NDALIN HAUSA NOVELS DAN WAYE........ 3*1 . . ZARAU BABA YAKASAI . . ALH.ABDULMAJID yarinka kallon hajiya HAJIYA SARATU yana mamakin halinta shikanshi baya tababa lallai mahaukaciyace, . mamakinshi agareshi bai wuce tsawon shekarar da sukayi ba tana fama da wannan matsalar bai sani ba sai yanzu da abin abun ya bunkasa sannan ya sani. . ya girgiza kai yanajin kaunar MUSTAPHA da tausayinsa a zuciyarsa,anya yadace ya kyale haj.saratu ta cigaba da irin wautartarta ko ko ya zanyi da ita? . kamar tasan tunaninta da yake ta ce mijina nasan kana tunani a kaina ka ji tausayina ka tuna zaman da nayi da cikin dana ajikina na haihu na rasa farin cikina tabbas MUBARAK dana ne wanda nake kaunar gani wanda nake so,alhaji ka zauna kaji kalamai na ka fuskanceni ka gane irin radadin da nake fama da shi rashin dan da nakeso nake kauna ka tuna dadin da zanji lokacin da na ganshi ina ganin dukda kallon da kake a matsayin mai tabin kwakwalwa lallai akwai yiwuwar shari'a sabanin hankali ce. . Alhaji bani da burin da ya wuce in rayu a karkashinka inyi maka biyayya da duk macen kwarai za ta yiwa mijinta saboda haka ka taimaka mun mu gano shi mubarak jininmu ne ko ya ya shima mustapha dana ne tun da tarbiyata da ita ya rayu kayi tumani ka da ka watsar da ni mijina na sani na saba maka to nafi kowa bakin cikin haka don babban burina in shiga aljanna ga gadona ga naka,kai in zai yiwu mu rayi a gado daya ta soma shisshikar kuka da kowa kowa ya kalleni ni kaina ina kin kaina da zama ba mustapha,mutum ne shi sai dai na kasa gano shi din DAN WAYE? . *** *** *** . MUSTAPHA yana zaune a kayataccen falon ahmad ya shigo sanye da kayan gargajiyar kasar turkiya,ya zauna yana kallonsa ya yi murmushi ya ce na sake maka ne irin wannan kallon haka ya ce dole in kalleka Abokina ban taba ganin mutum mara tawakkali irinka ba kalli yadda ka rame ka yi duhu hakan yana nuna mun ba ka yi tawakkkali ba saboda ALLAH a matsayinka na mai ilmi shin me ya dace da kai?" . mustapha ya gyara zama idanunsa ya yi jawur ya cije lebensa ahmad ya kura masa ido ya ce kalli me hakan yake nufi ka yi tawakkali domin . 'ASSABARU DIYA'U', . hakuri haske ne!'' . ya ce, ka sani ahmad na yi hakuri nayi tawakkali na kuma karbi kaddara kada ka damu ahmad koda ban san ko ni waye ba kuma DAN WAYE ba,to hakika na yi farin ciki da ALLAH ya sa daddy shi ne ya rikeni ya sadani da abu biyu masu muhimmanci sune TARBIYYA da ILIMI su ne abubuwa da za ka bawa 'ya'ya su ji dadin rayuwa wani hawaye suka surnano fuskarsa hakan yasa kirjin ahmad ya buga da karfi ya sauko kan kujera ya tsungunna a gabansa ya rike masa hannu shima ya yi kalar tausayi ya ce mustapha ina jinka a cikin zuciyata inajin damuwarka na sani walwalarka da jin dadinka duk sun ragu abokina na shiga damuwa mai yawa,haka nima na kasance,saboda ALLAH ya ka ke so in yi hawayen kan fuskar mustapha ya cigaba da tsiyaya ahmad ya ce ka yi kuka ba zan hanaka kuka ba, domin yinsa yana rage radadin da zuciya take fama da shi sai dai kai namiji ne bai kamata ace ka yi kuks ba ya ce,Oh! kana nufin ka ce min namiji baya kuka saboda shi baya da zuciya ko? . ya ce ba nufina ke nan ba a sanina Namiji an sanshi da juriya akan duk abinda ya sameshi, ahmad waye ni ni din DAN WAYE? . su waye zuri'ata su wa za su zama dangina sai dai nayi wa ALLAH godiya idan na kalli wasu jama'ar wasu na rayuwa cikin maraici ga dangin ga komai amma sun rasa gata wasu ko 'ya"yan mahaukata ne wasu Gidan marayu suke rayuwa wasu karuwai ne za su haifesu su yar da su wasu ko hatsari za a yi iyayensu su rasu,to ni din . DAN WAYE, . Abokina ka yi tawakkali kai DAN MOMIE ne da daddy,kai da kanka kana tababa akan hankalin momie ina so ka yi hakuri ka rungumi kaddara ka cigaba da rayuwa mai kyau ka ji Abokina ya gyada kai yana faman ajiyar zuciya.ANDALIN HAUSA NOVELS DAN WAYE...... 3*2 . NA ZARAU BABA YAKASAI . . *** *** *** *** . Weediyan zaune gefenta weesal,weediyan hankalinta na kan (screen) din Laptop dinta hoton mustapha ne ya yi bala'in kyau gabanta yafadi ta rintse ido tana tuno wasu al'amura da suka shige ta bude idonta ta sake kallon hoton gabanta ya fadi zuciyarta ta harba da karfi lokacin da tayi tozali da hoton yana yi ma ta murmushi kallon da hoton yake ma ta ita kanta ba ta san yadda za ta fassarashi ba bakinta ya furta ina sonka musty sai dai ba zan aureka ba weesal ta bita da kallo amma babu wanda ya iya tankawa dan uwansa weesal ta mike cike da mamakin halayyar 'yar uwart tana ba ta mamaki da ta ajibi tabbas ta san 'yar uwarta na da kirki shin wai me ta dauki kanta ne shin sai kana auran mai kudi za ka taimaki al'umma . . wai me yasa ta fi damuwa da damuwar wani akanta, ita ko weediyan zuciyarta ta yi kunci tunaninta me yakamata tayi wanda zai kawo karshan shari'ar mah dan tana tausayin mah kwarai da gaske bata son a kwace ma ta danta wanda take alfahari da shi haka tana jin tsanar momie don ta wulakanta jininta akan soki burutsun ta shin za ta iya yafewa momie ta wulakanta mustinta anya ta kyale momie, . a lokacin haj marka ta shigo weesal ta tareta ya yin