naki tashi ki tafi ki bani guri wlh kika Kara neman habeeb sai kin janyo Masa dauri a gidan yari kinsan dai na gayawa Alhaji idrees ba barinsa zaiyi ba sai ya kulleshi kinji mai nace ko? Gyada mata kai nayi na fito daga d'akin na koma dakin yaranta na dauko hijabina na fito na hau motar Alhaji idrees driver ya jamu muka tafi Wani irin ajiyar zuciya na sauke wani irin iska na shigata na fitowa daga kurkukun da nayi, Alhaji idrees kuwa dake gefena ya ruk'o hannuna Yana "Wai me yake damunki ne naga kinyi wani sanyi ko dai bakida lafiya ne mu tsaya a asibitin a dubaki"? Girgiza masa kai kawai nayi so nake na kwantar da kaina na na nuna Masa kauna sabida ya watsar da duk abinda Aunty bby ta ce Masa Kwanciya nayi akan cinyarsa shi kuwa ya washe baki ya hau shafa kaina Ba karamin dauriya na ringayi ba dan ba so nake ma ya ringa tab'a jikina ba ba yanda zanyi ne sai nayi hakan ko tafiya Paris da Aunty take cewa ya ringayi dani cikin salo zan shawo kanshi ya barni anan Waya kuwa bai Isa ya kwace ba yanda na karanci Alhaji idrees Yana da saukin kai ba Kuma yasan bacin raina. Muna isa gida ana Kiran sallah Magriba haka kawai naji nayi kewan gidan hannuna cikin nasa haka.ya rik'e muka Shiga gidan Driver ya biyomu da manyan akwatunan da ya zo dasu D'akina na shige direct dan gidan ya danyi kura d'akin nawa ma haka. Alhaji idrees shima biyoni yayi yana bari yayi sallah sai mu hadu mu dan gyara gidan. Shi ya fara alwala kafin Nima nayi na fito ya tafi massallaci ni kuma nayi a gida Ina iddarwa na nufi drawer da wayoyina suke. Karamar wayata na dauko idona bai kai Kan sakon dayake Kai ba na hau Kiran habeeb Sai dai Yana ta Ringing baa dauka ba Bansan tsawon lokacin da na dauka Ina Kira ba motsin da naji a Palo yasa nayi saurin boye wayar na rufe drawer Raina duk a jagule da rashin d'aukar wayata da habeeb yayi ko dai kanin babansa fada.ya mishi,? Ko dai wani Abu Abba ya masa haka tunani ya cikemin kai Koda Alhaji Idris ya shigo ya tub'e naga ya fara dan gyagyara d'akin nawa haka Nima na daure na tayashi. Sai da muka dan gyara ko ina na Shiga wanka zuciyata cike da tunanin abinda yasa habeeb bai dauki wayata ba Ban ma gama idda wankar ba Alhaji idrees ya Fado band'akin. Ba yanda na iya haka mukayi wankan tare ya jagwalgwalani san ransa kamar ya cinyeni a band'akin. Dak'yar ya bari mukayi sallah Isha Kamar na sume dan bakin ciki haka Alhaji idrees ya ringa durzata Salam nake jinsa duk da naga ya canja ya fara k'ok'arin d'aukar lokaci Yana Wasa da duk wajenn da yasan zai iya motsa shaawata shi kadai yayi kidansa yayi rawarsa dan Yana kaina ne Amma Zuciyata Naga tunanin habeeb da yanda yake sumar dani abinda ya hana shi daukar wayata yafi komai daga min hankali dan nasan yaci ace ya ga kirana Ko baccin kirki banyi ba sabida tunanin Washegari Alhaji Idris na tafiya Massallaci na Kara d'aukar wayata na hau Kiran habeeb sai dai Ina fara Kira zan ga ya danna min busy. A ranar har zazzabi ne yaso rufeni dan dagaske habeeb rejecting din kirana yake. Alhaji idrees shap ya rasa gane mai ke damuna. Wasa Wasa sai gashi har kwana uku Ina Kiran habeeb baya dauka Gashi Alhaji Idris bai Kara fita ba Yana nanike dani tunda ya dawo ballantana na nemi hanyar da zan samu fita A Rana na hudu wajen sha biyu na rana Ina zaune a Palo Alhaji idrees na gefena rashin ji daga habeeb yasa nake mugun Jin haushinsa amma haka na daure shi Kuma Hana shi da bana Yi yasa yake Kara nanike min A yanzu kaina ya dora a cinyarsa Yana jagwalgwalamin gashi da Sunan kitso yake min Ni kuwa zazzabin rashin habeeb da kin daga wayata yasa ban iya.kwace kaina ba. Shigowar Sammy da Sallama yasa na bud'e idona Ina Jin wani sanyi a zuciyata. Mik'ewa nayi da sauri Sammy kuwa ta zuba Mana Ido kamar ranta a b'ace Alhaji idrees kuwa hannuna ya rik'e ya hade rai yak'i amsa gaisuwar da take masa illa ma rik'e hannuna da yayi ya jani daki muna zuwa yace "Hudah bana san kina hulda da kawayen nan naki ban yarda dasu ba sam muna zaman mu lafiya bazan so su zugaki ba banaso na koreta kiji ba dadi amma wlh bana San kiringa kula su aunty tamin min na rabaki dasu amma ganin banga akwai wacce tazo ba yasa ban miki magana ba ban kuma ga alamar suna kiranki a waya ba" Rungume shi nayi na kashe murya Ina "Alhajina wlh wanan da tazo aminiyata ce tana da hali Mai kyau wadancan da Aunty ke magana na Dade da rabuwa dasu karka damu ba mai zugani yanzu ai kai ma kaga alamar na canja ko"? Murmushi yayi ya sumbaci goshina Yana "toh shikenan kuyi ku gaisa ki hawo sama ki sameni akwai labarin da zan baki mai dan Karen dadi Murmushi na masa ya sakeni ya ruk'o hannuna muka fito waje Sammy tana ganin mun fito ta Kara kasa da murya ta gaida Alhaji idrees amsawa yayi ciki ciki batare da ya kalleta ba Sammy ta bishi da Ido har sai da ta daina hango shi Ni kuwa Ina zuwa naja hannunta muka Shiga d'akina ta fusge tana "Kin fara san tsohon kenan wanan soyayya haka Hudah"? Sammy barni da zancen nan kizo kiji Ina cikin tashin hankali Sammy habeeb ya daina daga wayata bansan mai.yasa ba tiryan tiryan na bata labarin duk abinda ya faru dan daga lokacin da na fara satar fita Ina zuwa wajen habeeb kullum sai ta kirani na bata labarin abinda mukayi. Har gidan da muke zuwa sai da na gaya Mata Sai da na gama gaya mata.tace "toh ai zuwa zakiyi gidansa kiji mai yasa ya daina daga wayarki" "Alhaji na nan fa Taya Zan fita"? "Toh sai me dan Yana nan ai hakan da zakiyi ne kawai ma zai saka ya sake ki da wuri ko bai barki ba kije dan ba a banza yak'i daga wayarki ba,kila ma wani Abu su Abba suka masa yayi fushi da ke Hudah wlh karki bari habeeb ya sub'uce miki" "Bani wayarki dan Allah na gwada kiransa a waya ko zai daga. Miko min wayar ta tayi jiki na rawa na saka lambar habeeb ya fara ringing kirjina ya hau bugawa Yana dagawa naji wani sanyi a zuciyata Ina "Habeeb mai yasa baka daga wayata"? "Ki duba wayarki na miki message tun ranan zaki ga dalilin daya sa bana daga wayarki" Daga haka ya kashe wayarsa Jikina ne ya d'auki rawa cikin fad'uwar gaba na nufi drawer ta na jawo karamar wayata hannuna sai rawa yake message biyu ya turomin wayar kamar ya sub'uce daga hannuna na bud'e na fara karantawa...... I minute enjoyment can brought everlasting sorrow Don't share my novels if am not watching you Allah is watching you 9/19/21, 8:41 AM - Buhainat: Shocked 28 "Hudah taya zaki fadawa familynki wajena kike zuwa how could you Hudah Mahaifinki ya Kira kanin babana ya gaya Masa Ina muamalla dake ta banza waya ya fada miki ana fadawa iyaye irin Wanan maganr kinsan masifar da kika jefani a ciki ta silar fadawa kanin mahaifina da abba yayi? yanzu da mijinki ya sani Hudah kinsan matakin da zai d'auka a kaina kuwa Hudah I can't imagine u can stood sol low ki fallasa sirrin dake tsakanina dake.yanzu kin janyo kanin mahaifina ya rantse ko kin fito bazan Aure ki sanadin abinda kikayi ma ya dage aure zai d'aura min ko inaso ko bana so Hudah u ruin everything kin lalata komai kanin mahaifina yace idan na Kara muamalla dake ko na d'aga wayarki Allah ya Isa bai yafe ba Ina sanki Hudah amma ya zama dole na hakura dake Hudah kiyi hakuri ki zauna a gidan mijinki idan Allah yayi ke matata ce zan aureki koman Daren dadewa dan Allah Hudah ki daina kirana a waya kar hakan ya Kara jawo min wani matsala thanks for the love and care Ina sanki amma ba yanda zanyi zan hakura dake" Wayar subucewa yayi daga hannuna na kwalla uban ihu na zub'e a kasa Sammy da gudu ta tayo kaina ta rik'eni tana "Hudah lafiya mai.yake faruwa"? Karanta message din da habeeb yamin Sammy wai ya hakura dani na Shiga uku na lalace Sammy habeeb Taya habeeb zai ce ya hakura dani bayan duk abinan da nakeyi sabida san da nake masa ne Sammy Kira habeeb ki bashi hakuri Kar yamin haka" Sammy wayar ta d'auka ta fara karanta message din Hudah kuwa ta ringa kuka Kamar wacce ta rasa Iyayenta sai da sammy ta gama karantawa tace "Hudah kinyi ganganci wlh ya akayi kika bari iyayenki suka san abinda kike aikatawa da habeeb"? "Sammy wlh Zainab ce duk ta jawomin ita ta fadawa Aunty baby da ta tambayeni nak'i gaya mata shine ta zauna a kaina wlh ganin zata kasheni yasa nace mata wajen habeeb naje" "Ko wuka ta dauko take yankaki bai kamata.ki fada ba dan yanzu shima.habeeb din dole iyayensa su dau mataki akansa kinsan nauyin fadar kana muamalla da.matar.aure kuwa wlh dole habeeb yaji.haushinki.hudah kinyi mistake sosai "Sammy bani shawara yanzu ya zanyi dan Allah ya fahimceni dan Allah Sammy bazan iya rabuwa da habeeb ba Ina sansa Sammy wlh banida burin daya wuce na kashe auren nan na fito muyi.aure Ajiyar zuciya Sammy ta sauke tana "ki kwantar da hankalinki insha Allahu Zan nemi habeeb muyi magana dashi zai hakura idan Allah ya yarda amma kafin nan ki daina Sanya kisan yanda zaki kashe auren nan ki Fito idan ba haka ba wlh sai habeeb ya miki nisa tunda kinji ma yace kanin mahaifinsa na neman mishi auren dole amma tsaya tukunna Hudah anya ba cikine dake ba Kinga yanda Kika dashe kirjinki ya ciko kuwa"? Zaro Ido nayi na kalli jikina da kirjina nima.kaina nasan kirjina ya ciciko girgiza Kaina nayi Ina "ba nida ciki Sammy da Alhaji Idris yayi tafiya nayi period" "Yanzu kwana nawa da dawowar Alhaji"? "Kwana hudu kenan ai" Wani irin murmushi Sammy tayi tace "har hankalina ya kwanta yanzu kikayi ciki ai batun komawa habeeb babu" "Banida komai Sammy nidai yanzu ki taimaka min Sammy yaushe zaki Kira habeeb din ko zuwa zakiyi ko dai naje da kaina Sammy hankalina a tashe yake wlh" "Karki damu ba kin kwatanta min gidansa ba yanzu daga nan gidansa zanje duk yanda mukayi zan gaya miki yanzu d'auko min babbar wayarki naga" Ban kawo komai ba na dauko mata wayana na mik'a mata Ina Jin zazzabi na neman rufeni. Sammy call logs ta Shiga ta hau neman lambar Alhaji Idris sai dai ta kasa gane wanene lambarsa dan Hudah batayi saving ba Wanda aka fi yiwa Huda misscal ta duba taga lambar waje ne Hakane yasa ta Shiga message nan ma irin lambar ne Lambobi biyu da suka kasance special lamba tayi copying ta turawa kanta ta message ta goge kamar batayi komai ba ta mik'awa Hudah dake ta matsawar kwalla wayarta tana "Bari naje Hudah duk yanda mukayi zan gaya miki insha Allahu" "Sammy dan Allah ki taimaka min Ina jiranki wlh bazan tab'a samun nutsuwa ba sai kin kirani" "Karki damu bari naje" Sammy tayi waje ni kuwa nabi bayanta bayan na dauko.mata kudi a cikin drawer ta dan Alhaji idrees haka ya Ajiye kudi a cikin drawers din Kamar Bai san zafinsu ba ko habeeb bansan iya adadin da na Kai masa ba Ina mik'awa Sammy kudin ta kalli sama tana "kije ki fadawa mijinki zan tafi" "Share shi sammy ba sai na fad'a masa ba nidai kijemin dan Allah" "Bakin ciki zakimin bakya so ya bani na mota ko Hudah na fasa zuwa wlh" Sanin san kudin Sammy yasa na hau sama da Sauri Ina Shiga d'akin naga Alhaji Idris a gaban system Yana ta danne danne daga shigarsa har yayi wanka ya saka 3qtr da riga.armless sai bulbula kamshi yake shigowata yasa ya dago Ya sakar min murmushi Yana "bby ya dai waye ya tab'a min ke naganki a hargitse haka kuka kike ne"? Ban ma san.kuka nake ba tambayar da yamin ya Kara sawa na fashe da kukan ya taso da Sauri Yana subhanallahi "Lafiya kuwa Hudah wani Abu ya Farune"? Ya jawoni jikinsa "Kawata zata tafi kazo kuyi Sallama" Nace cikin muryar kuka Ina k'ok'arin fusge jikina daga nashi "Ina ruwana da wata kawarki nidai ki gaya min Mai ya saka ki kuka ko itace tazo ta saka ki kuka"? Bari ma kiga Yayi waje nabi bayansa da Sauri Ina wlh ba ita bace kawarmu ce ta rasu Sammy kuwa tana ganin Hudah ta hau sama ta kara yin kasa da rigarta yanda kirjinta zai fito sosai ta gagyara Fuskarta ta tsaya jiran saukowarsu Takun saukowarsa daga sama yasa ta wani sunne Kai tana murza yatsunta "Madam ya akayi daga zuwanki Kika saka min mata kuka"? Alhaji idrees yace a daidai lokacin da ya idda saukowa fuskarsa a had'e Sammy rudewa tayi tana k'ok'arin Magana Hudah itama ta sauko tana "Ba fa ita ta sakani kuka ba nace maka Yar ajinmu ce ta rasu kawata yanzu nan aka kiramu aka fada mana rasuwarta" "Toh bby Kuma shine zaki ringa kuka haka salon kiyi ciwon kai" Ya jawo hudah jikinsa ya rungume Sammy Kamar ta fashe dan bakin ciki Hudah Kara kwace jikinta tayi daga nasa tana "kawata tafiya zatayi kuyi Sallama " "Ta gaida gida" Daga haka Alhaji idrees ya suri Hudah a kafadarsa yayi sama da ita Sammy ta bi su da kallo Kamar kirjinta ya fito gajiya tayi da tsayuwa ta ja kafarta ta tafi Tun akan hanya ta fara Kiran lambobin da ta d'auka a wayar Hudah dan so take ta tabbatar da lambar Alhaji idrees ta d'auka ko ba lambarsa bace. Hudah Bazan iya fasalta tashin hankalin da nake ciki ba dan muna Hawa sama da Alhaji Idrees wani irin mugun zazzabi ya rufeni Inda Alhaji idrees tashin hankali yasa yace mu tafi asibiti rigar jikinsa ya canja Ya d'auko turare zai fesa Yana cikin fesa turaren naji zuciyata.na tashi kafin nayi yunk'urin tashi amai ya k'wacemin...... Ashkhair aysha gurmi,maryam ali mmn lamido kunsani typing ban shirya ba wato idan da akwai abinda yafi vip na sakaku zaku biya is olryt nasan wnan din ma rainawa zakuyi 🤣🤣🤣 Good nyt 9/19/21, 9:39 PM - Buhainat: Are you guys looking for where to buy ur skincare product @ mg's skincare is the best plug for you🤗 Do you wish to have that flawless skin that's free of all skin prblm Do you wnt to achieve that milky skin that turn heads wherever you go😉 Try mg's product nd I assure you you'll never use any other product except mg's product? Mg's will gv you the best out of all With mg's product ur skin is 💯 clear,fresh,smooth nd ur skin will absolutely glow all day💃 We have herbal whitening black soap now nd halfcast set available Just gv it a try now nd see wonders? Chat:08062991549 Call:08064532391 Soap price:3k Halfcast set:11k Follow us on Instagram@glow_with_mgs Facebook:mg's skincare New product alert🎤 While pampering ur skin,do not forget that ur kid/children deserve to be moisturized with products made from the best things on earth👍@ mg's skincare now will be having perfect organic soap for children💃 The soap will be available within 2weeks🤗 You can start placing ur orders now or you can wait until the soap landed🥰 08062991549 Do not forget to follow us👆 Like nd comment pls dearies😘 Patronize us🙏 mg's always serve you the best✅❤? IDR 29 Alhaji idrees a rude yayo kaina ya tarairayoni jikinsa ko kyankyamina baiji ba Ina aman yana shafa bayana sai dana gama ya mikar dani ya kaini bandaki ya wanke min baki ya cire min rigar jikina muka dawo d'akin ya kwantar dani ya rufeni da bargo sabida yanda nake karkarwar sanyi Sai daya goge Inda na b'ata ya dawo ya zauna a gefena Yana "Bari na Kira likita yazo gida ya dubaki dan naga jikin naki Kamar ba kwari zuwa asibiti ma zai iya sawa ki wahala sannu kinji" Ya rukufo da fuskarsa ya min kiss a goshi ya Kara rufeni da bargo ya d'auko wayarsa Ya kira wani babban likita Yana dauka ya ce masa yazo ya duba Masa matarsa bata da lafiya daga haka ya kashe wayar Ya cigaba da jera min sannu yana tattaba jikina Hawaye kawai ke zuba ta gefen idona ni kadai.nasan ciwon da nake ji a kirjina ko kad'an zazzabin ma.da nakeyi ba wani jinsa nake ba Kamar yanda nake jin nauyin kirjina ban hararowa kaina irin wanan ranar ba,Ina kwance ne amma zuciyata na wajen Sammy da nake adduar Allah yasa ta Shawo Kan habeeb nayi mugun nadamar fadawa Aunty baby wajen habeeb naje,bansan mai yasa banyi tunanin mai zai biyo baya ba na fada mata duk da ba shirya fadan nayi ba azabar da naji yasa na fada ban shirya ba Taya bayan duk abinda nayi akan habeeb duk halin da na jefa kaina a ciki sabida shi daga wanan dan kuskuren da nayi yace ya hakura dani,duk abinda na ringayi da shi fa nasan babu kyau karfin San da nake masa yasa na biyewa san zuciyata nake ba daidai ba,akan halin da na jefa kaina a ciki wane irin jibgane ban sha ba sai shi da daga dan kuskuren nan zaice ya hakura dani so yake ya nuna min yafi ni sanin darajar iyaye shiyasa zai yiwa kanin mahaifinsa biyayya dayace ya rabu dani. Duk wuyan nan da na sha akan habeeb duk jibgar nan da na sha amma yace ya hakura dani Hawaye kawai na cigaba da zubarwa Alhaji idrees na min sannu kura masa Ido nayi Ina ganin yanda damuwa ta bayyana a fuskarsa da halin da nake ciki,ji yake.kamar ya maida ciwona jikinsa, tsintar kaina nayi da inama habeeb ne yake rawar kafa a kaina haka,wajen habeeb nake neman irin wanan kulawar ba wajen Alhaji idrees ba Ina tarin alkawarikan da habeeb yamin akan duk wuya duk runtsi bazai rabu dani ba?ko shekara nawa zanyi zai jirani har na fito daga gidan Alhaji Idris amma sai gashi ko wata hudu banyi a gidan Alhaji Idris ba har yace ya hakura dani,daga kawai kanin babansa yace ya rabu dani Hawayen dake ta zuba a idona Alhaji Idris ke sharemin Inda tausayina da nagani a idonsa yasani fashewa da kuka na rik'e hannunsa na dora akan fuskata na cigaba da kuka hakan da nayi yasa ya dagoni daga kwancen da nake ya rungumeni yana "daina kuka bby yanzu nan likita zai zo insha Allahu Yana baki magani zaki warke I wish zan iya dawo da cutar nan jikina sorry dear" Yace yana bubbuga bayana luf nayi a jikinsa dan haka kawai naji Ina bukatar mai rarrashin nawa,ko a yanzu da nake kirjinsa rabuwar da mukayi da habeeb na karshe ne ya Fadomin a raina tamkar haka na shige jikinsa sai da yayi dagaske na yarda na rabu dashi na fito daga Motarsa yanzu ya zanyi idan har dgske yake yace ya rabu dani"? Kiran daya shigo wayarsa ne ya katse tunanin da nake Yana dagawa yace masa gamu nan saukowa ya kashe wayar ya rabani da jikinsa ya kwantar dani a hankali kamar wata Yar bby ya d'auko doguwar riga ya zura min ya saka min hijabi ya rik'e hannuna muka nufi palon kasa, dagewa ma yayi zai d'aukeni na hana shi Muna sauka kasa Alhaji idrees ya kwantar dani a 3seater hannunsa cikin nawa likita ya fara aikinsa Yana yan gwaje gwaje da min tambayoyi sai da ya gama ya dibi jinina har da fitsari na yace mu baashi minti goma dan ba abinda bai zo dashi ba na kayan aiki Alhaji idrees kuwa kamar zai gane Mai Likitan keyi haka ya ringa binsa da Ido bayan minti Goman Likitan ya d'ago fuskarsa d'auke da murmushi Yana "Alhaji congratulations your wife is pregnant she is 3" Alhaji idrees bai bari ya idda maganar da yake.ba ya saki wani ihu Kamar yaro ya sureni yayi sama dani ya ya cabe ni tare da kankameni a jikinsa Yana Alhamdulillah Alhamdulillah Allah Nagode maka Hudah nagode Allah ya miki albarka inasan haihuwa a rayuwata inasan Yara masu yawa rayuwata sai dai uku kawai Allah ya bani Ashe Ina da rabon sake haifar wasu Allah yasa Yan biyune Dr thank u so much you deserve a gift from me am coming yace ya sakeni ya zaunar dani a saman kujera yayi sama da Sauri Ni kuwa wani irin gumi ne ya yanko min gabana ya hau fad'uwa takardar hannun Likitan na mik'a hannuna na karba dan naga satin cikin aikuwa sai gashi 21days ya rubuta baro baro 21 days kuwa Alhaji idrees baya kasar nan idan har cikinsa ne yaci ya tafi wata biyu yanzu innalillahi wa Inna ilaihi rajiun kenan cikin habeeb ne a jikina Rawa jikina ya d'auka na cukwikuye takarda a hannuna na danna.a cikin kujera batare da Likitan ya gane.mai nayi ba dan.kayan aikinsa kawai yake.hadawa Yana zuba murmushi shi kadai da alama kyautar da Alhaji Idrees yace zai masa yake wa murmushi. Jikina rawa kawai yake na tsinci kaina da tsoron Alhaji Idris yasan satin cikin Addu'a kawai nake akan Allah yasa Kar likita ya tona min asiri dan nasan Indai ya Fadi satin cikin sai Alhaji idrees yasan ba nasa bane da ace wani Abu bai faru bama da bazan damu ba yanzu bansani ba zan samu habeeb ko bazan same shi ba,cikin habeeb ne a jikina innalillahi wa Inna ilaihi rajiun. Saukowar Alhaji idrees da envelope a hannu bakinsa a washe yasa gabana Kara tsinkewa ban taba Jin tsoro irin na ranar ba badan farinciki da yake ciki ba yaci ya gane tashin hankalin da nake ciki ko daya iso gaban Likitan rik'e numfashina nayi jikina na rawa Likitan kuwa karba yayi ya ringa zabga masa godiya yana "Allah ya sauke ta lafiya Alhaji Allah yasa Yan biyu ne a cikinta zan kawo magangunan da zai taimaka wa bbynta ya girma da kyau zan na zuwa dubata bayan sati bibiyu" "Nagode likita bama zamu zauna a kasar nan ba Paris zamu tafi a kular min da ita" "Allah ya sauketa lafiya" "Ameen ngd" Likitan ya dau jakarsa ya fito da magunguna ya Ajiye min Ya Kara min sannu yayi waje Alhaji idrees ya bishi abaya bakinsa a washe Sai a lokacin na saki numfashin da na rik'e jikina ya bar karkarwa addua kawai nake Allah yasa a wajen ma kar likitan ya fadawa Alhaji Idris. Shigowarsa bakinsa a washe yasa na saki ajiyar zuciya Yana zuwa ya sureni ya Kara yin sama dani ya hau juya ni Yana "bbyna ki fada min duk abinda kike so wlh Tallahi Zan Miki kin faranta min rai Hudah bazaki gane yanda nake San Yara ba Allah yasa Yan biyune a cikinki dan Allah ki fada min abinda kikeso Hudah wlh zan miki baki tab'a tambaya ta komai ba Ina shaawar ki ce min yau ga abinda kikeso dan Allah Hudah "Idan a da ne ce masa zanyi dan Allah ka sakeni amma yanzu bansan Mai yasa naji na kasa furta ya sakenin ba illa ido da na zuba Masa Ina kukan halin da na jefa kaina a ciki gashi habeeb Yana neman juya min baya da ace Sammy zata samu ta shawo kansa ya hakura da kila ko dan cikinsa dake jikina iyayena da nasa zasu barmu muyi aure Alhaji Idris kuwa nasan Yana ganewa ba cikinsa bane sakina zaiyi da komai ya zo min cikin sauki Da Ido nake ta bin Alhaji Idris da jikinsa ke rawa fuskarsa d'auke da matsanacin farinciki sai shafa cikina yake har mamakinsa nake kamar Wanda bai tab'a haihuwa ba Iya nan bai ishe shi ba sai gashi ya dau waya ya fara Kiran danginsa Yana ce musu cikine dani banyi mamakinsa ba sai da ya Kira matarsa na Gane ita ya kira da naji yace mmn yan biyu "Albishirinki" Goro "Kanwarki ciki ne da ita Zulaihat ta kusa samun kanwa ko kani" "Kai Masha Allah naji dadi Alhaji na tayaka murna burinka ya cika Allah ya raba su lafiya Ina kanwar tawa duk da Bata nemana banyi fushi ba bani mu gaisa da ita" Sakin Baki nayi Ina kallon wayar Alhaji idrees kuwa baki a washe ya miko min wayar Yana "ga maman yan biyu nan zata gaisheki" Karbar wayar nayi na Kara a kunnena na gaishe ta ta amsa duk da bana ganinta nasan fuskarta a sake ta amsa min ta hau korafin ban taba tunanin karbar lambarta na kirata ba ko ban d'auketa a matsayin Yaya bane? Nidai kasa magana nayi kawai Ina jinta ta hau bani labarin yanda Alhaji idrees ke san haihuwa dan wanan Yana cikin manyan burinsa a rayuwa dan har tausayi yake bata da jarrabar san Yaya ita Kuma gashi Allah bai bata da yawa ba dan haka dan Allah na kula da abinda ke cikina zata shigo Nigeria musamman dan ta dubani" Godiya kawai na mata na mikawa Alhaji idrees da ke fa faman shafa cikina ya karbi wayar Suka cigaba da Hira Ina jinsa Yana ba sai ta zo ba ai so yake naji kwarin jikina mu taho Paris din. Sai tsokanarsa take tana Kar fa ya kasa bacci. Ni mamakinta ma nake Ina tunanin Anya tana Sansa kuwa dan a ganina da tana San sa zatayi kishinsa. Sai da suka Dade suna waya Kafin suyi Sallama ya sureni ya Kara kaini d'akin sama ya kwantar dani a hankali Yana Mai nake so naci ya Shiga Kitchen ya dafa min na zabi ko mene wlh zai girka min da kansa ko sakwarane bama zai siyo abincin da bai san ya aka sarrafa ba. Takuran da yamin yasa nace chips kawai nakeso da kwai Da sauri ya fice daga d'akin Yana fita hawaye Suka zubo min ban hawo da wayata sama ba ballantana na Kira Sammy naji ko taje wajen habeeb. Wani irin tattalani Alhaji idrees keyi ko ya nayi motsi sai ya tambayeni mai nakeso. Yak'i ma fita ballantana na samu sararin yin waya da Sammy da na gwada d'auko wayata a gabansa karbewa yayi ya kashe yana baya so ma na ringa motsin kirki Ina wahalar da babynsa. Duk ya d'auka laulayi nakeyi bai san damuwa ne yamin yawa ba Sai da aka samu kwana hudu kafin na samu Alhaji idrees yace min zai fita bazai Dade ba zai dawo dan Allah na Kular Masa da kaina Gyada masa Kai kawai nake Yana fita na dauki wayata na kunna Ina kunnawa message din Sammy ya shigo har guda biyu na farkon "Dalla mallama Ana ta Kiran wayarki a kashe mai hakane" Na biyun "lafiya Wai ake Kiran wayarki a kashe ki kirani dan Allah. Fita nayi daga message din na Kira ta tana d'auka ta hau masifa kashe wayata da nayi ni ba duk wanan ne a gabana ba yanda sukayi da habeeb kawai nake so naji" banida lafiya ne Sammy shiyasa Alhaji ya kashe wayar yau ma na samu ya fita ne dan Allah ya kukayi da habeeb Sammy" "Mai yake damunki?Mai ya Hana Alhaji idrees fita sai yau Hudah Anya kuwa baki fara san Alhaji idrees ba naga kamar kin fara sakar masa jiki da yawa ni tsorona karki dau cikinsa Habeeb ya fasa aurenki" "Sammy fada min nidai ya kukayi da habeeb ya hakura"? "Hmm habeeb yayi fushi sosai fa ya dage ya hakura dake dakyar dak'yar ya sauko ya dai ce kije kuyi magana" "Sammy taya zanje Alhaji idrees na nan mai yasa habeeb yake min haka ko dan yaga Ina San shi"? "Ke dai Hudah kin fiye rigima kece fa bakida gaskiya ya Kamata ki daure kije ku had'u kuyi magana kisan karyar da zaki yi tsohon nan ya barki kije" "Sammy Ina cikin tashin hankali ya zama Dole ma mu hadu da habeeb" "Mai ya faru"? Sammy tace cike da dokin san ta ji mai Hudah zata ce tana fatan hasashen ta ya zama gaskiya Har zan fada mata na fasa Ina "Sammy sai mun had'u da habeeb zan samu kwanciyar hankali tunda Kika bar gidanan wlh ban Kara wani cikakken bacci ba" Tsaki Sammy tayi tana toh ki dai d'aure kije Kuyi.magana daga haka Sammy ta kashe wayar tare da jan Tsaki Bansan Mai yasa na kasa yarda da maganar Sammy ba Amma ko dan cikin habeeb dake jikina ya zama.dole naje yasan cikinsa ne a jikina ya zama Dole musan yanda zamuyi kafin asirina ya tonu. Sai dai duk dabarar da nake so nayi na samu fita zuwa wajen habeeb ban samu ba hasali Alhaji idrees shirye shiryen tafiyarmu Paris kawai yake. Bansan kalar karyar da zanyi na samu fita ba Bana so muyi tafiya nan bamu hadu da habeeb ba,gashi Ina ta Kiran habeeb din baya dauka a karshe ma lambar baya Shiga Rabon da na samu cikakken bacci har na manta hankalina a balain tashe yake Alhaji idrees kuwa sai riritani yake Yana shirye shiryen tafiya rmu Paris B'ari daya Kuma ga Sammy ta matsamin naje mu hadu duk ranar da zan je na Mata waya Ana saura kwana uku mu tafi Paris da yamma muna zaune da Alhaji Idrees a Palo ya Kai min tashar India a tunaninsa San da nake yiwa film din India zai saka naji dadi Nidai Ido na zubawa tv Ina tunanin hanyar da zan bi wajen fita mu hadu da habeeb kafin dai mu tafin Kiran daya shigo wayarsa ya katsemin tunanin da nake a wayar da yake na fahimci fita zaiyi dan Kamar meeting zasuyi na Yan jami'yarsu da alama zasu dade a wajen meeting din sai cewa yake shi dai zai dawo gida da wuri sabida Yana da mara lafiya a gida Yana gama wayar Ya ja Tsaki ya ruk'o hannuna Yana "bby meeting za muyi wlh banso fita ba amma ba yanda zanyi dan Allah ki Kular min da kanki kafin na dawo zan iya kaiwa 8 kafin na dawo ko zaki bini mu tafi ki jirani a mota ko Kuma na saukeki a gida idan na tashi dawowa na biyo na d'aukeki"? Girgiza masa kai nayi Ina "karka damu kaje kawai kallon nan da nake zai deb'e min kewa" Kin tabbata? Murmushi na masa tare da gyada Masa kai Ya mik'e ya hau sama ya shirya cikin manyan Kaya ya murza hula sai bulbula kamshi yake da ido na ringa binsa a idona sai naga kamar saurayi yake zama wanan uban tumbin yanzu duk babu ya Kara tsayi ba kamar da da nake ganinsa a dunkule ba Ido da muka hada yasa ya karaso gabana ya sunkuya ya min kiss yana bari yaje ya dawo ya fice daga gidan Ina Jin mai gadi ya bud'e masa gate ya fita. Na mik'e da sauri na Shiga d'akina na canja kayan jikina na zura hijabina na fito dan wanan kadai shine damar da zan fita naje wajen habeeb. Yanda na hade rai ban amsa gaisuwar da Mai gadi yamin ba yasa bai iya cemin komai na fice daga gidan Ina fita na samu abun hawa na fada masa inda zai kaini na hau muka nufi gidan Habeeb gabana sai fad'uwa yake Ina Addua Allah yasa na sameshi a gida Allah cikin ikonsa kuwa naga motarsa a fake da yace min Shuriem ne ya bar Masa Gidan ba bakona bane hakane yasa na tura na Shiga kaina tsaye na nufi palon Ina zuwa bakin kofa na daga labulen a hankali dan k'ofar a bud'e yake Ido muka hada da habeeb dake facing din bakin kofa daga shi sai gajeran wando ba ko vest a jikinsa wata matashiyar budurwa tayi matashi da cinyarsa shi Kuma hannunsa na cikin gashinta........ 