da weediyan ta ce wai ina ki ka je ne hajiya ta ce kai duniya na bani tsoro shi yasa lamarin zaman duniya yake tsoratani in baka rungumi dan uwanka ba to wa za ka runguma,shi yasa kullum nake fada muku ku yi ZUMUNCI ku hade kanku ki duba ki ga yadda lamarin hajiya hadiza ya ke daure man kai weediyan ta ce wai har yanzu bai fito ba ta kada kafada tace hajiya kada ki damu kanki akan abinda babu ruwanki ta ce ai abinda ya damu amininka ya dameka . ke yanzu ba ga shi nan ba kin yi shisshigi abinda ba ruwanki kin yi tsamo tsamo banda muna da kyakkyawan zumunci ai sai ki hadani da 'yar uwata ta ce hajiya ke kanki kin san 'yar uwarki ba ta da gaskiya ta ce to na ji zancen ya isheni haka ke yanzu wane irin taimakon da za ki iya yiwa hajiya Hadiza ta ce su masu kudi ne ni ko taimakona akan talaka ne ko. . *** *** *** *** . Mah tana zaune tana diba littafin Ahlari da yake da yammaci ne a lokacin mubarak ya shigo ta ce ina ka je ne ya ce naje wani waje ne kin san weediyan ta sama min aiki fatana kawai ki yi min addu'a ta ce gaskiya ban ji dadin barin aikinka da ka yi ba . ai ita gaskiya daya ce babu abinda za mu cewa mustapha domin ina tausayinsa zuciyata tajima tana mamakin halin mahaifiyarsa wai shin masu kudi me suka dauki kansu in giyar kudin ta motsa sai su yi komai kansu tsaye shi kansa mijin nata ya rasa yadda zai yi ne amma in ba haka ba yaushe mace zata iya fita har tayi abu babu yardar mijinta? . mah ki daina duk ire-iren wadannan tunani kin san komai MUKADDARI ne ki yi addu'a ALLAH ya sa mu fi karfin zaluncin azzalumai, . ki dage da addu'a kawai ta gyada kai tace insha ALLAHU zan dage iya yina, ALLAH ya shige mana gaba yace amin. . *** *** *** *** . IZZATU zaune ta jingina jikin bishiya a harabar Gidansu a zaune take kan wata lallausar darduma kaninta khaleed na gefe yana karatu ya juyo yana fadin Ya Izzatu wai izunki nawa ta ce da kafin inzama kurma Ina izu goma sha uku ya ce yanzu fa ta ce wani ne yake koya min shima kurma ne a zuciyarsa ya ce to ya ake karatun kurame oho . ta ce azatonka mu bamu karatun AL-QUR'ANI ko a tunaninka bamu da cikakkiyar sallah ne'' . ''A'a''.ya fada. Ya ce, ''ALLAH shi ya san karatun Bebe"Inji Hausawa". . Duk da ba ta ji me ya ce ba cikin fishi ta ce wai me ya sa masu kunne ku ka fiye GULMA ne in ba ma jinku ALLAH Yana kallonku yana kuma jinku a lokacin suhaila ta karaso tinkis!tinkis!! ta ce a'a lafiya khaleed yana murmushi ta ce babbar 'ya to bizarku ta samu yanzu muka yi waya da abbanki yake sanar mun dukkaninsu cikin farin ciki suka rinka dariya ta janyo Laptop dinta ta bude suhaila ta bude screen din laptop din ta ga hoton Izzar da mustapha sun dace da juna hoton randa ya je kaltungo suka yi hoton gwanin sha 'awa . suhaila ta janyo Laptop din gabanta ta shiga don duba hotuna , gabanta ya bada ras lokacin ta ci karo da hoton BAREK dinta ya dada kyau da wayo wani iri ta rinka ji a zuciyarta ta rasa yadda za ta fidda soyayyarshi a zuciyarta dan kuwa ita ta hakura da shi ta zo tashi izzatu ta ce mata ga hoton wacce zai aura komai ya kwance mata ai twnice ne to wacce a ranta ta ce sai dai weesal don weediyan ita MATAR MANYA ce! . Anty lafya izzatu ta tambayeta don ta ga yanayin da ta shiga ta kakalo murmushin dole tayi ta ce babu matsala izzatu ta ce anty sam bana son su daya zatayi mun fashin mustapha suhaila ta ce wace ta ce wi oho ta ce 'yata kada ki damu mustapha naki ne ke kadai MANYAN YARA ne ta ce Anty akwai kishinta da tsananin son mustapha a idanunta . suhaila ta mike kai tsaye Bed Room dinta ta zauna tayi TAGUMI tana son ta manta Barek sam bata so ta rinka tunashi lallai SO mugun ciwo don wani abu ne taji ya dunkule ma ta a makoshi . a hankali ya shigo yana ya akayi ne tayi murmushin karfin hali ya shafi cikinta ya ce ko akwai damuwa ta girgiza kai ya yi murmushi ya ce,"suhaila Ubangiji yana son mace mai kula da mijinta idanunta suka zaro ya akayi har ya yi saurin dago abinda yadame ta ita ta rasa ya aka yi son Barek ya shigeta hakika baza ta iya cireshi ba ya za tayi da sonsa da kishinsa da yake damunta ya za tayi lokaci daya ta ji hawaye ya zubo akan fuskarta. . musbahu ya zuba mata ido kawai yana kallonta cike da tausayinta don ya san zakin KAUNA shi ya rasa ya akayi ya rabata da masoyinta,shin ya yi dai-dai kuwa,don ya san ZAFIN SO! . ya sanya hannu ya rungumeta a jikinsa yana jijjigata tamkar ya rungumi karamin yaro, ya soma kissin dinta cike da kwarewa da son fiddata cikin damuwa.ANDALIN HAUSA NOVELS DAN WAYE...... 3*2 . NA ZARAU BABA YAKASAI . . *** *** *** *** . Weediyan zaune gefenta weesal,weediyan hankalinta na kan (screen) din Laptop dinta hoton mustapha ne ya yi bala'in kyau gabanta yafadi ta rintse ido tana tuno wasu al'amura da suka shige ta bude idonta ta sake kallon hoton gabanta ya fadi zuciyarta ta harba da karfi lokacin da tayi tozali da hoton yana yi ma ta murmushi kallon da hoton yake ma ta ita kanta ba ta san yadda za ta fassarashi ba bakinta ya furta ina sonka musty sai dai ba zan aureka ba weesal ta bita da kallo amma babu wanda ya iya tankawa dan uwansa weesal ta mike cike da mamakin halayyar 'yar uwart tana ba ta mamaki da ta ajibi tabbas ta san 'yar uwarta na da kirki shin wai me ta dauki kanta ne shin sai kana auran mai kudi za ka taimaki al'umma . . wai me yasa ta fi damuwa da damuwar wani akanta, ita ko weediyan zuciyarta ta yi kunci tunaninta me yakamata tayi wanda zai kawo karshan shari'ar mah dan tana tausayin mah kwarai da gaske bata son a kwace ma ta danta wanda take alfahari da shi haka tana jin tsanar momie don ta wulakanta jininta akan soki burutsun ta shin za ta iya yafewa momie ta wulakanta mustinta anya ta kyale momie, . a lokacin haj marka ta shigo weesal ta tareta ya yin da weediyan ta ce wai ina ki ka je ne hajiya ta ce kai duniya na bani tsoro shi yasa lamarin zaman duniya yake tsoratani in baka rungumi dan uwanka ba to wa za ka runguma,shi yasa kullum nake fada muku ku yi ZUMUNCI ku hade kanku ki duba ki ga yadda lamarin hajiya hadiza ya ke daure man kai weediyan ta ce wai har yanzu bai fito ba ta kada kafada tace hajiya kada ki damu kanki akan abinda babu ruwanki ta ce ai abinda ya damu amininka ya dameka . ke yanzu ba ga shi nan ba kin yi shisshigi abinda ba ruwanki kin yi tsamo tsamo banda muna da kyakkyawan zumunci ai sai ki hadani da 'yar uwata ta ce hajiya ke kanki kin san 'yar uwarki ba ta da gaskiya ta ce to na ji zancen ya isheni haka ke yanzu wane irin taimakon da za ki iya yiwa hajiya Hadiza ta ce su masu kudi ne ni ko taimakona akan talaka ne ko. . *** *** *** *** . Mah tana zaune tana diba littafin Ahlari da yake da yammaci ne a lokacin mubarak ya shigo ta ce ina ka je ne ya ce naje wani waje ne kin san weediyan ta sama min aiki fatana kawai ki yi min addu'a ta ce gaskiya ban ji dadin barin aikinka da ka yi ba . ai ita gaskiya daya ce babu abinda za mu cewa mustapha domin ina tausayinsa zuciyata tajima tana mamakin halin mahaifiyarsa wai shin masu kudi me suka dauki kansu in giyar kudin ta motsa sai su yi komai kansu tsaye shi kansa mijin nata ya rasa yadda zai yi ne amma in ba haka ba yaushe mace zata iya fita har tayi abu babu yardar mijinta? . mah ki daina duk ire-iren wadannan tunani kin san komai MUKADDARI ne ki yi addu'a ALLAH ya sa mu fi karfin zaluncin azzalumai, . ki dage da addu'a kawai ta gyada kai tace insha ALLAHU zan dage iya yina, ALLAH ya shige mana gaba yace amin. . *** *** *** *** . IZZATU zaune ta jingina jikin bishiya a harabar Gidansu a zaune take kan wata lallausar darduma kaninta khaleed na gefe yana karatu ya juyo yana fadin Ya Izzatu wai izunki nawa ta ce da kafin inzama kurma Ina izu goma sha uku ya ce yanzu fa ta ce wani ne yake koya min shima kurma ne a zuciyarsa ya ce to ya ake karatun kurame oho . ta ce azatonka mu bamu karatun AL-QUR'ANI ko a tunaninka bamu da cikakkiyar sallah ne'' . ''A'a''.ya fada. Ya ce, ''ALLAH shi ya san karatun Bebe"Inji Hausawa". . Duk da ba ta ji me ya ce ba cikin fishi ta ce wai me ya sa masu kunne ku ka fiye GULMA ne in ba ma jinku ALLAH Yana kallonku yana kuma jinku a lokacin suhaila ta karaso tinkis!tinkis!! ta ce a'a lafiya khaleed yana murmushi ta ce babbar 'ya to bizarku ta samu yanzu muka yi waya da abbanki yake sanar mun dukkaninsu cikin farin ciki suka rinka dariya ta janyo Laptop dinta ta bude suhaila ta bude screen din laptop din ta ga hoton Izzar da mustapha sun dace da juna hoton randa ya je kaltungo suka yi hoton gwanin sha 'awa . suhaila ta janyo Laptop din gabanta ta shiga don duba hotuna , gabanta ya bada ras lokacin ta ci karo da hoton BAREK dinta ya dada kyau da wayo wani iri ta rinka ji a zuciyarta ta rasa yadda za ta fidda soyayyarshi a zuciyarta dan kuwa ita ta hakura da shi ta zo tashi izzatu ta ce mata ga hoton wacce zai aura komai ya kwance mata ai twnice ne to wacce a ranta ta ce sai dai weesal don weediyan ita MATAR MANYA ce! . Anty lafya izzatu ta tambayeta don ta ga yanayin da ta shiga ta kakalo murmushin dole tayi ta ce babu matsala izzatu ta ce anty sam bana son su daya zatayi mun fashin mustapha suhaila ta ce wace ta ce wi oho ta ce 'yata kada ki damu mustapha naki ne ke kadai MANYAN YARA ne ta ce Anty akwai kishinta da tsananin son mustapha a idanunta . suhaila ta mike kai tsaye Bed Room dinta ta zauna tayi TAGUMI tana son ta manta Barek sam bata so ta rinka tunashi lallai SO mugun ciwo don wani abu ne taji ya dunkule ma ta a makoshi . a hankali ya shigo yana ya akayi ne tayi murmushin karfin hali ya shafi cikinta ya ce ko akwai damuwa ta girgiza kai ya yi murmushi ya ce,"suhaila Ubangiji yana son mace mai kula da mijinta idanunta suka zaro ya akayi har ya yi saurin dago abinda yadame ta ita ta rasa ya aka yi son Barek ya shigeta hakika baza ta iya cireshi ba ya za tayi da sonsa da kishinsa da yake damunta ya za tayi lokaci daya ta ji hawaye ya zubo akan fuskarta. . musbahu ya zuba mata ido kawai yana kallonta cike da tausayinta don ya san zakin KAUNA shi ya rasa ya akayi ya rabata da masoyinta,shin ya yi dai-dai kuwa,don ya san ZAFIN SO! . ya sanya hannu ya rungumeta a jikinsa yana jijjigata tamkar ya rungumi karamin yaro, ya soma kissin dinta cike da kwarewa da son fiddata cikin damuwa.NOVELS DAN WAYE ..... 