9/20/21, 11:23 AM - Buhainat: Hrt broken💔 30 Kamewa nayi a bakin kofa jikina na d'aukar wani irin rawa kirjina kamar ya fado har lokacin kallon juna muke Bai d'auke idonsa daga kaina ba ban d'auke nawa daga nasa ba matashiyar budurwa Kuma mik'ewa tayi zaune tana sanye da boom shot baki sai half vest Kallo daya na mata na dauke idona na kara mayarwa Kan habeeb daya runtse hannunsa ya na dan girgiza kafarsa bazan iya fasalta expression din fuskarsa ba, "Baiwar Allah lafiya kuwa Kika shigowa mutane gida Kika tsaya kina kallonmu? "Habeeb ka Santa ne"? Budurwa tace tana maida kallonta wajen habeeb ni kuwa kirjina sama da kasa kawai yake Ina Jin kafafuna suna Neman gaza daukana sabida rawar da suke Kamar an fusgo maganar daga bakina nace "Habeeb wajenka nazo" Sai daya kwashi mintina Yana kallona kafin ya mik'e tsaye ya dan Kara sauko da gajeran wandon jikinsa ya juya ya fara k'ok'arin nufar d'aki Ni kuwa bansan ya akayi na tsinci kaina a gabansa ba hawaye kawai ke zubomin na sha gabansa Kamar Mai asma nace "Ina maka magana zaka Shiga ciki" "Ki bari na saka Kaya na fito muyi maganar ko" "Habeeb wai mafarki nake yi?ko a gaske ne habeeb Kaine kuwa? Habeeb Hudah ce fa ko baka gane ni bane?Habeeb mai nake gani haka wacce wanan"? Kewayeni yayi zai Shige d'akin fuskarsa a had'e Na Kara shan gabansa cikin ihun kuka ina "Magana nake ma Habeeb ka maidani mahaukaciya yaushe na zama bakuwarka da sai ka tsaya zaka saka Kaya kafin muyi magana Habeeb wacece wanan"? Wani irin kallo ya min ya wafci hannuna ya hau Jana bamu tsaya a ko Ina ba sai a dakinsa muna shiga ya sakar min hannu Yana "Mai kika zo nema a wajena Hudah bayan text din da na miki Mai yasa zaki zo Hudah wai iya masifar da already kika sakani bai isheki ba sai kin Kara jefani a wani,wai ko so kike sai mijinki ya kulleni tukunna hankalinki zai kwanta"? "Wane masifa na jefaka habeeb"?habeeb ni na zama abar wulakantawarka bayan duk halin da na jefa kaina a ciki sabida kai Habeeb Ina duk alkawarin da ka min habeeb duk san nan da nake maka sakayyar da zaka min kenan? "Sakayyar me na miki Hudah duk abinan ma da ya faru ke Kika ja fa banda rashin hankali Taya zaki fadawa iyayenki muna tarayya dake kinsan kuwa masifar da kika jawo min Hudah kanin mahaifina baki ga abinda ya min ba dak'yar na samu na Shawo kansa ya hakura akan sharadin sai ya d'aura min aure Mahaifinki da Yayanki haka sukayi ta kirana idan nak'i dagawa sai su kirani da wani lambar suyi ta zagina iya nan bai Isa ba sai da mauzu yazo har Gidan nan yaci mutuncina Hudah idan ban yanke alakar dake tsakaninmu ba mai kikeso nayi Sabida Ina sanki Kuma sai na jefa kaina a halaka Hudah mu hakura da junan shi yafi alheri dama Allah yayi ke ba matata bace" "Habeeb cikin sauki kake cewa mu hakura da juna habeeb tuntuni baka ce mu hakura da juna ba sai yanzu da ka gama samun abinda kake so a jikina habeeb akan ka na ringa wulakanta Alhaji idrees Ina burin ya sakeni na dawo gareka da na kaiwa Alhaji Idris budurcina na gwammaci na baka,habeeb naci duka naci zagi ba abinda banyi ba sabida duk san da nake maka habeeb tashi daya daga kanin mahaifinka ya ma magana iyayena sun maka magana sai kace ka hakura dani"? "Habeeb kayi min adalci kuwa?habeeb dama baka Sona jikina kakeso habeeb"? "Karki Kara cewa jikinki nakeso Hudah da jikinki nakeso wlh bazan Kai kudin aurena gidanku har na Kai lefe ba,Hudah duk abinan daya faru laifin Mahaifinki ne duk halin da Kike tunanin kin jefa kanki a ciki laifinsa ne da bai biyewa san kudi ba Hudah da yanzu da aurenmu,ko lokacin da zaki auri Alhaji Idris Hudah na taba cewa kizo ki bani kanki Hudah da kanki kika zo wajena fa har kika zo banida niyyar yin komai dake Hudah sai da kika nemi na karba Hudah idan cuta ce ai ke kika cutar dani Hudah sanadin abinda ya Shiga tsakaninmu na zama mai neman Mata Hudah halin da ba nawa ba na tsinci kaina da aikatawa Kika dandana min abinda bansani ba gashi yanzu ba na iya jure kwanaki batare da mace ba Hudah kije kawai dan Allah ki rabu dani ki barni naji da iya masifar da nake ciki karki Kara min wani dan Allah ki daina zuwa wajena ki bar kirana a waya,next month kanin mahaifina zai daura min aure bansan ma da wa zai daura min aure ba we are not meant to be mu hakura da juna kawai" Sheshek'ar kukan da nake Yasa na kasa magana na cigaba da kallon habeeb da kalmominsa nake jinsu Kamar feshin ruwan zafi kankame kaina nayi Ina daga tsayen ko Allah zai sa na tashi daga mumunan mafarkin da nake. Habeeb ganin Ina ta kukan yasa ya nufi wajen kayansa ya zura doguwar riga a jikinsa ya fara kokarin barmin d'akin Yana zuwa bakin kofa yace "Hudah kizo ki tafi dan Allah" "Ya zanyi da cikinka dake jikina"? Wani irin juyowa yayi taku biyu sai gashi a gabana "Mai Kikace"? "Cewa nayi ya zanyi da cikinka dake jikina habeeb cikin jikina bana Alhaji idrees bane naka ne dan da Alhaji Idrees yayi tafiya nayi period Kai ma ka sani" "Ta nan kika bullo kenan Hudah sabida nace mu rabu zaki lik'a min cikin da ba nawa ba toh wlh bazan karba ba cikin jikin ki ba nawa bane na Alhaji idrees ne Hudah Anya kina da tunani kuwa toh yanzu idan cikin nawane fitowa zakiyi ki fadawa iyayenki ni na miki ciki da aurenki?da aurenki kike zuwa wajena har na miki ciki Hudah taya ma zaki yi tunanin cewa cikin jikinki nawa ne ko mutuwa aurenki yayi Hudah taya family dinki da nawa zasu yarda ma muyi aure kin nuna musu muna maumallar banza dake a waje,idan kin biyo ta haka ne dan nace mu rabu toh wlh bari kiji na gaya miki cikin jikinki ba nawa bane na Alhaji idrees ne idan ba nasa bane ba Kuma ki Nemo Wanda ya Miki ciki dan Allah zo ki fice ki bar min gida" Habeeb yace a tsawace fuskarsa a had'e Habeeb sakayyar da zaka min kenan habeeb ni zaka juyawa baya adaidai lokacin da nake cikin masifa har ni zaka cewa naje na nemi Wanda yamin ciki idan har bana Alhaji idrees bane sanin da kayi min ko mijina na sunna bai sani haka cikin jikina na rantse da Allah naka ne " "Zo ki fitar min daga gida hudah" Habeeb ya Kara cewa a fusace ya damko hannuna ya fara jana sai daya Kai ni har waje ya saki hannuna Yana "karki Kara nemana Hudah ki rabu dani" "Allah ya Isa tsakanina da kai Habeeb insha Allahu bazaka gama da duniya lafiya ba sanadinka na batawa iyayena na ci amanar mijina na sabawa Mahallicina yanda kayi min Kai ma sai anyi maka idan Allah ya yarda yanda ka nemeni da Aurena insha Allahu sai an nemi matar da zaka aura Alhaji idrees bai taba Kama mu ba Amma insha Allahu da idonka zaka ga matarka da wani akanta" Dogon Tsaki yaja ya rufe k'ofar ya barni a durkushe ina cigaba da kuka. Numfashina sai barazanar daukewa yake sabida kukan da nayi na kasa yarda ni habeeb yayiwa cin mutuncin nan.kiraye Kirayen sallah Magriba yasa na mike jiri na d'ibana na nufi bakin titi ba ko takalmi a k'afata dan haka ya janyoni waje Ina tare napep na hau na gaya masa inda zai kaini Kaina juyamin kawai yake kirjina na sama da kasa Mai napep na tsayawa na zuro kafafuna waje kafin na tsaye na zub'e ban Kara sanin Inda kaina yake ba.... Kuyi hakuri a tab'a wanan anjima zan Kara muku mai tsayi insha Allahu 9/22/21, 7:58 AM - Buhainat: Shatterd💔💔 Page 31 Farkawa nayi na gani akan gadona Alhaji idrees a gefena hannunsa kan hannuna likita Kuma na tsaye a gefensa Da syringy a hannunsa maida idona nayi na rufe Ina tunanin mai ma ya faru na tsinci kaina a Kan gadona Tuna abinda habeeb yamin da fad'uwar da nayi yasa na fashe da kuka Na riga da nasan kila Alhaji idrees ya gane ba cikinsa bane tunda ga likita nan yazo dubani kila ya gaya masa satin cikina. Bama nasan bud'e idona sabida fargabar hada ido da Alhaji Idrees hannuna da Alhaji Idrees ya Kara matsewa cikin nasa ya matso kusa dani Yana "Hudah ya isa ki daina kuka dan Allah sabida halin da kike ciki karki janyowa kanki wani matsalar" Ya hau sharemin hawaye Likita juwa ya hau bayani Yana "Alhaji a cigaba da kwantar Mata da hankali dan ta saka damuwa da yawa a ranta Wanda hakan hatsarine ga lafiyarta da abin cikinta a stage dinan da take ciki bai dace ta ringa saka damuwa a ranta ba tunda ckin nata karamine baifi Sati!!!!! D'auke numfashina nayi na Kara runtse idona dan nasan duka ko mari ne kawai zai biyo baya idan Likitan ya Fadi satin cikina Jin Alhaji idrees ya katse shi Yana "yanzu dai da ka duba lafiyar ta da na bbyn ba wani matsala ko"? "Babu Alhaji amma dai fatanmu ta rage tunanin" "Ba damuwa likita insha Allahu zan iya k'ok'arina dan naga ta rage tunanin kayi Mata alluran naga jikinta da zafi sosai" Daga haka ya dagoni jikinsa ya rungumeni tare da dan daga rigar jikina Likitan kuwa ya Tsira min allura Alhaji idrees sai ce masa yake yamin a hankali Kar naji zafi bai san banma ji zafin alluran kamar yanda nake jin zafi a kirjina ba maganganun habeeb sai dawo min suke a kaina da yanda ya watsoni waje sabida kawai nace da cikinsa a jikina Kwantar dani Alhaji idrees yayi suka fita waje na bud'e idona a hankali na cigaba da kuka ban taba tunanin habeeb zai juya min baya ba Koda a mafarki aka ce min zai juya min bayan karyatawa zanyi na dauka yanda nake kaunarsa haka yake kaunata na dauka yanda Zan iya komai akansa shima zai iya komai akan nawa ashe duk yaudarar kaina nake habeeb ba kaunata yake yi ba har Yana cemin na zama silar lalacewarsa. Duk da da k'afata naje gidansa ai yafini hankali da tunani da na nemeshi da sai ya k'i ba yanda zan Masa dole idan har ba halinsa bane bai dace daga abinda ya Shiga tsakaninmu ya hau neman Mata ba wai dama haka habeeb yake? Shigowar Alhaji idrees ne yasa na Kara rufe idona dan gani nake fitar da sukayi Likitan ya gaya Masa satin cikina Zaman da yayi a gefena tare da ruk'o hannuna ya kai bakinsa ya sumbaci Bayan hannuna ya mayar da hannun kirjinsa ya rungume yasa na dan bud'e idona Ina kallonsa Murmushi ya sakar min amadadin na mayar mai da martani sai hawaye Suka Kara zubomin bansan mai yasa nake Jin wani irin nauyinsa ba bama naso ya ringa lallabani dan gani nake ban cancanci haka daga gareshi ba Bayan abinda na masa,wane Namijin ne a zamanin nan zai san ka riga da ka bawa wani kanka a waje kafin shi Amma duk da haka bai canja maka ba ya cigaba da nuna ma kauna,yana lallaba ka ko ya zaiji idan ya gano cikin jikina ba nasa bane? Yanzu fa idan ya gano zai iya sakina ko" Fad'uwar da gabana yayi da tashin hankalin daya rufeni da tunanin zai iya sakina yasa na fashe da matsanacin kuka har da sheshek'a. Alhaji idrees ya sakar min hannu ya ruk'o kafaduna ya zaunar dani akan gado ya sa min pillo a bayana ya jinginar dani ya ruk'o hannayena yana "Kiyi shiru Hudah magana zamuyi" Kamar numfashina ya d'auke da naji yace Hudah dan sai na b'ata masa rai ko zai min magana Mai mahimmanci yake Kiran sunana yafi cemin bby ko Mai dadina bazan dai iya lissafa sunayen da yake Kirana dasu ba Haka kawai naji Ina tsoron maganar da zai min yanda naga ya zuba min Ido yaci serious yasa na fara yarfa hannuna Ina cigaba da kuka shikenan Alhaji idrees sakina zaiyi likita ya gaya Masa satin cikina "Hudah" daya ce yasa na tsagaita kukan da nake na zuba masa Ido kirjina na bugawa da k'arfi "Hudah ki daina kukan nan muyi magana,Hudah dazu dana fita hankalina bai kwanta da barinki da nayi a gida ke kadai ba hakane yasa na kasa nutsuwa a meeting din wajen shidda na dawo Ina dawowa mai gadi yace min kin fita hankalina ya tashi sosai dan Ina ta tunanin Ina zakije haka batare da kin gayamin ba ko dai gida Kika je da Wanan tunanin na koma cikin mota naje gidanku sai dai Ina zuwa nagane bakije ba bana so kuma na fada musu nemanki nake hankalinsu ya tashi haka yasa na musu sallama na tafi gidan aunty bby nan.ma bakya nan duk da taso ta gane akwai abinda ke faruwa dan sai tambayoyi takemin ni kuwa nace mata wucewa kawai nazo yi na tsaya dan mu gaisa,daga gidanta na je har gidan Salma da Aisha. Ganin duk ban Sameki ba yasa hankalina ya tashi sosai gashi baki fita da wayarki ba har zan Kara komawa gidanku na ce bari naje gida naga ko kin dawo Ina shawo kwana naga kin fito daga napep kin zub'e a kasa. Aguje na karaso na ciccibeki nayi cikin gida dake na Kira likita ya duba ki Hudah Ina kikaje ya zaki fita batare da kin fada min ba"? Wani irin wawan ajiyar zuciya na sauke dan na dauka zaice yagani naje gidan habeeb "Gidansu kawarmu da ta rasu dinan naje musu gaisuwa da har zan kiraka nace Kar na takura ka kana tsaka da meeting" Hannuna ya Kara rikewa Yana "Ba Abunda nake da zan ga kiranki naki dagawa ko nace takurani kikayi,da kin kirani din da barin meeting din ma zanyi nazo na Kai ki and baki nuna min kina san zuwa ba dan Allah karki Kara fita batare da izinina ba kinji" Da sauri na gyada masa kai ya sakar min murmushi ya Kara cewa "Hudah dan Allah Mai yake damunki Kika saka damuwa a ranki har jininki ke hawa haka Yana haddasa miki jin jiri ko Suma"? Mai yake damunki haka Hudah ni mijinki ne bai Kamata ki boye min komai ba"? Tambayar da yamin yasa na tuna abinda habeeb yamin kuka.na fashe dashi a madadin ya rarrasheni sai naji ya Kara rikeni cikin murmushi da yafi kuka ciwo yana "Hudah na fuskanci tunda Kika samu cikin nan kike cikin damuwa kike fama da tunane tunane Hudah ko cikin jikinki ne bakya so"? Kukan na cigaba da yi dan da gaskiyrsa na balaian tsanar cikin nan kamar yanda na fara Jin Ina tsanar Wanda yamun cikin rashin amsa tambayar daya min yasa naga yayi shiru ya kura mun Ido,ya hadiyi yawu ya kara matse hannuna cikin nasa Kamar mai rada ya fara magana Yana "Nasan bakya Sona Hudah shiyasa bakya san had'a zuria dani Hudah dan Allah ki ajiye kiyayar da kike min ki soni ki kaunaceni tamkar yanda nake kaunarki Hudah ki duba kiga yau da ni ba mijinki bane bazan aureki har ki samu ciki ba,idan dan kin samu cikina kike koke koken nan da tunani dan Allah ki daina Hudah Allah daya hadamu shi yasan dalilin daya sa ya hadamu duk da bakya Sona har mukayi aure gashi yanzu har da rabo,nasan a hankali zaki soni,tunda alhamdulillah yanzu kin dan canja kin rage hararata zan kwanta dake batare da kin min Allah ya Isa ba zan hada bakinmu batare da kinyi amai ba Kinga kuwa a hankali watarana zaki soni har ma kema kiringa kama bakin nawa kina tsotsa musamman nake hawa internet nayi browsing din yanda ake soyayya duk dan na faranta miki rai ko bakiga yanzu na iya Shan bakin ba"? Yace yana daga min gira bansan lokacin da na saki murmushi na sunkuyar da kaina ba duk maganarsa ba karya ya canja sosai. "Yauwa dan haka ki kwantar da hankalinki ki haifo min mace mai Kama dake na saka Mata sunanki idan Yan biyune ma Mata Kinga duk sai na saka musu sunanki dan Allah kidaina wanan tunanin kinji" "Gyada masa kai nayi na share hawayen daya zubomin.ina Jin inama a gaske cikin nasa ne bana habeeb ba,da nasan habeeb zai juya min baya da ban soma zuwa wajensa har na kunso cikinsa ba,k'arfi da yaji habeeb ya juya min baya ya wulakantani duk abinan da nayi dominsa sakayyar da zai min kenan,har da bakinsa yace min Yana neman mata wato bayan ni har wasu matan yake nema ni Ina nan Wanda ya biya sadakina bana iya sakar masa jikina wani zubin da fada da zagi haka zai karbi hakkinsa dak'yar,wane irin cin mutuncine ban masa ba,har yau Ina Jin ciwon baya sabida nauyin da aunty bby ta dora min data hau kaina na watsar da kunya ta na zage na nuna masa so har ta hanyar da bata dace ba amma sakayyar da habeeb zaimin kenan,a bashida komai nake kaunarsa duk da Alhaji Idrees mai mugun kudine sanadinsa,dayawa a cikin dangina sun samu aiki ya tallafa musu ya farantawa iyayena rai,duk ban duba abinda yayi ba na kafe shi nakeso amma a karshe sakayyar da zai min kenan" Bana san na Kara dagawa Alhaji Idris hankali hakane yasa na hadiye kukana na koma Ina na zuci. Alhaji idrees kuwa ya ringa jana da hira da rabin hirar nasa ne ma Suka ragemin damuwar da nake ciki shi kuwa dan murmushi da nake Yasa ya cigaba da rawar kafa a kaina na zuba Masa ido,makauniyar soyayyar habeeb ta karya data rufe min ido ya fara yayewa ashe duk kiyayyar da nakewa Alhaji idrees yasa nake ganinsa wani katon mumuna mai katon tumbi da kakauran lebb'e,Alhaji idrees duk da ya manyanta Yana da kyaunsa,dan kana ganinsa zaka san a kuruciyarsa ya zuba kyau,banida burin daya wuce yanzu na zubar da cikin habeeb na hakura na zauna da Alhaji Idrees . Irin kulawar da Alhaji Idrees yake bani yasa damuwata a kaso dari Kashi talatin ya ragu a raina,duk da Ina cike da Bakin cikin abinda habeeb yamin tashin hankalina cikin habeeb da nake ganin zai zama sanadin tonan asirin abinda na aikata a boye da yasa nake Jin wani irin nauyi a kirjina idan naga yanda Alhaji idrees ke rawar kafa a kaina da abin cikina Ana saura kwana biyu mu tafi paris danginsa Suka zo dubani dan mu Kara Sallama dasu. Dasu da Alhaji Idris bansan wayanda suka fi wani nuna farinciki da samun cikin da ke hana ni bacci idan na tuna ba na Alhaji idrees din bane Wanda ya min cikin ma rashin mutunci yamin ya juya min baya. Addua suka mana Suka cika ni da kyautar kudi Suka tafi. Suna tafiya Alhaji idrees ya ja hannuna muka Shiga d'aki dan tunda yasan Ina da ciki ya daga kafa da nemana wai Kar yazo ya takura wa bbynsa. Duk da Yana tsananin bukatar amma haka yake kwanciya yayi ta juyi. Ni tashin hankali dake gabana kawai ke sawa ma na rufe Ido kamar baccin nake dan ko baccine ya d'aukeni sai nayi mafarkin masifar da na jefa kaina,banida burin daya wuce mu bar mu tafi Paris din kila hakan kawai zai saka asirina rufuwa inaso na bar kasar sabida na nisanci ma Habeeb da bansan a wane matsayi zan saka shi ba a zuciyata habeeb ya cutar dani habeeb ya zalunceni ya watsa min rayuwa habeeb da yasan yaudarata yake da bai dace ya barni na ringa zuwa wajensa ba gashi na jawowa kaina masifa dan kila watarana sai Alhaji idrees ya gane cikin jikina ba nasa bane. Muna zuwa ya shimfidani akan gado daga idonsa nasan abinda yakeso. Har wani rokona yake.yana Neman izinina Wai mijina na sunna ne yake neman izinin kwanciya dani amma habeeb da kaina nake zuwa wajensa na saki jikina kamar mijina har na nuna ma bai isheni ba yace nima nayi haka Zan zage wai duk dan na faranta masa amma a karshe sakayyar da habeeb zaimin kenan. Alhaji idrees ganin Yana neman tashi daga Kan gadon yasa na ruko shi yace min yayi na gyada Masa Kai. Jikinsa na rawa ya hau shafani. Sai shimin albarka yake Yana zuba min alkawarikan daya tuna min irin alkawarin da habeeb yake min da baa je koina ba sai gashi ya juya min baya. Yanda naga Yana shimin albarka yasa na bashi hadin Kai kamar yanda nake bawa habeeb Alhaji idrees Kamar ya sume. Tare mukayi wanka Yana zabga min godiya wajen biyar muka sauko kasa dan mu samu wani Abu muci dan bamu ci abincin rana ba. Duk da ba wani Abu ke damuna ba dagewa yayi bazan shiga kitchen ba ya zaunar dani akan kujera ya Shiga kitchen daga kitchen din ma sai Jana yake da hira Yana bari muci abinci yazo yamin rawar nigogi shima fa ya iya. Abu daya da ya fara saka naji Alhaji na Shiga zuciyata kenan Yana da barkwanci da abin dariya. Murmushi kawai nake dan badan k'ok'arin da yakeyi wajen farantamin ba da yanzu zuciyata ta Dade da bugawa addua kawai nake Allah yasa Kar ya gano cikin jikina ba nasa bane Shigowar Sammy da Sallama yasa na ji sanyi a zuciyata dan Ina nemanta ruwa a jallo ko dan na bata labarin abinda habeeb yamin daya dankare min a zuciya kila silar fada mata da zanyi yasa kirjina ya rage min nauyi. Haka kawai naji banji dadin yanda ta saka matsatsun Kaya taci uwar kwalliya kamar zata biki ba Alhaji Idris na nan. Tana idda shigowa ta zauna akan kujera tana "Wai ya Kuma nake kiranki wayarki a kashe ya kukayi!!!!! "Shhhhh" Nace mata da Sauri na nuna mata kitchen Ina "muje daki Sammy" Tana k'ok'arin Magana Alhaji idrees ya fito daga kitchen hannunsa d'auke da.farantin daya daura ferfesun rago akai. Yana fitowa ya hada Ido da Sammy Inda take ya had'e rai Yana "bby taso m na baki abinci kici kar bbyna yaji yunwa" Ko amsa gaisuwar da Sammy tayi masa baiyi ba ya Ajiye farantin a tsakiyar carpet Ni kuwa banso Alhaji idrees ya fadi haka agaban Sammy ba dan haka kawai naji bana so tasan Ina da ciki,dan.indai ta sani zata san na habeeb ne lura da yanda take min tambayoyi bana san kowa yasan cikin jikina na waye hakane yasa na matsu mu tafi Paris din dan idan muka tafi ma ba lailai Alhaji idrees yasan cikin ba nasa bane. Sammy Ido ta zuba min data ji mai yace. Ni kuwa na mike da Sauri na nufi kitchen na dauko plate na karasa wajen Alhaji idrees daya zauna a tsakiyar carpet Yana zuba mana lemon Haka kawai yaji kawar Hudah sam bata Masa ba yarinya bata masa Kama da mai tarbiyya ba kana ganinta zaka san Bata da kamun Kai,bayaso Hudah taji ba dadine da tuni ya Dade da korarta. Tsugunnawa nayi a gefensa nayi kasa da murya Ina "Alhaji bari na zuba maka naka ka hau sama kaci ni Kuma naci nida kawata kasan babu dadi tana zaune taga Muna cin abinci mu biyu batare da mun mata tayi ba" "Sai dai ki zuba mata taci ita kadai dan wata kawarki bazaki ce mu raba kwanu ba nifa wanan kawar taki ta fara shigarmin hanci wlh zan koreta bata da wani aiki sai zuwa gidanan ne ko Ina nan haka zata zo tayi Zamanta" "Dan Allah Alhaji kayi hakuri kayi hakuri idan ka kwantar da hankalinka ma jibi uwar haka mun bar kasar ba kara ganinta zakayi ba" "Dan dai kin dage ne baby wlh da tare zamuci abincin nan kuci kawai ma bazan iya ci nikadai ba idan kin hau saman sai ki taho min da nawa muci tare" Alhaji idrees yace Yana mik'e ya harari sammy data kwalalo masa Ido kamar Mayya ya d'auke kansa har zai tafi ya dawo baya yayiwa cikin Hudah kiss yana "Dan Allah a bawa bbyna abincii taci ta koshi tun safe rabon da a bata abinci. Daga haka ya nufi stairs nabi bayansa da kallo Kamar yanda Sammy tabi bayansa da kallo Yana shigewa daki Sammy ta taso da Sauri tana "Hudah mai naji Alhaji Idris na cewa cikine dake"? Haka kawai na tsinci gabana da fad'uwa duk da Sammy tasan duk abinda nake yi da habeeb sai naji bana so tasan Ina da cikin dan Ina fada mata zata san na Habeeb ne tunda data tambayeni ma nace mata Alhaji Idris da baya nan nayi period So nake na share tambayar da tamin hakane yasa na ja hannunta Ina "Muje daki Sammy" Muna Shiga d'akin. Na zauna a gefen gado na fashe da kuka. Ido ta zubamin sai dana gaji da kukan da nake na goge hawayena na bata labarin duk abinda habeeb yamin na kara da "ban taba tunanin habeeb zai min haka ba Sammy habeeb ya cuceni ya yaudareni ban taba sanin haka halinsa yake ba amma Alhamdulillah da Allah ya nuna min halinsa da yanzu yasa na kashe aurena daga baya nazo ina nadama dan haka Sammy na hakura da habeeb zan zauna da Alhaji Idrees nasan a hankali zan so shi" Mik'ewa Sammy tayi ta Ciro hannunta daga cikin jakarta Dan tunda na fara magana Naga ta zura hannunta a Jakarta ban kawo komai ba har sai da na gaama magana ta mik'e tana "tabdijam kina nufin yanzu Zaki hakura ki zauna da tsoho kenan"? "Sammy toh ya zanyi Sammy zanyiwa habeeb dolene ko duk bakiji mai nace miki yamin ba" "Toh ya zakiyi da cikin habeeb din dake jikinki dan nasan wlh ba cikin Alhaji idrees bane na habeeb ne kina nufin Alhaji idrees Zaki bawa cikin habeeb kenan"?........ 9/22/21, 7:58 AM - Buhainat: Angry💔💔 32 Kasa magana nayi na zubawa summy Ido sabida bansan mai zance mata ba gabana sai fad'uwa yake dan banso ta gane komai ba sai a yanzu nake ganin wautata da na saki baki Ina fada mata duk halin da nake ciki,sai a yanzu nagane Sammy wayo ta fini tunda muke da ita bata tab'a fada min wani Abu daya shafeta ba amma nikuma kullum cikin bata labarin duk abinda nake ciki nake haka zatayi ta bugar cikina Ina fada mata ba iya cutata san habeeb yayi ba har rashin hankali San habeeb ya sakani "Kinyi shiru Hudah idan Alhaji idrees ya gano cikin jikinki ba na sa bane ya zakiyi"? Da sauri na matsa kusa da ita na rufe mata baki dan da k'arfi take maganar "Sammy ya zaki ringa magana da k'arfi mai haka so kike Alhaji idrees ya jiyo ki"? "Toh sai me dan ya jiyo ki ba sai ya sakeki kawai ki Huta da zama da tsoho ba" "Idan ya sakeni wa zan aura Sammy wai ko duk baki fahimci bayanin da na miki bane habeeb ya ce mu hakura da juna Aure zaiyi naje na zauna a gidan mijina zan masa dole ne"? "Toh ai baki bani amsar tambayar da na miki ba ya zakiyi da cikin habeeb dake jikinki"? Raina naji ya fara baci da irin tambayoyin da take min "Wai mai yasa Kika damu da cikin jikina ne Allah daya bani yasan ya zanyi da cikin" "Ba dole na damu ba Hudah dan naga kina neman tonawa kanki asiri cikin jikinki ba na Alhaji idrees bane na habeeb ne Kamata yayi ki dagewa habeeb ki kashe auren nan ki koma gareshi wlh dole ya karbeki tunda shi ya miki cikin,amma batun kin hakura zaki zauna da Alhaji Idrees ai Kamar kin tonawa kanki asirine Dan koman daren dadewa zai san cikin ba nasa bane Kinga a karshe asirinki yazo ya tonu" "Toh idan na komawa habeeb din dan cikin jikina ai shima asirin nawa ya tonu dan haka bazan koma gareshi ba zan hakura na zauna a gidan Alhaji idrees" "Hudah duk kawayenmu waye ya auri tsoho da zaki zauna da tsoho ko ba habeeb ba bai dace ki zauna dashi ba wlh "Sammy ki kyalleni dan Allah na fasa kashe aurena nace miki ana dolene ada nace bana san Alhaji Idris sabida habeeb yanzu kuma na hakura zan zauna bashi kenan ba" "Allah ya baki hakuri abin ai ba fada bane mai na hayayyako min haka Kamar zaki dakeni" Bance mata komai ba dan har ga Allah mugun haushinta nake ji sai a yanzu na fara gane halin sammy tana da balain wayo da san ta bugi cikin mutum,bansan mai ke daga mata hankali idan nace zan zauna ba "Toh bari na tafi Hudah tunda kin hasala daga fada miki gaskiya idan kin huce sai na dawo mu shawarta yanda zaayi da cikin habeeb yanda Alhaji idrees bazai gane ba" Bance mata komai ba dan nasan wuyanta mu bar kasar ba kara ganina zatayi ba ko dan Sammy data san sirrina zan so na bar kasar nan. Sai da muka fito palo ta dafe kanta tana "Bani aron wayarki dan Allah na manta nawa a gida zan Kira inteesar naji ko tana gida"? Ciki na koma na dauko wayar na bata Tana karba ta Kara Shiga call log lambobin da aka fi Mata miscall ta Shiga tayi copying har da lambarsa ta waje ta turawa kanta da sauri ta goge tayi dailing lambar inteesar ta kara a kunneta tana gama wayar ta mik'omin tana "bari naje" Gyada mata Kai nayi dan har lokacin haushinta nakeji Allah Allah nake ta bar gidan. Sai a yanzu nake ganin tana cikin wacce ta taimaka wajen jefani cikin wanan masifar dan ita ta ringa ingizani akan na ringa zuwa wajen habeeb,ban tab'a ganin illar haka ban dan na dauka kaunata takeyi amma daga dagewar Nan da tayi sai na bar gidanan yasa na fara zargin bata san Nima na zauna a gidan auren so take na kashe aurena mu Zama daya nida ita,sai a yanzu da idona ya bud'e na gane tsakanin ita da inteesar wacce take gayamin gaskiya duk da san habeeb ya rufemin Ido zan iya komai a lokacin amma da Sammy bata ingizani ba da kila ban tsinci kaina a cikin wanan masifar ba. Ina k'ok'arin Shiga d'akina Alhaji idrees ya sauko Yana "Har na gaji da jiranki gashi Ina Jin yunwa lah bama ku tab'a abincin ba kin bar min bby da yunwa" Hannuna ya rik'e ya kaimu tsakiyar palon yana mitar takuran da Sammy ke Mana Yana idan mun bar kasar jibi sai yaga ya zatayi shi Sammy ma bata Masa ba haka kawai ya tsaneta dan Allah na rabu da ita yanzu matsayina da nata ba daya bane bai Kamata ma a ga Ina Hulda da irin ta ba. Bance komai ba dan ko bai fada ba halinta zai saka na rabu da ita dan naga idan ba rabuwar mukayi ba zata ma iya tona min asiri sai a yanzu na ringa tuna yanda take bugar ruwan cikina ni kuwa kamar shashasha sai na hau zuba Tare muka ci abincin muka koma sama Yana ta min hiran cikin barkwanci duk da kudi da matsayinsa bai dorawa kansa girman Kai ba har mamaki yake bani. Washegari wajen goma na safe yasa na shirya da kansa ya kaini gida akan nayi sallama dasu ya cika bayan booth din motarsa da Kaya. Abba Yana ganin mu tare ya washe baki har da mamy. Kamar bashi ne yaso dukana kwanaki ba sai gashi yana ta Jana a jiki Yana saka min albarka. Kamar ba surukai ba haka Alhaji idrees ya zage suke hira da Abba Abba har yana tambayarsa da fatan ba wani matsala yanzu Alhaji idrees yace masa ba komai sai dai su tayamu da Addu'a kawai. Farincikin da naga Abba da mmy a ciki yasa hawaye zubomin wai Mai yasa tuntuni ban hakura na musu biyayya ba sai a yanzu da abubuwa suka kwabemin yanzu idan suka gano abinda nayi anya zasu yafemin kuwa,wani sanyin dadi na ringa ji da naga sanadina Abba da Mami na cikin farincikin nasan Abba na samu wajen su Aunty Salma amma yafi samu wajen Alhaji idrees. Mamy kuwa har daki ta jani Kamar wata bakuwa sai d'auko abubuwa take tana ajiyewa a gabana wai ashe ta gane ciki ne dani. Wainar flour da ta ajiyemin na fara ci ta zauna a gefena tana "Hudah ko kefa bakiji dadin da naji da naga kin kwantar da hankalinki ba Hudah albarkacin ki baki ga kyautata mana da bawan Allah nan yayi ba kinsan har gida ya Bawa muazu kuwa? Ido na gwallo Ina kallonta dan Yaya mauzu dama bashida gida a haya suke zauna da matarsa "Wlh Hudah katon gida ya barwa muazu,su Sadiq ma makaranta mai tsada ya biya musu ba abinda zamu sakawa bawan Allah nan dashi Hudah illa addua da Kuma ki zauna dashi ki Masa biyayya ki bishi sau da kafa wlh dangi sai addua suke muku abin ya zame mana abin alfahari sanadinki mutane sai girmama mu suke mutanen da basu d'auke mu a bakin komai ba wlh bakiga yanda suke girmama mu ba Abbanki kuwa har gida ake biyoshi ana neman alfarma a wajensa dan kawai yasan Alhaji idrees duk ta silarki muka samu wanan daukakar Hudah dan Allah ki rik'e shi da kyau ki masa biyayya Allah ya miki albarka idan kun koma Paris Kibi kishiyarki sau da kafa kinji Yar albarka insha Allahu bazaki yi nadama ba yanda Kika Mana biyayya Allah yasa kema naki yaran su miki biyayya haka subhanallahi ya Kuma kike kuka Hudah"? Tunda Mami ta fara magana naji kirjina yamin nauyi ya zataji idan Wanda take shimin albarka akansa naci amanarsa har Ina d'auke da cikin wani,mai yasa tuntuni ban musu biyayya dan na faranta musu ba sai da abu suka kwabe min Anya bazan hakura da tafiyar nan na nemi maganin da zan zubar da cikin nan sabida rufin asirina ba indai na bar cikin nan a jikina asirina dole watarana ya tonu" Kalaman da take min da albarkar da take samun yasa na fashe da kuka Ina nadamar biyewa san Zuciyata wajen dagewa san habeeb da ya jefani a halin ha'ulai Rarrashina Mami ta ringayi a haka Abba ya leko yace na taso mu tafi shima sai da ya min waazi har Yana bazai yafemin ba idan na batawa mijina rai sai shimin albarka yake shima Sanadin zuwa gidan da muka yi yasa naji hankalina ya tashi da cikin dake jikina habeeb ya cuceni. Alhaji idrees parking yayi da muka baro gidanmu dayaga na cusa fuskata a cikin mayafi Ina ta rizgar kuka "Hudah lafiya kike kuka ko wani Abba da Mami suka miki"? Dagowa nayi Ina "Alhaji dan Allah na hakura da tafiyar nan ka barni anan kawai dan Allah"? "Mai yasa hudah gobe zamu tafi fa"? "Dan Allah Alhaji kayi hakuri bana san tafiyar ba wanda na sani acan shiyasa bana so tafiyar bana so nayi nesa da dangina" Nace Ina rizgar kuka dan har ga Allah ba dan haka zan hakura da tafiyar ba so nake kawai na zubar da cikin idan naje can ba lailai na iya zubarwa ba amma anan zan iya zubarwa asirina ya rufu wanan shine kawai mafita a gareni amma matsawar na bar cikin nan a jikina to tabbas sai asirina ya tonu koman daren dadewa. "Toh bar kukan haka Hudah duk abinda kikeso zan miki insha Allahu mun fasa tafiyar shikenan"? Yace Yana lek'a fuskata na gyada masa Kai Ina share hawayena sai nake Jin kamar har na zubar da cikin. Duk wanan masifar da nake ciki habeeb daya min cikin ma baisan Ina Yi ba kila ma Yana can Yana neman matansa yanda nake Jin tsanar habeeb a raina gani nake aka bani bindiga tsaf zan harbeshi. Sanadin fasa tafiyar mu kenan na fara tunanin hanyar da zan zubar da cikina Sai dai na rasa ta yanda zan fita ni kadai ballantana har naje asibiti. Alhaji idrees yanzu ba kasafai yake fita ba yana gida ko ya fita ya bawa driver da mai gadi umarnin duk ranar da suka barni na fita ni kadai sai ya kullesu. Tunani da fargaba duk ya cikemin zuciya sai rama nake laulayi na neman kayar dani dan yanzu ta kai ko abu na saka a bakina sai na amayar. Gashi yanzu bana san fadawa kowa sirrina ballantana na samu mafita. Ko kwakwaran bacci yanzu bana iya yi sabida fargaba tuna tonuwar asirina da Abubuwan da zasu biyo baya kawai na kusa sawa zuciyata bugawa Sati uku da fasa tafiyarmu cikina na wata daya da sati biyu Alhaji idrees ya fita tun safe Ina zaune a Palo na buga tagumi Kamar a mafarki na ga Sammy ta shigo da Sallama Haka kawai naji gabana ya Fad'i da zuwanta dayan b'arin Kuma sai na fara tunanin neman taimakon ta tunda ta riga da tasan komai watakila ta silarta na samu mafita. A gefena ta zauna tana "Hudah kin Karo wulakanci wlh sai ayita kiranki bakya san d'aukar waya Ina laifin mai kaunarki Ina laifin wacce ta damu da damuwarki" "Ba haka bane Sammy wlh banida lafiya ne ya kike ya su mama? "Suna nan kalau ya kwana biyu ya naganki haka ko duk laulayin ne"? Kamar ta Sosa mun Inda ke min kaikaiyi hawaye ya zubomin na share tare da rik'e hannayenta Ina "Sammy yarda da nayi dake yasa na ke gaya miki duk sirrrina da halin da nake ciki Sammy dan Allah karki fallasa sirrina ga kowa,Sammy dan Allah ki rik'e min amana, Sammy kiringa kinsan duk halin da nake ciki,Ba sai na fito Ina Kuma baki labari ba Sammy har shawarwarin da kika ringa bani ya taimaka wajen jefani a cikin wanan halin dana tsinci kaina a ciki Sammy da ace yanda inteesar ta dage da bani shawara haka kikayi da kila na hakura na zauna da Alhaji Idris ban nemi habeeb ballantana har na jefa kaina a cikin wanan masifar ba" "Aaa Hudah karkice haka dan abinda kika nuna kinaso nima na tayaki so har na karfafa miki gwiwa Kuma ni Banga aibun abinda kikayi ba dan ko nice idan inasan mutum zan iya aikata komai da habeeb bai juya miki baya ba ma bazaki ga kamar na baki gurgguwar shawara ba duk halin nan da kike ciki habeeb ne ya jaza miki bani ba" Kukan daya ci karfina na zage nayi ko zan samu sauki a zuciyata sai da na gama na rik'e hannun Sammy Ina "Sammy kiringa da kinsan cikin nan ba na Alhaji idrees bane na habeeb ne,Sammy ko Alhaji idrees bai gane ba yanzu kila a gaba sai ya gane bansan ya iyayena zasuji ba idan asirina ya tonu abinda na aikata a boye ya fito fili Abba har Allah ya Isa yamin akan idan na batawa Alhaji idrees rai bai yafe ba,Sammy wlh bakiga kyautatawar da Alhaji Idrees ke yiwa dangina ba,nima a yanzu bana so mu rabu duk da bana sanshi yanzu banji na tsaneshi ba Sammy dan Allah dan annabi so nake ki taimaka min ki Nemo min maganin da Zan zubar da cikin nan Dan Allah Sammy ki taimaka ki rufamin asiri zan baki duk abinda kikeso nace na zamo daga Kan kujeran na durk'usa akan gwiwata Ta dagani da Sauri tana "Haba Hudah yanzu akan haka kike ta kuka kina hadani da Allah da annabi wlh ko baki bani komai ba ni mai nemo miki maganin da zaki zubar da cikin nan ne,ko kwanaki dana zo kika rufe Ido Kika min rashin mutunci shawarar da naso baki kenan amma ba damuwa yanzu nan zan bazama na nemo miki magani insha Allahu sai cikin nan ya zub'e,abinda ma ya Kara kawoni wajenki fa na Gaya miki naji labarin habeeb yayi aure. Ran asabar dinan daya wuce har dinner su hamdiyya sukaje bakiga yarinya daya aura ba karama Kuma ance a garin nan aka kawota wlh habeeb dan.iska ne Hudah naso na sameshi na Masa rashin mutunci bakiga tsalleliyar yarinya ma daya aura ba bari kiga hotonsu ke kina nan ya jefaki cikin tashin hankali shi yana can Yana Jin dadinsa Ta d'auko wayarta daga Jakarta ta budo hoton habeeb daya sha manyan Kaya ya murza hula hannunsa sakale da na yusra Yar uwarsa bakinsa a washe kamar bashida wata matsala. Runtse idona nayi Ina Jin kamar kirjina ya fito yanzu shikenan Habeeb ya gama dani ya bud'e sabon Shafin rayuwa kenan. Kuka na Kara fashewa dashi Sammy kuwa ta cigaba da nuna min hotunansu wani irin Mugun tsanar habeeb ke taso min kamar na Shiga cikin wayar na gansa a Zahira na shakeshi. Habeeb ya cuceni habeeb ya yaudareni,Mai zanyi da cikinsa a jikina? Ya Zama dole ma na cire cikin nan dan bana san tuna duk wani Abu daya Shafi habeeb. Mik'ewa nayi na Shiga d'aki na dauko rapper dari biyar na kawowa Sammy cikin muryata da bata fita sosai sabida kukan da naci nace "dan Allah Sammy nemo min maganin zubar da ciki a koina yake na zubar da tsinannen cikin nan na jikina na tsani habeeb bana san wani abu daya dangance shi ki taimaka min dan Allah Sammy" "Karki damu a yau zan Nemo maganin duk Inda ya Shiga idan har Allah yasa cikin nan ya fita Hudah wlh kizo muje na rakaki gidan habeeb ki masa rashin mutunci" "Sammy ko sunan habeeb bana so naji ballantana har na sake ganinsa a rayuwata kije Sammy inkin samu yau ma ki kawomin dan Allah" Hanyar waje tayi tana Kar na damu zama ta kirani a waya Tana fita na zub'e a kasa na cigaba da kukan cutar da nayiwa kaina Sammy kuwa na fita daga gidan Alhaji idrees ya karyo kwana Hakane yasa ta tsaya har sai daya iso bakin gate Kafin mai gadi ya bud'e gate Alhaji idrees ya fito daga Motar fuskarsa a mugun hade Sammy kuwa murmushi ta hau yi Tana wani susune Kai Alhaji idrees kuwa cikin wani irin murya yace "ke daga yau bana so na Kara ganinki a gidana ki daina zuwa wajen matata bana San kawancenki da ita duk ranar da Kika Kara zuwa duk abinda na miki ke Kika jawo" Ya juya a fusace Yana k'ok'arin shiga motar Alhaji Kafin ka rabani da matarka akwai Abubuwan da ya Kamata kasani game da ita,akwai Abunda ake boye maka ka bani lambar wayarka na sanar da kai komai dan bana so a cutar da Kai".......... 