3*3 . NA ZARAU BABA YAKASAI . *** *** *** *** *** . WEEDIYAN ce ta kai ziyara GIDAN MARAYU ta cika bayan but dinta da Alawa,Biskit,Famfas da omo,sabulu nau'in kayan bukata na rayuwa ita dai ta taimaki al'umma yaran sun saba da ita saboda yawan kawo musu ziyara sun yi layi tana damka musu alawa kowanne yaro in ta ba shi za ta yi kissing dinshi cikin farin ciki suna son ta haka ma'aikatan Gidan suna kaunarta kwarai wani yaro ya rukota ya ce Anty ba kya kyamarmu duk inda aka kaimu sai ace mu 'yan gidan marayu ne su waye marayun? . Ta kalleshi cike da tausayi idanunta suka kawo kwalla ta rike hannunsu ta ce kai Namiji ne BA A MARAYA SAI RAGO! kayi karatu ka zama BABBAR MUTUM, wanda za a yi alfahari da kai. . Sai yaron ya yi murmushi ya ce Anty na yi miki akawari zan zama BABBAN MUTUMM, wanda za ayi alfahari dani. wata yarinya ta ce Anty menene marayu? . Ta ce wasu Bayin ALLAH ne ke ma kiyi Ilimi don ki zama uwar Al,umma ta gari". Haka ta gama zagayawa ta iso Office din shugabar wajen ta zauna ta kalleta jikinta a sanyaye jiya an kawo Jaririya Gidan nan sai dai ba mu da Madarar Yara a gidan weediyan ta ce ina mamakin yadda rayuwar marayu take kasancewa wai Gwamnati da masu kudinmu suna mantawa da su ne . ma'aikaciyar ta yarfar da kai ta ce Gwamnati na iya na ta kokarin kin san abun ne da yawa shin in tambayeki da ace ni mai kudi ce ina da 'yanci ko damar da zan iya gina Gidan marayu da na gina don na taimaka musu ta ce kina da wannan damar abun da har yanzu manyan Attajiranmu suka kasa ne shin da za su iya daukar dawainiyar bude irin wadannan Gidajen su cigaba da kula da su lallai da sun yi sadalatul Jariya yakamata ace mun dinga kulawa da bukatunsu ta mike ta ce bari inje in kawo muku madaran ta fice a motarta bata jima ba ta dawo dauke da madarar mai yawa ta ce insha ALLAHU zan ci gaba da taimako dai dai iyawata. . A lokacin weesal ta kirata a waya ta sanar da ita ta yi ma za ta dawo Gida ta yi baki, ta yiwa shugabar Gidan da ma'aikatar gidan da yaran sallama ta tafi. . . *** *** *** *** . A Gidansu weediyan iyayen Abduljalil dara-dara ne suka kawowa weediyan ziyara sam ta san tana son kudi kuma burinta bai wuce ta taimaki al'umma ba shin ta wacce hanya hanya zata fara a gaskiya zuwanta Gidan Marayu a yau ya sake sanyata son kudi kwarai wai ace kamar madarar da za a bawa jaririn da aka tsinto tana wuya shin ina kudin al'umma suke ina masu kudi ina 'yan siyasa haba bayin ALLAH me ya sa bama kai ziyara irin wadannan gurin da manyan Asibitoci ? . mutuna ma'aiki (S.A.W.) a cikin Hadisinsa mai daraja ya ce imanin dayanmu baya cika hai sai ya sowa dan uwansa abinda ya sowa kansa, . amma me ya sa mu ka yi watsi da wannan umarni da koyarwa ta Annabin Tsira muka fifita son kanmu fiye da kowa, muka sowa kanmu kyakkyawar rayuwa amma mu ki taimakawa wani ya yi kyakkyar rayuwa idan mun gan shi a cikin rayuwa mara kyau ko wadda yake bukatar tallafi? . Da irin wadannan tunane-.tunane ta shiga gida Tun a kofar Gidan ta ci karo da manyan motoci ta shiga ciki ta sami weesal tana ta fama a kicin ta ruko hannunta ta ce iyayen abdu dara-dara ne suka zo ta kalleta ta ce 'yar uwata daga ina ki ke kina da damuwa me ke damunki ta ce babu lokacin sanar dake yanzu ki bari sai anjima. . A lokacin Hajiyarsu ta karaso ta ce'YAN BIYU lafiyarki kuwa ta ce babu matsala ta ce ki shirya ki zo falo sirikarki ce ta zo ita da 'yan uwanta ta ce lafiyarki kuwa ta ce yes ta ce weediyan ya ya dai ta juya ba ta yi magana ba saboda zuciyarta a cunkushe take. . *** *** *** *** . Cikin takun isa irin na wayayyun mata masu Aji wadanda suka yarda da kansu ta daga Labulen Falon ta shiga murmushi a fuskarta tana daga kafarta tamkar tana kan kaya a tsanake take Samiha ta karaso ta ce oh! Matar Bros kin iso ta isa da ita inda Hajiyan Abdul take ta rungumeta a jikinta tana jin kaunarta tana ganin za ta bata farin ciki 'yata ba ki kirani a waya ko ba ki bukatar albarkata ta ce a'a ina son albarkarki Samiha ta ce matar yaya sunana SAMEEHA yau na zo in ganki sai na ga kin fi inda Bros yake fasalta min ke murmushi tayi an kawo musu duk kayan bukata. . Hajiya marka suna falo ita da Hajiyan Abdul ta ce ba ki sanar da mu zuwa ba ta ce mun zo kan batun Biki saboda ba zamu iya jiran har sai an hadasu ba shi ne na zo in sanar da ku ayi mana alfarma ta ce wannan batun Iyaye maza ne ta ce alfarma zamu nema Abdul yana bukatar Iyali a kusa da shi don na san yin hakan zai sa ya dawo gareni shi ke nan zan sanar da mahaifinsu yadda muka yi shi kenan haka suka zuba musu garar arziki . . weediyan taji dadi don tana bukatar kudi ba ta boyewa mahaifiyarsu ita kanta ta san halin weediyan tun tana yarinya ta ce shi ke nan amma ki taka a sannu na san ALLAH yana tare da ke tunda ya san zuciyarki amma ita duniya komai a sannu ake tafiya da ita ki dage da addu'a ALLAH ya cika maki burinki koda yaushe nima kullum addu'ata ALLAH ya cika burin weediyan.DAN WAYE....... 3*4 . NA ZARAU BABA YAKASAI . . Weesal ta ce