9/22/21, 7:58 AM - Buhainat: 2face 33 Tsaki Alhaji idrees yayi ko kallon Inda Sammy take bai karayi ba ya shige motarsa ya shige cikin gidan mai gadi ya rufe gate din. Sammy kamar ta dora hannunta aka tayi ta kurma ihu haka taji. Ta d'auka tana fadar haka Alhaji idrees zai tsaya sai dai ga mamakinta bai saurareta ba ya shige gidan. Tashin hankalin ta ma Kar yaje ya samu Hudah ya gaya mata abinda tace Masa. Bata da burin daya wuce auren Hudah ya mutu ko ta halin kaka Alhaji idrees ya Aureta. Ko dazu da take bada labarin Alhaji idrees na hiidimantawa Yan uwanta ji ta ringayi dama itace ita Kam zata iya komai dan ta mallaki Alhaji idrees abunda yake Sagar Mata da gwiwa bai wuce fuska da baya bata ba hasali ma Kamar tsanarta take gani a idonsa. Amma tana ganin idan har ta zama silar ankarar da shi halin da Hudah ke ciki hakan zai iya sawa tayi mutunci a idonsa har yayi shaawar aurenta. Taga dai Hudah ba wani kyau ta fita ba. Tunanin Alhaji Idris na iya gayawa Hudah abinda tayi yasa tayi saurin Ciro wayarta a jaka ta hau Kiran Hudah a waya. A daidai lokacin da Alhaji Idrees ya shiga bandaki dan ya watsa ruwa. Yaci abinci ya huta ya gayawa Hudah abinda kawarta daya mugun tsana tace Masa Hudah kuwa tana ganin Kiran Sammy ta daga da Sauri ta sauka kasa Sammy kuwa cikin damuwa tace "Hudah Ina fitowa daga gidankii na hadu da mijinki Ina k'ok'arin gaishe shi ya rufe Ido ya ringa zagina wai bayasan kawancena dake sai yayi duk Abunda zaiyi dan yaga ya rabamu har sharri sai yamin a wajenki nikam bansan mai nayiwa mijinki haka ba" "Kiyi hakuri sammy bansan mai yasa Alhaji idrees yake haka ba amma zan masa magana" "Ni ba damuwa nayi bafa sharrine dai banaso yamin yanzu haka kingani a wani asibitin private inaso na samo miki magani mai karfi da zai saka cikin ya zube sai dai matsalar bansan ya zan baki ba tunda mijinki ya dage na daina zuwa gidanki" "Karki damu Sammy wlh zan Masa magana ai Ina Masa magana zaiji dan Allah ki karbo min gobe ki kawo min idan zaki iya zuwa a yau ma sai ki kawomin" "Aa Hudah sai dai goben ki tabbata kinyiwa mijinki magana Kar nazo goben ya min rashin mutunci" "Zan Masa magana Sammy nidai ki kawomin kawai kinji" Daga haka Sammy ta kashe wayar tana shashasha maganin Karin lafiya ga jaririn zan amso miki wlh sai kin haifi shege kin bar min gidan Alhaji idrees Nima na dandani arziki" A wani chemist ta tsaya ta siyi maganin Karin jini da maganin da zai karawa bby lafiya ta koma gida. Tana Shiga gidan ta d'auko wayarta ta fara gwada lambobin da ta d'auka a wayar Hudah. A cikin lambobin daya ne kawai ke Shiga shima baa dauka Hakane yasa tayi saving lambar ta duba watsap taga ana watsapp da layin hoton samarine Yan biyu akan dp din da wata a tsakiyarsu yanda Samarin ke mugun kama da Alhaji Idrees yasa Sammy ta Gane yayansa ne Kuma lambarsa ce. Kamar tayi ta taka rawa dan murna dan ta samu hanya mafi sauki da zata turawa Alhaji idrees duk recording din da tayi da hotunan Hudah da habeeb . Sai dai tana duba watsap din taga yayi watani bai hau ba jikinta ne yabi yayi sanyi dan taso ace Yana Hawa akai akai. Amma wanan ba wani matsala bane tasan tunda har Yana watsapp zai hau watarana Kuma zata tura Masa. Alhaji idrees kuwa sai daya ci abinci ya koshi Ya kalli Hudah dake gefensa a zaune tayi matashi da cinyarsa ya na dan Wasa da gashinta har yanzu mamakin yanda Hudah ta canza lokaci guda yake ya d'auka zai Sha wahala sosai kafin ta saki jikinta dashi lura da yanda take masifar san Saurayinta habeeb,sai gashi daga tafiya ya dawo ta canja har ta saki jikinta dashi,duk da bai ga alamar wani sanshi a idonta ba Amma yasan a hankali zata so shi ko bata so shin bama ta tsaya iya haka ma ya Godewa Allah ta Kara shiga zuciyar sa ne a lokacin da ta samu cikinsa. "Dazu dana dawo na hadu da wanan shegiyar kawar taki Hudah yarinya nan bana santa dake bansan Mai yasa bata kwanta min ba bana san naga budurwa na sintiri a gidan matar aure haka wlh, gashi kana ganinta zaka san bata da kamun Kai Hudah darajaki da nata ba daya bane ban hanaki kiyi kawance da kowa ba amma ita dai figigiyar nan ta dazu bana kaunarta na Mata warning akan Kar na Kara ganinta a gidan nan Wai nazo zan shiga mota Wai na tsaya akwai maganar da zata gaya min ban ma dai tsaya saurararta ba na shige mota dan Allah Hudah ki rabu da ita bana Santa" Tashi nayi na zauna Idona cikin nasa dan maganata ta shigeshi na hade fuskarmu sai da na kwashi mintina kafin na sakeshi Duk maganar da Sammy tamun dazu nayarda da ita a gab'ar nan da nake bukatar ta bazan so ya rabamu ba "Alhaji dan Allah kayi hakuri Kar ka rabamu wlh kawata ce tun primary school bani da aminiya sama da ita a lokacin da zamu yi aure ita ta ringa bani shawara na hakura na zauna da Kai wlh Tana da kirki Alhaji dan Allah karka rabamu" "Kin dai dage Hudah idan aminiyarki ce mai zata gaya min akanki da zata ce bata so na cutu?amma tunda kin dage shikenan bazan rabaku ba amma wlh ki mata gargadi ta daina zuwa idan Ina Nan" "Sammy ce tace akwai maganar da zata maka bata so ka cutu"? Nace jikina a balain sanyaye tsakanin Sammy da Alhaji Idrees waye yake fadan gaskiya Kodai Alhaji idrees dan ya rabamu yasa yace haka? Bai bani amsa ba ya jawoni ya fara jagwalgwalani ahaka ya mantar dani tunanin da nakeyi. Washegari wajen Sha daya Sammy ta kirani akan ta siyi maganin ya zaayi. Sosai naji wani irin farin ciki ya rufeni nace mata ta kawo min maganin karta damu Alhaji idrees na sama Yana bacci na riga da na masa magana jiya. Wayar mu da minti ashriin sai gata tazo Ta mik'a min maganin tace na sha bibiyu. Na tusa biyu a gabana nan da minti goma cikin zai zub'e idan har bai zub'e ba toh jinina na da k'arfi ne shiyasa sai dai ta Kara karbo min wani. Ban tsaya wani shan bibiyu ba sabida matsuwa da nayi cikin ya zube na dauki uku uku na Sha na Shiga d'akina na tusa uku a jikina na Fito. Na zauna Ina jiran naji na fara ciwon Mara sai dai har wajen awa daya muna zaune muna hira da ita banji komai ba. Ita kuwa sai bugar cikina take akan mai Alhaji idrees ya fadamin jiya ya mukayi dashi. Ni kuwa wani hirar nake kawo mata dan yanzu na riga da na karanci tana da san bugar cikin mutum bazan ringa fada Mata komai akan rayuwar aurena ba yanzu ma Ina samu cikin na fita zan fita daga harkarta. Gajiya nayi da Shiga bandaki na duba ko wani Abu zai zubo inda nace mata bana Jin maganin zai min aiki ta karbo min wani. Haka na Kara Shiga d'aki na dauko mata kudi ta tafi. A takaice bazan iya lissafa kudadden da na bawa Sammy dan ta karbo min maganin zubar da ciki ba duk maganin data karbo min ba wanda ya min aiki. Hankalina a balain tashe yake dan cikina kara girma yake. Zuciyata cike da fargaba har maganin gargajiya na roki mai gadi ya nemo min na bashi kudi mai yawa wai dan cikin jikina ya fita amma kamar karawa jaririn cikin nawa lafiya nake. Ina ji Ina gani na hakura da dirkawa kaina magani na koma adduar Allah yasa asirina ya rufu. Sammy har isata take da sintirin da take min a gida zuwa yanzu na fara zargin Sammy ba dan Allah take zaune dani ba tashin hankalina sirrina da ta sani ganin cikina yak'i zub'ewa yasa nacewa Alhaji idrees yanzu na yarda mu tafi Paris din dan haka kawai naji inasan na nisanci sammy bansan mai yasa naji maganar da Alhaji Idrees yamin ya dawo ya tsayamin a zuciya ba kila Sammy zata iya min wanan muguntar ta tona min asiri sai dai Alhaji idrees cemin yayi na bari Kuma sai na haihu sai mu tafi paris din tunda yanzu cikina ya Shiga wata shidda Kuma sam bai tsaya wani lissafi balle ya gane wai daga tafiyarsa ne na samu cikin idan har hankalinsa ya Kai yaci ace cikina ya Shiga wata bakwai da satika ma abinda ke dan samun kwanciyar hankali kenan. Fadar kalar siyayan da Alhaji Idrees keyi na jaririn ma bata bakine dan daki guda ya ware a gidan yake tula Kaya a ciki har kayan wasan da sai yaro ya shekara goma zai iya amfani dashi. Yan uwana dana Alhaji idrees suma ba abarsu a baya ba siyyaya kawai suke suna burin na haihu su sha shagali Ni kuwa fitowar cikin ya Kara jefani cikin tashin hankali ko baccin kirki bana iya yi nakanci kukana na koshi idan na tuna duk hidindimun nan da akeyi ba cikin Alhaji idrees ne a jikina ba na habeeb ne. Irin kalar kulawar da Alhaji Idris yake min yasa na wayi gari da mugun kaunarsa har Ina Jin kamar na rufe kaina da duka idan na tuna irin san da na yiwa habeeb da babu ranar banzan da zan kalli cikiina ban tsine masa ba. Har sawa nake a raina idan har naje haihuwa indai ba mai kallona matse jaririn zanyi ya koma sabida ko kad'an bana san wani abu daya danganci habeeb ko sunansa bana so naji. Idan Sammy tazo nakan zub'e mata akan gwiwata na hau rokonta ta rufa min asiri dan zuwa yanzu tamkar ita kadai ce tasan sirrina idan dai har bata tona min asiri ba ba lailai kowa ya gane ba cikin Alhaji idrees bane sai dai Kuma a gaba idan wani Abu ya faru da nake fatan Kar ma akai ga hakan Allah ma ya sa jaririn dake cikina Kar yazo ra rai addua kawai na duk'ufa da yi. Cikina na Shiga wata bakwai iyalan Alhaji idrees suka duro kasar Nigeria dan Alhaji idrees matsa musu yayi su zo gabadaya yafi so suna kasar na haihu Ko gidansu dake garin basu je ba Alhaji idrees ya zarto dasu gidana bakinsa a washe. Sai a ranar na fara ganin hajiya hauwa mamn yan biyu kyakyawa ce sosai Kamar ba ita ta haifi zaratan Yara ba Yan biyun sa kuwa kyawawane sosai masu Kama da Alhaji Idrees sai dai sun fi shi kyau da haske. Sai Kuma Zulaihat da ta kasance saar Aunty Salma ko ma ta girme Mata Hassan da usainin ba karamin Tafiya sukayi da imanina ba dan ko habeeb bai Isa ya tsaya a kusa dasu ba. Tunanin daya darsu a raina akan inama a cikinsu daya ne ya aureni ba Alhaji idrees ba da habeeb yasan na riga da na masa nisa na auri Wanda yafi shi komai tuni na kau da tunanin haka a zuciyata da na tuna mahaifinsu da Allah ya saka min Sansa idan yau akace zan wayi gari na kamu da mugun Sansa zan iya karya tawa . Hajiya Hauwa da yayanta ba karamin mutunci ne dasu ba Kamar su goyani dan so haka Suka ringayi duk da girmemin da sukayi haka suka ringa cemin aunty sama aunty kasa ni sai kunya ma ya ringa rufeni. Alhaji idrees kuwa ko kunyarsu baya ji haka ya ringa rawar kafa a kaina. Basu bar gidana ba sai daddare Inda Zulaihat ce bata bisu ba Alhaji Idris yace ta zauna dani dan tare zasu tafi da Hajiya Hauwa gidansu ya kwanan mata tunda sun dade basu hadu ba. Ni kuwa dadi ma naji dan nasan zan dan huta idan ya komawa Hajiya Hauwa. Zulaihat Yar Alhaji idrees kuwa tana da balain saukin kai dan duk da ta girme min haka take Jana da hira tana bani labaran family dinsu tun ban saki jiki da ita ba har sai dana saki jiki da ita. Anan take cemin a gidana zata zauna har sai na haihu kafin su koma kasar Paris dan mijinta Yana Dubai akwai aikin da yaje yayi sai yayi wata hudu kafin ya dawo. Alhaji idrees kuwa sai da nayi dagaske ya hakura da kwana a wajena sai dai zai zo da safe ya wuni sai can dare yake tafiya. Ga hajiya Hauwa kullum cikin yimin aike take na kayan kwalam da makulashe A cikin irin wanan yanayin Sammy tazo da ganin Zulaihat ta makale mata da taji Yar Alhaji idrees din ce kullum tana hanyar gidana tun Zulaihat bata iya sakin jiki da ita har sai data zo ta saki jikinta da ita Har Yan biyun Alhaji idrees sai data makale musu da suka zo fuskane kawai basu bata ba Na rasa yanda zanyi da Sammy da shishigin da take min na hade ran na gaya Mata maganar amma taki tayi Zuciya ta bar zuwa gidana zuwa yanzu zuciyata ya fara rawa akan Sammy ina ganin kamar zata iya tona min asiri. Sammy tsabar rawa kai har lambar zulaihat ta karba Da na tambayeta dalili sai cemun tayi so take ta Kama kafa da ita tana so a cikin Yan biyun Alhaji Idris din ko Allah zai saka wani yaganta yace yana so. Nidai baa San raina ba haka.ta tsarani ta tafi Zulaihat kuwa sai tayi ta yabonta tana cemin Sammy nada mutunci A kwana a tashi ba wuya sai gashi mun wayi gari cikina ya Shiga wata tara Tunda cikina ya shiga wata na Tara zuciyata ke cike da balain fargaba da na rasa dalili. Kullum cikin addua nake Allah yasa Kar asirina ya tonu,Allah Kar ya bawa Sammy ikon tona min asiri Na Gama sawa a raina idan har na haihu asirina bai tonu ba k'afata kafar su Zulaihat gwara na bar kasar nan kawai kila na samu kwanciyar hankali. Ranar wata asabar na tashi da nakuda daddare. Zulaihat ce ta Kira Alhaji idrees a waya cikin kankanin lokaci sai gashi yazo shi da Hajiya Hauwa. Alhaji idrees ko nauyina baiji ba ya d'aukeni ya kaini mota Hajiya Hauwa da Zulaihat kuwa Suka had'a Kayan haihuwa Suka Shiga cikin motar muka nufi asibiti. Muna zuwa asibitin kafin a kwantar dani akan gado faya ta fashe nurses da Sauri suka kwantar dani Ina nishi sai ga kukan bby abin har mamaki ya bani dana ji ban Sha azabar da nake Jin ana labari ba. Fitowar bbyn yayi daidai da fad'uwar gabana Dan durowar bbyn gidan duniya nan na nufin Abu biyu ko ya Zama mafarin tonar asirina ko Kuma asiirna ya rufu kila sai agaba dan nasan dole watarana a gane ba jinin Alhaji idrees bane Kin bud'e idona nayi da nurse din ta gama gogge bbyn tana na bud'e idona naga mai na haifa kirjina kamar ya fito. Magana da ta sake min yasa na bud'e idona a hankali na sauke akan katuwar jaririyar da ba Inda ta baro habeeb daidai da yatsarta irin na habeeb ta d'auko. Runtse idona nayi Ina Jan innalillahi wa Inna ilaihi rajiun hawaye suka hau zubomin dan duk Wanda ya tab'a ganin habeeb indai yaga jaririyar yasan yarsa ce. Ina Jin Muryar Alhaji idrees dasu hajiya Hauwa suna Yar rige rigen d'aukar jaririyar. Zulaihat kuwa naji ta daga wayarta tana toh shikenan bari na duba sakon da Kika turomin ta kashe wayar Na bud'e idona Ina kallonta haka kawai naji wani irin zufa na karyo min kirjina kamar ya fito waje....... 9/23/21, 6:40 AM - Buhainat: Exposed💔 34 Tunda nake a rayuwata bantaba Jin mugun tsoro da fargaba ya mamayeni kamar yanda nake ji Ina daga kwancen ba Ko daga nesa ka gani zaka ga yanda zuciyata ke sama da kasa Zulaihat kawai na kurawa Ido da take latsa wayarta can naga ta Kara wayar a kunnenta alamar abu take ji sai kuma naga ta dago ta kalleni sai ta juya tayi waje da Sauri Shikenan Sammy ta tona min asiri Nace na maida idona na rufe Ina fatan mutuwa ta d'aukeni akan kunyar da zan Sha a gaban Yan uwana da dangin mijina Idona a rufe naji muryar yan uwana "Aunty Salma,aunty bby,aunty Aisha su zainab da Aunty Khadija maman Zainab Suna ta murna suna a basu jaririyar da Alhaji Idrees ya rungume a kirjinsa yak'i ma bari Hajiya Hauwa ta d'auketa Sai tsokanarsa suke Dak'yar dak'yar Alhaji idrees ya mik'awa hajiya Hauwa jaririyar ta karbi jaririyar tana "Kai Masha Allah kyakyawa da ita tafika kyau Alhaji tafi mamanta kyau kamanin wa ta d'auko haka ko kakaninta ta d'auko"? "Dani take kama mmn Yan biyu haske kawai ta fini da hanci banda ma sharri irin naki ta Ina daga haihuwar jaririya zaa gane da wa take Kama" Alhaji idrees yace bakinsa a washe Yana lek'a fuskar jaririyar dan murnar da yakeyi bai bari ma yagane da wa jaririyar take Kama ba. Hajiya Hauwa Kamar bazata mik'awa su Aunty bby jaririyar ba ta mik'a musu tana Jin dama ita ta haifeta,itama tana san Yara masu yawa Allah bai bata ba Aunty khadija ce ta fara karbar jaririyar bakinta a washe tana "Kai wanan yarinya da kyau take kodai da kakanin baban take Kama"? Itama tace tana kallon hajiya Hauwa Dan ita ba wani sanin habeeb tayi ba haka ma Aunty bby shiyasa itama da ta karbi jaririyar tace kila dangin Alhaji idrees bbyn ta d'auko. Sai dai Aunty Salma da aunty Aisha suna karbar jaririyar gabansu ya yanke ya fadi suka kalli juna dan ko sau daya ka tab'a ganin habeeb kana ganin jaririyar kasan yarsa ce. Jikinsu ne ya d'au rawa suka mik'awa Aunty bby jaririyar da ita Sam bata kawo komai ba hira kawai suke da Aunty Khadija da Hajiya Hauwa suna tsokanar Alhaji idrees da ya zauna a gefen Hudah hannunsa cikin nata Wai Yana rarrashin Hudah da idonta ke rufe har lokacin jikinta na rawa hawaye sai zubo mata yake ta gefen Fuskarta. Duk tunanin su kila wahalar da ta sha yasa take kuka har Aunty bby na iskanci ne sabida taga Alhaji Idris na rarrashinta ne shiyasa take shagwaba Aunty Salma da aunty Aisha kuwa waje suka fita suna fita Salma taja hannun Aisha gefe "Tana Aisha Kinga mai nagani kuwa?Wlh jaririyar nan balain Kama take da habeeb" "Wlh aunty Salma ba Inda ta baro habeeb Innalillahi wa Inna ilaihi rajiun aunty Salma Kar dai fitar nan da ta ringayi da Alhaji Idrees baya nan ta samu ciki da habeeb"? "Da kuwa yarinya nan ta tona Mana asiri,aunty bby nasan dan bata san habeeb ba shiyasa bata San da wa yarinya ke Kama ba" "Ai kamar Alhaji idrees din ma dayasan habeeb bai gane dawa yarinya ke Kama ba Allahu dai ya rufa mana asiri aunty Salma Amma wlh Hudah zata janyo mana masifa idan aka gano jaririyar nan ba Yar Alhaji idrees bace" "Hudah bata Jin magana Hudah zata tona Mana asiri yanzu mai abinyi wlh jaririyar nan kina ganinta kinsan ba yar Alhaji bace Hudah tayi kuskure aunty bby sai data cemin ta tambayeta ta sake period da Alhaji Idrees yayi wanan tafiyar tace batayi ba dan da tace tayi da kila zamu iya ganewa tana d'auke a ciki a zubar. Aunty Salma tace cikin damuwa "Ai yanzu ba Wanda yasani dan ko aunty bby bata gane da wa jaririyar take kama ba muja bakinmu muyi shiru mu rufawa kanwarmu asiri. "Innalillahi wa Inna ilaihi rajiun wanan wane irin kwamacala ne mai Hudah ta aikata haka dan Allah" Aunty Aisha tace tana neman dora hannu aka Kamar ance su juya suka hango Zulaihat a cikin motarta Sammy kawar Hudah Kuma ta Shiga gidan gaban taja motar in speed sun bar harabar asibitin "Wacce yarinya ba kawar Hudah bace"? Cewar Aunty Aisha "Dan Allah ki barmu muji da tashin hankali da muke ciki idan kawar Hudah ce Ina ruwan mu" "Ai ba wai Ina san sanin kawar Hudah bace ganinta da nayi kamar da Yar Alhaji idrees yasa nake tambaya dan bana san shishigi wlh ko mai hadinta da Yar Alhaji idrees" "Su Suka sani kizo mu koma ciki" Aunty Salma tace taja hannun Aisha suka koma ciki Tunda Zulaihat ta bar d'akin hankalina ke tashe gani nake kamar sakon da take cewa zata duba akaina ne,dan haka kawai naji Ina tsoron kusancinta da Sammy da babu ranar banzan da bazata kirata su gaisa ba har dan sake tambayar Alhaji idrees nayi akan maganar dayace Sammy ta ce zata gaya Masa ya sake bani labarin abinda tace hakane yasa na Kara Shiga tashin hankali da na tambayeta ta Kara Musa min Na yarda yanzu Sammy ba dan Allah take zaune dani ba bana san na mata rashin mutunci ta tona min asiri hakane yasa nake lallab'a ta dan na haihu mu bar kasar nan nayi blocking dinta Sai gashi ta Kara Shiga jikin Zulaihat tsorona Kar dan Alhaji idrees bai bata fuska ba ta gayawa Zulaihat wani Abu akaina Kullum cike nake da fargaba da tashin hankali sai gashi Ina haihuwa an turowa Zulaihat sako ta dago ta kalleni ta fita. Ya Sammy zata tona min asiri a lokacin da nake bukatar Yan uwana da mijina a kusa dani,?ya Sammy zata kashe min aure a lokacin da nake fatan mutuwa ce kawai nake san ya rabani da tsohon daya fimun saurayi har nake jin Sansa a duk fitar numfashina Sammy ce kawai barazana a rayuwa ta da zata iya rufa mun asiri da ba nida matsalar komai sabida na lura kamar dangina suma basu ga kamanin jaririyar da habeeb ba Abinda ya sake kwantar min da hankali da naji Alhaji idrees bai ma gane da wa jaririyar ke kama ba har Yana jaririyar tana Kama da shi Amma kallon da Zulaihat tamun ya mutukar tayar min da hankali hakane yasa na ringa kuka jikina na rawar idan har zargina ya tabbata Sammy ta tona min asiri fa ya zanyi?Mai Zan gayawa Iyayena da wane Ido zan kalli Alhaji idrees daga tafiyarsa ko wata biyu baiyi ba naje wajen habeeb yamin ciki Yanzu fa habeeb baya cikin tashin hankalin da nake ciki yanzu ko? Yana can da Yar uwarsa cikin kwanciyar hankali ni Kuma Ina nan zuciyata cike da fargaba Bakin kofa kawai nake kallo naga ko zan ga shigowar Zulaihat sai dai har su Aunty Salma suka shigo suna min wani irin kallon da bansan Mai kallon nasu ke nufi dani ba Zulaihat bata dawo ba Sai da aka Kara tabbatar da lafiyata aka sallamemu. Muka nufi gidana gabadaya dan Alhaji idrees ya dage bazaa kaini gida ba. Yanda aka cika gidan da Yan uwan Alhaji idrees da na Hudah yasa Aunty Salma da aunty Aisha basu samu kebb'e wa da Hudah ba Alhaji idrees kuwa dagewa ma yayi bazaa takura mata ba abarta tana bukatar ta huta hakane yasa Aunty bby na yiwa Hudah wanka da bby aka rufo musu d'akin. Ni kuwa Ina kwance ne kawai amma hankalina. A tashe yake Tunanin Kiran Sammy yasa na mike daga kwancen da nake na dauko wayata a gaban mudubi na hau Kiran Sammy a waya sai dai inata kiranta bata dauka ba Jikina ne ya d'au rawa na Kira wayar Zulaihat dan har lokacin bata dawo ba addua kawai nake Allah yasa Kar Sammy ta tona min asiri Sai dai itama wayarta na ta ringing itama bata dauka ba. Ta faru ta Kare nasan Sammy ta Riga da ta gayawa Zulaihat Gefen gadon na koma na zauna na tusa fuskata a cinyata Inata sharbar kuka,ji nake kamar na saci jiki na gudu sabida abin kunyar da na aikata Yanzu idan Alhaji idrees ya sakeni daga Ina zan fara ya mahaifina zai yi da Mami idan sukaji labarin abinda na aikata. Kwanciya nayi Sabida rawar da jikina keyi Jaririyar kuwa ta fara tsalla kuka ko kad'an bana san ganinta ballantana har na wani shayar da ita mugun tsanar da na yiwa mahaifinta ne ya shafeta. Zurfin da nayi a tunani yasa Sam bansan lokacin da Alhaji Idrees ya shigo d'akin da Sauri ya suri jaririyar Yana "Haba bby kina ji diyata na kuka ba zaki d'auketa ba tashi dan Allah ki bata abincin ta ba komai a cikinta sai ruwan zamzam Kallonsa kawai nake hawaye na zubo min banasan ya sakeni Ina kaunarsa kodai da kaina zan gaya masa na zub'e a kasa na nemi yafiyarsa Ajiye jaririyar yayi ya dagani tare da jinginar dani a jikin gadon bayan ya sakamin pillow ya dauki jaririyar ya mik'omin Kau da kaina nayi nak'i karbarta Zuciyata cike da tausayin sa ko ya zaiji idan ya gane jaririyar da yake rawar kafa akanta ba yarsa bace na cuci kaina na cuci Alhaji idrees Rokona kawai yake na karbeta na shayar da ita. Nikuwa nak'i karbarta na cigaba da Kuka Kukan da jaririyar take tsallawa yasa su Aunty bby suka shigo Hajiya Hauwa biye da ita hannunta d'auke da ferfesun kayan ciki da shayi mai kauri Aunty bby kuwa tsawa ta hau daka min tana bata san iskanci zan karbi jaririyar ko sai ta wanka min Mari Alhaji idrees aunty bby ya mik'awa jaririyar Yana "Ina zaune zaki wankawa matata mari bari ta fara cin abincin tukunna sai ta shayar da ita kawo ferfesun nan mmn yan biyu na bata" "Toh ni wacecce a wajenka tunda matarka zaka bawa ferfesun"? Hajiya Hauwa tace cikin zolaya da tsokanar suna balain burgeni yanda suke da Wasa da dariya "Ke mmn Yan biyu ce Kuma uwargidana dan Allah ki bani na bata" Mik'a Masa tayi Tana "sai wani rawar Kafa kake anya zaka iya bacci kuwa"? Bai ce Mata komai ba ya karbi farantin Yana baya san sa Ido su tafi su bashi waje Aunty bby girgiza kanta tayi tana mamakin yanda Alhaji idrees ke rawar kafa akan Hudah,matarsa Kuma bata da matsalar komai ta d'auka zata ga kishi a idonta amma sai taga ba ruwanta Hasali tsokanar ma juna suke fita tayi daga d'akin bayan ta gallawa Hudah harara tace mata tana gama ci ta bawa jaririyar abincin ta Tashin hankalin da nake ciki bai sa ma naji Ina Jin wani yunwa ba amma a haka Alhaji idrees ya matsamin ya fara bani ferfesun yana had'a min da shayin sai wani lallabni yake Yana shimin albarka Kuka na Kara fashewa dashi na rik'e hannunsa Ina "Alhaji dan Allah ka yafemin duk abinda na maka a baya Ina mutukar kaunarka yanzu" Girgiza kansa yayi ya kad'a kunnensa Yana "Sake maimaita abinda kikace ko mafarki nakeyi Hudah yau da bakinki kike cewa kina Sona"? Jawoni yayi da karfi ya rungumeni a kirjinsa ya hau yimin godiya yana min alkawarikan iri iri bansan Mai yasa nakeji kamar wnan rungumar da yamin shine na karshe So nake na bud'e bakina na gaya Masa abinda nayi da kaina amma nauyin abinda na aikata yasa na kasa bud'e bakina A Haka ya cikani kamar Wanda aka yiwa bushara da gidan Aljanna ya d'auko jaririyar Yana k'ok'arin mik'omin Dan ta fara kananan kuka So nake kawai nake na gaya masa abinda nayi ban karbi jaririyar ba na bud'e bakina dan nayi magana Naji an banko kofar Zulaihat ta shigo a fusace hajiya Hauwa na biye da ita a baya Na Riga da nasan Mai ya sa ta shigo a fusace hakane yasa na fara kuka na rik'e kirjina danaji Yana barazanar fashewa "Mik'a mata jaririyarta Abba muje waje Ina san ganinka" "Zulaihat wai mai yasa kike fiye taurin kai bazaki ji maganata ba ko"? Hajiya Hauwa tace tana k'ok'arin rik'e hannun Zulaihat din Alhaji idrees kuwa rai a b'ace da yanda Zulaihat din ta masa magana yasa yace "kina da hankali kuwa ni kike cewa na mik'awa Hudah jaririyarta kina san ganina kamar wani saanki"? "Abba akwai magana mai mahimmanci da nake so na gaya maka ne shiyasa nake San ganinka a waje ka bata jaririyar Abba sabida ba kada hadi da jaririyar hannunka" "Zulaihat wai maiyasa bakya jin magana ne kizo muje nace" Hajiya Hauwa tace tana Jan hannun Zulaihat Alhaji Idrees kuwa Ransa a b'ace ya mik'e ya Ajiye jaririyar ni kuwa na rufe fuskata da hannu biyu Ina adduar mutuwa ta d'aukeni da abin kunyar da na aikata yau dangina Dana Alhaji idrees da kishiyata da mijina zasu San mai na aikata" Marin daya d'auke Zulaihat dashi yasa na dago da Sauri Ya Kara daga hannu da zumar marinta na mike da Sauri Ina "Alhaji ka daina marinta dagaske take baka da hadi da jaririyar nan dan ba Yarka bace" Na karasa fada a hankali na zub'e a kasa na rufe fuskata na fashe da kuka...... 9/23/21, 6:40 AM - Buhainat: Frustration💔 35 Kukan da nake Yasa su Aunty bby Suka shigo gabad'ayansu Alhaji idrees kuwa daskarewa yayi a tsaye kalmar ba Yarka bace na masa yawo a kunne Hajiya Hauwa kuwa ta rufe Zulaihat da fad'a tana "Yanzu mai amfanin abinda kikayi kina so ki nuna ban Isa dake ba ko"? "Toh ai banzo nace komai ba kina ji da kanta tayi magana Mommy tsakani da Allah ta cuci Abba ta ci amanarsa" "Hajiya wai me ke faruwane"? Aunty bby sukace hankalinsu a tashe Aunty Salma da aunty Aisha kuwa jikinsu ne ya d'au rawa suka daskare a tsaye suna kallon Alhaji idrees da jikinsa ke rawa abunda suke gudu kenan asirn Hudah ya tonu Ni kuwa ji nake inama kasa ta tsage na shige ciki inama Ina da damar da zan iya b'acewa na tsinci kaina a wani wajen,Mai yasa lokacin da idona ya rufe nake biyewa san zuciyata ban tab'a hararowa kaina irin wanan ranar ba?,mai yasa ban tab'a tunanin abinda nakeyi a b'oye sabida Jin dadin na dan kankanin lokaci zai iya Zama silar tarwatsewar rayuwata na har abada ba? yau da nake shan kunyar Ina habeeb da dashi na aikata Abunda nayi,mai yasa ban bi maganar iyayena ba?mai yasa banji duk shawarwarin da ake bani akan na hakura na rungumi jarrabawata ba"? Kawar da nake tunanin zata iya rufe sirrina itace yau taci amanata ta samu yar mijina ta tona min asiri Mai nayiwa Sammy haka dana cancanci haka daga gareta Jaririyar kuwa sai tsalla kuka take Aunty bby da Aunty khadija kuwa wajen hajiya Hauwa da ke ta zuba fad'a tana zagin Zulaihat suka nufa suna ta tambayarta me ke faruwa Muryar Alhaji idrees yasa naji kamar an zuke min jinin jikina numfashina na neman daukewa "Zulaihat mai kikeso ki gaya min"? "Abba duk abinda kake so ka sani Yana cikin wayata gashi nan Hudah amanarka take ci jaririyar nan ma ba yarka bace habeeb tsohon Saurayinta shine babanta " "Innalillahi wa Inna ilaihi rajiun Innalillahi wa Inna ilaihi rajiun su Aunty bby suka ce hankalinsu a tashe. Alhaji Idris kuwa wayar hannun Zulaihat din ya zubawa ido jikinsa na d'aukar wani irin rawar Hajiya Hauwa kuwa ta girgiza kai tayi waje da Sauri "Wanan wane irin magana ne Zulaihat Taya zakice Hudah tana cin amanar Alhaji yanzu ke Kuma naki salon kishin kenan,ta haka zaki taya mahaifiyarki kishi"? "Toh ai ba karya na Mata ba ga shaida nan a hannuna bari na kunna muku kuji ga Kuma hotunan ita da Saurayinta idan dai kuka ji muryar ta ai zaku yarda ba sharri nake Mata ba" Jiki na rawa ta kunna recording din da Sammy ta ringayi na maganar Hudah da irin wayar da take mata akan zuwan da take da yanda take so ta kashe aurenta zuwa lokacin da ta samu ciki komai Sammy tayi recording. Kafafun Aunty bby dana Aunty Khadija ya dauki rawa har sai da suka zube a kasa Alhaji idrees kuwa wayar kawai yake kallo Aunty Salma da aunty Aisha kamar kasa ta tsage su shige ciki sabida kunyar da suka ji Sai da Zulaihat din ta gama kunna duk recording din ta matsa kusa da Alhaji Idrees tana "ga hotonta da saurayin ta" Alhaji idrees Kau da kansa yayi dan bama yaso ya gani A hankali ya maida kallonsa Kan Hudah da ta kifar da kanta tayi Sujadda tana ta kuka Numfashi ma dakyar yakeyi sabida abinda yake ji a zuciyarsa rawar da jikinsa keyi yasa ya zub'e Agaban hudah cikin wani irin murya Yana "Hudah da Aurena akanki kike zuwa wajen saurayinki kika sakar masa jikinki kuke cin amanata,?Hudah duk wahalar da na sha akanki bai isa ba sai kin hada da cin amanata ?, Hudah Mai na miki da zafi haka dana cancanci haka daga wajenki ?kafin na aureki kin bashi kanki bayan Auren ma Kika cigaba da bashi kanki, Hudah duk haka bai isheki ba Hudah sai kin d'auko cikinsa kin kawo min"? "Innalillahi wa Inna ilaihi rajiun Hudah yanzu dama jaririyar nan ba yata bace Hudah,Daga tafiyata kike zuwa wajen saurayinki kuke cin amanata dama tsanar da Kika min har ya Kai haka"? "Ki bani amsa Hudah"? Alhaji idrees yace ya finciko kafadar Hudah a fusace jikinsa na wani irin rawa Kayi hakuri sharrin shaidan ne Nace numfashina na neman daukewa Na Kai hannu Dan na rik'e hannunsa ya wancakalar dani ya mik'e a fusace yana "Hudah duk San da nake miki na hakura dake tashi ki tafi gidanku na sakeki saki daya ki dauki Yar saurayinki kifitar min daga gida bana san Kara ganin fuskarki" Ihu na kwalla cikin tashin hankali na ruko rigarsa Ina "Alhaji Dan Allah karka sakeni wlh bazan iya rayuwa batare da Kai ba Ina kaunarka wlh nayi nadamar duk abinda nayi sharrin shaidan ne da zugin kawa" Bai saurareni ba ya kara wurgi da hannuna idansa jajur kamar zaiyi kuka ya kalli jaririyar ya d'auke kansa yayi waje da Sauri Zulaihat taja tsaki ta bi bayansa bayan ta zuba min harara Hannu na dora akai na fara zunduma ihu Aunty bby ta karaso gabana idonta itama jajjur cikin kyama ta fara min magana tana "ga irin ranar da nake guje miki nan kin zubar Mana da mutunci kin janyo mana abun kunya anyi miki fadan anyi miki naseehan kinki ji kin dage bakya san Alhaji idrees habeeb kikeso yanzu kin huta ai tunda an sakeki sai ki dauki yarsa ki kai masa sai ya aurenkin Incase idan yak'i karbar ki wlh Tallahi karki sake ki doso Inda muke" Daga haka Aunty bby ta juya ta fice daga d'akin tana share hawayen da bata so suka zubo Agaban hudah ba. Aunty Khadija kasa magana tayi ta jawo gyallenta ta rufe Fuskarta sabida kunyar haduwa da Yan uwan Alhaji idrees tabi bayan Aunty bby Aunty Salma kuwa kuka ta fashe dashi tana "Hudah kin cuci kanki kin janyo mana abin kunya Hudah ya akayi kika Bari kawarki ta san sirrikinki haka? Hudah mai yasa kinsan da cikin habeeb ajikinki ba kizo kin sameni kin gaya min ba ko bakizo ba ki kirani a waya ki gaya min mana Hudah wanan wane irin abin kunya ne da aurenki kiringa bin habeeb har kina kwasar yanda kukayi dashi kina gaya wa kawarki Hudah bake kadai kika cuci kanki ba wlh har mu kin cucemu kin b'ata Mana suna" Aunty Aisha kuwa kuka kawai take ta ma kasa magana Ban iya magana ba dan nikadai nasan halin da nake ciki Ki dauki jaririyar habeeb ki tashi ki kai masa dan kema kinsan Abba bazai yarda ki zauna Masa da Yar habeeb a gida ba Aunty Salma dan Allah jeki roki Alhaji idrees yayi hakuri ya bar Hudah ta zauna idan ba haka ba mutane zasu san mai ta aikata Aisha tace tare da ruk'o hannun salma Salma kuwa ta fusge hannunta tana ki d'aukar mata jaririyar ta mu bar gidanan kafin yazo ya koremu Taya ma zan rokeshi bayan a gabanki ya lissafa Abubuwan da Hudah ta masa wlh ya Mata mutunci ma da bai kakaryata ba wlh ban taba sanin Hudah wawuya ce sokuwa mara wayo bace sai yau kiga fa maganganun da take yi da kawarta har tasan ciki ba na Alhaji idrees bane bata neme mu ba taje ta samu tsinaniyar kawa ta gaya mata komai ita kuwa ta tona mata asiri abun Bakin cikin ma Yar Alhaji ta samu ta gayawa" "Na rantse da Allah sai naci uban sumayya ashe dazu da muka ganta da Zulaihat abinda zata aikata kenan Tashi mu tafi Aisha Aunty Salma tace tana yin waje da sauri Aisha na masifa haka ta dauki jaririyar ta goyata a baya taja hannun Hudah da bata um balle um um Kamar mutum mutumi haka tabi Bayan Aisha Basu samu kowa a Palo ba suna dai jiyo hayaniya a palon sama Sai da suka fito daga d'akin Hudah ta fashe da kuka tana karewa gidan kallo Aunty Salma da aunty Aisha kuwa sai Masifa suke suna tasan irin wanan ranar na zuwa ta aikata abinda ta aikata Motar aunty Salma suka hau gabadaya Hudah kuwa kuka kawai take daga baya Aunty Salma a madadin tayi gida dasu Ta nufi unguwarsu Sammy dan duk sun san gidan su Sammy dan mamanta ma kawar mami ce. Suna isa k'ofar gidansu Sammy ko parking din kirki Aunty Salma ba tayi ba Suka fito daga Motar suka fada gidan a zuciye a tsakar gida suka tarar da mahaifiyarta tana wanki Sammy Kuma tana wanke wanke Tana ganinsu ta mike ka tsaye cikin munafirci ta washe baki zata musu bariki Aunty Salma kuwa a zuciye ta d'auke ta da mari Suka rufeta da duka Suna "sabida munafirci da cin amana ki rasa wa zaki ha'inta sai Hudah. Mahaifiyar Sammy kuwa hankalin ta a tashe ta fara k'ok'arin karbar Sammy daga hannunsu tana tambayar mai ta musu Basu saki Sammy ba sai da suka mata jina jina Ko mahaifiyar Sammy dake ta zaginsu basu bi ta kanta ba Suka fito suka hau motar suka tafi gida. Alhaji idrees Yana fitowa daga d'akin Hudah ya hau sama ya shige d'akinsa ya rufo k'ofarsa Ya kwanta rub da ciki kamar karamin yaro hawaye ya hau zubo masa kirjinsa wani irin zafi yake masa sabida tsananin kishi da Bakin cikin abinda Hudah ta masa bai tab'a tunanin Hudah da aurenta zata iya cin amanarsa har haka ba har da aurensa ta nemi habeeb har tana bawa kawarta labarin irin dadin da habeeb yake jiyar da ita? Shine bai iya komai ba shine mayye dan kauye"? Mai yayi wa Hudah daya cancanci haka daga wajenta a gaban idonsa ta rungume saurayinta ta Masa kiss, kafin aurensu ta bashi kanta,bayan aurensu ta cigaba da bashi kanta har sai da ya Mata cikin da ya ringa tunanin nasa ne ya dorawa cikin san duniya ashe duk wahalar nan daya sha cikin ba nasa bane na Saurayinta ne da ya bawa hakurin rabashi da Hudah da yayi ya hada da bashi kudi. Runtse idonsa yayi Yana hararo yanda habeeb yayiwa Hudah Kamar Wanda aka mintsina ya mike ya fito palo Inda ya bar Hajiya Hauwa da Zulaihat a zaune da sauran yan uwansa Suna ganinsa sukayi shiru. Shi kuwa ya yafito Zulaihat. Ta mike da Sauri taje ta sameshi tausayinsa duk ya rufeta. D'akinsa suka koma cikin wani irin murya yace "Wacce ta tura miki recording din maganganun Hudah har da Hotunan ta da Saurayinta"? "Kawarta ce summayya" Tiryan tiryan Zulaihat ta bashi labarin yanda ta turo mata komai ta watsapp duk da haka bata yarda ba Sammy ta nemi su had'u ta Kara nuna mata komai a waya shine taje asibiti ta sameta ta Kara Bata labarin komai "Kirata kice idan tana da lambar habeeb ta turo miki yanzu nan " Zulaihat layin Sammy ta kira a lokacin su aunty Salma basu karasa gidan su ba Zulaihat na ce mata ta turo mata lambar habeeb jiki na rawa ta tura Mata dan tana da lambar habeeb haka kawai ta dauki lambar a wayar Hudah. Alhaji idrees lambar habeeb ya d'auka a wayarsa yayi saving ya Kira wani babban dan sanda Yana dauka yace masa Yana so a Kama wani yaro habeeb su kulleshi Kar su sake shi har sai yazo zai turo lambar habeeb din yanzu da hotonsa. Abinka da mai kudi cikin minti talatin Yan Sandan suka Nemo habeeb a shagonsa Suka tasa keyarsa sukayi station dashi Suna saka shi a cell suka rufeshi da duka bisa umarnin Alhaji idrees dan har ce musu yayi su b'alla Masa kafar habeeb dan kudi mai yawa ya tura musu. Hudah Tun kafin mu Isa k'ofar gida muka hango Abba a k'ofar gida hannunsa goye a baya. Bani ba har su Aunty Salma Sallati suka hau yi gabansu na fad'uwa dan tunda muke bamu tab'a ganin ran Abba a b'ace haka ba Kuka kawai nake Ina sallati. Aunty Salma bata iya karasawa k'ofar Gidan ba tayi parking suka fito Ni kuwa kasa fitowa nayi daga bayan motar na cigaba da kuka Ina sallati Aunty Salma kuwa ganin nak'i fitowa yasa ta daka min tsawa ta jawoni tana "dalla mallama ki fito karki tara Mana mutane" "Idan Kika sake Kika tako k'ofar gidanan wlh Tallahi sai na tsine miki ki dauki jaririyar ki koma wajen habeeb ya zama uwarki da ubanki da komai naki Salma Aisha idan har kuka taimaka Mata ta zauna a gidanku Allah ya Isa ban yafe ba na Kuma Kira mazajenku na Gaya musu kar su sake su bari ta zauna a gidansu,tunda har ta Fifita habeeb akan mu ta koma wajensa ya zama komai nata"....... 9/23/21, 9:11 PM - Buhainat: Broken💔💔💔 36 *Kuji tsoron Allah kubar min sharing novels Kuna dorawa kanku nauyi dan duk Wanda ya karanta Bai biya ba zai biyani acan* "Abba ka rufamin asiri karka koreni a lokacin da nake bukatarku Abba nasan nayi kuskure dan Allah ku yafemin sharrin shaidan ne" Nace na zub'e a Kan gwiwata jiri na d'ibana Abba bai ko kalleni ba ya shige gida ya rufo k'ofar Aunty Salma ta dafe kanta tana "innalillahi wa Inna ilaihi rajiun Innalillahi wa Inna ilaihi rajiun Aisha Abba yayi fushi sosai kinji Ashe har mazajen mu ya Kira yanzu ya zamuyi"? Aunty Salma Abba Yana dan Jin maganarki mu Shiga muyi ta bashi hakuri kila mu samu mu shawo kansa" "Hudah Kinga abinda kika jawowa kanki ko Hudah Kinga abinda taurin kanki ya jawo miki ko"? Hudah yanzu wa gari ya waya? Ba irin nasiha da shawarar da bamu baki ba Kika toshe kunnenki Kika k'i ji,Hudah Banda bakida hankali kinsan da cikin habeeb a jikinki a wanan lokacin da muka gano kina muamalla dashi Hudah baki fada mana ba kika je Kika samu tsinaniyar Sammy da ta zama silar tonan asirinki bama Alhaji idrees ta gayawa ba Yar Alhaji idrees,yanzu duk danginsa sun san mai kika aikata yau gashi ke kadai kike shan kunya habeeb din ba abinda ya shafe shi. Cewar Aunty Salma Aunty Aisha kuwa ta dage akan su Shiga ciki su bawa Abba hakuri. Mik'ar dani sukayi kamar iska zai daukeni ga kaina dake balain ciwo ga ciwon Mara da nake fama dashi ga jaririyar dake bayan Aunty Aisha nata tsalla kuka Ina rab'e a bayansu muka Shiga gidan Abba ne a tsaye yana ta rantse rantse zai dau mumunnan mataki akan duk wanda ya taimaka min, Mami Kuma na zub'e akan gwiwarta tana ta kuka tana bashi hakuri Aunty bby Kuma nata masifa tana tunda basu Isa dani ba abarni duniya ta koya min hankali Aunty khadija kuwa cewa take matakin da Abba ya d'auka yayi daidai bana Jin magana har naki musu biyayya naje nabi saurayina yamin ciki da Aurena na zubar musu da mutunci Yanda suke Kara ingiza Abba yasa mamy ta daka musu wani uban tsawa tana " Ya isheni haka idan bazaku tayani bashi hakuri ba ku daina zugashi mai Hudah ta muku haka da zafi ko dan ba yarku bace yanzu idan ya koreta gidan uban wa kuke so taje kuskurene ta riga da tayi ba yanda zamu yi yanzu idan bamu tallafeta mun rufa mata asiri ba wa kuke so ya tallafeta haba Dan Allah dan annabi" Mami tace tana Kara fashewa da kuka Nima kukan nake daga bayan su aunty Salma da sukayi jingum jingum Aunty Khadija kuwa ta mik'e tana "Allah ya baki hakuri maimuna bazan kara shiga harkar ki bama ballantana ki nemi ki zageni har mu zaki cewa dan Hudah ba yarmu bace to yayi kyau Allah ya bada saa gaki gata ai sai ki raini shegiyar da aka kawo Miki" Daga haka ta fice daga palon a fusace tare da bangaje su aunty Salma Aunty bby ma mik'ewa tayi bata ce komai ba tayi hanyar waje Aunty Salma da aunty Aisha suka bi bayanta da Sauri aunty Salma ta sha gabanta tana "Aunty dan Allah kiyi hakuri karkiyi fushi Mami ranta ne ya b'aci shiyasa tace haka ki taimaka ki tayamu bawa Abba hakuri dan Allah" "Ba abinda ya shafeni da wata Hudah ballantana na bada wani hakuri Salma wane irin Fadi tashine banyi akan Hudah ba ba gori zan muku ba Abunda nayi wa Hudah ko mahaifiyarku data tsugunna ta haifeta bata yi Mata ba yarinya Nan tun kafin ta auri Alhaji idrees ta bawa Saurayinta Kanta da na gano na Shiga na fita da kudina na mata hade hade sabida Kar Alhaji idrees ya gane Tana amarya nabita har gida naje na Mata naseeha Dan kawai ta zauna lafiya,da ban dauki Hudah yata ba zan mata hakane,?ko lokacin da muka gano tana bin habeeb da aurenta ko kinsan irin k'ok'arin da nayi dan asiri ya rufu? Har maimuna ta budi Baki tace dan ba yarmu bace kafin mu mori Alhaji idrees sau dubu maimuna da mijinta sun moreshi duk abin nan da nakeyi sabida kawai maimuna itama taji dadine dan duk a cikinmu ma itace koma baya dan Kuma kunsan mijin Ummi (Yar aunty bby) itama mai kudin take aure toh akan me zan ringa wahalar da kaina akan Hudah da bata ma Jin magana Iyayenta ma basu isa da ita ba,sai a yau na Kara tabbatar da Maimuna ce ta lalata Hudah dan haka ba abinda ya shafeni Kar wacce a cikinku tasake doso ni da maganar Hudah dan a lokacin da take zuwa wajen saurayinta yake danne ta bata nemi taimakon kowa ba dan haka ba yanda zaayi a yanzu da ta haifi Yar soyayya a doso ni da neman taimako Daga haka Aunty bby ta fice daga gidan a fusace a daidai lokacin da Muazu shima ya shigo gidan ransa a b'ace Muryar Abba Dana Mami kawai ke tashi a palon dan Abba dagewa yayi Hudah bazata zauna Masa a gida ba sai dai itama Mami ta bi Hudah Mami kuwa ta dage akan indai sai ya Kori Hudah sai dai ta bi Hudah Tunda suka taso basu tab'a ganin Abba da Mami sunyi fada irin Wanda sukayi ba dan Mami zuciya tayi ta hau gaggayawa Abba magana tana kwadayinsa ne ma yaja musu wanan masifar da bai raba habeeb da Hudah ta karfi da yaji ba ai da Hudah batayi abinda tayi ba ta Kara da "duk abinda Hudah ta aikata wlh Kai ka jawo mata saura sati uku bikin ita da yaron nan kana ganin kudi ka murzawa fuskar ka toka ka raba su sanan yanzu ta aikata abinda ta aikata kace zaka koreta tsabar mugunta ka Kira dangi kace Kar Wanda ya taimaketa" "Maimuna kinsan Allah Hudah bazata zauna min a gida ba ban haifi yaron da ban Isa dashi ba, tunda har ta zabi saurayi akan ta min biyayya wlh na yafeta a cikin yayana taje habeeb yazama komai nata idan Kinga bazaki iya Zama ba kema Zaki iya binta dan na lura ke kike daure mata gindi take duk iskanci da take yarinya da aurenta take bin saurayi gida har ta samo cikin shege ta haifi Yar a saketa ta kuma taho gidana nine bana gudun abin kunya tunda har bata Jin magana wlh bazata zauna min a gida ba ta nemo habeeb ya zama ubanta ya zama komai nata wlh na yafeta idan bazata nemi habeeb ba ta Shiga duniya idan kema bazaki iya ba kibita kije ki tayata raino dan Naga alamar kema Baki San abin kunya ba" "Shamsu wlh ba Inda Hudah zataje idan kai baka san daraja haihuwa ba ni na sani" Mami tace cikin ihun kuka Mauzu da su aunty Salma sai rokon Abba suke shi kuwa bai sauraresu ba yayi kan Hudah dake rab'e a gefe ta fita aguje kafin ta idda fita waje ta zub'e a kasa sabida jirin da ya debbeta Mami yanda take fadar maganganu yasa Abba ya zuciya ya shiga daki ya d'auko takarda Inda hankalin mauzu ya tashi yaje ya durk'usa ya hau bawa Abba hakuri Yana "haba Abba yanzu akan Hudah shekara da shekaru Kuna tare zaka saki Mami dan Allah Abba kayi hakuri" Aunty Salma da aunty Aisha kuwa daki suka Kai Mami suka rufo k'ofar suna bata hakurin ta daina biyewa Abba karta damu bazasu rasa mai taimakawa Hudah ba kuka Mami kawai take dak'yar suka shawo kanta tayi shiru tayi Zamanta a daki Ga jaririyar Hudah a bayan Aisha sai kuka take Kafin ma su fito daga d'akin Abba ya shigo d'akin a fusace Yana "zo ku fitar min daga na fada na Kara fada wlh duk wacce ta taimaka wa Hudah bazan yafe Mata ba har mazajen ku na Kira kije ki bata jaririyar ta ta tafi wajen habeeb. Su aunty Salma suna kuka haka suka fito Abba ya datse k'ofar sa ya koma ciki Mauzu kuwa sai zagin Hudah yake Yana "Wlh shaidaniya ce ke iyayenmu Basu tab'a irin fadan da sukayi yau ba sai akanki kin zame mana masifa kin zubar Mana da mutunci kin jawo Mana abin kunya da aurenki kike bin wani Namijin Hudah ba kunya ba tsoron Allah kinsan Mai Kika aikata kuwa zina fa da aurenki duk kyautata Mana da Alhaji Idrees keyi sakayyar da zaki Masa kenan ki ringa bin wani da aurenki Aisha bata yarta ta tafi wajen habeeb wlh ko ni ban yarda ku taimaka mata ba" Haba Yaya mauzu ya zaka ce haka Hudah kanwarmu ce tayi kuskure idan bamu taimaka Mata ba wa zai taimaka Mata Yaya mauzu kai ya Kamata ka tsaya Mata ka kaiwa habeeb yarsa yasan yanda zaiyi da ita" Wani irin mugun kallo mauzu ya kwashe Salma dashi yaja Tsaki ya haye lifan dinsa yana "da yake ni na rakata taje wajen habeeb din ya mata ciki yanda taje da kafarta haka zata je ta Kai Masa yarsa ta Kuma zauna dashi" Daga haka ya ja lifan dinsa ya tafi A takaice aunty Salma da aunty Aisha da suka Kai Hudah gidajen nasu mazajen su murzawa idonsu toka sukayi sukace Hudah bazata kwanan musu a gida ba. Mijin aunty Salma ma cewa yayi idan ta sake fita ma a bakacin aurenta Dan kallon Salma kawai yake yasan mai Hudah take aikatawa da Aurenta Yana da labari ganin Salma na Masa boye boye yasa ya shareta Kamar bai sani ba,ya so fadawa ma Alhaji idrees ganin yana mugun san Hudah yasa bai fada masa ba. Aisha kuwa itama mijin ta cewa yayi baa gidansa ba dan shi dama rashin mutunci kawai yake yiwa Aisha tunda ya gano dan kudinsa take zaune dashi Ganin Hudah na neman sume musu ga jini tana ta zubarwa guda guda ga jaririyar bata gaji da kuka ba yasa Aisha ta nufi gidan kanwar mahaifiyarsu Mami gwaggo Larai dan mahaifiyarsu Mami ta rasu Rashin zumunci ma irin nasu yasa basa kula da gwaggo Larai sosai ballantana su taimaka mata dan mijinta ya rasu yayanta Kuma duk matane duk suna gidajen mazajensu ita kadai ce a karamin gidanta take dan siyar da kayan miya. Aisha kuwa suna isa gidan ta mata karyar sakin Hudah Alhaji idrees yayi batare da ta masa komai ba su kuma basa san mutane su san an saketa shiyasa sukace bari su kawota nan kafin suga ko Allah zai saka su daidaita Gwaggo larai cikin tausayawa tace wa Aisha ba komai sai dai ita bata da karfin da zata iya ciyar da Hudah sai dai su ringa d'aukar nauyinta Aisha hannu ta saka a jaka ta d'auko dubu biyar ta bawa gwagwo larai ta rok'eta akan ta kula da Hudah zata zo gobe yanzu zata koma sabida dare yayi. Gwaggo larai ita ta sake yiwa Hudah wanka ta tuka tuwon massara da miyar kubewa ta dama Mata kunnu ta tasa Hudah a gaba tana ci tana kuka sai data gama ci gwaggo larai ta mik'o mata jaririyar da ta sake Mata wanka tana "ki bata ta Sha tunda zu take kuka" Hudah ba yanda zatayi sabida Kar gwaggo larai ta gane halin da take ciki ta karbi jaririyar ta fara shayar da ita idonta rufe dan ko ganin jaririyar bata San Yi Gwaggo larai kuwa sai rarrashinta take dan ta d'auka sabida sakin da aka Mata take ta kuka sai zagin Alhaji idrees take sabida ya saki Hudah. Hudah Gajiya nayi da kuka na koma yin na zuci ji nake inama hannun agogo ya koma baya da ban aikata Abunda na aikata ba nayi mugun nadamar biyewa san zuciyata wajen sabawa Allah na fifita habeeb akan kowa nak'i jin maganar iyayena,na ci amanar mijina na sabawa Mahallicina,yau gashi sanadin abinda nayi mahaifina ya koreni mijina da na kamu da mugun Sansa ya sakeni kowa ya juya min baya ni da nake zaune a Katon gida sai abinda nake so zanyi yau gani a kwance a kasan yagalgalan katifa. "Allah ya Isa tsakanina da kai Habeeb Allah ya Isa tsakanina dake Sammy nace Ina fashewa da kuka kasa kasa yanda bazan tashi gwaggo larai daga bacci ba Jaririyar dake kwance a gefena ce ta fara kuka Naji wani Abu ya tsaya min a makogaro duk sanadin wanan jaririyar rayuwata ta ruguje zuciyata ce ta fara raya min na dauko pilo na danneta har sai ta daina numfashi,wata zuciya ta rayya min na je na wurgar da ita a rijiyar gidan. Mai zanyi da jinin habeeb, tunda na haifeta banji digon santa a zuciyata ba ko dazu dana shayar da ita kamar na sume dan bakin ciki. Kukan da ta cigaba da yine yasa na mik'e a hankali na d'auketa cikin sand'a na fice daga d'akin Ina zuwa tsakar gida na bud'e rijiyar a hankali Kamar tasan mai nake San aikatawa ta fara tsalla kuka da k'arfi ni kuwa na rufe idona na saketa.......... Kuyi hakuri Ina da Mara lafiya shiyasa kuka jini Shiru Kamar ma bazanyi ba yanda kuka sa rai yasa nayi 9/24/21, 9:39 PM - Buhainat: *HELLO SISTER PLS LISTEN🗣?!!!* *I feel so bad knowing that alot of You Are Broke and that Alot also Need to upgrade thier cooking skills, U Can't be Beautiful and don't have a business in this buhari regime now😭!!!, U Can't be Beautiful and Can't Cook Now, So U mean U Don't Know how to make Scrumptious Snacks? Haaa and U can't Make Mouthwatering Pizza 🍕 too?😭 Pls Calm down I am here for U, My aim is to see that U are perfect in what I do, My Knowledge is for U, And My Recipes are Your Recipes for A Token of N10,000 only, U Can Do It, Everything Is Possible When U're Ready, Remember When the heart is willing the Impossible become Possible, I will make Sure that U know the Secret Tips and Guide, beyond what U've Paid for. This Class Is Practical And Very Productive U don't have to Bring anything Except for Ur Book and Pen, This Class IS About U Earning a Certificate For Yourself, Is About Being Certified Entrepreneur After this class, Ask me questions I will answer U, Ask me about this class when U're wondering ask me until U're Convinced, Talk to me about Ur fears and all I Am All here for U😅 Pls Use this Opportunity Wisely, Hausawa Sunce SIYAN NAGARI MAIDA KUDI GIDA🗣️🗣️🗣️🗣️🗣?* Contact me via: *Call: 07032468413* *Call: 07043073125* *WhatsApp: 08127624510* *WhatsApp: 07031258794* Faith💔💔 Page 37 *Kuji tsoron Allah kubar min sharing novels Kuna dorawa kanku nauyi dan duk wacce ta karanta bata biya ba zata biyani a can* Ban bud'e idona ba dan so nake naji karar fad'uwar ta a cikin rijiyar sallatin gwaggo larai yasa na bud'e Idona "Innalillahi wa Inna ilaihi rajiun Innalillahi wa Inna ilaihi rajiun Hudah kina cikin hankalinki kuwa yarki zaki jefa a rijiya"? Tace jikinta na rawa ta ma Fadi a garin ta cab'e jaririyar dan kukan jaririyar ne yasa ta farka ganin Hudah ta fita da jaririya yasa ta bita a baya tana ganin ta nufi wajen rijiyar hankalinta ya tashi ta dib'a aguje tayi wajen Hudah dan ta gane mai take shirin aikatawa kafin ta Isa wajenta ta saketa ita kuwa ta cafeta cikin zafin nama hakane yasa ta zub'e a kasa. "Hudah saboda mijinki ya sakeki kike san kashe jaririyar da bata ji ba bata gani ba ki tsugunna ki haifi Yar amma sabida babanta ya sakeki shine kike san kasheta kisan kai fa Hudah" Innalillahi wa Inna ilaihi rajiun Kawai take nanatawa jikinta na rawa Ni kuwa daki na koma aguje na rushe da kuka na rasa mai ya Kamata nayi gani nake kashe jaririyar nan zai iya kawo min mafita,na rasa Ina zan sa kaina rabuwa da Alhaji Idrees da korar da mahaifna yamin ya kusa sawa na zauce taya Zan cigaba da yawo a cikin mutane bayan abinda nayi,yau nice na zama abar kyama a cikin mutane,mahaifina ya koreni,yayyen Mahaifiyata duk sun juya min baya yayyena mazajensu ma kyamtata suke Ina budurwa banyi abun kunya ba sai da Aurena. Yau Ina habeeb da na rufe idona na toshe kunnena daga abinda ake fada akansa naje wajensa da k'afata naje nayi Abunda har na mutu na koma ga Allah nayiwa kaina tabo kenan,yanzu wa zai yarda ya aureni"? Idan jaririyar nan ta girma mai zance Mata"?kuka nake sosai Kamar raina zai fita da ace Ina mutu Aljanna zan tafi wlh da na roki Allah ya dau raina. Sai a yanzu na fara tunanin nauyin zunubin da na aikata,taya zan ga daidai a rayuwata Allah daya halliceni ma na Saba Masa iyayena da suka haifeni suka raine ni suma na ki bin umarninsu duk a dalilin mahaukacin so da ya rufe min ido,tuna ni na fara zuwa wajen habeeb da kaina na bashi kaina da Sunan so yasa naji kamar na shake kaina har sai naji na daina numfashi ko tuna abinda nayi,kazamtaciyar soyayya da nayi da Aurena yasa na fara rera sabon kuka Taya ma Alhaji idrees bazai sakeni ba,Koda bai sakeni ba da kaina zan gudu na bar Masa gidan idan na tuna ba iya cin amanarsa nayi ba har da kalmomi marasa dadi na ringa jifansa dashi "Sammy kinsan yanda Habeeb ya iya kiss kuwa kinsan yanda habeeb ya iya sarrafa mace kuwa? Huuuh Sammy bazaki gane ba wlh ya zama dole na rabu da tsohon nan na koma ga habeeb dina wanan ba abinda ya iya sai cikawa mutane Baki da yawu ya hau durzar mutum kamar zai kasheka ga uban nauyi da yake dashi common romance bai iya ba da shegen ciki kamar zai haihu "Hahahahah kawata bakida mutunci kice cikinsa Kamar zai haihu" Sammy tace tana kyalkyalewa da dariya Wani irin kunya ne ya rufeni dana tuna lokacin da Zulaihat ta kunna recording din maganar nan da nayi ya Alhaji idrees bazai sakeni ba ya min hallaci na butulce masa ga cin amanar Aure ga zagi. Har yanda habeeb ya sarrafani ya tsotseni Kamar jahila mara tunani haka nake bawa Sammy labari Ashe duk recording take. Ashe da biyu take zugani idan naje wajen habeeb muyi hoto na tura mata,dayake dakikiya ce ni haka na hau cinyar habeeb na hau yi mana hoto shi Kuma Yana ta Kau da fuskarsa Yana tsautsayi Kar a gani. A lokacin dan na burge Sammy haka Zan ta rungumarsa Ina hoto shi Kuma fuskarsa a boye nawa a bayyane jiki na rawa zan turawa Sammy nace idan ta gama gani ta goge ita kuwa sai ta hau zugani tana mun Dace da habeeb nayi na rabu da tsohon nan da ana ganinsa zaa d'auka saa kakana ne "Innalillahi wa Inna ilaihi rajiun nayi abubuwa sai dai nayita neman yafiyar Allah idan har na biyewa tunanin Abubuwan da nayi zuciyata zata iya bindiga Gwaggo larai kuwa masifa kawai take tana rungume da jaririya data rarrasheta tayi shiru tana "tunda bakida hankali dan an sakeki zaki kashe jaririyarki wlh goben nan Zan mayar dake dan bansani ba ko tabin hankaline dake aka lalllaba aka kawoki gidana Kar Nima watarana ki rufeni da duka wayasan ma abinda kika yiwa mijinki ya sakeki idan har zaki iya jefa Yar da Kika Haifa a rijiya toh banga abinda bazaki yi ba idan gari ya waye zan Kira maimuna ta zo ta d'auke ki bazaki janyo min masifa ba da yanzu ban fito ba fa da tuni kin kashe yarinya nan wane irin zuciya ne a kirjinki haka bantaba ganin uwa irinki ba laifin uba ya shafi yarki har ki nemi kashe ta bata ji bata gani ba yo ko shegiya ce ita bata hanyar aure kika sameta ba kya kasheta"? Iya masifar da nake ciki ya isheni hakane yasa ban tanka wa gwaggo larai ba sai da ta gaji dan kanta ta kyalleni. A Daren ban ko runtsa ba tunanin Abubuwan da nayi ya tsayamin a zuciya Alhaji idrees da naci amanarsa yasa na ke Jin kamar na mutu kila Yana Nan yana Jin recording din maganata da Sammy Yana kallon hoton nida habeeb Gwaggo larai kuwa ana sallah asuba ta hau Kiran Mami a waya sai dai tana Kira taji a kashe ta Kira aunty khadija a waya itama bata dauka ba hakane yasa ta Kira aunty bby sai da ta mata misscal uku kafin ta d'auka tana dagawa gwaggo larai ta hau bata labarin abinda nayi da yanda aka kawoni ta Kara da tsorona take ji bazan janyo mata masifa ba dan haka suzo su d'aukeni tana ta Kiran Mami wayarta a kashe a handsfree ta saka wayar dan wayar tata a lalace take sai ta saka a handsfree take jin magana "Ashe gidanki aka kawota gwaggo ba abinda ya shafeni da zancen Hudah Zaki iya korarta dan zata iya aikata fin kissan kai ma bazan mamaki ba ki cigaba da kiran maimuna idan baki sameta ba ki Kira yayyenta da suka kawo miki ita su san yanda zasuyi da ita" "Bilkisu wai mai yake faruwane?fada kukayi da Maimuna ko wani Abu Hudah tayi ake b'oye min"? "Gwaggo bazaki ji komai a bakina ba ki tambayi Hudah abinda tayi idan bata fada miki ba ki Kira maimuna ta gaya miki gwaggo Kar na cinye miki kati sai na sake kiranki" Ta kashe wayar Gwaggo larai Ido ta zuba min na sunkuyar da kai hawaye na zubo min duk Inda muka kai ga boye boye nasan watarana zata sani "Hudah mai ke faruwane Mai kika yi"? "Gwaggo jaririyar nan ba Yar mijina bace Yar saurayina ce habeeb da na taba kawo shi wajenki ya gaisheki" "Bangane yar saurayinki ba nidai ko kin samu tab'in hankali ne Hudah wane irin magana kikeyi haka jaririyar nan ba Yar mijjnki bace Yar saurayinki ce toh bangane mai kike nufi ba fahimtar dani dan nidai a iya sanina ba sau biyu aka daura miki aure ba sau daya aka daura miki aure da Alhaji Idrees da naji labarinsa a wajen su Amina" Gwaggo ki daina wahalar dani jaririyar nan da na Haifa shegiya ce bata hanyar aure na sameta ba Ina tare da Alhaji Idrees na samu cikinta da saurayina habeebu" "Innalillahi wa Inna ilaihi rajiun Innalillahi wa Inna ilaihi A'uzibillahi minal shaidani rajim Innalillahi wa Inna ilaihi rajiun Allahuma ajirni fi musibati wa aklifnin khairin minha yau ni larai mai nakeji haka Allah mun tuba Hudah da bakinki kike cemin kinyi zina da aurenki hudah da aurenki kikaje kika bi wani ya miki ciki Kuma kike fada min da bakinki" "Innalillahi wa Inna ilaihi rajiun Allah mun tuba Hudah zina da aurenki fa" Kuka na fashe dashi Ina k'ok'arin Magana ta rufeni da mugun duka tana zagina "Kin janyowa zuriar mu abin kunya kun janyo mana masifa Hudah ba gwara ki kashe aurenki da Abunda kikayi ba sun san mai kika aikata shine suka kawoki gidana toh wlh tashi tashi ki sab'a jaririyarki a bayanki ki koma wajen maimuna wato nice bansan abun kunya ba shiyasa suka kawoki gidana idan abin arziki ne basa nemana dayake na tsiyane shine suka kawo ki maza tashi dan ubanki ki fitar min daga gida. Duk da jikina ba kwari haka na mik'e na sabi jaririyar a bayana hawaye na zubomin nayi waje gwaggo larai na zagina. Ko kad'an banji Haushin abinda tayi mun ba iyayena ma suka koreni ballantana ita, duk abinan dake faruwa dani fa ni na janyowa kaina nasan duk wajen wayanda zanje korata zasuyi tunda har gwaggo larai ta iya korata Ban Isa na soma dosar dangin Abba ba dan nasan korata zasuyi tsatsauran raayin su dayane Dangin mami kuwa sauran ba wani zumunci muke dasu ba ballantana har su taimaka min zuwa wajensu kamar Kara tonawa kaina asirine gwara na hakura na Shiga duniya ko Allah zai saka na dace da na Allah su taimaka min Allah ya min sutura na tonawa kaina asiri yau gani nice nake yawo ba wajen zuwa ga jaririya a bayana tana tsalla kuka ba komai a cikina daga ni har jaririya Kaya jikinmu dashi kawai muka Fito daga gidan Alhaji idrees. Taya ma zamu dauki kayan da ya siya dan jaririyar daya dauka yarsa ce Tafiya kawai nake Ina zuba tunani Ni kaina bansan Inda na nufa ba da ace nasan zan Shiga Aljanna da agaban mota Zan tsaya ya takani na huta da wanan masifar dana jefa kaina Bansan nayi tafiya mai nisa ba sai tsintar kaina nayi a layin gidansu Sammy Haka kawai naji na nufi gidansu Ina shiga gidan ko Sallama banyi ba na Shiga palonsu dan ba kowa a tsakar gidan amma gidan a bud'e yake Ina Shiga palon gidan ma ban samu kowa ba sai dai Ina jin motsi a band'akin palon D'akin Sammy na Shiga shima ba kowa a d'akin hakane yasa na nufi Kan katifarta na zauna tare da kunto jaririyar da ta gaji da kuka tayi shiru. Bansan ma ya kamanin ta yake ba tsabar bana san ganinta ajiyeta nayi niyyar yi akan katifa sai idona ya sauka akan gashinta da ya kwanta yayi luf luf dan hular kanta zamewa yayi Har zan d'auke idona na fasa na dauko kallonta tunda ga kanta zuwa goshinta idonta hancinta da bakinta wani irin nauyi naji kirjina ya min yanzu wanan hallitar bata hanyar data dace ba na Samar da ita,kila idan ta girma ma a goranta mata da Mahaifiyarta da aurenta take bin maza wasu ma su Kara da Gishiri. Mai tamin da zan tsaneta itama ai baa san ranta tazo ta wanan hanyar ba mahaifinta shima ba har gidana ya bini yaje ya min cikinta ba ni da kaina na je wajensa na samesa na mishi tayin kaina. Muryar Sammy da naji daga bandakin d'akinta yasa na nutsu Ina Jin Mai take cewa "Wlh Aunty Zulaihat tausayin Abbanku da irin cutar da take masa yasa na fada miki ba irin shawarar da ban bata da naseeha ba taki ji har cewa tayi idan bai saketa ba zata kashe shi ta samu dukiyar da zata kaiwa Saurayinta Shiru Sammy tayi alamar Zulaihat din magana take sai cewa take eee eee wlh idan nice bazan masa haka ba Alhaji tausayi yake bani ki kwantar masa da hankali Dan Allah nasan zai ji bakin cikin abinda Hudah ta masa wlh Ni sabida tausayinsa zan iya auransa duk da Ina da saurayin da zan aura eee eee Aunty Zulaihat Yan uwanta jiya har gida suka zo suka dakeni akan na tona musu asiri babanta ma bai Dade da barin gidanan ba" Runtse idona nayi jikina na d'aukar wani irin rawa dama wanan shine dalilin daya sa Sammy ta shiga jikina?dama duk zaman nan da take dani take Shiga jikina sabida tana san Alhaji idrees mai yasa tunani na duk bai bani ba. Jaririyar hannuna na ajiye a hankali na nufi band'akin kafin na isa band'akin na tsaya ina neman abinda zan iya dauka na jiwa Sammy ciwo zuciyata wani irin tafasa yake Idona ne ya sauka akan wani k'aramin wuka da aka dora akan plate,plate din na d'auke da lemo. Wuk'ar na dauka na Isa bakin kofar band'akin na tura k'ofar. Ido muka hada da Sammy ta saki ihu tare da sakin wayar hannunta Ni kuwa na tsaya daga bakin kofa nima jikina na d'aukar wani irin rawar a rayuwata ban taba kawowa kaina zan iya kashe mutum ba amma Sammy dake gabana Ina kallonta Zan iya kasheta har nayi gunduwa gunduwa da Naman jikinta ta cutar dani ta tozartani ta kashe min aure ta rabani da dangina ta saka na Zama abin gudu da kyama a cikin mutane kasheta da zanyi zai saka naje gidan yari a killaceni a waje daya a dauki Yar habeeb a Kai Mata Da wanan tunanin na Shiga band'akin Sammy ta zub'e akasa Ina kallon yanda sleeping dress dinta ya jike da fitsari jikinta kamar an sa ka mata shocking ta jik'e da gumi kamar an watsa mata ruwa "Hudah dan Allah dan Annabi kiyimin rai wlh sharrin shaidan ne Hudah karki kasheni Mamaaaaaaa Tace da k'arfi ni kuwa cikin zafin nama da abinda naji Yana ingizani na caka mata wukar yasa na d'aga wukar hannuna ta kwalla wani uban ihuuu...... 