hajiya kuma yaushe ne za a tsayar da bikin weediyan ta harareta sannan ta ce hajiya ina so in ga karshan shari'ar su mustapha saboda in na yi aure kila ba zan zauna a kano ba kila Ma ba zan zauna a kasar nan ba ni shi ne babban abin da yake damuna gaskiya su yi hakuri Hajiya ki taimaka in ga karshen abin da yake faruwa ta ce ki nemi ZABIN ALLAH weediyan lamarinki na tsoratani. . *** *** *** **** *** . Hajiya lami zaune gefe Hajiya saratu ce itama duk jikinta ya yi laushi don ta rame Hajiya Lami ta ce kalli inda ki ka tashi hankalinki haka kin tada namu haka kawai kin sakamu cikin masifa cikin rudin al'umma ta inda mutane suna ta zaginki haka kawai kin san baki bala'i ne. . Hajiya saratu cikin tsananin sanyin murya ta ce Hajiya ke uwata ce kowa ya juya min baya ke ya kamata ki ji tausayi na wallahi mubarak DANA NE! . Ran Hajiya Lami ya kara baci ta ce kin ga abinda bana so ki fada haka kawai kin cutar da mijinki kin dawo gida kin barshi saboda ba ki mai da ni a bakin komai ba a to ai duk tsuntsun da ya ja ruwa shi ruwan kan doka,jama'da suka dauki niyyar taimakon baiwar ALLAH da ki ka dauki hakkinta suna da yawa,ga shi jibi za a koma kotu ni na matsu in ga karshen tatsuniyar nan ta ki. . Kuka Hajiya saratu ta fashe da shi ta ce Uwa ta fi kowa son danta shin me ya sa ke ki ka ki yarda da ni ta ce ina gwwajin kwakwalwarki ko baki je ba ta ce ni ina da hankali ba sai na je ba ta ce zancen banza ance miki Alkalin wasa ne ai dole ka bi fadar Alkali in dai kina son cigaba da shari'ar dole ki je ki yi ta girgiza kai ta ce Hajiya nima fa wani lokace se in ganni kamar tababbiyar hakika ina zaton ba kaina daya ba lokaci ya yi da zan nuna muku cewar ni din motsattsiya ce Hajiya ta bita da kallo tana mamakinta. . *** *** *** *** . Likitan da yake kula da Alhaji Abdulmajid ya ce ALH ka yi hakuri ka cire komai a ranka saboda damuwa na illata rayuwar dan adam. . Ba zaka taba gano damuwata ba hakika ALLAH shi kadai ya san abinda yake damuna Likita ya ce to abinda na ke so da kai ka huta kwana biyu ya ce ina tunanin hukuncin kuliya ina tsoron yadda zamu kare a kotu Alhaji ka yi addu'a ALLAH zai bayyana gaskiya ka ji babu yadda Alhaji abdulmajid ya iya dole ya kwanta Likitansa Dr.yassir Ibrahim ya kira wayar mustapha ya sanar da shi hankalinsa a tashe ya ce insha ALLAHU zan zo dama jibi ne zan zo Likita ya ce don ALLAH babanka jininsa ya hau sosai ina jin tsoron kada ya taba masa zuciya kada ka rinka nuna masa damuwarka ka zama jarumi ka ji ya ce na gode Dr. yassir . zan kula da Daddy bana so in rasashi shi kadai ya rage min ya ce ka kwantar da hankalinka tada hankalinka za a yi biyu babu saboda haka ku yi hakuri mijin Izzatu murmushi ya yi don jin dadinsa. . . *** *** *** *** . Izzatu an sauka kasa mai tsarki don za su je ganin yadda ake gabatar da GASAR MUSABAKA ta duniya sannan za ta je ganin likita don soma bincike suna zaune a masaukinsu tana kwance tana hutawa ta hau online ta tura masa; . ''me sona lokaci ya yi da zan fada maka ina sonka son da ba zan misalta ba ina tausayinka bana so ka dami zuciyarka izzatu na tare da kai ruwa ko iska gumi ko dari ba za su rabani da kai ba ko ka san sonka tunaninka tsun matsawa zuciyata. . I wonder why i'am missing you so much. . A lokacin da sakon ya sameshi suna tattunawa da Alpha murmushi ya yi ya mayar ma ta da da amsa yana jin sonta da kaunarta na sake samun mafaka a zuciyarsa. . "Izzat ina tsananin sonki, ina tsananin son kasancewa da ke ba nida burin da ya wuce ace ni da ke mun zama ma'aurata ina son in gammu a matsayin ma 'aurata. I Love you too! . ko da ta karanta tamkar yana gurin duk sai ta ji kunya ta kamata. Ta sake tura masa da wani sakon. . "My one ina kasa mai tsarki mai girma wato saudiyya, ka yi min addu'ar samun nasarar abinda muka je nema (Aikin kunne)" . koda sakon nata ya isa gareshi yana murmushi ya sake mayar ma ta da sakon. . Ina miki addu'a ALLAH ya sa ayi nasara,zan fi kowa farin ciki abar sona za ta ji sautin muryata wata rana!" . Wani dadi ya rufeta anya akwai wanda ya fi ta jin dadi dai-dai wannan lokaci. . Haka suka kasance cikin aikawa juna sakonni da zukatansu suke ciki har sun manta matsalar da mustapha yake ciki wannan kenan. . *** *** *** *** . Mubaraq ne ya taso da niyyar zuwa wajen B.Star Restaurant wani Gidan cin Abinci ne anan suke zaman hira ya jima bai je ba dama dalilin mustapha yake zuwa yanzu ni Alpha yake so yaje ya gani mashin dinsa ne ya yi masa faci can wajen Gadon kaya yana tura mashin dinsa mota ta shige shi sai kuma ta dawo aka sauke glass daga baya a hakimce Hajiya saratu ce mubarak lafiya ya ji wani matsanaicin faduwar gaba ya soma kara sauri murmushi tayi ta ce dama da yana gudun uwarsa ko babu shakuwa a tsakaninmu akwai hakkin haihuwa. . Ina so ka natsu wallahi da gaske ni ce babarka ni ma ina yiwa kaina...........SA NOVELS DAN WAYE ...... 