9/25/21, 11:34 PM - Buhainat: *HELLO SISTER PLS LISTEN🗣?!!!* *I feel so bad knowing that alot of You Are Broke and that Alot also Need to upgrade thier cooking skills, U Can't be Beautiful and don't have a business in this buhari regime now😭!!!, U Can't be Beautiful and Can't Cook Now, So U mean U Don't Know how to make Scrumptious Snacks? Haaa and U can't Make Mouthwatering Pizza 🍕 too?😭 Pls Calm down I am here for U, My aim is to see that U are perfect in what I do, My Knowledge is for U, And My Recipes are Your Recipes for A Token of N10,000 only, U Can Do It, Everything Is Possible When U're Ready, Remember When the heart is willing the Impossible become Possible, I will make Sure that U know the Secret Tips and Guide, beyond what U've Paid for. This Class Is Practical And Very Productive U don't have to Bring anything Except for Ur Book and Pen, This Class IS About U Earning a Certificate For Yourself, Is About Being Certified Entrepreneur After this class, Ask me questions I will answer U, Ask me about this class when U're wondering ask me until U're Convinced, Talk to me about Ur fears and all I Am All here for U😅 Pls Use this Opportunity Wisely, Hausawa Sunce SIYAN NAGARI MAIDA KUDI GIDA🗣️🗣️🗣️🗣️🗣?* Contact me via: *Call: 07032468413* *Call: 07043073125* *WhatsApp: 08127624510* *WhatsApp: 07031258794* Conflict💔 Page 38 Dunkullewa tayi tana zunduma ihu ta b'oye fuskarta rawar da hannuna yake da kukan da jaririyar ta tsalla yasa na saki wukar da saura kiris ya hud'a kafadarta Na zub'e a gaban Sammy Kamar numfashina zai d'auke Ina "Sammy mai na Miki Dana cancanci haka daga wajenki"? Sammy mai na miki kikesan ganin bayana Sammy da Zuciya daya na d'aukeki ban tab'a nufarki da sharri ba,mai na miki Kika tarwatsa min rayuwa"? Sammy mai na miki Kika min irin wanan butulcin? Mai yasa baki fadamin kina San Alhaji idrees ba,Sammy na d'aukeki kawa Yar uwa wacce zata iya rufamin asiri na bud'e miki cikina Sammy Ashe duk wayar da mukeyi dake recording kikeyi"Sammy Kika ringa bani gurguwar shawara ashe zurmani kikeyi so kike ki kaini ki baro Sammy ki rasa wajen Wanda zaki tona min asiri sai awajen Zulaihat Yar Alhaji idrees Sammy mai yasa Kika min haka"? Kiyi hakuri dan Allah Hudah wlh sharrin shaidan ne bansan mai ya Shiga jikina ba Amma wlh banida niyyar tona miki asiri kiyi hakuri nasan ban kyauta ba dan Hudah wlh sharrin shaidan ne da Aljannu" Maganganun ta tunzurani sukayi duk da banida kwari na suri bokitin karfen dake bandaki na kwada Mata na rufeta da duka Ina "kece shaidaniyar ai Sammy kin cuceni kin ci amanata kinsa iyayena sun koreni mijina ya sakeni kowa ya juya min baya shawarar da Kika bani yasa na fara zuwa wajen habeeb Allah ya tsine miki Albarka Dukanta kawai nake sai ji nayi an jawoni da k'arfi an hankadani tare da sakin sallati Ta riko hannun Sammy dake numfarfashi ta dagata ni kuwa na Kara mik'ewa hakane yasa ta fita daga band'akin aguje Mahaifiyar ta kuwa ta jawoni da k'arfi ta fito dani daga band'akin tana "Kizo har gida ki rufe Summayya da duka uwar me ta muku haka jiya yayyen ki sun zo sun daketa kema yau sai kizo ki daketa"? Kukan bakinciki kawai nake nama kasa magana Mahaifiyar Sammy kuwa sai Masifa take tana zagina tana "bazan d'auki wanan iskancin ba haka kawai kuzo Kuna jibgar min 'ya wlh maimuna zan Kira" Ta fice daga d'akin ta d'auko wayarta tayi dailing lambar mami Sammy kuwa d'akin Mahaifiyarta ta shige ta kulle k'ofar Mami na dagawa cikin masifa ta fara magana tana "Maimuna Nagaji da iskancin da Yayanki suke min jiya Salma da Aisha suka zo da yamma ko gaisheni basuyi ba Suka rufe Summayya da duka bata musu komai ba har mai zata musu haka suna yayyen kawar Summayya suzo su daketa, iya nan bai ishe su ba da sassafe nan itama Hudah tazo har cikin gidan ta rufe Summayya da duka toh wlh bazan yarda ba sai na Kai kararku hukuma Ina dalili" "Innalillahi wa Inna ilaihi rajiun Amina wlh bansan duk abinda ya faru ba bansan sunzo ba kiyi hakuri ba sai kin Kai Kara ba shekara nawa Muna tare lokaci guda sabida Yara idonki ya rufe kice zaki.kai kara yaran nan Naga Suma Yayanki ne"? "Ta Ina suka Zama yayana maimuna idan yarana ne idan wani abu sumayya ta musu ai ni ya Kamata su zo su fadawa ba su dau mataki da kansu ba idan Hudah da summaya na fada Ina ruwan Salma da Aisha a ciki"? Kiyi hakuri bani minti biyar gani nan zuwa Ta katse wayar mahaifiyar sumayya kuwa ta cigaba da bambami ta Shiga d'akinta taje ta Samu sammy da Hudah ta kumbura Mata goshi da bokitin da ta kwada mata tana "Dan uwarki zaki gayamin gaskiyar abinda Kika musu ko sai na ci ubanki shasha sha kawai Kika zauna saarki ta zauna tana jibgarki uban me ya hadaku"? "Mama ba Abunda na musu Hudah ce aka je aka gaya mata akwai abinda na gayawa mijinta shine ya saketa basu tsaya bincike ba shine duk suke Jin haushina" "Dan an saki Hudah shine zasu zo har gida suyi ta jibgarki kamar sun samu jaka bari maimuna tazo wlh bazan yarda ba ai d'a baifi d'a ba Ni kuwa gajiya nayi da buga k'ofar na koma gefen katifar na d'auki jaririyar da har lokacin Kuka kawai take Ina d'aukarta tayi shiru tana ta tsotsan baki hakane yasa tausayinta ya rufeni gashi nono na sai zuba yake cirowa nayi Ina bata ta karbe da Sauri. Runtse idona nayi hawaye na cigaba da zubomin kaina Kamar baa jikina ba sabida ciwon da yake min na gaji da komai na tsani kaina. Muryar Mami da na jiyo a palon yasa na bud'e idona wani irin Kaunar mahaifiyata na ratsani ita kadai ce ta tsayamin bata juyamin baya ko ta kyamaceni ba banda su yaya muazu sun dage da yanzu ta kashe aurenta duk sabida ni duk da ban ji shawararta ban mata biyayya ba Hakan bai sa ta ji haushina ba Bud'e d'akin akayi mami ta shigo kina ganinta kinsan hankalinta a tashe yake bayanta Kuma mahaifiyar Sammy ce ta had'e rai tana bata labarin yanda naje na rutsa Sammy a bandaki na hau ta duka har wuka naso caka mata idon Mami kawai na kalla nasan jiya batayi baccin kirki ba kuka kila ta kwana tanayi duk nice silar jefata a cikin wanan tashin hankalin Kuka na fashe dashi ta zauna a kasa tana "Hudah mai yake damunki haka wane irin masifa ne wanan mai ya kawoki nan Mai Sammy ta miki?ya da danyen jego a jikinki zaki baro gidan gwaggo kifito"? Kuka kawai nake dan bata ma labarin abinda Sammy tamin Kamar tana Kara fama min ciwon dake cikin zuciyata ne duk halin da na jefa kaina duk yaudarar da habeeb yamin Abunda sammy tamin yafi min ciwo Mahaifiyar sammy, fita tayi daga d'akin ta kira sammy da dak'yar ta yarda ta fito Suna zuwa tace "Maimuna dubi yanda Hudah ta fasa mata goshi jiya wlh haka su Salma suka zo har cikin gida Suka zaneta mai ta musu haka iyyee" "Innalillahi wa Inna ilaihi rajiun Hudah mai yasa bakya Jin magana mai Sammy ta miki haka da Kika ji Mata wanan ciwon Ina ruwan Salma da Aisha a cikin fadarku Mai ya had'aku Hudah so kike ki sakamin hawan jini daga wanan sai wanan"? Mami ta karashe tana kuka. Kukan da take yi ne yasa na tsagaita nawa kukan cikin muryar kuka na hau bawa mamy labarin duk abinda Sammy tamin" Ban idda labarin ba mahaifiyarta ta hau zuba sallati tana tafa hannuwa Sammy kuwa Kamar ta shige kasa ta sunkuyar da kanta kasa Mami bata iya cewa komai ba sabida mamakin abinda Sammy tamin dan tasan Sammy kawata ce na Kuma d'auketa aminiya kawancena da ita yasa ma kawance ya kullu a tsakaninsu. "Sammy yanzu abinda Kika aikata kenan?abinda kikayi wa Hudah kenan? Yanzu ribar mai kikaci da kika zama silar kashe Mata aure? Mahaifiyar ta tace tana dungure mata kai Mami kuwa mik'ewa tayi tana "kowa yayi nagari kansa ni banga laifin Summayya ba dan da Hudah bata bude mata cikinta ba da ba yanda zatayi ta Mata haka Allah ya kyauta wanan sai ya zame ma Hudah darasi ke tashi mu tafi Mami tace tare da karbar jaririyar hannuna ta goyata a baya Mahaifiyar Sammy kuwa ta hau bawa Mami hakuri Mami hannuna kawai taja muka bar gidan. Tun a hanya ta rufeni da fad'a tana "kinyi kuskure Hudah waye ya gaya miki ana yarda da kawa yanzu har ki kwashi sirrinki ki ringa gaya mata Hudah bakya Jin magana wlh duk nasihar da nake miki Hudah har kisan kina da cikin habeeb baki fad'a min ba baki fadawa jininki Kika je Kika samu wata kawa kike fada mata Hudah da aurenki kike bin habeeb Hudah kin bata wayonki kin cuci kanki" Napep ta tare mana muka hau inaso na tambayeta Ina zamuje na bud'e bakin ma wahala yake min. Gidan gwaggo larai napep din ya saukemu Ashe sunyi waya da Mami da ta bud'e wayar Muna Shiga Muka tarar da Anty Salma da aunty Aisha suna zaune suna jiran isowarmu dan ashe Mami ce ta kirasu tace mu hadu anan gabad'aya Gwaggwo larai kuwa hade rai tayi Mami na zama ta kunto jaririyar daga bayanta Ni kuwa na kwanta sabida jirin da nakeji ga zazzabi daya rufeni "Gwaggwo idan Baki rufamin asiri ba waye zai rufa min duk halin da yarinya nan ta jefa kanta a ciki wlh har da laifin mahaifinta agarin tsinannen san kudinsa ya raba yarinya nan da Saurayinta ita Kuma sabida tsinannen taurin kai duk da tayi Auren shine ta cigaba da muamalla dashi gwaggo kiyi hakuri ka haifi yarone baka Haifi halinsa ba Hudah ta riga da tayi kuskure ba yanda zamuyi ki taimaka min ki barta ta zauna anan kafin Mahaifin ta ya huce yanzu yayyenta sunce zasu maida jaririyar nan wajen mahaifinta inyaso sai yasan yanda zaiyi da ita" "Kina da laifi a duk abinda ya faru da yarinya nan Maimuna kina da sakaci bakya sawa yaran nan ido haka kika zuba musu Ido suna Abunda Suka ga dama wane irin magana ne bilki bata Miki akan tarbiyyarsu har ace yarinya da aurenta ta ringa bin wani Namijin har ta kwaso cikinsa wanan wane irin masifa ne zina da auren ka" Fada gwaggo larai ta ringayi ta inda take shiga bata nan take fita ba sai data gaji dan kanta tace"batun maida jaririyar nan wajen mahaifinta bai taso ba tunda har Hudah ta haifeta wlh sai ta raineta,tunda har ta dauki cikinta wata tara ta haifeta wlh sai ta shayar da ita" Dan Allah gwaggo karki ce haka ki bari a mayar da jaririyar nan wajen mahaifinta Hudah ita Kuma taji da kanta ba yanda zaayi Hudah ita kadai ta sha wahalar abinda su biyu suka aikata tunda har ta haihu a Kai Masa yarsa yasan yanda zaiyi da ita" Aunty Salma tace Aunty Aisha ta Kara da "gaskiya gwara a kaiwa habeeb yarsa tunda shi ya mata cikin ya je yayi fama da rainonta tunda har yasan yabi mace da aurenta wlh na tsaneshi na rantse da Allah dama ba mutumin kirki bane" "Idan har bazata shayar da ita ba wlh sai dai ku tafi da ita gidanku,bata ji kunyar zuwa ta dauki cikin ba bata ji kunyar rainon cikin ba sai shayar da jaririyar ne zai zame mata abin kunya ta shayar da ita idan ta yayeta sai a Kai mai yarsa a rok'eshi ya Aureta dan ba Wanda zai san abunda ta aikata ya yarda ya Aureta. "Toh gwaggwo ai gwara a kirashi yasan dai ta haihu Allah dai ya tsinewa habeeb albarka" Ki hada da kanwarki dan baa dan iska daya sai dai biyu" Gwaggwo larai tace tana hararar aunty Salma A takaice sakoni sukayi a gaba sai da na basu lambar habeeb sukayi ta Kiran wayarsa a kashe. Inda aunty Salma tace na bata kwatancen gidansa taje har gidansa ta gaya Masa. Ina daga kwance na rubuta mata address din gidan Kafin su bar gidan sai da suka siyo kayan bby da kayan abinci Mai yawa. Mami Kuma tace zata aika gidan Alhaji idrees a kwaso min kayana. Su Aunty Salma ce Mata Sukayi da kunya a aika a kwaso kayan da ya siya da kudinsa gwara dai su hado min kayan Mami ce ta.min wanka ta ringa kwantar min da hankali basu bar gidan ba sai da yamma. Duk da gwaggo larai kullum cikin masifar abinda na aikata takeyi amma tana bani kulawa nida jaririyar da ta dage ni Zan zaba mata sunan da zaa saka Mata. Dan Mami har rago ta siyo ta kawo. Sunan mahaifiyar habeeb nacewa gwaggo larai a saka mata Rahama. Habeeb Ba karamin duka yake Sha a wajen Yan Sandan ba dan har kafarsa sai da suka targada masa duk bisa umarnin Alhaji Idris dak'yar shureim ya gane station din da aka Kai shi Duk yanda yaso yayi bailingsa Abu yaci tura dan Alhaji idrees yace Kar a sake a sakeshi har sai yazo da kansa hakane yasa shureim yake zuwa dubashi Yana Kai mishi abinci. Habeeb kuwa rokonsa yayi akan kar ya gayawa yusrah Yana station ya Gaya Mata tafiya yayi dan baya so yusrah tasan halin da yake ciki yayi mugun nadamar muamalla da Hudah da aurenta yasan dole Alhaji idrees ya dau mataki akansa bayan ya bashi miliyan biyar ya cigaba da muamalla da Hudah Alhaji idrees kuwa rashin lafiya ya ringayi Zuciyarsa Kamar ta buga sai da Hajiya Hauwa tayi dagaske kafin ya fara dawowa daidai Duk yabi ya daga musu hankali. Yana dawowa daidai yacewa hajiya Hauwa su fara had'a kayansu su koma Paris dan ji yayi Yama tsani zaman Nigeria shi kadai yasan irin ciwon da yake ji a kirjinsa koya ya tuna abinda Hudah ta mishi sai yaji kamar ya mutu dan bakin ciki. Sati biyu da rabuwarsu da Hudah ana saura kwana uku su bar Nigeria ya karbi lambar Sammy daga wajen Zulaihat ya Kirata Sammy dake kwance tana dagawa ta mik'e zaune da taji muryar Alhaji idrees. Wani mugun ihu ta sa a lokacin da Alhaji Idrees yace mata ta turo masa address din gidansu Yana Nan zuwa anjima. Jiki na rawa ta tura Masa address din gidansu duk da saura awa wajen uku kafin yazo haka ta Shiga bandaki tayi wanka tafi awa daya a gaban mudubi tana zuba kwalliya sai kallon agogo take Kaya kuwa sai da tayi ta sawa tana canjawa a karshe ta zabi Wanda yafi fito da surarta ta saka ta zauna zaman jiran Alhaji idrees har da masa girki Karfe biyar daidai ya kirata yace yana waje. Jiki na rawa ta yafa mayafi tayi waje cikin yanga ta karasa bakin mota. Alhaji idrees ya zuge glass din motar yace ta shigo cikin motar Fari ta ringayi tana wani rangwada ta shiga motar Ko gama Zama batayi ba Alhaji idrees ya kulle k'ofar motar ya figi motar aguje...... Kuyi hakuri Ina da Mara lafiya wlh ban zauna ba yau shiyasa bakujini da wuri ba 9/27/21, 7:31 AM - Buhainat: Betrayal💔 39 Sammy gabanta ne ya yanke ya Fadi da ta ga ya da Alhaji Idrees ya hade rai Cikin rawar murya tace "Alhaji Ina zamuje ne"? Ko kallonta bai yi ba ya cigaba da falfala gudu cikin Sammy tuni ya duru ruwa tana "Ina zaka kaini Alhaji mai na maka na Shiga uku ka saukeni ina Zaka kaini Alhaji wayyo Allah ka saukeni Alhaji ka saukeni" Alhaji idrees kuwa gudu ya cigaba da yi da motar yana wani irin Wasa da motar kamar zasu hantsila Sammy ihu kawai take ganin ya nufi wani babban mota yasa ta kankame Alhaji idrees tana zunduma ihun Kar ya kashe su Sai daya je gaf da babbar motar ya d'auke Kan motar suka koma gefe ya taka wani irin birki ya fincike sammy daga jikinsa ya d'auketa da Mari kafin ta Kara dawowa hayyacinta ya Kara d'auke ta da wani Marin ya finciko hannunta ya matse Yana "ki Gaya min mai yasa Kikayi recording din maganar ke da Hudah Kika turawa Zulaihat?wlh idan baki gaya min ba harbeki zanyi na watsa ki a ruwan can Yace Yana nuna Mata ruwan ya d'auko bindiga da ya Ajiye for security purpose a gaban motarsa ya dora mata a goshi idansa ya kad'a yayi jajjur tunda yake a rayuwarsa bai tab'a tsanar mutum kamar yanda ya tsani Sammy ba ashe baa banza farkon ganinsa da ita yaji bata kwanta masa ba ashe ba matuniyar arziki bace Sammy jikiinta ne.ya dau karkarwa Alhaji Idris ya Kara daka Mata wani irin tsawa ya Kara danna bindigar a goshinta Yana "Zaki gaya min dalilin daya sa kika aikata Abunda Kika aikata ko sai na fasa kanki"? "Sanka nake Alhaji shiyasa nayi recording din duk abinda Hudah tayi sabida ka saketa ka aureni" Sammy tace tana matse kafarta sabida fitsarin dake neman kufce Mata Wani irin kallon mugun tsana Alhaji idrees yabi Sammy dashi ya d'auke bindigar daga kanta Yana "Sabida kina Sona Kika zuga Hudah ta ringa bin Saurayin ta? sabida kina sona Kika ci amanar kawarki da ta d'aukeki aminiya?sabida kina Sona Kika tarwatsa min rayuwa kika jefa kawarki a halin ha'ulai a tunaninki idan kikayi haka zan soki har nayi tunanin aurenki?bayan naji duk yanda kike bawa Hudah shawarar ta kashe aurenta taje ta auri Saurayinta har ke kike gaya mata irin rashin mutunci da zata min dan na saketa,sabida ke jahila ce dakikiya sai Kuma na yarda na aureki" Alhaji idrees yace cikin bakin ciki tare da shake Mata wuya Sammy zaro Ido tayi dan Sam bata san har da recording din muryarta ta turawa Zulaihat ba tsabar rufewar da idonta yayi da san ganin ta tonawa Hudah asiri "Dan Allah kayi hakuri Alhaji wlh sharrin zuciya ne bani da burin daya wuce ka aureni shiyasa na aikata Abunda na aikata" "Kika Kara cewa kina Sona wlh zan harbeki shegiya tsinaniya jahila Mara kamun kai,har ki rasa Wanda Zaki samu ki tona wa Hudah asiri sai ki samu yata ki gaya mata,nan da Sunan Hudah kawarki ce kina tare da ita kina cin amanarta bakida burin da ya wuce ki jefata a cikin masifa yanzu gayamin ribar mai kikaci da kika zama silar kashe mata aure ki gaya min ribar mai kikaci"? Yace a tsawace Yana Kara shak'eta "Yi hakuri Alhaji wlh nayi nadamar abinda nayi duk nayi hakane wlh sabida na samu ka aureni naga Kuma alamar bata sanka shiyasa na so na rabakun dan ni Ina sanka" "Ai sabida kudina kikeso na badan Allah ba Ina kaunar Hudah amma dayake ke shaidaniya ce sai da kika Shiga Kika fita Kika raba mu Kika ringa zugata tana cin amanata ansan mata da tausayi amma ke dayake lananniya ce kece kan gaba wajen jefa kawarki a cikin balai Kuma a haka kike tunanin zan aureki Koda Mata sun Kare ba Abunda zanyi dake Kuma Ina nan zan dau mataki akanki fitar min daga mota" Alhaji idrees ya ce ya hankada ta ya fita daga Motarsa ya bud'e side din da Sammy ke kuka wiwi Cikin kyama ya fusgota yayi wurgi da ita ya kada hannunsa Kamar irin ya tab'a Kashi Ya koma cikin motarsa ya jefa mata mayafinta da gangan yak'i bata takalmanta "Ka rufamin asiri karka barni anan Alhaji kayi hakuri na tuba bazan sake ba wlh bansan hanyar komawa gida ba Wani irin tsalle tayi ta koma gefe dan saura kiris Alhaji idrees ya take Mata kafa ta Dora hannu aka tayi ta rusa kuka Kafa ba takalmi haka ta ringa tafiya titin bye pass ne ba ma yawaitar motoci sai irin manya nan dake debo yashi haka ta ringa tafiya a kafa tana kuka. Duk yanda taso samun abun hawa ya maidata gida bata samu ba dak'yar ta samu wani katon mota daya d'ebo siminti ta roke shi akan ya fitar da ita cikin gari. A haka ta d'anne Katon motar ya sauke ta a babban titi ta tari abin hawa ta nufi gida sai kuka take Kamar ranta zai fita bata tab'a tunanin Alhaji idrees zai mata haka ba,ta d'auka idan ta tonawa Hudah asiri sanadin hakan zai saka yaji ta burgeshi har ya sota sai gashi komai ya juye mata Alhaji idrees ba Wanda ya tsana sama da ita Hudah ma da take tatsarta take samun kudi tayi sanadin mutuwar aurenta da ace tasan Alhaji idrees bazai so ta ba da duk bata yi abinda tayi ba ko dan ta cigaba da morar Hudah da ke bata.kudi kamar bata san ciwonsu ba. Koda ta isa gida a wajen Mahaifiyarta ta karbi kudi ta bawa mai Napep din ta koma d'aki ta cigaba da risgar kuka. Mahaifiyar ta gajiya da tambayarta dalilin da yasa take kuka ta tattara ta ta watsar da ita. Alhaji idrees Yana barin wajen Sammy ya nufi station da isarsa yasa aka fito Masa da habeeb. Habeeb na fitowa ya zub'e a gabansa ya sunkuyar da kansa Yana Jin nauyi da kunyar abinda ya Masa Alhaji idrees kuwa wani irin kallon tsana yake Masa ji yake kamar ya karbi bindigar hannun dan Sandan ya harbe shi tuna yanda Hudah ke San shi take bawa sammy labarin yanda yake mata yasa ya cakumo rigar habeeb ya zuba masa naushi a a fuska take bakinsa ya fashe ya shake shi Yana "Matata kake nema bayan duk Abunda na maka iya abinda kayi da ita kafin na Aureta bai isheka ba da Aurena ma shine kake bibiyarta"? "Wlh Alhaji ita take nemana ba yanda banyi da ita ta daina kirana a waya ba ba yanda banyi ta daina zuwa gidana" Naushin da Alhaji Idrees ya Kara sakar Masa ne ya katse maganar da habeeb yakeyi "Daga Kan Hudah bazaka Kara neman wata matar aure ba, har ni zaka cewa ita take nemanka da aurena akanta kake zuwa har k'ofar gidana ka d'auketa kaje ka gama abinda zakayi da ita ka dawo da ita tsabar nemanta da kake har kayi mata ciki na ringa tunanin cikin nawane,hankalinka da nata dayane a lokacin da tazo mai.yasa baka koreta ba idan a waya ta kiraka mai.yasa bakayi blocking dinta ba da yake dan iska ne kai duk yawan Yan matan garin nan ka rasa wacce zaka nema sai Hudah" "Officer a maida shi cikin cell a cigaba da dukansa a tabbata an cire masa kafafuwa ga wanan" Alhaji idrees yace Yana mik'awa officer kudi Habeeb kuwa hankali a balain tashe ya rik'e kafafun Alhaji Idrees Yana ihun "kayi hakuri Alhaji wlh sharrin shaidan ne wlh baa san raina nake muamalla da ita ba ita ta dage min Alhaji ka rufamin asiri Kamar yanda Allah ya rufa maka dan Allah ka yafemin badan Halina ba" Alhaji idrees bai saurareshi ba ya fincike kafarsa yayi waje a shi kadai yasan irin radadin da yake ji a zuciyarsa shi kam ko kashe habeeb yasa akayi baya jin zai hucce. Yana barin station din ya nufi gidan Hajiya Hauwa dan a ranar da ya saki Hudah bai.kara kwana a gidan ba Dan bashida burin daya wuce ya nisanci duk wani Abu da zai saka ya tuna Hudah gidan kansa ji yayi ya tsane shi. Da isarsa gida yayi parking din motarsa ya Shiga cikin gidan fuskarsa a had'e rabon da yayi wani murmushi tun ranar da Hudah ta haifi Yar da ya dauka yarsa ce yake murna ya samu 'ya ashe ciki ba nashi bane cikin habeeb ne bayan duk burin daya ci akan cikin tuna irin cin amanar da Hudah ta masa kawai na iya sawa ya yanke jiki ya Fadi, sabida ta riga da tasan cutar da ta masa shiyasa ta fara sakin jiki dashi har tana cewa tana San shi daya aurenta ma sauran habeeb ya samu da auren nasa ma sauran habeeb ya cigaba da kwasa. A Palo ya tarar da Hajiya Hauwa a zaune tayi wani zuru zuru kamar Mara lafiya Yan biyu suna Kan dinning suna cin abinci Zulaihat Kuma tana daddana wayarta Duk yanda yaso sakin fuskarsa sabida hajiya Hauwa daya ga ta Shiga damuwa kasawa yayi Sannu da dawowa da ta Masa kawai ya amsa da na yaran ya hau sama. Yana Jin hajiya Hauwa na binsa a baya amma bai juya ba A kusan tare Suka Shiga d'akin Bata ce Masa komai ba ta Shiga band'akin ta had'a Masa ruwan wanka Ta fito shi kuwa ya cire kayan jikinsa yana mamakin yanda Hajiya Hauwa ta karanci komai nashi dan zafin da yake ji a jikinsa da tafasar da Zuciyar sa keyi yasa yake san watsa ruwan. Band'akin ya Shiga ya watsa ruwa ya d'aura alwala ya fito Yana fitowa ta mik'a Masa jallabiya da ta feshe da turare. Zurawa yayi ya tadda sallah sai da yayi sallah Magriba da Isha ya Sallame hajiya Hauwa na zaune tana jiransa sai daya shafa ta d'auko farantin data jera abincinsa akai ta jera agabansa Baya Jin yunwa abinci ma da yake ci akan dole yake ci ko a yanzu b'acin rai da yake ciki yasa yaji baya Jin yunwar amma yanda yaga hajiya Hauwa na iya k'ok'arinta wajen ganin ta kwantar masa da hankali yasa ya bud'e flask din ya hau ci. Bai wani ci da yawa ba ya wanke hanunsa ya Sha ruwa ya ture farantin. Hajiya Hauwa ta maida farantin gefe ta ruk'o hannunsa tana "Alhaji bana san ganinka cikin damuwar nan dan Allah Alhaji ka rage tunani ka cire komai a ranka wlh nasan kana balain san yarinya nan karka cuci kanka kayi hakuri ka yafe Mata ka dawo da ita kuruciya ne yasa duk tayi abinda tayi,nasan baa san ranka ka rabu da ita ba shekara arbain Alhaji ai ba wasa bane wlh ko tari kayi nasan mai kake nufi har tsawon wane lokaci zaka zauna haka a cikin kunci ba iya Kai kadai ke Shiga damuwa ba Nima kaina Ina cikin damuwar rashin walwalarka karka damu da abinda dangi zasu ce ka mayar da ita inyaso sai ku koma Paris din ni sai na zauna anan" "Ni nace miki sabida Hudah nake cikin damuwa hauwa?Ni na fada miki haka abinda yarinya nan tamin ne kawai yake min ciwo dan bakisan wahalar da na sha akanta ba abinda yafi Kona min rai cikin da na dorawa san duniya na kwallafa Raina akai Ashe ba cikina bane cikin saurayinta ne da Aurena take zuwa wajen saurayinta Hauwa Taya ma bayan duk abinda tayimin kiyi tunanin zan iya mayar da ita Koda Ina santa ai ya zama dole ma na hakura da ita Taya ma zan dawo da ita duk dangi sun riga da sun san abinda tayi,yarana sun san abinda tayi Hauwa daga yau karma ki Kara min maganar Hudah bana san ma naji sunanta jibi insha Allahu zamu bar kasar nan.ki Kira danginta suje su kwashe Kayanta dan siyar da gidanan zanyi, saurayin ta Kuma da suka ci amanata tare Yana Nan a kulle wlh sai naga gatansa" Murmushi hajiya Hauwa tayi tana "Allah ya hucci zuciyarka ranka ya Dade yanzu duk maganar nan da kake yi wlh dan kana cikin b'acin rai ne amma ni nasan kana Santa duk da ka boye min yanda ka nemi auren Hudah Alhaji naji labari Alhaji kana da laifi kaima a duk abinda ya faru duk da Allah ya Riga da ya hukunta sai ka aureta Alhaji taya saura sati uku bikin yarinya nan kaje ka nemi Aurenta bayan kasan haramune nema cikin nema kayi amfani da kudinka ka Aureta ta dole Alhaji ka yayyafawa zuciyarka ruwan sanyi dan Kai ma Allah ne ya nuna maka kuskuren ka ka duba kagani duk da ka Aureta ta karfin ka rabata da saurayin nata Allah yayi da rabon ya a tsakaninsu dan ko da bata ci amanarka ba wlh kila sai Kun rabu taje ta haihu dashi,kuskure dai duka kunyi har Hudah dan haka ka rage Jin haushinta idan kasan har yanzu kana santa idan komai ya lafa zaka iya mayar da ita shi Kuma saurayin nata banga amfanin Kama shi da kace ayi ba dan duk abinda zaka sa a mishi mai afkuwa ta riga da ta afku sai dai ayi hakuri dan haka kasa a sakeshi kowa yayi nagari kansa" Alhaji idrees shiru yayi maganar hajiya Hauwa na shigarsa sosai dan rufewar da idonsa yayi yasa Yama manta da tabbas ya nemi auren Hudah ne bayan wani shima ya fito neman aurenta har an kusa bikinta ma da habeeb Amma duk da haka a ganinsa ba wanan ne zai saka har Hudah taje ta nemi habeeb da aurensa akanta ba Shirun da yayi yasa hajiya Hauwa ta cigaba da Masa naseeha cikin siga bai dai ce mata komai ba Koda washegari da ta kara tararsa da ya maida Hudah warning yayi mata akan Kar ta Kara Masa maganar ta shi yanzu baya Santa Amma idan shaawar kishiyar take zai samo Mata kanwa murmushi kawai hajiya Hauwa tayi Masa ya d'auko lambar aunty bby ya bawa hajiya Hauwa akan ta Kira su tace suje su kwashe kayan dan kulle gidan zaiyi bayajin Yana kasar ma zaa siyi gidan tunda ya riga da ya bawa wani amininsa takardun gidan akan a siyar Hajiya Hauwa baa san ranta ba ta ta kira Aunty bby akan suje su kwashe kayan Hudah inji Alhaji Idrees dan gobe zasu bar kasar Suna gama waya Alhaji Idrees ya Kira dpo yace su saki habeeb. A Daren Suka bi flight din dare Suka bar kasar Nigeria. Habeeb A lokacin da aka sake shi kamar ya watsa ruwa a kasa ya sha haka ya ringa ji shi kadai yasan kalar azabar daya Sha a hannun Yan sandan duk yabi ya fita daga hayyacinsa kamar bashi ba yayi wani iirin duhu jikinsa duk a kumbure Rabon sa ma dayaci abinci kwana hudu kenan da Shuriem ya kai Masa. Yanda kayan jikinsa Suka yayyage yasa ya fara zuwa boutique dinsa dayake akwai yaron daya samu suke Zama su biyu sagir Sagir na ganinsa ya hau murna Habeeb bai bi takansa ba ya fada band'akin ciki shagon yayi ta durzar jikinsa dan rabonsa da wanka tun kafin a Kama shi. Gashi jikinsa duk tabon duka ne bazai so ya koma gida a haka yusra ta gane halin da yake ciki ba ko a yanzu idan yaje gidan ce mata zaiyi accident yayi. Sai da yayi ya fito ya zabi Kaya a cikin shagon ya saka duk da Yana Jin yunwar haka ya nufi gidansa dan yayi balain kewar Yusra Allah ya dora Masa mugun kaunarta da yake ganin Ashe duk San Wasa yayi wa Hudah asalin so Yusra yake yiwa duk da da farko shaawarta ya ringayi da aure ya kullu a tsakaninsu irin niimar da Allah ya Mata yasa yake mugun santa har Godewa Allah yake da ya mallaka masa ita. A Napep yaje gida Yana sauka ya sallameshi ga mamakinsa Yana Tura k'ofar gate din yaji ta a bud'e hakane yasa ya Shiga ciki Inda yaga motarsa a fake a harabar gidan. Dan murmushi yayi yana mamakin yanda akayi Shuriem yazo ya Ajiye Masa motar dan kawai an kulleshi yasan Shuriem da shegen san Mota mutane ma duk sun dauka motarsa ce. Koda ya Shiga palon ma baiji motsin kowa ba Haka kawai yaji Yana so ya bawa yusra mamaki yaga ya zatayi idan ta ganshi cikin sand'a ya nufi bedroom dinta sai dai Yana Tura k'ofar yaga bata ciki ya duba toilet dinta yaga bata Nan fitowa yayi Yana mamakin Ina ta shiga ta bar gidan a bud'e dan kitchen dinsu ma a palon yake bata ciki. D'akinsa ya nufa Yana kyautata zaton tana ciki murmushi ya hau Yi shi kadai Yana ayyana missing dinsa da yusra keyi yasa ta Shiga d'akinsa ta kwanta A hankali ya tura k'ofar d'akinsa duhun da d'akin ke dashi yasa ya kunna fitila gabansa wani irin fad'uwa yayi dayaga Kan gadon a hargitse Kasa Kuma kayan ta har da bra da pant dinta sai jeans din namiji da riga har da belt Toilet dinsa Kuma karar zubar ruwa kawai yakeji yusra na kyalkyale dariya wani irin jiri ne ya kwashe shi ya zub'e a kasa Yana k'ok'arin mik'ewa yaji an bud'e k'ofar toilet Ido ya zubawa k'ofar toilet din kamar kirjinsa ya fito yusra ce ta fito daga band'akin Shuriem rungume da ita gashinta ya kwanta luf a kafadarta tana ta kyalkyala dariya habar Shuriem Kuma nakan kafadarta sai cakulkuli yake mata tana kyalkyala dariya Sam Basu lura dashi ba sai da suka zo tsakiyar d'akin yusrah ta fara ganinsa hakane yasa ta kwalla ihu Shi Kuma habeeb ya fara k'ok'awa da numfashinsa dake neman daukewa......... 