3*5 . NA ZARAU BABA YAKASAI . . tambayar ya ya ka bar hannuna har yanzu abinda na kasa ganewa ke nan kallonta yake tausayinta yaje ji ALLAH ALLAH ya ke ya bar gurin tun kafin ta tara masa mutane,fitowa ta yi a mota ta sha gabansa ya gama tsorata iya tsorata ya ce ki yiwa ALLAH ki rabu da ni ni ba danki bane mahaifana talakawa ne kina son ganin karshenmu koda ni danki ne ba zan taba sonki ba bana maraba da Uwa irinki mai son kanta na fi son mah da ke ta bani tarbiyya ta gari da ace an yi min tarbiyyar da zan zagi na gaba da ni wallahi sai na bubbuge ki ki fita daga rayuwata ba zan taba zama da a gareki ba haka kawai kin rabani da aikina wanda da shi na ke taimakon iyayena kina tsammanin hakkina zan yafe miki bari ki ji ko na rasa Uwa na fi karfin Uwa irinki mai kin danta mara tausayi mai son kanta wacce ba ta dauki damuwar wani damuwarta ba . wacce kanta kawai ta sani kuma nufinki ke din har wata Uwa ce wacce mutum zai yi tunkaho da ita? . Kin cuceni da kike ganina a matsayin danki! Sai idanunsa suka cicciko da kwalla suna fara zuba akan kumatunsa abin tausayi. . Hajiya saratu murya a sanyaye ta ce kada ka yi kuka mubarak kada ka yi kuka, wallahi ba zan kyaleka ba don ina wani irin sonka son da ba zan fasaltashi ba da za a ban zabi akan RAYUWA ko MUTUWA da ka kubce mun gwanda in rasa rayuwata wallahi . rayuwata bata da amfani in har na rasa cikar farin cikina. Wayyo ALLAH ya zan yi, da ban ganka ba na hakura da mustapha wanda kaddara ta bani shi yanzu da na ganka ba zan yarda da kowa ba kaine nawa kai nake so..." . "Ni ba danki bane, bani da burin da yawuce in ga iyayena cikin walwala da jin dadi, duk wannan ya kau a gidanmu, ta ya zan soki ki gaya min kin tsayar da duk wani jin dadina..." "Kada ka damu kai dan masu arziki ne mahaifinka ya tara maka abin duniya, kalli shigarka ka san yawan arzikin mahaifinka kuwa? . Ya ce, "A'a ni Iyayena Talakawane kin ga da yadda na yi karatu ke rabu da ni kawai". . Ya juya yana tura mashin dinsa mutane na kallonsu. "Mubarak ka sani ..." . "Me zan sani?ko ki rabo da ni ko ki yi nadama akwai irinku suna da yawa wadanda basa son zaman lafiya". . Direbanta ya ce "Hajiya ki yi hakuri ki yi tawakkali". Jikinta a sanyaye ta bude motar ta shiga ta zauna dabar tare da kwantar da kanta akan kujera tana tunani. . Direbanta ya girgiza kai cikin nuna tausaya ma ta ya ja motar ya wuce mubarak ya tafi. mutane da suka fara taruwa a kusa da su suka bisu da kallo har suka yi nisa . . mubarak ya yi ajiyar zuciya har har yanzu fuskarsa tana cike da damuwa, jikinsa a sanyaye ya ci gaba da tura Babur din sa . . A lokaci inda mubarak ya yi niyyar zuwa bai je ba. . *** *** *** *** *** . Mustapha cikin dare ya iso kasarmu mai cike da albarka kai tsaye asibiti ya je don motar haya ya dauka zuwa asibiti ya shiga ALH Abdulmajid yana bacci ya zauna ya zura masa ido cike da tausayi da kuma tsanar momi haka kawai tasa masa damuwa yana jin tausayin daddy ko da ba iyayansa bane yana jin su aransa hakika za mu cigaba da kula da kai bana son kasa damuwa aranka kaunar da nake yiwa Uwa da Uba to dukkanta na mallaka maka ALLAH kada ka kashe mun daddy har sai na ga karshen shari'ar nan hawayen fuskar mustapha ya sauka kan fuskar Daddy . dumunsu ya sa ya bude ido kamar a mafarki ya ganshi ya murmusa ya mike ya soma shesshekar kuka mara sauti Daddy ya ce My Boy ka san na tsani kukanka tun kuruciya ga shi ka girma kullum burina in ga dan gidan mustapha ya girma ya na kallona yana kuka mustapha ya soma share hawaye da hannunsa murmushi ya soma yi ya ce Daddy bana so ka yi ciwo da ace ka yi ciwo gwanda in yi Daddy ba ka san girman sonka a zucuyata ba kaine uwata kaine ubana kaine komaina Alh Abdulmajid ya soma share masa kwalla ya ce Boy . wa ya fada maka duk ka dauki kaddara kada ka sa damuwa ni dama na dade da sanin momie ba mai sona ba ce kada ka sa damuwa kullum Addu'a na ke ALLAH ya nuna min gaskiya kuma jikina ya bani momie ba ita ta haifeni ba Daddy ya rufe masa baki ya ce wadannan abubuwa su ne damuwata dole in damu dole in nemi mafita ya zan yi da Haj. saratu ya zan yi Boy ka fada mun Daddy kayi hakuri kayi tawakkali ni ma shi na yi da ban yi ba kila da ban kai iyanzu ba ka yi hakuri ya ce Boy damuwarka ita ce tawa ya ce kada ka damu My Son komai na ALLAH yana da iyaka, haka suka zauna suna tattaunawa suna mamakin halin da momie ta sa su. . Mubarak kuwa kai tsaye gidansu ya nufa ya tarar da mah tana wanke wanke yanayin shigowarsa da rashin walwala shine ya ankarar da ita lallai yaronta na cikin damuwa ta dauraye hannunta ta mike ta sameshi ya shiga dakinta ya zauna gefen gadonta itama ta samu gun ta zauna ta ce lafiyarka dan albarka ya so ya yi murmushi dun korar damuwar sai dai yadda zuciyarsa take ta ki karbar yadda ya so ta sake cewa dan albarka me ya taba min kai maimakon ya yi magana sai kuka ya kubce masa ta ce la'ilaha illallahu a'a dan nan lafiyarka me ya sameka kuka sosai yake a lokacin . mal. Bala mahaifinsa ya shigo ya ce a'a Halima lafiya ta ce yo ina na sani ka ga yaron nan ne ya shigo yana kuka Mal. Bala ya dubi mubarak ya ce,me ya faru kada ka boye mana kukanka yana nufin ka shiga damuwa,ba zan hanaka yin kuka ba kayi kuka..........NOVELS DAN WAYE....... 3*6 . NA ZARAU BABA YAKASAI . . kila