9/28/21, 5:21 AM - Buhainat: Reap Wat u sow💔 Page 40 Shuriem sakin yusrah yayi da Sauri ya koma band'akin aguje Yana rike towel dinsa dake neman kuncewa Yusra Kuma tsorata da tayi yasa towel din data daura a kirjinta ya warware yayi kasa tashin hankalin da ta tsinci kanta a ciki yasa bama tasan ya kunce ba ta Dora hannu akanta jikinta na rawa Habeeb numfashinsa sama da kasa kawai yake dakin na juya Masa,idonsa akan yusrah da take tsaye tsirara da dan cikinta da yake a mulmule da a lissafinsa cikinta wata shidda kenan Jikinsa da ke rawa yasa yayi zaman dirshan a kasa tare da rike kansa dan gani yake rik'ewan da yayi ne zai saka ya daina Jin jirin kila ma idan ya Kara rik'e Kan nasa da k'arfi ya farka daga mumunan mafarkin da yake ya tsinci kansa a gidan yari sai dai kukan da yusrah keyi tana yarfa hannuwa a tsirararta yasa ya fara gaskata ba mafarki yake ba a zahiri yazo ya Kama amininsa da matarsa,Kuma kanwarsa suna cin amanarsa. Runtse idonsa yayi Hudah ta Fado masa a rai da kalmominta a gare shi "Allah ya isa tsakanina da kai Habeeb insha Allahu bazaka gama da duniya lafiya ba sanadinka na batawa iyayena naci amanar mijina na sabawa Mahallicina yanda kayimin kai ma sai anyi maka idan Allah ya yarda yanda ka nemeni da Aurena insha Allahu an nemi matar da zaka aura Alhaji idrees bai tab'a Kama mu ba amma insha Allahu da idonka zaka ga matarka da wani akanta" Hawaye ne ya zubo masa ta gefen idonsa a lokacin da ya tuna maganar Hudah da a lokacin bai dauki maganarta a bakin komai ba illa ma dogon tsakin daya ja ya rufe kofarsa Yana tunanin ba Inda maganarta zaije yaci bulus kawai duk da a kasan ransa tsoron asirinsa ya tonu yasa yayi wa Hudah hakan har a ransa baiji dadin yanda ya matan ba, rashin hankalinta da rashin wayonta yasa ta fice masa a rai daga lokacin da Kuma Suka fara neman juna da aurenta santa ya fara dishashewa a ransa bai kawo rashin hankalinta na iya sawa har ta tari iyayenta da zancen wajensa take zuwa ba har Iyayenta su Kira kanin mahaifinsa iya nan bai isa ba sai da suka ringa Kiran wayarsa a tunaninsa irin wanan abun b'oyewa ake sai dai idan an kamaka dumu dumu ba kada bakin musawa amma Hudah ta tari iyayenta tace musu suna muamalla da aurenta abin nan ya Kona masa rai haka yasa ta Kara fice masa a rai,kanin mahaifinsa har gidansa ya zo ya Sha lafiyayyen mari guda uku a matsayinsa na mallami Kamar ya masa baki da abunda ya aikata,dak'yar ya samu ya shawo kansa inda ya yanke aura masa yusrah ya Kuma ce masa idan bai nisanci Hudah ba sai ya dau mummunan mataki akansa ya Kai shi hisbah da kansa an jefeshi,da alkwarin zai nisanci Hudah ya Kuma karbi auren yusrah Suka rabu dashi,Inda zuciyarsa ke cike da Haushin abinda Hudah ta masa da yanzu Alhaji Idris ya gano suna muamalla da ita ya zaiyi kenan mutumin da ya basa kyautar kudi,duk abinda yake takama dashi yau shine Yana cikin wanan tunanin Hudah ta bayyana a gabansa da Kuma wani zancen tana d'auke da cikinsa. Tsoron abinda zai iya biyowa baya yasa ya rufe Ido ya koreta duk da Yana da tabbacin cikinsa ne. Ashe abinda ya shuka zai girba,Ashe da gaske ne idan kayi Zina da matar wani sai anyi da taka idan kayi da Yar wani sai anyi da taka idan baka da Yar sai anyi da jininka,yau gashi anyi Zina da matarsa matarsa ma Yar uwar sa da ta kasance Yar mallami mai tsoron Allah da kunya, Yana ganin ya auri kanwarsa mai tsananin tsoron Allah bama zata kusanci zina ba ashe bai isa yayi wa Allah wayo ba amininsa da suke aikata alfasha tare yazo ya neman matar aurensa a lokacin da yake can kurkuku a kulle. Toh idan har cikin jikin Hudah cikinsa ne har ta haife cikin jikin yusrah fa idan cikin ya kasance ba nashi bane na Shuriem ne fa"? Kirjinsa wani irin nauyi yayi masa ya bud'e idonsa a hankali ya zubawa yusrah data jike da gumi da hawaye har lokacin tana nan a tsirararta. Ko a yaushe Shuriem ya fara nemanta?sai a yanzu ya tuna irin kallon da Shuriem ke bin yusra dashi idan yazo gidan,amintakarsu yasa bai tab'a dasa tunanin komai a ransa ba,sai a yanzu ya tuna yanda Shuriem ya ringa Koda kyaun yusrah har Yana rantsuwar yasan zatayi niima shi yanzu ko Ido rufe ne.idan yaga mace mai niima Yana ganewa,yanda ya mayar da gidansa gidan zuwa,idan iya su biyune a palon sai ya san yanda ya Kira yusrah ya hau janta da hira idan ya tashi zuwa ma sai yaci kwalliya har ya ringa tsokanar yusrah da waye yafi kyau a tsakaninsu yusrah kance ita yayanta yafi kyau wani zubin Kuma tace dan dai yayi kwalliya ne yafi yayanta kyau amma yayanta ba a daga baya ba abincin rana dana darensa a gidansa yake,har ya yiwa yusrah Sabon da idan bai zo ba tayi ta tambayarsa kenan ya Shuriem yau bai zo ba,sam bai tab'a zarginsa ba,hankalinsa bai tab'a bashi tunanin Shuriem zai iya neman matarsa ba dan har a ransa gani yake Shuriem ma ya fishi tsoron Allah tunda bai tab'a neman matar aure ba shi kuwa Hudah sai data rinjayeshi ya nemeta, tunda ga lokacin da ya fara muamalla da ita da aurenta yasan ya rasa imaninsa kasan ransa Yana Jin ciwon halin daya jefa kansa a ciki na zinace zinace Wanda idan ya zauna tunani yakan yi nadamar ranar da fara kusantar Hudah,yakan yi nadamar biye mata har ya dandana abinda yazo ya zame masa Masifa da baya iya kwana biyu bai nemi mace ba,da tunanin zai bar aikata Zina daga zarar yayi aure ya Sha alwashin da Kuma ya auri yusrah sai yaji ta Masa yanda yake so amma sharrin zina yasa yaji Yana kwadayin Kara dandana wata Inda da aurensa bai fi sau uku ya nemi mace ba shima Shuriem ne ya rinjayeshi yayi,akaran kansa yayiwa kansa fada akan zai daina sabida cikin daya ga yusrah dashi dan bazai so ya cigaba kazamiyar rayuwar Yana Tara iyali ba gwara ya daina kafin ya fara ajiye 'ya'ya duk wai a lissafinsa yana tsoron Kar ayi da abinda zai haifa ba Kuma iya wanan ba san da yake yiwa yusrah yasa yaji bai Kamata ya ringa cin amanarta ashe ashe baka isa ka shiga gonar da ba taka ba Batare da an Shiga taka ba,duk abinda ka shuka sai ka girba. Ashe haka Alhaji idrees yaji a lokacin da ya gano Yana muamalla da Hudah?sai a yanzu yake tunanin halin da ya jefa Hudah a ciki. Rufe idonsa yayi da tafin hannunsa ya fashe da kuka Kamar mace ji yake Kamar an watsa masa wuta a kirjinsa sabida zafin da yake masa wai abokinsa amininsa da ya dauka Kamar dan uwansa shine yake cin amanarsa ya rungume masa Mata kamar matarsa suka Shiga wanka tare hankalinsu a Kwance ga matarsa a tsirara a tsaye alamar abokinsa ba Inda bai sani ba a jikinta a shashasha yake kallonsa ya Riga da yasan matarsa ciki da waje ya zaiyi yanzu idan ya gano cikin yusrah ma ba cikinsa bane,murnar samun cikinta da yayi ko lokacin da Alhaji Idrees ya bashi miliyan biyar bai yi murna haka ba bai San mai yasa daga auren yusrah yaji bashi da burin da ya wuce shima yaga ya haifi dan cikinsa ba. Kukan da habeeb keyi yasa yusrah ta zub'e a kasa bayan ta dauki towel dinta ta rufe jikinta Cikin kuka ta fara magana tana "Yaya dan Allah dan annabi kayi hakuri ka yafe min wlh sharrin shaidan ne bansan mai ya hau kaina ba na fara biyewa Shuriem Yaya wlh ba Halina bane Kai ma ka sani Kafi kowa sanin halina kasan irin tarbiyyar da abba ya bamu bansan ya akayi na bari shaidan yaci galaba akaina ba innalillahi wa Inna ilaihi rajiun Yaya ban san abinda ya hau kaina ba dan Allah ka yafemin ka rufa min asiri karka sakeni idan Abba yaji mai na aikata kasheni zaiyi" Ta karashe tana fashewa da matsanacin kuka "Tun yaushe kuka fara cin amanata ke da Shuriem ki Gaya min Gaskiya ba amfanin boyemin tunda na riga da nasani"? Hannu yusrah ya fara yarfawa tana kuka Habeeb ya lumshe Idonsa dan kila sun Dade suna cin amanar tasa ba wai yau suka fara ba lura da yanda yusrah ta saki jikinta dashi kenan cikin yusrah ba nashi bane Kamar yanda cikin da yayi wa Hudah ba na Alhaji idrees bane a fili ya fara furta innalillahi wa Inna ilaihi rajiun yusrah ki gaya min tun yaushe kuka fara cin amanata"? "Wata shidda kenan Yaya dan Allah kayi hakuri ka yafe min wlh Shuriem ne ya dage min kana fita zai zo yayi ta bani labarai tun bana iya sakin jiki dashi har sai dana fara sakin jikina dashi wata rana da yazo yace ya tura wani film a wayarsa bari ya nuna min daga nuna min film din a wayarsa ya fara shafani bansan ya akayi ban hana shi ba har sai da shaidan yaci galaba akaina naji nafi samun nutsuwa dashi akanka tunda ga lokacin mu keyi a b'oye wlh ba Halina bane bansan mai ya Shiga kaina ba wlh har na aureka Yaya namiji bai tab'a rike hannuna ba Yaya kai ma kasan ya ka sameni wlh ba Halina bane" Kuka wiwi habeeb ya fara yi kamar mace Yana yi yusrah na rokonsa. Shuriem kuwa hanyar da zai bar gidan kawai yake nema bai tab'a sanin haka kwaratai ke Shiga tashin hankali Mai tsanani idan aka Kama su ba sai yau da wane Ido zai kalli habeeb da ya jawo shi jikinsa tamkar dan uwansa yake mishi komai,mai ya Kai shi Neman ma yusrah bayan duk abinda habeeb ya Masa. Window band'akin ya Masa kadan ballantana ta fita ta window Yana Jin yusrah na bawa habeeb labarin yanda ya fara nemanta idan hankalinsa ya Kara tashi Kara kulle k'ofar yayi dan gani yake habeeb zai iya d'auko wuka yazo ya kashe shi. Habeeb ganin kansa na neman fadowa sabida ciwo yasa ya hakura da kukan da yake ya mik'e ba tare da ya kalli Inda yusrah take ba Yana zuwa bakin kofa yace "ki bude masa kofa ya tafi" Daga haka ya fice daga d'akin ya nufi cikin motarsa ya shige ya kwantar da kujerar ya kwanta ya dafe kansa yana Jin inama mafarki yake yi Jin dadin kwana daya da yan mintina ne ya janyo masa wanan masifar. Yau da bai biyewa Hudah data zo masa har gida ta kawo kanta gareshi ba da kila duk haka bai faru ba,a duk abinan da ya faru ya riga da yasan abinda ya aikata ne yake dawo masa taya bayan abinda yasan shine ya janyowa kansa zai saki yusrah da yasan abinda yayi ne ya shafeta,cin amanar auren da yayine yasa aka ci amanar aurensa cutar da yayiwa Alhaji idrees yasa Shuriem ya cuce shi,yanda yayi wa matar wani ciki haka akayi wa tasa kila iya sakayyar Hudah kenan, Ina sauran matan da yayi Zina dasu da Suma suke da iyaye ya zasu ji a ransu idan suka ga halin da yaran su ke ciki, Mata nawa ya aikata Zina dasu,iya wanan kenan kila shima a gaba ayi Zina da yaran da ya haifa" Innalillahi wa Inna ilaihi rajiun yayi ta nanatawa Yana kuka Yana kallon Shuriem daya fito daga gidan da gudunsa ko rigar bai sa ba sa sai dogon wando bai tab'a Dana sani da nadamar abinda yayi irin yau ba ji yake inama duk abinan daya faru ace mafarki ne inama mafarki yake Hudah tazo masa da batun ya karbi budurcinta shi Kuma ya bata hakurin ta hakura taje ta yiwa iyayenta biyayya yasan idan ya gaya Mata haka ba yanda zaayi ta masa fyade da kila yanzu sai da ya auri yusrah yasan ya mace take da kila yanzu nema Neman nan da yayi yusrah kawai da take halalinsa ya nema addua yake a ransa akan Allah yasa abinda yayi wa Hudah bai zama sanadin kashe mata aure ba idan har ta haihu ta kawo masa yarsa zai karba da hannu biyu tunda itace jininsa na jikin yusrah Kuma na Shuriem ne tunda lissafin cikinta ya bashi daidai da lokacin da ya fara nemanta ko ta haihu zai rik'e abin da ta Haifa ko dan rufin asirinsa da na yusrah idan Hudah ta kawo Masa yarsa yusrah bata isa tace bazata Karbeshi ba. Haka ya zauna a cikin motar har wajen goma na dare tuna baiyi sallah laasar Magriba Isha yasa ya fito daga Motar ya nufi bq din gidan dake d'auke da daki daya da band'aki ba komai a d'akin Alwala yayi a band'akin ya koma cikin motar ya d'auko Sallaya yayi sallah bq din yunwar da yake ji yasa ya Ciro wayarsa daga aljihunsa ya kunna dan tunda Yan sandan suka bashi wayar bai bi takai ba ballantana ya kunna Yana kunnawa ya Kira yaronsa sageer akan ya kawo masa abinci yaci dan yasan bai Isa ya kwana bai ci abinci ba jiri kawai ke dibansa. Cikin minti ashirin sagir ya kawo Masa abinci ya fita ya karba ya koma bq din yaci abincin. Sanin bacci bazai Tab'a daukarsa ba yasa ya d'aura alwala dan ya rayya daren rabon da yayi tunanin yin sallah dare tun kafin ya jefa kansa a masifa da mutum ne shi mai ibada amma daga fara zina sallah farilla ma nauyi take masa. Haka kawai yaji yana Jin kunyar Mahallicinsa bayan duk abinda yayi tuna Allah gafurur Raheem ne yasa ya zage ya rayya daren Yana rokon Allah yafiyarsa a gareshi. Tunda ga lokacin habeeb ya dage da neman yafiyar Allah karamin katifa ya siya yake kwana a bq dan so yake ya kauracewa yusrah har sai ta haihu amma duk wani Abu daya san zata bukata Yana aika mata ko ganinta baya so yayi. Da sassafe yake barin gida ya tafi shagonsa yayi zamansa damuwar da ya sa a Ransa yasa yayi wani irin Rama Shuriem dake damunsa da waya da texes yayi blocking dinsa. Yusrah kuwa ko bude message dinta ba yayi yake gogewa Itama tabi ta rame dan sam bata san ma a gidan yake kwana ba wanan kenan Hudah Gwaggwo larai na iya k'ok'arin ta wajen kula dani da rahama da tana girma kamaninta da Mahaifinta na Kara fitowa. A ranar da Aunty Salma ta kirani akan aunty bby tace mata Alhaji idrees yace aje a kwaso kayana nayi kuka a ranar kamar Raina zai fita,Koda suka kwaso kayana da na rahma da ya siya gidan gwaggwo larai aka kawo Mana kayan. Kayan da aka kwaso ya Kara tabbatar min da Alhaji Idrees ya rabu dani Duk da abinda na masa hakan bai saka ya kwace duk abinda ya bani ba hatta motar daya siya min sai da yasa aka kawo min dan iya kayan sawa na da su Aunty Salma suka debbo suna kawowa babban yaron Alhaji idrees ya biyosu da motar da komai nawa hatta furnitures da ba mu Muka siya ba sai da yace aka mana. Yawan kayan yasa aka kai gidan mu Abba na ganin motar ya kwace mukullin motar Yana ban isa na karbi motar ba ya kwace tunda har naci amanar Alhaji Idris hatta furnitures din sawa yayi aka kwashe iya kayana dana rahama da aka kai gidan gwaggwo larai kawai ne a wajena Duk naji labarine a bakin su Aunty Salma da suke ta masifar Abba bai dace ya kwace motar ba. Ni Kam duk ba wanan ne a gabana ba rabuwana da Alhaji Idrees ne yake damuna kayana da ya sa aka debbo da har na Yar da ba tasa ba yasa na Kara Jin nauyin cin amanar da na Masa. Labarin da naji akan ya bar Nigeria shida iyalinsa ya Kara daga min hankali hakane yasa na fara Kiran lambarsa da yake amfani dashi a waje Banida burin daya wuce na nemi yafiyarsa ko zan samu kwanciyar hankali sai dai Yana shiga zanji ya Danna min busy a karshe ma sai layin ya daina Shiga nayi kuka Kamar raina zai fita. A yanzu ba abinda yake damuna sama da Kaunar Alhaji idrees da Allah ya jarrabceni dashi,gashi banida hoton sa ballantana na ringa gani Ina Jin dadi. Aunty Salma da aunty Aisha sunso Kara neman habeeb na rokesu akan su rabu dashi zan rik'e rahama na raineta na riga da na karbi kaddarata da hannu biyu a rayuwa ba Wanda na tsana sama da habeeb ba Kuma nasan a neme shi yayi tunanin wani Abu nayi alkawarin zamewa rahama uwa da uba tunda a lokacin da na nemi habeeb din ce min yayi ba cikinsa bane idan kuwa Yar halak ce ni bazan neme shi ba. Kafewar da nayi yasa suka hakura suka kyalleni. Rayuwa ta ringa tafiya Mana a haka har rahama ta cika shekara daya na yayeta,na fara tunanin neman abinyi da zan dogara da kaina ko dan rahama da Bata da uba sai ni. Koyarwa na nema a unguwar a wani karamin private school ba dan albashinsu ya isheni na daukewa kaina nauyi ba sai dan kawai ya ringa ragemin kadaici Har tsawon wanan lokacin nakan kira lambar Alhaji idrees baya dauka Hakane yasa na fara Masa magana ta watsapp da na duba naga Yana Hawa lokaci zuwa lokaci Da wanan damar na fara neman yafiyarsa sai dai zai karanta bazai min reply ba ban hakura ba na cigaba da Masa magana a watsapp duk da baya kulani nasan watarana zai kulani. Shawarar da gwaggwo larai ta bani akan naje gida na Kara neman yafiyar Abba ko Allah zai saka ya sauko yasa na shirya na bar rahama a gida na nufi gidanmu Sai dai Ina zuwa gida Abba ya rufe Ido ya hau korata akan baya so ya Kara ganin k'afata a gidansa duk ranar da na Kara zuwa sai ya tsine min dana ishe shi da kuka da magiya ya tashi a fusace ya biyoni inda na fita da gudu mukayi kicibis da aunty Salma tana kuka Bamu tab'a ganinta a irin wanan halin ba hakane yasa Abba ya daka mata tsawa akan mai ke faruwa budar bakinta sai cewa tayi mijinta ya saketa saki uku bata Masa komai ba Kamar hadin baki Abba bai gama dawowa daga suman tsayen da ya tafi ba sai ga Aunty Aisha itama janye da akwatinta akan ta hakura da Zama da mijinta ta gaji da wulakanci da yake mata Abba kasa tsayuwa yayi sai daya zub'e a kasa yana sallati..... 9/30/21, 4:26 PM - Buhainat: Regret💔 Page 41 Mami sallati ta saka tana "Mai ka Shirin faruwa damu ne Salma mai kika Masa ya sake ki? Salma Palo ta wuce bama ta tsaya basu amsa ba sabida bakin cikin rashin mutunci da Alhaji Ismail ya mata Tashin hankalin da Abba ya Shiga yasa bai bi ta kaina ba yabi bayan Aunty Salma da Mami ke ta tambayarta me tayi wa mijinta aunty Aisha ma a tsakiyar palon ta ajiye akwatin tayi zaman dirshan a kasa kana ganin ta zaka san itama taci kuka Ban shiga palon ba na tsaya daga bakin kofa Abba ya samu waje ya zauna Yana "Tambayar ki nake mai Kika yiwa mijinki ya sake ki har saki uku"? Aunty Salma tsagaita kukan da takeyi tayi tana "Wlh Abba ba abinda na masa tunda Alhaji idrees ya saki Hudah yake Jin haushina Ina masa Abu sai ya hau yimin gori,zagi da cin mutunci ba wanda baya mun karshe ma da ya tashi ya kwaso yayansa ya kawosu cikin gidan wai gwara dai yayansa su zauna a gidana suna sa masa Ido a kaina Kar sai ya tafi wajen uwar gidansa na ringa kawo masa maza ko Ina zuwa wajensu yanda nake da san kudin nan zan iya yin komai,Abba wlh har Anwar ya d'auke ya kaiwa matarsa wai bai yarda da irin tarbiyyar da zan bashi ba,wlh Abba ba karamin hakuri nake yi Ina Kai zuciyata nesa ba,yau rashin mutuncin da zai min daban na gobe ma daban hatta yayansa yimin suke yi ban isa nayi magana ba yau da safe akan abincin karyawa yarsa ta min rashin kunya shine na mareta,da yake ba awajena yake ba Yana dawowa ta gaya mishi na daketa shine ya rufeni da fad'a ya hau zagina Yana min gorin abinda Hudah tayi, bai tsaya iya nan ba ya fara had'awa da iyayena anan na zuciyo na rama shine yace na tattara kayana na tafi ya sakeni saki uku,Kuma Anwar din ma bazai yarda ya bani shi ba sabida Kar a gurb'ata masa tarbiyya a koya masa san kudi tun yana yaro" (Anwar shine dan da Salma ta haifawa Alhaji idrees) Hawaye ne ya zubo min da naji maganar da Aunty Salma tayi ashe abinda na aikata ba iya kaina zai tsaya ba har da Yan uwana da basu ji ba basu gani na riga da na Mana tab'on da bazaa manta ba Abba sai daya kwashi mintina baiyi magana ba idansa ya kad'a yayi jajur kafin ya waiga wajen Aunty Aisha Yana "Ke Kuma fa"? "Bai sakeni ba gajiya nayi na taho Abba wlh ba kaga wulakanci da Mubarak yake min ba har ta kai Abba Mubarak na min horon yunwa sai ya ga dama yake zuwa gidana ban isa nayi magana ba sai ya hau zagin uwata da ubana bai d'aukeni a bakin komai ba Abu kad'an sai yace dama ba dan Allah na aureshi ba dan kudinsa na aureshi uwar gidansa ce take zaune dashi tsakani da Allah shi yasan yanzu Yana talaucewa ubana zai zo ya d'aukeni sabida san kudinsa idan naga bazan iya ba na tattara na koma gaban tsoho na Abba har sharrin sata yamin yau dinan wai ya shigo da kudi na sace shine da abin ya isheni na taho gida wlh na gaji da wulakancinsa Abba" Aisha ta karashe tana fashewa da Kuka "Innalillahi wa Inna ilaihi rajiun Innalillahi wa Inna ilaihi rajiun" Kawai mami ke nanatawa Abba Kuma ya kurawa waje daya Ido bai ce komai ba kukan aunty Aisha Dana aunty Salma ne kawai ke tashi a palon ko ni da nake daga wajen palon kukan nakeyi,duk gani nake ni na jawowa Yan uwana tozarci a wajen mazajensu tunda kafin n aikata Abunda nayi basa fuskantar haka daga wajensu. "Aisha ki rufa mana asiri ki koma ki barmu muji da tashin hankalin dake gabanmu tunda ke ba sakinki yayi ba da wane ido zamu kalli mutane ace duk yaran namu Mata an sake su suna zaune a gabanmu" "Mami wlh na gaji da wulakancin da yake min gwara ya sakeni hanya yake nema kawai da zai rabu dani sai yayi kwana uku bai zo gidana ba Ina matarsa ya ringa auna min zagi yana zagin iyayena akan me" Mami na k'ok'arin Magana Abba ya dakatar da ita yana "ki rabu da ita karki matsa mata ta koma daga bayaninta zaki san mijinta gajiya yayi da ita Hudah ta cucemu ta shafa mana bakin fenti idan baayi wasa ba kafin su samu mai sake aurensu zaa Dade" Wani irin kallo ya watsa min ransa a bala'in b'ace ya mik'e ya shige d'akinsa ya rufo k'ofarsa. Da shigarsa d'akin ya kwanta Yana tunanin maganganun yayan nasa,dagaske ne sirikan nasa sun san Yana da San kudi haka da har zasu ringa yiwa yayansa gorin san kudin da yake dashi,da ace yasan Hudah zata jawo masa irin wanan abin kunyar da bai soma raba ta da habeeb ba ko kasuwa yaje yakan ji abokanan kasuwancinsa na labarin yarinya da ta bi wani da aurenta har ta haihu,suna magana ne da Sunan labari suke amma yasan da shi suke,har yanda ya zubar da mutuncinsa yake nuna san kudinsa suke labarin har yanda yayiwa Hudah fin k'arfi ya rabata da masoyinta ya aura mata Alhaji idrees suke yawan labarin amma bai tab'a nuna musu yasan dashi suke ba duk da yasan shakka babu dashi suke,ashe kudi kansa baya siyan mutunci da daraja,duk da korar da yayi wa Hudah sabida kar mutuncinsa ya zub'e duk a banza Yan unguwar duk sun san mai Hudah ta aikata,Yana fama da Wanan damuwar gashi an koro yayyenta Suma duk a sanadin san kudinsu da Kuma abinda kanwarsu ta aikata matsawa kansa da tunani da yayi ya haddasa Masa ciwon kai da zazzabi sallah ma a daki yayi. HUDAH Abba na Shiga d'aki na rarrafa na Shiga cikin palon cikin kuka na fara magana Ina "Aunty Salma kuyi hakuri ku yafe min nasan duk wanan abun dake faruwa daku ni na jawo muku na shafa muku bakin fenti har abin ya shafi rayuwar aurenku dan Allah ku yafe min nayi dana sanin abinda nayi" Murmushi dayafi kuka ciwo aunty Salma tayi tana "Karki damu Hudah muma da namu laifin a duk abinan da ya faru,da ace bamu dage muma sai kin auri Alhaji Idris da kila duk haka bai faru ba,da ace bamu nunawa mazajenmu san kudinmu ba da kila munyi mutunci a idonsu ba iya abinda kikayi yasa suke mana haka ba har kwadayin abin duniya da muke dashi ya jawo mana, mun dauki duk abinda ya faru a matsayin kaddararmu duk da da san zuciyarmu Allah yasa rabuwar ta zamo alheri a garemu" Aunty Aisha kuwa bata ce komai ba,Mami ta cigaba da bata bakin ta koma gidanta ta rufa musu asiri Kar abin ya musu yawa Aunty Aisha takurar da Mami ta mata da magiya yasa ta bar Mata palon tana rantsuwar bazata koma gidanta ba. Mami kuka ta ringayi tana ta Shiga uku wanan wane irin kaddara ne yayan ta uku gabadaya sun dawo gabanta Nima kukana naci na koshi dan gani nake duk abinan da ya faru laifina da ace na hakura na yiwa iyayena biyayya da kila duk haka bai faru ba,jahilin soyayya daya rufemin Ido duk ya jawo min wanan masifar dana tsinci kaina a ciki har ya shafi Yan uwana. Naso Abba ya fito na Kara neman yafiyarsa ganin yak'i fitowa yasa nayiwa su Mami Sallama akan zan sake dawowa na bawa Abba hakuri. A ranar ban iya bacci ba sabida tunanin daya cunkushe min kai, na rasa mai ke min dadi ji nake inama zan iya maida hannun agogo baya da ko a hanya naga habeeb sai na diba da gudu,duk da nasan rabin ma abinda ya faru laifina ne ba nashi ba,gashi Alhaji idrees yak'i saurarata ballantana na nemi yafiyarsa ko zan samu nutsuwa tunanin sa da nayi yasa na Shiga call log nayi dailing lambarsa na wajen Yana ta ringing bai dauka ba Kamar yanda na riga da nasan bazai dauka ba,nakan yi mamakin yanda ya iya zuciya haka lura da irin Kaunar da yake min na dauka idan an kwana biyu zai saurareni ya yafe min abinda na masa,ba wai dan ya maidani bana kawo ma tunanin ya maidani gidansa sabida abinda na aikata Yan uwansa da yayansa duk sun riga da sun sani,nayi mugun nadamar da bani na fara tunkararsa na gaya.masa abinda na aikata ba,sai gashi yarsa aka turawa abinda nayi,Zan iya yafe komai banda abinda Sammy tamin,da yaudarar da habeeb yamin Watsap na shiga dan na Kara neman yafiyar Alhaji idrees kamar yanda na Saba duk da ba reply yake min ba amma Yana bud'ewa ya karanta Ganinsa a online yasa na masa Sallama na fara rubuta kalmomi masu ratsa zuciya da ban hakuri,da irin tarin nadamar Abubuwan da na aikata masa Ina turawa naga alamar ya bud'e ya karanta sanin bazai Tab'a min reply ba yasa na cigaba da zuba Masa kalmomi Ina Gama tura masa na fara k'ok'arin rufe WhatsApp din dan nasan bazai Tab'a kulani ba amma nasan ya karanta a haka Watarana idan ya hucce zai min magana Shigowar sakonsa yasa na koma da sauri na bud'e "Na soki na kaunaceki na bauta miki karshen sakayyar da zaki min shine kici amanata Taya zan iya yafe miki abinda Kika min Hudah kinci mutuncina kin zageni ba abinda baki min ba na jure sabida irin Kaunar da nake miki, Hudah sakkyar da zakimin shine da Aurena akanki kike cin amanata har da guzurin cikin da na masifar kwallafa Raina akai Hudah ki rabu dani ki daina takura min da surutai,sai da Kika San kin cuceni kin hainceni zaki fara nuna min kina Sona Mai na Miki Dana cancanci haka daga wajenki Hudah kin fita a raina duk san da nake miki na hakura dake yayana duk sun san abinda Kika aikata dangina ma sun san mai kika aikata,idan ta nine na yafe Miki abinda Kika min kije kiyita neman yafiyar Allah yanzu maganar da nake miki aurena karshen watan nan insha Allahu Yar uwata ce ta nema min auren duk sabida abinda kikayi gani take idan na sake auren shine zan Samu kwanciyar hankali" Daga haka ya turomin katin daurin auren Jikina ne ya d'auki rawa idona ya ciko da hawaye kuka nake wiwi da naga sunansa baro baro A jikin katin wacce zai aura Kuma sunanta Zainab musa" Kuka nake wiwi kamar wacce wani nata ya mutu Zuciyata na min wani irin suya sabida kishin daya turnike ni shikenan nayi Wasa da damar da Allah ya bani shekara guda kawai da rabuwar mu da Alhaji Idrees gashi ya samo wata zai aura kila budurwa ce ko Kuma bazawara kila ya Aureta ya gwada mata irin Kaunar daya gwada min Hannuna dake balain rawa yasa na kasa typing Shigowar Sako da lambar Sammy da na manta ban goge ba yasa na bud'e sakon da ta turomin Ina Jin zuciyata na min zafi da mugun tsanarta bana Jin Zan tsani Abu kamar yanda na tsani Sammy "Hudah dan Allah dan annabi kiyi hakuri ki yafemin abinda na miki wlh nayi dana sanin abinda na aikata Miki,Wanda nayi duk abin danshi bakiga wulakanci da yamin ba naci amanar ki na zalinceki na Zama silar kashe miki aure duk a san zuciya irin nawa da tunanin idan nayi haka zai iya aurena sai gashi na tashi a tutar babu bai aureni ba sai ma mugun tsanar da yamin,kema da kike d'aukeni tamkar Yar uwarki na rasa ki na ci amanar kawancen mu kwatsam Ina zaune naji labarin zai yi aure a karshen watan nan Kuma wai.yar uwarki zai aura Hudah nayi kuka nayi nadamar abinda na aikata na rasa Ina zan saka kaina naji dadi dan Allah ki yafemin Hudah ko zanji dadi a raina" Kalmar Yar uwata da tace yasa na fito hankalina a bala'in tashe na sake bude lambar Alhaji idrees nayi zooming katin na Kara duba sunan wacce Alhaji idrees zai aura Zainab musa Gabana wani irin Yankewa yayi ya Fadi jikina ya fara karkawa a Yan uwana wacce Zainab Musa,Zainab Musa Yar Aunty khadija kenan yayar mami? Wani irin jiri naji Yana d'ibana wayar ya sub'uce daga hannuna jiki na rawa na Kara d'aukar wayata na fara Kiran Mami a waya... 9/30/21, 4:26 PM - Buhainat: Chance💔 42 Tashin hankali bai sa ma nasan dare yayi sosai ba nake Kiran mami dan wajen Sha biyun da rabi na dare ne ganin tak'i dagawa yasa na Kira wayar aunty Salma dan kila a silent ta saka wayar Bugu daya aunty Salma ta dauki wayar dan idonsu biyu basu yi bacci ba suna ta bawa Juna labarin rashin mutunci da mazajen su suka musu Tana dauka nace "Aunty Salma dama Zainab aure zatayi"? "Wacce Zainab ce zatayi Aure"? "Yar aunty Khadija mana" "Waye yace aure za tayi kema kinsan idan zata Yi aure ba yanda za'ayi ba muji labari ba mai ya faru kike tambaya"? "Aunty Salma yanzu Alhaji idrees ya turomin katin aurensa Kuma Zainab itace wacce zai aura" Na karashe cikin rawar murya Ina danne kukan dake San kwacemin "Bangane ba zainab din ce zata auri Alhaji idrees ta yaya ma zatayi Aure bamuji labari ba,ta yaya ma Aunty khadija zata yarda ma Zainab ta auri Alhaji idrees bayan tasan yanda kike da Zainab ai ana barin halak dan kunya a Ina kikaji wanan labarin ke"?ai zainab Kamar tana da Wanda zata aura" "Aunty wlh da gaske nake zainab Alhaji idrees zai aura Zainab cousin dita" Sallatin da aunty Salma keyi yasa aunty Aisha ta fusge wayar daga hannunta ta hau tambayata mai ke faruwa ni kuwa na kwashe komai na gaya Mata da maganar da Sammy tamun Sallati aunty Aisha ta hau yi tana na turo mata katin ta watsapp ta gani Kashe wayar nayi na tura Mata katin daurin Auren Na hau Kiran Zainab a waya Yana ta ringing bata dauka ba so nake naji daga bakinta Taya Zainab zata auri Alhaji idrees tana Yar uwata, rashin daga wayata da batayi ba ya Kara daga min hankali Ina tunanin kila dagaske ne tunda gashi ta kasa daga wayata. Da zaa auna jinina nasan da sai anga yayi mumunan hawa duk da kasa kasa nake kuka sai da gwaggwo larai ta tashi daga baccin tana tambayata kukan me nake da tsakar Daren nan karya na mata da ciwon Kai nake ta hau yimin fadan dan kawai Ina ciwon Kai zan ringa kuka na tashi na dauko magani nasha bata san iskanci Kamar na gaya mata abinda ke faruwa na share kawai dan so nake na tabbatar da maganar addua nake Allah yasa ba dagaske bane Ban runtsa ba ko kad'an akan idona aka Kira sallah asuba,Ina iddar da sallah na dauki wayata na cigaba da Kiran Zainab a waya Sai da na mata misscal uku ta dauki wayata "Zainab dagaske ne ke zaki auri Alhaji idrees"? Shiru Zainab tayi bata iya bawa Hudah amsa ba hawaye ya hau zubo mata har a yanzu da take zaune ta kasa yarda wai zaa daura aurenta da Alhaji Idrees da Mahaifiyarta ta dage sai ta aureshi tunda har yayar Alhaji idrees hajiya Shafa ta nemawa Alhaji idrees aurenta Faisal da take mugun so da Kauna mahaifinta ya bata dama akan tace mishi ya turo manyansa tana gaya Masa yace bai shirya aure ba yanzu sai ya gama masters d'insa tayi hakuri ta jira shi Tana fadawa mahaifinta yace bada shi zaayi wanan haukan ba Faisal dama yaudararta yake dan haka bashida zabin daya wuce ya bar su hajiya shafa su kawo kudin aurenta Mahaifiyarta kuwa ta Kara dagewa suka kawo kudinta tayi kuka kamar ranta zai fita har nadama zuwa bikin kawarta ta ringayi da a ranar kaddara ya had'ata da Hajiya Shafa da kawa ce ga mahaifiyar kawarsu nabeela tana ganinta taji Zainab din ta kwanta mata a rai yanayin kunyarta da rawar kai da bata dashi yasa taji tayiwa Alhaji idrees shaawarta bata da burin daya wuce ta samawa Alhaji idrees tsalleliyar budurwa ko dan ya hucce takaicin abinda Hudah ta masa da ta balain tsanarta. A wajen amaryar ta karbi kwatancen gidansu Zainab bayan biki taje har gidansu Zainab din Inda ga mamakinta taga ashe ma Yar uwarsu Hudah ce dan ta gane Aunty khadija kamar ta hakura da fad'a mata abinda ke tafe da ita,Amma yanda taga aunty Khadija na nan nan da ita har tana Kara basu hakurin abinda Hudah ta musu yasa ta fada Mata abinda ke tafe da ita dan ko zuwan da tayi ta Kara gamsuwa da yanayin tarbiyya yaran aunty khadija tana da tabbacin bazasu yi irin Halin Hudah ba Aunty Khadija kamar ta taka rawa dan murna Inda ta hau cewa hajiya shafa babu wani matsala ai duk dayane kar ta wani damu da Alhaji Idrees ya samo wata bare ai gwara Zainab din bata duba yanda Zainab da Hudah suke sabida san kudi irin nata anan hajiya shafa ta Mata godiya ta zub'e Mata kudi ta tafi. Aunty Khadija kuwa jiki na rawa taje ta samu Zainab har daki ta gaya mata aurenta da Hajiya ke nemawa Alhaji idrees kamar wacce aka watsawa ruwan zafi haka Zainab ta mik'e tana "Wane Alhaji idrees din mama?mijin Hudah kike nufi"? "Eee shi haramune kika wani Mike a zabure Kamar kinji abin tsoro" "Mama Taya Zan auri Alhaji idrees mijin Hudah Yar uwata,Taya ma zai yiwu kina yayar mahaifiyar Hudah na auri mijin Hudah ko kin manta dangantakar dake tsakaninku mama saki daya yayi wa Hudah Taya Zan aureshi Ina da Wanda nake so na aura mama" "Nuna min ban Isa dake ba zainab kamar yanda Hudah ta nuna Iyayenta Basu Isa da ita ba,waye baya san arziki tunda har a musulunce bai haramta ba banga dalilin da zakice bazaki aureshi ba Hudah ta riga da ta barar da damarta ke yanzu da Allah ya baki damar sai kiyi amfani dashi dan haka ki zama cikin shiri Alhaji idrees shine Wanda Zaki aura insha Allahu idan Kuma ban isa dake ba sai nagani" Ta tashi ta