ka samu saukin zuciyarka za ka ji sanyi amma kada ka yi kuka wanda ze damemu ka ji dan albarka, Baba ya zan yi rayuwata tazo a juye kaina ya soma juyawa tausayin mahaifiyar mustapha nake ji tsoronta kuma nake ji na rantse bana kaunar ganinta tana sakani damuwa na yi nadamar haduwa da mustapha yana kuka yake fada musu yadda aka yi mah ta soma kuka tana share majina ta ce nima ina tsoronta ya zan yi malam ka taimakemu mu gudu kauye wallahi sun fimu komai ni na san a lokacin da za su rabani da tilon dana a lokacin zan yi sallama da duniya.! . Mubarak shi daya na haifa ya zanyi Mal.Bala ya ce ita shari'ar ba za ta taba yin abunda ba dai - dai ba komai da ki ka sani akwai yadda za a yi shi ya janyo mubarak yana lallashinshi tamkar karamin yaro ya ce Baba ka yarda da abinda mahaifiyata ta ce mu koma kauye fitowarmu Birni daga kauye babu abinda ya kara nana sai bakin ciki . ba zamu yafewa Babar mustapha ba ta cutar da zuciyata ta kwareni har abada na tsaneta bata da adalci kanta kawai take so Baba koda ba za ku kona kauye ba lallai ni zan koma . zan cigaba da rayuwata a can zan kasance mai farin ciki ganin zuri'ata da gatana,mah ta soma kuka hakika mu zamu koma malam ko kai ba za ka koma ba na tsani zaman cikin Birni don an ganni da da ba a san wahalar da na sha ba shi ba tun kuruciyarsa har girmansa sai rana tsaka a rabani da shi ba zan zauna ba Mal. Bala yayi murmushi ya ce . kina gani kin gujewa shari'ah ne wannan yana nuna kun karaya ni kuwa zuciyata uwa a dafe take ban karaya ba ni ina da tabbacin mubarak ba shi da Iyayen da suka fimu,ina so ina jin tsoro kawai ni zan tafi ba zan zauna ba kada ka manta jibi zamu shiga kotu ka bari mu bi komai a sannu mubarak yana jin mahaifiyarsa kawai amma ya tabbata dole ya bar Garin. . Ita ko Hajiya saratu wajen mahaifiyata ta iso ko motar ba ta gama fakin ba ta bude ta shiga gida da hanzari Hajiya lami zaune da Hajiya Marka da su weediyan ta shigo cike da tashin hankali da matsanancin kuka ta tsugunna gaban mahaifiyarta tana rusa kuka kamar yarinya gaba daya ido suka sa ma ta kafin matsanancin tausayi ya kama weediyan saboda ita mutum ce mai tsananin tausayi . mai sanya damuwar wani ta zama tata bata damu da farin cikinta akan na wani da ace wani yana kuka ita tana dariya gwanda ita ta faranta maka ita zuciyarta tayi bakin ciki, Ubangiji haka ya yi ta tun mahaifiyarta na fada har ta gaji, . tsakaninta da ita sai addu'a ta rungume Hajiya saratu ta ce momie lafiya wa ya tabaki ya zaki rinka kuka waye zai sa miki damuwa fada min don ALLAH ki yi shiru mamie ki yi magana don ALLAH fada min me ya ke faruwa da ke zan baki shawara ko in taimakeki cikin sarkewar murya ta ce ku yarda da ni na rantse ba zan kawo rudaniva cikin abinda ba dai dai ba ku dai na yi min kallon mahaukaciya na sani mubarak dana ne yau dan da na haifa ya tsaneni ya fada min mugun kalamai wadanda suka fi kama da sukan kwari da Baka kune 'yan uwana mun fito Iyali daya da ku kun ki yarda da ni to WA ZAI FUSKANCE NI? . Tambayarku nake. . Rayuwar saratu rayuwa ce mai cike da rudani babu mai tausayina babu wanda ya daukeni a mutum ku tuna akwai zuciya a kirjina wallahi da ace mustapha na kusa shi kadai yake sona shi kadai yake gane matsalata ya zan yi ya zan yi ku taimakeni wayyo ni Saratu weediyan kada ki damu momie NI CE ZAN FUSKANCEKI! Kamar yadda musty yake fuskantarki ke da matsalarki, to me yasa ki ka yi fatali da mustapha bayan kina da tabbacin ya fi kowa sonki ga shi mahaifiyarki bata mai da kai akan matsalarki ba saboda me ki ka ki danki momie muna son mustapha Why za ki sanyashi a damuwa yanzu kin san a halin da yake ciki tayi shiru ta ce ban sani ba . shima mustapha ya tsaneni ta ce ba tsanarki ya yi ba ke ki ka ki wulakantashi a idon duniya ki ka ce ba danki bane saboda me ki ka yi masa haka gashi wanda ki ka daura soyayyarsa ba zai soki ba ba zai ji tausayinki ba ba zai ji kanki ba ba zai weediyan saboda dana ne kaddara ta rabamu kuma kaddara ta hadamu a matsayinmu na Iyali daya ku taimakeni don ALLAH ku kwatar mini dana. . Cikin fushi Hajiya Lami ta ce ba ki isa ba mustapha shi ne namu ba zamu goyi bayan zalunci ba ba in dai bakin ciki da bacin rai ne to yanzu ki ka soma tozali da shi haka kawai kin shiga rayuwarmu kin ga ni kin isheni ki hada yanaki yanaki ki tafi gidanki Hajiya Marka ta ce Hajiya ki yi hakuri ina tsoron kada damuwa tasa ta zautu ai shari'a ta fi gaban wasa saratu ki yi hakuri ki tausasa zuciyarki idan mubarak danki ne to mustapha DAN WAYE? . ki bamu amsa a ina ki ka daukoshi a ina ki ka bar naki? . Tayi shiru kamar mai tunani ta ce SANIN GAIBU sai ALLAH duk suka kalleta weesal ta ce momie kin yarda da ALLAH kin yarda da kaddara ta gyada kai to ki yi hakuri ki zuba ido mu ga yadda ALLAH zai yi damu ta ce shi ke nan ta kalli weediyan ta ce da gaske ke ki ka shigewa su mubarak ta gyada kai . tace na sani ba su da karfi momie ba ki tsoron ALLAH ya jarabceki da hakkinsu cikin fishi Hajiya Lami ta ce mustapha ne tun yana yaro ki ka kasance azzalumar Uwa a gareshi bai ji dumin Uwa kamar