fice daga d'akin Zainab kuka ta fara wiwi dan tasan tana da biyayya amma akan auren Alhaji idrees zata iya bijirewa Taya zata auri mijin Hudah Yar uwarta Mahaifinta na dawowa ta tare shi da maganar da kanta Inda shi Kuma yace bazai mata auren dole ba tayiwa Saurayinta magana akan ya turo indai ya turo shikenan,sai dai tana yiwa Faisal magana yace ba yanzu zai yi aure ba sai ya hada Masters dinsa idan zata iya jiransa Kuma shikenan. Taci kuka kamar ranta zai fita dan akan idonta duk rayuwar data tsara da masoyinta Faisal ya ruguje da Mahaifin ta ya mata magana akan Dole ta gaya masa yanda sukayi da Faisal Inda shi Kuma yace bashida zabin daya wuce ya karbi kudin auren ta da zaa kawo. Cikin wata guda sai gashi an kawo kudin aurenta da Alhaji Idrees har da lefe da Hajiya Shafa ce duk ta dauki nauyin komai yanda Alhaji idrees zai kashe kudi haka itama ta kashe kudin Zainab kuwa har a asibiti aka kwantar da ita dan gani take wanan cin amana ne bata ma tab'a kawowa kanta auren Alhaji Idris ba, Mahaifiyarta kuwa bata gayawa kowa ba sai aunty bby data gayawa da itama ta girgiza da Maganar auren Alhaji Idris da Zainab Inda ta nunawa aunty khadija abinda tayi bai dace ba Bai Kamata ta yarda lura da dangantakar dake tsakaninsu da Mami har fada sai da sukayi aka rabu baram baram aunty bby ta tsuke bakinta bata fadawa kowa ba itama dan tasan koman Daren dadewa su Mami zasu ji labari Alhaji idrees shi kansa bai San wacce zai aura ba auren ma ya fice masa arai dan dai yayarsa ta dage masa ne kawai ba Kuma yasan ya watsa mata kasa a ido hakane yasa da ta gaya Masa ta samo Masa wacce zata aura yace ya bata wuka da nama ya bar Mata komai idan ana sauran sati daya bikin zai dawo kasar a cikin gidajensa aka zabi guda aka Kara gyara masa,ko kad'an baya wani dokin auren da zaiyi duk da abinda Hudah ta masa ya kasa cire santa a Zuciyarsa. Hudah "Ya kikayi shiru Zainab dagaske ne kenan Alhaji idrees Zaki aura Ina Yar uwarki Zainab innalillahi wa Inna ilaihi rajiun zainab yanzu mijina zaki aura da raina ba mutuwa nayi ba haba Zainab ana barin halak dan kunya ko Alhaji idrees din ne yace.yana sanki bai dace ki saurareshi ba ko dan dangantakar dake tsakaninmu" Zainab kukan da take dannewa ne ya kwace Mata dan duk bayanin da zatayi wa Hudah ba ganewa zatayi ba hakane yasa ta kashe wayar dan bata San mai zata cewa Hudah ba har ga Allah da tana da iko da ta fasa auren nan da yau Alhaji idrees bai tab'a auren Hudah ba da zata iya karbar aurensa da hannu biyu cin amanar da Mahaifiyarta take San yiwa su Hudah yafi tsaya Mata a rai Kashe wayar da tayi yasa na fashe da kuka na hau Kiran Alhaji idrees a waya sai dai wayarsa taki Shiga watsapp ma da na duba baya Kai Gwaggwo larai matsamin tayi da tambayar kukan me nake tun jiya ita tasan karya nake ba ciwon kai ne ya sakani kukan nan ba anan na kwashe komai na gaya Mata inda ta hau sallati tana "ita yanzu khadija sai ta dauki yarta ta bawa Alhaji idrees ya aura bayan tasan yanda kike da Zainab din karbi wayata ki lalubo min lambarta Lambar aunty Khadija na Mata dailing na saka a handsfree dan naji mai zata ce tana dagawa ta hau gaida gwaggwo larai gwaggwo larai kuwa tace "Mai nake ji haka Wai Zainab zata auri mijin Hudah dagaske ne" "Dagaske ne gwaggwo nan da kwana goma insha Allahu zaa daura auren Zainab da Alhaji Idrees gwaggo Naga dai ba haramun bane Zainab ta auri Alhaji idrees ba zaman kishi zasuyi da Hudah ba ya riga da ya rabu da Hudah dan kuma yace Yana San Zainab sai aki bashi dan kawai ya tab'a auren Hudah gwaggo" "Innalillahi wa Inna ilaihi rajiun ana barin halak dan kunya khadija wanan ai cin amana ne taya zaki dau yarki ki bawa mijin Hudah saki dayane a tsakaninsu idan yanzu da rabon ya maida Hudah d'akinta fa" "Sai su zauna gwaggo ai bai haramta ba balle nasan Abu mawuyaci ne ya maida ta bayan abin kunyar da ta aikata ko yace zai maidata idan tana da kunya ai bazata yarda ta koma ba dan ta riga ta zubar da mutuncinta a gaban danginsa a watse suke kallonta" "Khadija kizo Ina san ganinki yanzu" "Inada niyyar zuwa Dama dan na kawo Miki Kati gwaggo sai nazo" Daga haka ta kashe wayar Tana zabga sallati Ni kuwa kukan zuci kawai na koma yi ji nake inama a tasheni ace mafarki nake yi Wayar Aunty bby gwaggo ta Kira akan tazo tana nemanta Aunty bby ta riga da tasan Kiran da gwaggwo ke musu dan su Salma sun kirata sun tambaye ta ko tasan Zainab zata auri Alhaji idrees nuna musu tayi bata San komai ba. Mami kuwa Kiran Aunty khadija ta ringa yi a waya amma taki dagawa hakane yasa suka yanke zuwa gidan dan su tambayeta Kiran da gwaggwo larai ta musu akan su zo gidanta a hadu gabadaya yasa suka nufi gidan gwaggwo larai da isarsu Suka hau maida magana Mami na Shan alwashin rashin mutunci da zatayi wa Aunty khadija A haka aunty bby itama tazo sai da suka share awa a zaune kafin aunty Khadija ta iso itama. A takaice fada sosai Mami da aunty Khadija sukayi har dambe Suka nemi suyi dak'yar gwaggwo larai ta tsawatar musu duk yanda taso ta sulhuntasu Abun yaci tura dan a karshe zuciya Aunty khadija tayi ta bar gidan Dak'yar dak'yar su aunty bby suka bawa Mami baki akan tayi hakuri ta bar aunty Khadija sun san zatayi nadamar abinda ta aikata Ahaka suka bar gidan gwaggwo larai bayan sun bawa Hudah baki itama Bana Jin akwai tashin hankali daya wuce abinda na aikata a baya hakane yasa na rarrashi zuciyata dake cike fal da kishin auren Zainab da Alhaji Idrees zaiyi na dai bar masa Sako a watsapp na Allah ya Sanya alheri da Kuma sanin Yar uwata da zai aura Kullum sai na duba naga ko ya gani ana sauran Kwana uku daurin Auren na gwada layinsa na Nigeria naji ya Shiga katsewa nayi dan nasan sabida daurin Auren shi da Zainab ya duro Nigeria A ranar da zaa daura auren har zazzabi nayi agogo na kalla hawaye suka zubomin dan nasan Zainab yanzu ta zama mallakin Alhaji idrees Alhaji Idrees ya min nisa nayi Wasa da damar da Allah ya bani. Alhaji idrees Bai san wacce hajiya shafa ta samo masa ba sai a ranar daurin auren kafin su tafi wajen daurin Auren hajiya shafa ke sanar mishi Yar uwar Hudah ta samo mishi ta Kara da nuna masa hoton Zainab taya zai auri cousin din Hudah,alhalin Yana da niyyar maidata idan an kwana biyu Bai iya boye Mata abinda ke zuciyarsa ba ya nuna mata rashin Jin dadinsa ya Kara da badan Kar suyi karanta ba da ya hakura da auren Zainab din dan agaba baa san mai Allah zaiyi ba zai iya mayar da Hudah tunda har yanzu Yana kaunarta Hajiya Shafa masifa ta hau yi Tana da ya mayar da Hudah gwara ya koma ga Allah bai sake wani auren ba bayan duk abinda Hudah ta masa har yayi tunanin maidata Karara ta ringa nuna kiyayyar ta ga Hudah ta Kuma ringa yaba halayen Zainab da hankalinta Alhaji idrees shi kansa yasan Zainab din nada hali amma bai so itace wacce zai aura ba ko dan dangantakar dake tsakaninta da Hudah Mutanen dake jiransa a waje dan su tafi daurin Auren yasa ya shirya ya fita Suka nufi wajen daurin Auren aka daura auren shi da Zainab da yake ganin kamar a mafarki take irin ranar da aka daura auren shi da Hudah ya Fado masa baisan mai yasa wanan bai ji wani farinciki da doki kamar na Hudah ba Haka kawai tunanin ya Hudah zata ji idan taji labarin ya auri Zainab yasan.zata ji ba dadi Sai a lokacin ya d'auko wayarsa ya Shiga watsapp dinsa ya ga sakon da ta ajiye Masa na fatan alheri da Zainab yar uwarta ce. Haka kawai yaji tausayin Hudah ya rufeshi da tun farko yasan Zainab ce wacce hajiya shafa ta samo.masa da bai soma yarda da auren ba reply ya Mata da "bansan zainab ce wacce zan aura ba sai yau" Daga haka.ya kashe wayar ya shige motarsa driver ya maida shi gida Karfe biyar na yamma aka kai zainab tankamemen gidanta zainba taci kuka kamar idonta ya tsiyaye ta kasa yarda wai Alhaji idrees mijin Hudah shine mijinta a yanzu lailai rayuwa kana naka Allah na nashi na Allah shine daidai addua kawai take Allah ya bata.ikon yin biyayan aure Bata saka Alhaji idrees a idonta ba sai da ta kwana uku Haka kawai take jin nauyinsa da kunyarsa shima Alhaji Idris hakane a wajensa sai da suka Samu sati suna Yar Jin kunya kafin Alhaji idrees ya fara dan sakin jikinsa da ita hankali da biyayyar Zainab ya fara Jan hankalinsa wajenta a ranar da tayi kwana goma a gidan ya karbi budurcinta. A yanda ya sameta yasa ta samu wani irin matsayi a zuciyarsa ya fara jawota jikinsa tun Zainab din na dari dari har ta saki jikinta dashi itama ta watsar da komai ta rungumi kaddararta duk da har lokacin bata Jin digon San Alhaji idrees a zuciyarta wata biyu da aurensu ta fara kananan rashin lafiya ana gwadata aka gano ciki ne da ita Alhaji idrees kamar ya taka rawa dan.murna wanan kenan Habeeb.... Nagode sosai Yan uwa jikina da sauki Ina daga kwancen nayi typing dinan dan kar rashin lafiya na tafiya ne nazo na tafi da hakkinku akaina ga wayanda suka kirani Suka min text ngd sosai Allah ya bar zumunci 10/2/21, 7:13 AM - Buhainat: Are you guys looking for where to buy ur skincare product @ mg's skincare is the best plug for you🤗 Do you wish to have that flawless skin that's free of all skin prblm Do you wnt to achieve that milky skin that turn heads wherever you go😉 Try mg's product nd I assure you you'll never use any other product except mg's product? Mg's will gv you the best out of all With mg's product ur skin is 💯 clear,fresh,smooth nd ur skin will absolutely glow all day💃 We have herbal whitening black soap now nd beauty set available Nd both the soap nd the beauty set is for all skin type everyone can use it🤗 Just gv it a try now nd see wonders? Chat:08062991549 Call:08064532391 Soap price:3k set:11k Follow us on Instagram@glow_with_mgs Facebook:mg's skincare Nd guess wht🦻 Duk Wanda zesiya Kaya daga yau Alhamis 30-9-21 zuwa Nanda 5days that is ranar talata there will be 20% off discount a soap nd the set😍so what are you guys waiting for hurry nd grab urs💃 now is the time to glow🧖‍♀? Pamper ur skin🦵 Shine like a bride 👰 be part of the glow team karkubari abaku lbr Just chat 08062991549 to plc ur orders😘 Do not forget to follow us👆 Like nd comment pls dearies😘 Patronize us🙏 mg's always serve you the best✅❤? Habeeb💔 Page 43 Habeeb ya kasa manta cin amanar da Shuriem da yusrah suka masa rabon da yayi wani bacci mai dadi har ya manta sabida damuwar da ya saka a ransa Bakin yusrah kawai yake gani duk da ya kaurace mata hoton yanda ya gansu na manne a kwakwalwarsa, Yusra ta bashi hakurin tayi magiyan amma ya kasa cire abin a ransa duk da ya riga da yasan abinda ya shuka ya girba. A kwana a tashi har cikin yusrah ya shiga watan haihuwa Yana bq wajen dayan dare yaga ta turo masa text kamar bazai bud'e ba ya bud'e abinda ta rubuto ne yasa ya mik'e da sauri yayi cikin gidan. Ta Riga da ta had'a Kayan haihuwa d'aukar jakar kawai yayi ya rik'e hannunta suka nufi asibiti ko minti ashirin basuyi da zuwa ba nurse ta fito ta sanar dashi akan yusrah ta sauka lafiya ta haifo namiji Haka kawai yaji kirjinsa ya masa nauyi daya tuna jaririn ba nashi bane na Shuriem ne. Yanda nurse din take washe baki alamar ta masa albishir yasa ya saki fuskarsa ya bita a baya. Ba karamin daurewa yayi ba ya karasa wajen da yusrah take da jaririn kallo daya yayi wa jaririn ya d'auke kansa dan ba inda ya baro Shuriem har dan digon gefen hanci. Yusra kuwa kuka kawai take kasa kasa tana neman kwayar idon habeeb Tayi mugun nadamar abinda ta aikata ita kanta tana ganin jaririn tasan Shuriem ne mahaifinsa ba habeeb ba Habeeb rawar da jikinsa keyi yasa ya fito daga d'akin. Ya samu waje ya zauna Yana karanta hasbunallahu wa niimal wakil wani irin zafi yake ji a kirjinsa ganin jaririn ya Kara fama Masa ciwon dake kirjinsa Addu'oi da yakeyi ne ya sama masa nutsuwa. Wajen shidda na safe aka Sallame su Suka taho gida Bai ko kalli yusrah dake rungume da jaririn a kirjinta ba sai kuka take Har Suka iso gida Tarkacen da suka tafi dshi ya dauka ya kai.mata cikin gida Yusrah kuwa tana biye dashi a baya ganin zai fito daga d'akin yasa tayi saurin ajiye jaririn akan gado ta zub'e akan gwiwarta ta rik'e kafar habeeb tana "Dan Allah dan annabi ka yafemin abinda na maka Yaya ka rufamin asiri ba dan Halina ba wlh sharrin shaidan ne karka juya min baya a lokacin da nake bukatarka bana so su Abba su sani Yaya" "Na yafe Miki abinda Kika min amma bazan iya mantawa ba abund kikayi bazan bari kowa yasani ba sai dai idan ke Kika fada da kanki kema ko ban fada ba kinsan Shuriem ne mahaifin jaririn nan zan rik'e shi ne kawai Sabida Kar asirinki ya tonu amma kisani kin riga da kin fice min a rai" Daga haka habeeb ya janye kafarsa ya fita waje. Makocinsa yayi wa magana akan matarsa ta zo ta taimakawa yusrah kafin Yan uwansu suzo dan ya kirasu ya gaya musu haihuwar da yusrah tayi suna hanya Ba Abunda habeeb bai siya na jaririn ba har yusrah Ya riga da ya karbi kaddararsa da hannu biyu sai da aka kwana biyu da haihuwar yayi unblocking Shuriem ya Masa text din yusrah ta haihu ta haifi namiji Kuma dan nasa ne Daga haka ya sake blocking dinsa. Yan uwansu kuwa sai murna suke yusrah ta haihu cikin wayanda suka zo har da Mahaifiyarsa dauriya kawai habeeb yake ya kai zuciyarsa nesa ya saki bakin aljihu akayi komai ranar suna yaro yaci sunan Shuriem dayawa sun dauka abotar dake tsakaninsu yasa ya sa sunan Shuriem. Bayan sati biyu da haihuwar kanwar mahaifin yusrah tacewa habeeb zasu tafi da yusrah can garin kano zasu fi kula da ita a can inyaso idan tayi arbain sai ta dawo. Habeeb da saurinsa ya amince dan haka kawai yake san yusrah ta bashi space ko zai daina Jin abinda yake ji a Ransa A ranar da zasu tafi sai da yusra ta Kara neman yafiyarsa duk tabi ta rame sabida damuwar da ta saka a ranta. Tunda Suka tafi ya maida hankalinsa wajen neman kudi idan ya dawo gida Kuma raba dare yake wajen neman yafiyar Allah dan Yana adduar Allah yasa abinda yayi ya tsaya iya haka. Haka kawai yaji yana San yasan halin da Hudah ke ciki amma Yana tsoro,a rayuwarsa yanzu ba abinda yake tsoro sama da ya cuci wani,ko a neme nemen da yayi yasan Yan hannu ne ba wacce ya karbe budurcinta sai wata hanan da ta makale tana Sansa inda shi Kuma yayi amfani da Wanan damar wajen rabata da mutuncinta,da kuwa ya samu abinda yakeso ya tattara ta wa watsar duk da yanda ta cigaba da nace masa Yana wulakanta ta tuna yanda Suka rabu da Bakin da ta Masa da insha Allahu yanda ya mata sai anyi wa yarsa ya daga masa hankali Yana tsoron bakinta ya bishi kamar yanda na Hudah ya bishi. Lambar Hanan din ya nemo duk da yayi blocking dinta har lambarta ma ya goge dak'yar ya samo lambarta ya hau kiranta dan so yake kawai ya nemi yafiyarta Sai dai yafi kwana uku Yana kiranta tak'i dagawa a karshe sai text ta masa da "ka riga da ka cuceni,Kiran me kake min kaje na barka da Allah yanda ka rabani da mutuncina ka yaudareni Insha Allahu Kai ma sai anyiwa yarka" Text dinta ba karamin daga masa hankali yayi ba Inda take ya maida mata reply din "Kiyi hakuri ki daga muyi magana zan gyara barnar da nayi ta hanyar aurenki idan har kin yarda" Ya tura mata tare da sake kiranta bashida niyyar auren na ta amma sanin shi ya fara saninta yasa ya yanke auren nata kawai. Kafin yusrah ta dawo har soyayarsa da Hanan yayi nisa dan har ya samu iyayenta akan zai turo manyansa su nema masa aurenta. Gani yake Karin auren da zaiyi shi kadai zai saka ya daina Jin ciwon cin amanar da yusrah da Shuriem suka Masa. Ana saura sati daya yusrah ta dawo yaje har garin Kano ya samu mahaifin yusrah da zancen zai Kara aure Yayi mamakin Karin auren da yace zaiyi amma tunda Yana da halin Kara auren haka ya shigewa habeeb gaba aka kai komai. Aka yanke wata biyu yusrah taji ciwon auren da zai Kara sanin ita ta jawa kanta yasa ta ja bakinta tayi shiru. Ko da ta koma gidan nata ma zamansu yak'i komawa kamar da tayi kukan tayi magiyan ahaka ta hakura ta zuba masa Ido ya cigaba da shirye shiryen aurensa Yana doki kamar bai tab'a aure ba Azumin litinin da alhamis kawai yake sabida shaawar da yake fama dashi ko da abin ya ciyo shi yaso kusantar yusrah idan ya tuna abinda ta masa sai ya mik'e ya bar Mata d'akin irin zaman da suke kenan har ya auri Hanan ya mata kwana bakwai dinta kafin ya fara sakin jiki da yusrah. Tunda ya auri Hanan yake Addu'ar Allah ya kawo Mata rabo dan bashida burin daya wuce yaga ya samu 'ya ko d'a na kansa sosai Allah ya jarrabce shi da San haihuwa sai dai har Hanan ta kusa wata hud'u bata tab'a batan wata ba. Habeeb ba karamin damuwa yayi da rashin samun cikinta ba ahaka ya dage da Addu'a Allah ya bashi nashi rabon inda hankalinsa ya fara yin wajen Hudah da Yar da akace ta haifa Yana so ya nemeta Yana Jin tsoro bai sani ba tana tare da Alhaji Idrees ko basa tare Yana so ya samu labarinta yaji halin da take ciki addua kawai yake Allah yasa silar abinda ya Mata aurenta bai mutu ba idan kuwa aurenta ya mutu ya zama dole su sasanta itama ya Aureta ko dan Yar dake tsakaninsu wanan kenan. Hudah Da Karfin Addu'a na fara dawowa daidai na cire komai a raina na rungumi kaddarata. Ba abinda na saka yanzu a gaba sama da koyarwar da nake da Kuma kananan sanao'i da nake na snacks a gida. Manema kuwa ko ta Ina bulbulowa suke duk da duk Inda zan tafi da rahama nake tafiya wai dan duk Wanda ma zai tareni yasan inada yarinya ko kad'an yanzu ban shirya wani aure ba aure ya ficemin a rai sosai. Gwaggwo larai ce kawai ke daga min hankali akan na ringa sauraransu zan zauna hakane nace bazan yi aure ba. Nakan ce mata zanyi auren amma ba yanzu ba. Abinda ya dan faranta min rai bai wuce Aunty Aisha da ta Koma gidanta ba dan mijinta k'in sakinta yayi dak'yar dak'yar Aunty Aisha ta yarda ta koma. Inda Aunty Salma Kuma ta cigaba da zuwa asibiti wajen aikinta. Daga abinda ya faru Abba ya fara saurarata idan naje gida gaishe shi har wani zubin na Kan musu kwana biyu na koma har cemin yayi zan iya dawowa amma ni Kuma na Saba da gidan gwaggwo larai. A lissafin da nayi wata shidda da auren Alhaji idrees da Zainab da yamma Ina zaune a tsakar gida Ina marking litattafan Yara gwaggwo Kuma tana can gefe ita da rahama tana ta hira da ita Kamar wata babba tana Kama Mata Kai da ribbon dariya ma gwaggwo larai ke bani idan ta zage tana hira da rahama da saura wata hudu ta shekara biyu tana girma kamaninta da habeeb na Kara fitowa zuwa yanzu tausayinta nakeji idan na tuna ta hanyar da na sameta,nasan idan ta girma sai an samu mai goranta mata bata hanyar aure aka sameta ba kila ace da auren Mahaifiyarta ta ringa bin wani har ta samo cikinta,nakanyi kuka idan na tuna abinda na aikata a baya har tsanar kaina nake Hawayen daya zubomin na goge da sauri na d'auke kaina daga kallonsu na cigaba da abinda nakeyi, ringing din da wayata keyi daga d'akin gwaggwo larai yasa na mik'e dan na d'auko wayar. Bakuwar lamba ke kirana kafin ma na daga ya katse Ina Shirin maida wayar na ajiye Kiran ya sake shigowa hakane yasa na d'aga wayar na Kara a kunnena tare da Sallama. Shiru akayi na sake sallaman Jin baayi magana ba yasa naja Tsaki na fara k'ok'arin kashe wayar sai ji nayi ance "Hudah nice" Shiru nayi dan nasan ko daga bacci na tashi sai na gane muryar Zainab. A yanzu Sam bana Jin haushinta dan nasan Allah dama ya kaddarta sai ta auri Alhaji idrees Farkon aurensu ne nake Jin haushinta amma yanzu Allah ya yaye min na cire komai a raina duk da nasan har na koma ga Allah bazan daina Kaunar Alhaji idrees ba "Zainab ya kike ya gida"? "Lafiya Lau kiranki nayi mu gaisa na Kara neman yafiyar ki dan kinsan kaddararmu ba a hannunmu yake ba kana naka ne Allah na nashi ke Yar uwata ce bana san silar abinda ya faru mu raba zumunci dake tsakaninmu dan Allah Hudah ki yafemin ki Tayani rokon Mami ta yafewa Mama" "Karki damu Zainab wlh ban rik'e ki a raina ba itama Mami nasan a hankali zata sauko insha Allahu zan cigaba da Mata magana nima ai nasan Allah ne ya kaddarta akwai aure a tsakanin ke da Alhaji Idrees din dan haka ki saki jikinki wlh ba wani damuwa" "Nagode Hudah da Kika fahimceni" Murmushi kawai nayi Ina ba damuwa Ganin zata cigaba da Jana da surutu yasa na ce mata akwai abinda nake yi idan na Gama zan kirata Ina k'ok'arin kashe wayata naji muryar Alhaji idrees Yana "Maman Yan biyu" Da sauri na kashe wayar Ina Jin kirjina na dokawa da k'arfi Wato cikine da Zainab Alhaji idrees kamar mai jiran kiris har yayiwa Zainab ciki tsaki naja da k'arfi na koma na zauna wani irin kishi na Kara rufeni Har zainab din ji nayi Ina Jin haushinta. Marking din da na hakura dashi kenan sabida rashin nutsuwa. Bayan kwana biyu da mukayi magana da Zainab daddare naga wani bakon lamba na kirana. Haka kawai naji bana san daga layin. Nacin da aka cigaba da yi yasa na d'aga. Banyi magana ba haka ma Wanda ya kira wayar sai Tsaki nayi na kashe wayar tunda ga lokacin kullum sai an kirani da layin an Kuma yimin message din fatan alheri na rasa Wanda ke kirana da layin. A haka rayuwa ta ringa tafiya manema na ta fitowa ko ta ina neman Aurena ni kuwa nak'i sauraren kowa a yanzu ba ta kyau ko so nake so nabi ba so nake na zabi Wanda yake.kaunata ko da bana San shi zan iya aurensa idan yaso na koyi san shi a hankali,abinda ke Kara sawa naji bana san nayi auren bai wuce rahama ba dan bansan waye zai riketa ba idan nayi auren. Duk wanda zan aura ba lailai ya yarda ya riketa ba,duk da Mami dasu aunty Salma kullum sai sun min maganar na nemi habeeb na bashi yarsa,ni kuwa alkwari nayi bazan tab'a neman habeeb ba ko da zuwa yayi da kansa akan na bashi yarsa bazan bashi ba ni ko sunansa bana so naji duk ranar da kuwa na tuna abinda yamin sai na kwana biyu Ina kunci. Gwaggwo larai kuwa ba yanda ba tayi dan ta sulhunta tsakanin Mami da Aunty khadija ba Abu yaci tura har Mami nayiwa magana da kaina akan ta hakura su cigaba da zumuncinsu Mami tak'i Aunty Khadija ma borin kunya yasa Tama fi Mami zuciyar har idan cacar baki ya had'asu sai ta yiwa Mami gorin abinda nayi ta Kara da ita ta Isa da yarta amma.mami kuwa bata isa dani ba. Gorin da take yiwa Mami yasa naji a rayuwata ba wacce na tsana sama da Aunty khadija. A cikin manema na akwai wani Abdulsamad ba yanda baiyi na ringa saurarensa ba duk a masu nemana yafi naci. Bansan ya akayi yaje ya samu Abba ba sai kirana Abba yayi da naje yace min na ringa kula shi dan da alama Yana balain Sona tunda bai boye Masa komai ba akaina amma ahaka yace yaji ya gani a bakin Abba naji a gidan mai yake aiki Yana da Mata daya da Yara hudu wai har yayi alkawarin rike rahma indai na yarda na aureshi. A rayuwata bana san Kara bijirewa Abba hakane yasa na fara sauraren Abdulsamad indai zai zo sai yayi wa rahama siyayya wanan kenan. Alhaji idrees 10/2/21, 5:43 PM - Buhainat: Are you guys looking for where to buy ur skincare product @ mg's skincare is the best plug for you🤗 Do you wish to have that flawless skin that's free of all skin prblm Do you wnt to achieve that milky skin that turn heads wherever you go😉 Try mg's product nd I assure you you'll never use any other product except mg's product? Mg's will gv you the best out of all With mg's product ur skin is 💯 clear,fresh,smooth nd ur skin will absolutely glow all day💃 We have herbal whitening black soap now nd beauty set available Nd both the soap nd the beauty set is for all skin type everyone can use it🤗 Just gv it a try now nd see wonders? Chat:08062991549 Call:08064532391 Soap price:3k set:11k Follow us on Instagram@glow_with_mgs Facebook:mg's skincare Nd guess wht🦻 Duk Wanda zesiya Kaya daga yau Alhamis 30-9-21 zuwa Nanda 5days that is ranar talata there will be 20% off discount a soap nd the set😍so what are you guys waiting for hurry nd grab urs💃 now is the time to glow🧖‍♀? Pamper ur skin🦵 Shine like a bride 👰 be part of the glow team karkubari abaku lbr Just chat 08062991549 to plc ur orders😘 Do not forget to follow us👆 Like nd comment pls dearies😘 Patronize us🙏 mg's always serve you the best✅❤? Alhaji idrees💔 Page 44 Cikin da Zainab ta samu yasa ta Kara samun matsayi a zuciyarsa, ladabi da biyayya Zainab yasa yake balain santa duk da har a kasan ransa yasan yafi san Hudah amma shigowar Zainab rayuwarsa da cikin da ya dorawa mugun so ya danne san Hudah a Ransa. Tamkar lokacin da Hudah ta samu cikin da ba nashi ba haka ya dorawa cikin zainab so tun cikin zainab na wata hudu ya wari daki ya fara cika shi da kayan bby,ba iya shi kadai ba hatta danginsa ba karamin ji sukeyi da Zainab ba. Yaso su koma Paris ta haihu acan ta dage masa bata san zuwa tafi so ta haihu anan. A Haka Alhaji idrees ya ringa kula da ita da cikinta da yayi wani irin girma na ban mamaki ba yanda baiyi da ita ta bari ayi scaning ba tak'i yarda akan dole ya hakura ya kyalleta. Cikinta na Shiga wata Takwas Hajiya Hauwa da Zulaihat suka duro kasar Nigeria Kamar dai lokacin da Hudah ta kusa haihuwa Hajiya Hauwa dama bata tab'a ganin Zainab din ba sai a hoto. Irin tarbar da Zainab ta musu yasa Zainab din ta Shiga zuciyarta. Ganin Alhaji idrees yak'i bari taje gida haihuwa yasa ta yarda ta zauna a gidan Zainab din dan Alhaji idrees ne ya dage sai ta zauna. Hajiya Hauwa ita ta ringa kula da Zainab har cikinta ya Shiga wata Tara sai dai har cikinta ya Shiga wata goma ba alamar haihuwa a tattare da Zainab sai wani irin kumburi da take da haske anan hankalin Alhaji idrees ya tashi suka kai zainab asibiti. Gwaje gwaje Likitan yayi yace musu Yan biyune a cikin Zainab ba Kuma zata iya haihuwa da kanta ba sai dai a ciro Mata. Tunda Zainab taji abinda likita yace ta fara kuka tana mutuwa zatayi Kar a Ciro Mata a bari ta haihu da kanta. Hatsarin da take ciki idan baa ciro jariran cikin nata ba yasa Alhaji idrees ya saka hannu a akan a cire Mata yaran,duk sansa da haihuwa sai yaji ya daina doki yafi damuwa da lafiyar zainab din. Kwana biyu a tsakani aka yiwa Zainab operation aka ciro mata yan biyu duk maza ba inda suka baro Alhaji idrees. A lokacin da aka bawa Alhaji idrees jariran rungumesu yayi a kirjinsa Yana Jin wani irin kaunarsu da na Mahaifiyarsu duk yanda aka so ya bada jariran k'i yayi sabida tsabar murna kyautar da Allah ya mishi. Tuni Yan uwa da abokanan arziki suka cika asibitin,Aunty Khadija kuwa bakinta har kunne. Dangin Alhaji idrees ma haka suka cika asibitin kowa kaga bakinsa a washe. Aunty bby kanta sai da taje asibitin. Ko da ta Kira mami ta gaya mata Allah ya rayya kawai tace ta kashe wayarta. Sabida aikin da aka yiwa Khadija yasa baa sallameta ba sai da tayi sati a asibitin kafin a sallameta su koma gida. Aka fara shirye shiryen suna Zainab kuwa duk da yawan mutane da danginta haka kawai ta damu da rashin ganin Mami dasu Hudah har sai da tayiwa Aunty Khadija magana rashin zuwansu. Aunty Khadija ta rufeta da masifar Ina ruwanta dasu ita tasan bakin ciki bazai barsu suzo ba. Zainab cikin damuwa ta fara magana tana "Mama dan Allah ki shirya da mami karki manta kanwarki ce uwa daya uba daya bai kamata ki raba zumunci dake tsakaninku ba mama nawa duniyar take da yau Kaine gobe ba kai bane dan Allah ki shirya da mami mu muka mata laifi" Tsaki aunty khadija tayi ta bar mata d'akin. Zainab kuwa ta dauki wayarta ta Kira mami a waya Mami da yake bata San lambar ba hakane yasa ta dauki wayar Zainab na Jin ta dauki waya ta saka mata kuka ta fara rokon ta akan su shirya da Mahaifiyarta ta yafe mata abinda Suka mata. Kukan da zainab keyi ya kashewa Mami jiki Inda tace mata ba komai ta yafe mata Amma shiri da Mahaifiyarta ba kusa ba rokonta zainab ta cigaba da yi har sai da Mami tace mata ta hakura kafin ta kashe wayar bayan Zainab ta roki tazo a gobe da zaayi suna Mami ta amsa ta ne kawai ba wai dan zata je ba A haka ta Kira Salma da Aisha har da Hudah inda duk suka ce mata zasu zo sunan Alhaji idrees duk da cikar da gidan yayi bai yarda ya raba daki da Zainab ba sabida San da yake yiwa jariran. Karfe uku na dare yana rungume da jariran a kirjinsa Zainab Kuma tana Kan gadonta ita kadai. Kamar a mafarki yaji Zainab na sallati bude idonsa yayi ya mik'e da sauri tare da ajiye jariran yayi wajen Zainab din hankalinsa a tashe Yana Tambayar ta Mai ke damunta. Kanta kawai ta rik'e ta cigaba sallati tana kanta zai fashe. Yanda take sallati yasa Alhaji idrees ya d'auketa ya fito da ita dan ya kaita asibiti. Palon ma cike yake da mutane sabida washegari zaayi suna wasu ma Hira suke basuyi bacci ba A cikin masu hirar har da Hajiya Hauwa da Yan uwan Alhaji idrees din fitowarsa da zainab a hannunsa yasa Suka mik'e suma hankalinsu a tashe suna tambayar mai ya samu zainab din. Alhaji idrees tashin hankali da yake ciki yasa bai iya Basu amsa ba ya Kai zainab cikin motar suka nufi asibiti. A motar ma sallati kawai Zainab take tana ya yafe Mata mutuwa zatayi Alhaji idrees jikinsa rawa kawai yake har suka Isa asibitin. Hanyar emergency kawai akayi da ita. Shigarsu da minti goma Likitan ya fito jiki a sanyaye take Alhaji Idris yaji jikinsa ya Kara d'aukar wani rawan kirjinsa na wani irin bugawa kasa magana yayi ya ringa bin Likitan da Ido. Likitan kuwa ya dafa shi tare da girgiza masa Kai Yana "Allah ya karbi ranta Alhaji sai dai kayi hakuri"....? Wlh ko ni naji mutuwar baiwar Allah nan😭😭😭 10/4/21, 7:48 AM - Buhainat: Destiny💔 Page 45 Mutuwar Zainab ba iya Alhaji Idrees ya daka ba duk makusantar Zainab da wayanda suka santa sai da mutuwar Zainab ya girgiza su dan Zainab yarinya ce mai shiga zuciya gata da kyawawan hali. Alhaji idrees kansa bai yarda da ta mutu ba sai da yaga anyi Sadakan uku kafin ya fara yarda ba dogon Suma tayi ba mutuwar tayi da gaske duk dauriyar da yaso yi kasawa yayi sai da ya ringa kuka Kamar mace. Mahaifiyar Zainab Suma ta ringayi da ta ga an kawo gawar Zainab. Da kuwa ta farfado kuka ta ringayi wiwi tana ta Shiga uku Zainab ba mutuwa tayi ba dogon Suma tayi Mami dasu Hudah Suma ba karamin girgiza sukayi da mutuwarta ba Hudah tsabar tashin hankali mantawa ma tayi da Alhaji Idrees da danginsa ana fada mata mutuwar Zainab ta nufi gidan hankalinta tashe. Mami kuwa ita ta ringa rarrashin Aunty khadija sosai ta ringa nadama da basu je duba Zainab a lokacin da aka mata aiki ba,da kila sun mata kallon karshe. Tuna irin rokon da ta ringa musu a waya yasa suka Kara Jin mutuwarta. Daidai da Hajiya Hauwa da Hajiya Shafa ba karamin dukan su Mutuwar Zainab tayi ba abinda ya kara musu tashin hankali jariran data tafi ta bari da dak'yar suka yarda suka fara shan Madara,haka zasuyi ta kuka gwanin ban tausayi Koda bakayi niyyar kuka ba sai kayi idan ka gansu Alhinin mutuwar yasa duk dangin Alhaji idrees basu ma tuna abinda Hudah ta musu da ita take rarrashin jariran cikin Ikon Allah Kuma sai suyi Shiru. Tunda akayi rasuwar Hudah bata baro gidan ba,tamkar yanda su Aunty Salma suma suke zaune a gidan. Mami da aunty bby ne kawai suke komawa gida su dawo Cikar da gidan yayi yasa hudah bata samu yiwa Alhaji idrees gaisuwa ba dan ko ya shigo daddare Hajiya Hauwa ce ke karbar jariran ta kai wa Alhaji idrees su Alhaji idrees haka zai rungumesu a kirjinsa Yana hawaye,sai daya fara Kaunar Zainab sosai Rabbi ya d'auki ranta, zainab macece da kowane namiji zaiyi fatan samunta, tunda sukayi aure bata tab'a bata Masa rai da gangan ba duk abinda yake so shi take Masa Koda ita bata so yakan yi mamakin yanda take da balain ladabi da biyayya lura da yanda Yan matan zamani ke da rawar kai,bai Kuma tab'a ganin tayi fushi ba,duk abinda kuwa ya Mata kyautar sa haka zata ringa zuba masa godiya ko yan uwanta taji labarn yayi wa alheri tayi ta masa addua kenan,aurenta yasa ya fara cire Hudah a ransa sai gashi Yana tsaka da tsara musu rayuwa ta tafi ta barshi,idan bin miji ne zai saka mutum ya samu Aljanna yasan Zainab Aljannatul firdausi zata tafi har ya koma ga Allah zai ringa binta da Addu'a Yana Mata sadaka da dukiyarsa. Washegarin da akayi Sadakan bakwai aka fara watsewa daga gidan. A cikin masu Shirin tafiya har da su Hudah da sai a lokacin hankalinta ya fara dawowa jikinta da gidan Alhaji idrees take da Kuma danginsa da suka san abin kunyar da ta aikata. Duk da bata ga canji a wajensu ba amma ta kasa sakin jikinta gani take dukansu kallonta kawai suke, Zulaihat da Hajiya Shafa kuwa ko inda take basa yi Hajiya Hauwa ce ma take nan nan da ita. Ganin su aunty Salma sai yamma zasu tafi yasa ta shirya dan ta tafi da yake duk daki daya dangin Zainab din suke zaune shiyasa iya su Hudah ta kara yiwa gaisuwa ta fito da nikaf dinta a bakin kofa taci Karo da Hajiya Hauwa da wata Yar uwarsu Alhaji idrees. Hudah ta d'auka bazata ganeta ba sai ji tayi ta ruk'o hannunta tana Ina zakije"? "Tafiya zanyi Hajiya" "Ya zaki tafi bakiyi wa Alhaji gaisuwa ba ga yayan naki ma baki gansu ba yau" Karya Hudah ta mata da ta yiwa Alhaji idrees gaisuwa za Kuma ta dawo ai da yamma duk Wai dan kar Hajiya Hauwa ta tsayar da ita. Hajiya Hauwa rike hannunta tayi tana duk da haka bari ta rakata wajen Alhaji idrees ta Kar a masa gaisuwa. Hudah kamar ta fusge hannunta haka ta ringa ji haka kawai taji kirjinta na bugawa da ganin Alhaji Idris din . Palon Saukar baki suka nufa dan anan Alhaji idrees ya zauna sabida masu zuwa gaisuwa. Yana zaune rungume da Abeed da Areef da sukaci sunan mahaifin Zainab da sunansa Hajiya Shafa tana zaune itama a palon tana dan kwantarwa Alhaji idrees da duk da anyi Sadakan bakwai kamar yanzu aka Masa mutuwar. A maganar da Hajiya Shafa ke masa na wacce ta dace ta kula da jariran,Hajiya Hauwa ta doka sallama A bakin kofa Hudah ta coge jikinta na wani irin rawa bata san mai yasa take jin tsoron hajiya shafa ba Hajiya Hauwa kuwa Suna amsa sallamar tace "Alhaji Hudah ce dama zata maka gaisuwa tun ranar bata samu ta maka ba gashi yau zata tafi" Wani irin hade rai hajiya Shafa tayi,Alhaji idrees kuwa yayi saurin kallon bakin kofa da Hudah ta tsugunna dan kafarta har rawa yake "Ki shigo Mana kika tsaya daga bakin kofa Hudah" Alhaji idrees yace Yana kurawa nikaf dinta Ido. Hudah ciki ta karasa tana daga tsugunne cikin rawar murya ta hau gaida Alhaji idrees tare da mishi gaisuwa. Alhaji idrees amsawa yayi Yana ta amsa ameen da adduointa ga zainab Inda ta juya ga hajiya Shafa da take jijjiga kafa ta gaisheta ciki ciki ta amsa har da gaisuwar ta kau da kanta. Hudah kuwa ta mik'e da sauri ta fita Alhaji idrees kansa baiji dadin yanda Hajiya Shafa ta yiwa Hudah ba haka ma hajiya Hauwa. Hajiya Hauwa na fita ita da Hudah Alhaji idrees yace "gaskiya bai dace kiyiwa yarinya nan haka ba Hajiya waye baya kuskure ya Kamata ace mun manta duk abinda ya faru a baya ko baa fada ba kinsan yarinya tayi nadamar abinda tayi,dan tunda akayi rasuwan nan nake tunanin itace ya Kamata ta rik'e yaran nan tunda Yar uwar margayiya ce ita, daga labarin da nakeji ance yaran nan ma idan suna rikici ita take iya rarrashinsu" "Allah ya kiyaye idrees wacce yarinya ce zata rik'e yan biyu"? yarinya da bata da tarbiyya watsatsiya kake tunanin har zaka dawo da ita ta rik'e yaran nan,yarinya da da aurenka take cin amanarka,har da cikin shege kai yanzu ko wani ne ma yace ka dawo da ita ka soma toh Allah ya kiyayye ka dawo da ita rayuwarka idan har dan masu rik'e yaran nan kakeso ka dawo da ita akwai wayanda zasu rikesu da yawa hajiya Hauwa ma ka bata zata rikesu tamkar yayan cikinta idan bazata iya ba ni zan iya wane tarbiyya ma zata basu inka dawo da ita"? "Duk Wanda zai rik'e yaran nan ba Kamar yar uwar Zainab ba,ko badan yaran ba inada niyyar mayar da ita kafin na auri zainab ni tayiwa laifi ta nemi yafiya na na yafe dan nasan ba Wanda baya kuskure, nima Ina da laifi a cikin abinda ta aikata dan nasan bata sona na tilasta ta aureni ta karfi ita kuma ta biyewa zuciyar ta ta cigaba da muamalla da Saurayinta da aurena,duk halin da take ciki Ina sane yanzu Allah ya shirye ta ta Kuma yi nadamar abinda tayi,Allah ma muna Masa laifi ya yafe mana Nima na yafe mata zan dawo da ita" Masifa Hajiya Shafa ta ringa zabgawa tana taya zai dawo da Hudah Alhaji idrees kuwa bai Kara bi ta kanta ba ya kyalleta ta gama masifarta ta fice daga palon. Hudah Har bakin gate hajiya Hauwa ta rakani tare da bani hakurin abinda hajiya shafa tamin Dak'yar na danne kukan dake san kwace min nace mata ba komai Ina fita daga gidan Na fashe da kukan ba wanda zai ce Hajiya Shafa taso ni ta kaunaceni amma San zuciyata yasa ta tsaneni har bata san ganina kila dan rasuwar da akayi yasa Yan uwan sa duk basu nuna min kiyayya ba,na riga da na zubar da mutuncina a idon Yan uwan Alhaji idrees nasan har na koma ga Allah suna kallona da abinda nayi. Koda na isa gida kwanciya kawai nayi Sabida kaina har wani ciwo naji Yana min rahama kuwa sai hawa kaina take tana murnar na dawo. Tambayoyin da gwaggwo larai ke min akan mai yake damuna yasa na mik'e na tsiri wani abin dan bana so ta gane halin da nake ciki Sai da na gama na Shiga wanka Ina fitowa gwaggwo larai tace "tunda akayi rasuwan nan akwai wani dake yawan zuwa nemanki jiya ma sau biyu yazo Kuma ba Abdulsamad bane dan nasan shi Yana da lambarki zai kiraki idan zai zo" Yamutsa fuska nayi Ina tunanin waye zai nace da zuwa haka Abdulsamad din ma ba yanda zanyi ne nake kulashi,ko kudin aurena da ya fara damuna da zai kai baso nake ba amma ko dan na farantawa Abba zan yarda. Amma Idan ta nine bana San komai,ni tunda Zainab ta rasu komai ya Kara ficemin akai. Ban damu kaina da san naji Wanda yake zuwa nemana ba dan nasan kila a cikin maneman nawa ne. Ga wani lamba daya takura min da kira. Wajen biyar Ina kitchen Ina girkin dare gwaggwo larai ta fita makota zata dubiya ita da rahama. Wani yaro ya kwada Sallama yana "Wai ana Sallama da Hudah" "Kace bata nan" Nace Ina daga kitchen din na cigaba da abinda nake Ina masifar takura min da mutane sukeyi Sallama yaron ya Kara yi Yana "Wai dan Allah Hudah ta taimaka tazo" Tsawa na daka wa yaron Ina ya Kara dawowa sai na wanka masa mari Inda kuwa ya fita a guje. Naja Tsaki ina ayyana irin Marin da zan d'auke yaron dashi idan ya dawo idan kuwa na fita koma waye sai na masa rashin mutunci. Sai da na gama girkin Ina cikin zubawa a kula gwaggwo larai ta shigo da sallama tana "Hudah maza zo ki fita waje wani ne yanzu munzo shigowa ya zub'e ya hau gaisheni ya rik'e hannun rahama Yana wajenki yazo Kar yazo ya gudu da rahama" Cokalin hannuna na ajiye da Sauri nayi waje Ina warware dankwalin abayar da na dora a kaina Ina tunanin karfin halin Wanda yazo nemana da har zai rik'e rahama a wajensa sabida nazo. Ina fita na hango bayansa ya dora rahama a saman motarsa fara kal dake ta zuba kyalli da alama wasa yake yiwa rahama da ke ta kyalkyala dariya Hade rai nayi na isa wajensu ko Sallama banyi ba na kai hannuna zan dauki rahama batare da na damu da na kalli koma waye ba. Muryar da naji da "Hudah" Yasa nayi saurin juyawa Habeeb ne da na tsana tamkar yanda na tsani mutuwata,mutumin da ko tuna fuskarsa bana so nayi ko rahama da ta kwaso kamaninsa da Ina da hali sai na canza mata kamani B'acin rai da naji ya rufeni lokaci guda yasa na fusgo rahama daga saman motar na sab'ata a kafadata na juya Ina k'ok'arin nufar cikin gida. Da sauri ya sha gabana yayi wani kalan tausayi Yana "Hudah dan Allah ki tsaya ki saurareni dan Allah dan annabi wlh nasan ni Mai laifi ne badan Halina ba dan Allah ki tsaya ki saurareni kiji mai ke tafe dani" Gani nake na tsaya ma magana dashi b'ata baki ne hakane yasa naja dogon tsaki na fara k'ok'arin kewaye shi na wuce Ya Kara Shan gabana da Sauri Yana "Dan Allah Hudah ki tsaya albarkacin yar dake tsakaninmu ki tsaya ki saurareni" Bansan lokacin da na sauko da rahama ina "wacce 'ya ce a tsakaninmu Habeeb"?kana da hankali kuwa ko kafara shaye shaye mai ya kawo ka wajena mai kake nema a wajena"? "Hudah nasan na miki ba daidai ba dole ranki ya b'aci idan kika tuna mai na miki Hudah tsoron abinda Alhaji idrees zai min idan ya gano abinda ke tsakaninmu yasa nayi haka Hudah wlh bawai dan na wulakanta ki ba" Zuciyata rayya min kawai take na daka tsalle na wanke shi da Mari,maganarsa ma Kona min rai yake Ina tsaya kulashi ma dadi zaiji. Tsaki kawai naja na d'auki rahama na yi cikin gidan da ita ya biyo bayana Yana magiyan na tsaya na saurareshi ban kulashi ba na shige gida tare da rufo k'ofar Ina jin Yana sallati sabida buge masa hannu da nayi. Ga mamakina sai naji kuma Yana kwankwasa k'ofar tare da kwada Sallama. Ajiye rahama nayi na Kara yin waje na bud'e k'ofar a fusace Ina "Habeeb idan ba rashin mutunci kake so na maka ba kabar k'ofar gidanan banida wani hadi da kai banga dalilin dayasa zaka zo nemana ba" "Hudah ki dubi soyayyarmu na baya" "Allah ya tsinewa soyayyar habeeb Allah ya tsinewa lokacin da na fara saninka a rayuwa da har hauka yasa nayi soyayya da jahilin da bai San mai yake yi ba,kaddara ne ya hadani da Kai habeeb har nayi duk abinda nayi abaya amma a yanzu banida wani Abu daya hadamu" "Na cancanci kimin komai sabida abinda na aikata miki kamar yanda Kika fada kaddara ne yasa mukayi soyayya toh kaddarar ne ya sake dawo dani rayuwarki,na Dade inasan nasan halin da kike ciki bansan ta wane hanya zan bi ba hakane yasa sai da nayita bincike kafin na gano Sammy kawarki da ita ke bani labarin bakya tare da Alhaji Idrees kin Kuma haihu kin haifi ya mace. Hudah ki bani dama na gyara kuskuren da nayi nasan yarinya nan yata ce akanta aurenki ya mutu yanzu zamu iya aure sabida mu riketa agabanmu amma yanzu duk irin rayuwar da zatayi ba kamar ace tana gaban nidake ba" "Rahama ba yarka bace dan a lokacin da nazo maka da zancen Ina da cikin ta cemin kayi na Nemo ubanta ba cikinka bane dan haka na nemo.mata ubanta idan har sai na aureka shine zan sake aure gwara na koma ga Mahallicina ahaka batare da aure ba" "Wlh nasan cikin nawane tsoro ne yasa nace haka ki yafemin dan Allah tsaki naja na koma ciki na barshi a tsaye. Ina shiga gida gwaggwo larai ta sakoni gaba da tambayoyi dan tana Jin duk abinda muke cewa Kwashe komai nayi na gaya mata ga mamakina sai ji nayi tana "Alhamdulillah Hudah fushi ai ba naki bane dawowarsa rayuwarki ai rufin asirinki ne da na rahama wlh gwara ki aure shi da ki auri kowa" Kallon gwaggwo larai kawai nake dan bata san kalar tsanar da nayiwa habeeb ba,waje tayi da kanta Ina mamakin mai ya zataje tayi Sai gani nayi ta shigo da habeeb take raina ya b'aci na tashi na d'auki rahama Muka koma ciki.... 10/4/21, 7:48 AM - Buhainat: Clash💔 46 Ina jin hirar gwaggwo larai da habeeb, gwaggwo larai na mishi fadan abinda mukayi shi Kuma Yana ta bata hakuri ya hada da rokon ta taimaka masa ta shige Masa gaba ya aureni. Gwaggwo kuwa sai ce masa take yaje ya samu Abbanmu ita tasan raina ne ya b'aci shiyasa nak'i saurarensa. Ran nawa ne ya sake b'aci na fito daga d'akin Ina "Gwaggo wlh ko shine autan maza bazan Aure shi ba Bayan duk abinda yamin gwaggwo har cemin yayi bashi yamin cikin rahama ba na nemi ubansa gwaggwo wlh bazan aureshi ba" Nace kuka na k'wacemin dan abinda habeeb yamin sabo fil ya dawomin a zuciya Gwaggwo larai kuwa fada take tana na daina dorawa habeeb laifi shi kadai taga nima Ina da laifin dan haka mu had'u mu gyara kuskuren mu Habeeb kuwa sai godiya yake mata Yana zaije ya samu abba daga haka ya Mata Sallama ya tafi gwaggwo kuwa ta shigo ta hau bani baki tana min naseeha na manta duk abinda ya faru na auri habeeb Kodan rahama. A ranar dan bakin ciki ban iya bacci ba. Kwana biyu a tsakani sai ga Abba ya kirani a waya akan naje Ina zuwa yace min habeeb yaje ya sameshi ya nemi yafiyar su Ya kuma ce a bashi dama ya fito neman Aurena. Ban ma yi magana ba su Aunty Salma da Mami suka hau cewa gwara na auri habeeb ko dan rahama. Abba kuwa yace Kar a tilasta min idan naga zan iya aurensa toh idan naga bazan iya ba na auri Abdulsamad sai na bawa habeeb yarsa shi yanzu bazai min dole ba. Yana barin palon nacewa su Mami bazan auri habeeb ba Kuma bazan bashi rahama ba tunda yace na Nemo ubanta. Anan Mami tace ban isa ba cikin biyu dole ayi daya ko na auri habeeb ko na mayar masa yarsa na auri Abdulsamad. Dawowar habeeb rayuwata ya Kara min mugun tsanarsa shi kansa mamakin irin tsanar da na masa yake,kullum Yana k'ofar Gidan gwaggo duk da bana fita,haka zai ta zama, gwaggwo kuwa haka zata ta min fada idan na Kular da ita sai ta fita da rahama ta kaiwa habeeb tana ya tafi da ita kawai anan ne zan fita na Kara d'auko rahama Ina Kara jadaddawa habeeb tsanar da na Masa. Sati hudu da rasuwar Zainab sai ga Kiran Alhaji idrees a wayata kasa dagawa nayi haka kawai naji gabana.na fad'uwa da Kiran da yamin. Sai da ya jera kwana uku Yana kirana ban dauka ba. A kwana na hud'u sai ga Kiran Abba wai yana nemana. Ina zuwa yace min Alhaji Idris yazo ya sameshi yace Yana so ya mayar dani ko dan na rik'e yaran Zainab ya Kuma ce Kar na damu da duk abinda ya faru a baya idan ya mayar dani baa Nigeria zamu zauna ba. Anan Abba yace "toh nidai nace masa zan kiraki na gaya miki a cikin mutane ukun nan ki nutsu ki zabi daya dan insha Allahu bazaki wuce shekarar nan bakiyi aure ba ban taba tunanin bayan abinda kikayi Alhaji idrees zai yi shaawar maidaki ba. Dan haka ki zauna ki nutsu ki zabi Wanda Kike ganin zaki samu kwanciyar hankali. Koda na baro palon na Shiga d'aki Aunty Salma cewa take gwara na koma gidan Alhaji idrees tunda ba'a nan zamu zauna ba a Paris zamu zauna Mami Kuma sai cewa tayi ita a ganinta gwara na auri habeeb sabida rahama ta taso a gabanmu batare da agaba anyi mata wani gori ba Aunty Aisha kuwa cewa tayi a ganinta na mayarwa habeeb yarsa na auri Abdulsamad indai na koma gidan Alhaji idrees danginsa zasu ringa min gorin abinda nayi,bama Zan iya sakin jiki dasu ba dawane Ido ma zan.kalli yayansa ko baa Nigeria na zauna ba dole watarana wani Abu yasa mu had'u. Nidai tagumi nayi Ina kallonsu. Allah yasan da inada dama gidan Alhaji idrees zan koma Kodan Yan biyu da Kaunar da nake masa,amma Hajiya Shafa da danginsa kawai zai saka naji bazan iya komawa ba Tunda ga lokacin Alhaji idrees da habeeb Suka sakoni a gaba ga Abdulsamad a gefe,na kasa tsayar da tunani na waje daya. Ji nake gwara na hakura ma da kowa da na zabi mutum daya a cikinsu, har gwara na auri kowa a cikinsu da Kuma na auri habeeb Abba kuwa sai matsa min yake da na fito da mutum daya aure zaimin tunda Salma Allah ya fito Mata da wani mijin maaikacin nepa..... Hudah Daga neman shawarata akan Wanda ya dace ta zaba a cikin su uku ta bani labarinta. Shin a cikin su ukun waye ya dace ta aura A-Alhaji idrees B-Habeeb C Abdulsamd Sai naji daga gareku last page dinmu sai dai ya zama fiction dan presently Hudah batayi auren ba tukunna 10/7/21, 7:22 AM - Buhainat: Choice💔 Page 47-50 Istihara na duk'ufa yi akan Abdulsamad da Alhaji Idrees ban ma saka habeeb ba sabida bana kaunarsa bama zan iya aurensa ba dan a wajen Yaya mauzu muke Jin labarin bayan yusrah Yar uwarsa ya Kara auren wata Hanan,Kuma duk nacin da yake min bai tab'a cemin ya Kara aure ba,Habeeb ya riga da ya ficemin a rai da duk abinda ma zaiyi Koda matansa basu Kai biyu ba bana Jin zan iya aurensa,yanda na kamu da mugun sansa haka na mugun tsanarsa,Mami kuwa naga alamar shine ya kwanta Mata. Alhaji idrees kuwa shi yafi tsaya min a raina shi nake so na koma gidansa ko dan Kaunar da nake Masa da yaran Zainab da nake san rikesu sabida kaunarsu da Allah ya doramin tun ranar da na fara ganinsu,sai dai Ina tuna dangin Alhaji idrees da duk suka san mai nayi da Hajiya Shafa sai naga ko China Alhaji idrees zai kaini bazan iya koma masa ba,ko ba su ba Alhaji idrees bazan iya sakin jiki dashi mu zauna kamar da ba dan gani nake zai ringa kallona da cin amanar da na masa duk Inda ya kai da yau kau da shi a Zuciyarsa sai watarana ya tuna ko an samu akasin da zai kalleni da abinda na masa,Taya Zan koma gidansa da rahama da nake ganin ko mai mahaifin ta zaimin bazan mayar masa da ita ba. Tunnanin da nayi yasa na yanke auren Abdulsamad . Da Abba ya kirani akan wa na tsayar a cikinsu sai na ce Masa Abdulsamad na tsayar dan Jim yayi Yana "Hudah kin tabbatar da zabin da kikayi shine daidai karki zo daga baya kiringa nadama"? Hawayen da suka zubomin na share dan ko kad'an Abdulsamad baimin ba,zan aureshi ne kawai na rungume sabon kaddarar da zata budemin na riga da na cire rai da wani Jin dadin aure dan nasan duk abinan da mazaje ukun nan ma sukeyi akaina wuyanta muyi auren,sai na fuskanci matsala ko ba daga wajensu ba daga yan uwansu idan suka ji labarin abinda nayi dan na riga da nasan zancen Duniya baya b'uya "ee Abba shi nake ganin idan na aura zanfi samun kwanciyar hankali ya Kuma ce zai rik'e rahama dan bazan iya bawa habeeb rahama ba" "Hudah ya zama dole kuwa ki mayar wa habeeb yarsa Taya yarinya da Mahaifinta a raye ba mutuwa yayi ba ki tafar masa da ya wani gidan agolanci,bazai yiwu ba idan har Abdulsamad kika zab'a ki masa magana ya turo sati hudu zaa saka dan ba wani dogon lokaci zaa saka ba Habeeb kuma ki mayar Masa da yarsa Alhaji idrees Kuma sai ki bashi hakuri dan nace musu dama bazan miki dole ba duk Wanda kikeso Zan baki sai dai na baki shawara kiyi nazari sosai Kar kizo kiyi nadama daga baya" "Abba dan Allah na bar maka zabi ka zab'a min a cikin su na maka alkawarin yi maka biyayya ko dan.na faranta maka rai na goge b'acin ran da na sakaku a baya" "Hudah a bayan ma nadama nake da na miki dole, da ace na barki kin auri zabinki da kila duk baki tsinci kanki a cikin wanan halin ba da kila rahama ta hanyar Aure aka haifeta" "Abba ko a da da na bijirewa zabinka sharrin zuciya ne a yanzu duk Wanda ka bani wlh Zan aura ko baa cikinsu ba ka samo wani ka bani zan karba na maka biyayya" "Aaa Hudah na riga da na gaya miki ba ruwana abinda kikeso zan saka miki albarka idan Abdulsamad kika zab'a kice Masa ya turo ranar asabar,Abu dayane bazan dauka ba ki k'i mayarwa habeeb yarsa,idan kina ganin bazaki iya rabuwa da ita ba sai ki komawa mahaifin ta" Daga haka Abba ya kashe wayarsa nabi wayar da kallo Ina tunanin Taya ma Zan bawa habeeb rahama dayace min bashine yamin.cikinta ba,duk wahalar da na sha akan cikin rahama da haihuwarta duk habeeb bai sani ba sai tashi daya na dauki yar na bashi,ni nasan ba wai dan Yana Sona yake so ya aureni ba, sabida rahama yake.so ya aureni,kila matan.nasa duk ba wacce zata yarda ta rik'e ta,tsabar zallama mata biyune da habeeb har yanzu mamaki nake. Nikam gwaggwo larai Zan sa tayiwa Abba magana ya bar zancen na maida rahama wajen habeeb Zan riketa a wajena. Kiran Mami daya shigo wayata ya katsemin tunanin da nake Ina dauka tace "Hudah yanzu Abbanki ya kirani wai kince Abdulsamad kika zab'a Wai haka"? "Eee mami.shi na zab'a dan gani nake shi zan iya aura na samu kwanciyar hankalin idan na auri habeeb Mami matansa kawai zasu iya sakoni a gaba da gori kila har abin ya shafi rahama Mami ba iya su ba har danginsu bazan mutunci a idonsu ba,Alhaji idrees shima bazan iya aurensa ba sabida abinda ya faru kema kanki kinsan yanda Hajiya Shafa take nuna min kiyayya ga Zulaihat yarsa da ba ta min kallon arziki bazan iya sakin jiki.na koma.ba,amma Abdulsamad ba Wanda na sani a danginsa koda sunji labarin abinda nayi sai dai suyimin gori a wuce wajen" "Hudah sai nake ganin Kamar da kin zabi habeeb sai kinfi. Samun nutsuwa,dan ke.dashi Kun riga da kunsan.juna,Kuma shi kikeso a baya bana Jin zai yarda kishiyoynki su wulakantaki ko su miki gori Hudah ko Dan rahama.ki komawa habeeb nidai shawara nake baki" "Mami kiyi hakuri bazan iya komawa habeeb ba,rahama ni zan.riketa a wajena" "Toh Shikenan Allah yasa hakan shi yafi alheri amma rike Rahama a wajenki bai taso ba sai kin mayar masa da yarsa idan dai auren zakiyi" Daga haka ta kashe wayar nabi wayar da kallo. A ranar Koda Abdulsamad ya kirani kasa fada masa nayi. Washegari sai ga Aunty Salma tazo akan zabin da nayi "Hudah Taya zaki zabi wani Abdulsamad yaushe Kika San wani Abdulsamad Hudah wlh a ganina gwara ki koma gidan Alhaji idrees Hudah Yana sanki tunda har ya dawo zai maidaki bayan abinda Kika masa wlh ki koma masa,dan ya Sha wuya akanki Hudah,ko ba wanan ba ko dan Abeed da Areef ya Kamata ki Auri Alhaji idrees sabida ki kula dasu ki zame musu uwa,sanin da nayiwa Alhaji idrees bazai Tab'a bari Yan uwansa su wulakantaki ba,ga kishiyarki hajiya Hauwa ba ruwanta "Aunty Salma Taya zan koma gidan Alhaji idrees bayan abinda na aikata da wane Ido zan kalli danginsa"? "Wai danginsa zaki aura ko shi Hudah bafa a kasar nan zaku zauna ba Ina ruwanki da wani danginsa"? Murmushi nayi dan duk San Aunty Salma da na komawa Alhaji idrees nafita san na koma masa amma bazan iya ba. Sai da ta dade tana bani baki kafin ta tafi. Washegari da yamma Habeeb yazo ban ki fita ba Ina zuwa wajensa nace masa "ka daina wahalar da kanka dan bazan tab'a auranka ba yanzu maganar da nake ma ran asabar za'a kawo kudina dan haka kar ka sake zuwa wajena kaje kaji da matanka" "Hudah yanzu dai kin rantse bazaki aureni ba"? Wani mugun kallo na watsa masa na fara k'ok'arin nufar cikin gida maganar da yayi yasa na tsaya "ki Fito min da rahama na tafi da ita bazan yarda ko tafi da ita agolanci Ina rayye ba" Wani mugun kallo na.kwashe shi dashi na tsaya ma mishi magana b'ata bakine hakane yasa na shige cikin gida. Aikowa yayi tayi na bawa banza ajiyarsa dan duk abinda zai faru sai dai ya faru bazan tab'a bashi rahama ba Gwaggwo larai kuwa sai fada take tana sai na bashi yarsa ita tasan tsabar son da nake Masa yasa bana so na rabu da jininsa amma sabida shegentaka zan ce bazan koma ba. Bansan lokacin da ya tafi ba da Magriba sai ga Kiran Alhaji idrees a wayata akan Yana waje. Bansan mai yasa nake balain Jin kunya da nauyinsa ba indai zai zo diriricewa nake har sai ya tafi nake samun nutsuwa. A zaure na shimfida mana tabarma dan shi kadai nake shigowa dashi cikin gidan. Da hijabina na fita na tsaya dan nesa da motarsa nayi sallama kaina a sunkuye jikina na dan d'aukar rawar da bansan dalili ba. Sanye yake da shadda tazarce brown ya murza hula ga agogon hannunsa sai d'aukar ido yake, na karanci tunda Zainab ta rasu yayi wani irin rama har yanzu bai mayar da jikinsa ba,wani zubin ma sai na dan ji kishi ya rufeni,dan Rabin maganarsa ma baya wuce na zainab din da yaransa,nasan dan yaran shima yake so ya mayar dani,a baya nasan ya soni amma a yanzu yafi san margayiya da yaranta. Sallamar da na masa ya amsa bayan mun gaisa dashi nace masa yazo mu Shiga daga ciki. Fitowa yayi daga Motar ya rufe ya bud'e gidan baya ya d'auko wani katon Leda ya biyo bayana. A tsakiyar tabarmar ya Ajiye ledar ni kuwa na koma ciki na dauko ruwa da zobon da nake siyarwa a gida. Na ajiye agabansa na zauna a karshen tabarma na sunkuyar da kaina Sai daya sha zobon da na zuba masa ya d'ago ya kalleni yana "Ina rahama ne banji motsinta ba"? Na kanji kunya da nauyi idan ya tambayeni rahama bansan dalili ba,ita kanta rahama bana yarda su had'u har ya tafi. Shiru na masa ban bashi amsa ba ya sake tambayata ita can ciki nace masa tana ciki. Shi kuwa yace na dauko masa ita mai yasa nake Masa rowarta ne. Badan raina na so ba na mik'e na Shiga d'aki na fito da rahama. Yana ganinta ya washe baki ya ruk'o hannun ta tare da dorata a cinyarsa ya hau yi Mata Wasa. Har a raina naji dadin yanda yake Kaunar rahama,yake jawota jiki,nasan badan danginsa ba zai iya yarda ya rik'e rahama. Sai da ya gama Wasa da ita ya bude ledar daya zo da ita,ya d'auko wani kwalli ya mik'awa rahama Yana maza taje tayi Wasa. Rahma kuwa ta karba ta fita aguje ya bita da kallo har ta shige. Ya dawo da kallonsa kaina Yana "Hajjaju har yanzu baki gama tunanin da kikace zakiyi bane"? Yatsun hannuna na hau murzawa Ina tunanin ta yanda zan fara masa maganar da zai fahimceni. "Kinyi shiru ko dai Baban rahaman kikeso ki aura dan naji labarin shima ya dage"? Dagowa nayi da sauri tare da girgiza masa Kai Ina "Ko daya Alhaji Ina dai tunanin yanda zan dawo gidanka ne Bayan Abubuwan da nayi,Alhaji wlh Ina Jin kunya da nauyin danginka da kai kanka bazan iya sakin jikina idan na dawo gidanka ba,yayanka kansu bazasu gani da mutunci ba na duba na hanga Alhaji bazan iya ba Alhaji ba wai dan bana sanka ba sai dai dan abinda zai biyo baya" Na karashe tare da sunkuyar da kai hawaye na cika min Ido Murmushi Alhaji idrees yayi Yana "Hudah kenan bana Jin duk abinda Kika fada zai Zama dalilin da zai saka kice bazaki dawo gareni ba,laifin nan naga ni kika yiwa kuma nace na yafe miki,dani Zaki zauna ba da dangina ko yayana ba,tun kafin ma nasan abinda kikayi Kika fara nadamar abinda kikayi har nazo nasan mai kikayi,a ganina ko dan Abeed da Areef zaki so dawowa gidana dan ki rikemin su,da raina bazan tab'a yarda a wulakanta ki ba,yarana ko kallon banza basu.isa su miki ba,Maman Yan biyu ta dade tana min nacin mayar dake kafin ma na auri margayiya Allah baiyi ba sai a yanzu,nasan dole zaki ringa Jin wani iri amma a hankali zaki daina ji insha Allahu idan har wadanan ne dalilan naki inaga bazasu hana ki dawomin ba sai dai idan zuciyarki na wajen Abban rahaman ne sai na hakura bazan iya miki dole ba "Wlh ba haka bane Alhaji bansan da wane Ido Zan kalli Hajiya Shafa da yaranka ba duk danginka sun san.mai na aikata" Duk ta inda na biyowa Alhaji Idrees sai ya karkace a karshe ma sai cemin yayi habeeb nakesan komawa Wanda hakan ke balain Kona min rai ganin ya kasa yarda yasa nace masa toh na yarda zan koma gidansa. Sai a lokacin ya saki ajiyar zuciya Yana ko ni fa shi nan da sati biyu ma yake san a d'aura auren. Nidai jinsa kawai nake Ina tunanin irin zaman da zanyi a gidansa danginsa duk na kallona da abinda nayi kila ma agaba ko na samu ciki da Alhaji Idrees suce basu yarda nashi bane. A duk abinda ya faranta min rai bai wuce rik'e rahama a Alhaji Idrees yace zaiyi ba. Muna rabuwa yaje gidanmu ya samu Abba da maganar Inda Abba ya kirani a waya dan ya tabbatar da maganar shi na zab'a Yana ji daga bakina ya Mana fatan alheri yamin maganar maidawa habeeb yarsa. Duk rokon da nayiwa Abba cemin yayi bai yarda ba sai na mayarwa habeeb rahama. Inda duk Yan gidanmu suka goyi bayan Abba ko Alhaji idrees da ya roki Abba akan ya barmin rahama na rik'e Abba ce masa yayi aa tafiya da rahama ma zai saka danginsa su cigaba da kallona da abinda nayi tunda habeeb na nacin abashi yarsa gwara a bashi kawai. Duk da jikina a sanyaye yake da komawa gidan Alhaji Idrees haka na ringa dan gyare gyare dan so nake nayiwa Alhaji idrees duk abinda ban masa ba abaya soyayyar da na sha alwashin yinsa a gidan Aurena idan na auri habeeb,yanzu shine daidai lokacin da zan gwadawa Alhaji idrees,na Riga da nasan ko wa ma na aura sai na fuskanci matsala daga danginsa,ko Alhaji idrees dayake nuna min komai ya wuce yake min alkawaruka nasan watarana idan na bata masa rai sai ya tuna abinda na masa fatana kawai Allah ya bani ikon cinye jarrabawata. Ana saura sati daya daurin Auren nida Alhaji idrees sai ga Kiran Abba a waya akan na shirya rahama da kayanta Aunty Salma zata zo ta d'auketa habeeb Yana gidanmu Yanzu haka Daga haka Abba ya kashe wayar ni kuwa Hankali a tashe na Kira layin habeeb a karo na farko. Sai dai inata kiransa bai dauka ba a karshe sai yamin text da nayi hakuri bazai iya barmin rahama ba,duk lokacin da nake san ganinta zan iya zuwa na ganta idan kuma so nake na ringa Jin muryarta ga lambar yusrah nan na ringa kiranta zata hadamu. Wani irin bakin ciki ne ya rufeni yau ba dan Abba ba da wlh duk abinda habeeb zaiyi bazan bashi rahama ba Ina ji ina gani na hada kayan rahama Aunty Salma tazo ta tafi da ita Gwaggwo larai kuwa har da kukanta. Ni kuwa bin yata nayi da kallo har ta fice tausayin rayuwar da zatayi da matan babanta kila su cutarmin da ita,kila tayi bakin jini a wajen dangin habeeb idan suka san ba ta hanyar Aure aka sameta ba nakan yi mamakin mutane da ke tsangwamar yaran da kaddarar su tazo musu a haka, mutane sun kasa gane baa san ransu aka haifo su ba ta hanyar Aure ba, munyi rahama tabon da har girmanta bazai goge ba. Text na yiwa habeeb akan bazan tab'a yafe masa ba Idan aka cutar min da 'ya yamin reply da nasan Ina san bana san a cutar da ita nak'i dawowa gareshi na rik'e Yar tawa ba abinda yake so a rayuwarsa sama da rahama da ransa bazaa cutar da ita ba,akan ta ma sai ya rabu da matansa. Ban masa reply ba dan zazzabi ma naji Yana neman rufeni sai da na samu kwana uku Ina zazzabin rashin rahama kafin na samu da taimakon addua na dawo daidai. Ranar asabar aka daura Aurena da Alhaji Idrees Aunty Salma da wani Ado maaikacin nepa. Kamar auren budurwa haka gidan gwaggwo larai ya cika da mutane Tunda aka daura auren zuciyata ke cike da fargaba da sabon Shafin kaddarar ta budemin Wanda nariga da nasan duk ma mai zangani ba zai Sakani a tashin hankali da na Shiga ba abaya. Ba karamin alheri Alhaji idrees yayiwa gwaggwo larai ba har da kujerar umara ya biya Mata da duk rayuwar gwaggwo larai Bata da burin da ya wuce taje kasa mai tsarki. Har da kukan farincikinta nayi mamakin yanda mutane suka zo,ciki kuwa har da Aunty khadija mahaifiyar Zainab da ta zama shiru shiru tunds Zainab ta rasu. Har da gudunmawa ta kawo min ta min addua ta rokeni na rik'e yayan Zainab tamkar ni na haifesu. Wajen uku sai ga Sammy,duk da bata samu fuska a wajena dasu Aunty Salma ba haka ta samu waje ta rab'e tana raba Ido. Sai da aka ragu sosai a d'akin da nake zaune ta karaso wajena cikin kuka tana na yafe mata abinda tamin ita tasan kila alhakina yasa har yanzu bata samu mijin aure ba gashi duk abinda tayi dan ta raba Aurena da Alhaji Idrees yau gashi Allah ya Kara ikonsa na koma gidan Alhaji idrees dan Allah na yafe Mata. Ce Mata nayi na yafe mata abinda tamin amma bazan manta ba,karfin Hali irin na Sammy har da rokona mu koma da kawancen mu Kamar da girgiza Mata Kai nayi da Sauri nace mata na daina ma kawance da kowa balle na dawo da kawancenmu duk yanda taso shawo kaina bata samu fuska ba a haka ta karaci zamanta ta tafi. Washegari da sassafe muka dau hanyar Abuja Yan biyu rungume a kirjina dan Alhaji idrees yace anan zamu zauna sabida yanzu Rabin dukiyar tasa anan Abuja yake juyawa.. Yanda nake ji da yan biyun da nake jinsu a raina tamkar yayan cikina yasa na Kara samun matsayi a wajen Alhaji idrees, duk kuskuren da na aikata a baya Ina iya k'ok'arina wajen ganin na gyara ta hanyar farantawa Alhaji idrees. Rawar kafar nan ne dai da yayi akaina kamar farkon aurenmu ne baiyi ba amma a zaman da muke nasan Alhaji idrees Yana kaunata. Sau daya hajiya Hauwa tazo Abuja da yaranta gabad'aya ciki kuwa har da Zulaihat da har lokacin take min wani irin kallo da bana Jin dadinsa Aunty sama aunty kasan nan duk babu. Kwanansu biyu suka tafi Na cigaba da rainon Yan biyu da k'aramin cikin jikina... "Anan na kawo karshen novel din Hudah insha Allahu kuskuren da nayi a ciki rabbi ya yafemin page dinan ficton ne ba true ba Kar tunanin mutum ya bashi ma idan yayi irin rayuwar Hudah a karshe zai Samu happy ending wata idan tayi zai iya zama silar rugujewar rayuwarta na har abada Allah ya tsare Mana imaninmu ya rabamu da sharrin zuciya Ameen Sai mun had'u a sabon novel Dina LAIFI TUDUNE labarin kawaye guda hudu masu bambanta hali BAZAN FARA SAKIN NOVEL DIN BA SAI NA GAMA RUBUTA SHI INSHA ALLAHU Ku dauko sauran littattafan a shafin mu???????????? https://hausanovels001.com.ng Nagode masoyana da suka siyi novel Dina sukayi supporting Dina batare da kyashin na karu dasu ba yanda kuka faranta min Allah ya faranta muku,da yawa Kuna ganin ana fita da novel din amma kuka nemeni a haka kuka siya sabida na karu daku. Wayanda Kuma suka karanta batare da sun biya ba Allah ya fitar min da hakkina dan sai sun biyani acan Sai mun had'u a sabon novel Dina insha Allahu ngd🤝🤝🤝🤝🤝🤝🤝