yadda sauran yara suke ji ba amma duk da haka komai nasa momie sai ta sanya kuka ta ce ban taba son jika kamar mustapha ba ko waye shi ina sonsa zan cigaba da kula da shi . Hajiya weediyan ta fada ta ce momie 'yarki ce kada ki yi fishi da ita akan batun da babu wanda yasan dai dai sai ALLAH ki yi hakuri kin ji ni yanzu zan saka maganar mizanin hankali zan tsananta bincike saboda haka mu yi wa momie addu'a don ita ta cancanta ayi ma ta.A NOVELS DAN WAYE....... 3*7 . NA ZARAU BABA YAKASAI . . Alpha ya kalli mustapha ya ce aminina ya ce ka zo mu je majalisa ba zam fita ba domin na zama abin zunde a gari kowa kowa so yake ya san ni din DAN WAYE? . Alpha ya yi kalar damuwa ya ce yau zan nuna maka hali da damuwar da zuciyata take ciki ina ma wani na ganin zuciyar wani lallai da ka ga yadda zuciyata ta cika da tsananin tausayinka a matsayinka na dan Adam ka yi hakuri ita kalmar hakuri ana bawa mutum ita ne a lokacun da abu ta sha kansa,ina so ka yarda da duk tsarin da ALLAH ya hukunta a kanka, . wani a Bola ake tsintarsa kuma ya yi rayuwa haka ne Alpha tashi mu je amma kafinmu je ina son ganin mahaifiyar mubarak saboda me ka ke son ka rinka dawowa da kanka damuwa ya yi murmushi tare da tsare gida mu je kawai. . *** *** *** *** *** . Alpha ke tukin motar mustapha yana kallon Gari kowa yana harkan gabansa baya tare da damuwa, sun yi parking gurin mashin din mubarak, ganin mashin din nasa ne ya sa suka san yana cikin Gidan. . Kamar an sashi ya fito,haka ya fito daga cikin Gidan hannunsa rike da Hula yana murzata zai sanya baki bude ya kura musu ido zuciyars na matsanancin bugu sai da hular ta fada jikinsa ya kama rawa lokaci kankani hawaye ya wanke fuskarsa yana kuka ne saboda ramar da mustapha ya yi lallai na zamarwa mustapha kadan garan bakin Tulu! . Alpha ya fito ya dafa kafadunsa ya ce mubarak ya ya dai ya dago idanunsa ya ce mustapha ka yi hakuri na rantse ina cikin damuwa na tsani kai na na tsani wacce ta sani a cikin wannan halin kada ka zargeni murmushi kawai ya yi zamu iya shiga gidanku mu je sun tarar komai na gidan ana jibgesu gefe suna shigowa Mah ta kalli mustapha ta ce, "A'a yaushe ka dawo koda yake dama ina tunanin zuwanka saboda gobe shiga kotu ko?" Ya ce, "Mah barka da gida ya na ganki kina aiki ta ce mustapha zamu koma kauye dama ina son mu hadu mu nemi yafiyarku ya ce mene kuka yi min, ni babu abinda kuka yi min kuma babu inda za ki Daddy shi ne mai kudi ba momie ba kuma Daddyna ba shi da burin matsanta muku don girman ALLAH kada ku je ko ina ta ce kayya ka yi hakuri sam raina da zuciyata ta fita daga birni gwanda in koma can kauyenmu in yi rayuwata cikin salama . Mah kin ce kina son ganina shi ya sa na zo in ji lafiya? . Ta ce dama ina son magana da kai ne akan dana mubarak kada ka daukeni mai son zuciya ko mai son kanta hakika mistapha babu abin da zamu ce maka kasomu baka kyamacemu ba na fi kowa bakin cikin halin da muka shiga don ALLAH kada ka dauki mubarak a makiyinka duk da na san mahaifiyarka ita ce ta janyo komai da ni da mijina da dana za mu bar maraya zamu koma karkara kada ka zargemu muna sonka ban taba tsanarka ba tausayinka shi ne a zuciyata . don mubarak dana na ne to kai din DAN WAYE, shi ne abinda ya dameni, tabbas kai ba dan Hajiya Saratu bane domin an san Uwa da kaunar danta da tausayinsa to shin me yasa ita bata da wannan abu kuka sosai take ta shafi fuskar mustapha ta ce ina ma ni me arziki ce ina ma zan iya cigaba da dawainiya da kai da mubarak dan hada in rikeku ita ta rasa duk wanda ya haifi da kamarka kyakkyawa mai ilimi da mai tausayi mai hankali da hangen nesa burin dukkan Uwa danta ya samu ilimi da tarbiyya akan me za ta ce kai ba danta bane . na san mubarak dana ne da na haifa amma ka fi shi komai ba wani abu yafika ba balle ace . . shi ta hango ka yi hakuri hawaye mustapha da mubarak da Alpha sake ita kanta Mah kuka take ta ce ina sonka mustapha zan rikeka kamar ni na haifeka bana son kukanka don ALLAH ku daina kuka mubarak ya ce ya zan daina kuka uwata abar soyiwa a gareni tana zubda hawaye a dalilin abotata na janyo miki kuka mustapha na yi da na sanin samunka da na yi a matsayin aboki har abada zan rayu ni daya ban ji dadin Abota ba ku zo ku fita ko na daina ganin kukan mahaifiyata". . Alpha ya ce haba mubarak damuwar mustapha ta fi taka shi ga kuncinsa ya fi naka kafadar wa zai dafa ya yi kuka ina so ka yi tunani ka san abinda ya dace ka yi ya janyo hannun mustapha suka fito Mah ta kwalla kira da karfi mustapha ka zo ka ji abinda zan fada maka shi kuwa Alpha ya sa shi a mota sun nufi gidan Hajiya Lami a kofar gidan weediyan ce ta fito cikin takun kasaita cikin wani Material Pink komai nata Pink ne tayi kyau ta dora glass wanda ya yiwa fuskarta kyau tana kokarin shiga motarta a lokacin motar Alpha ta faka ta mai da hankalinta kansu lokacin da wayar Alpha ta soma ringing ya daga yana sunkuyar da kai ya ce Alhaji gani nan bari in zo insha ALLAHU bazan juma ba, . ya kashe wayar ya ce Mustapha Alhajina yana kirana ALLAH ya sa ba kauye zai ce in tukashi ba ya ce kuna bani mamaki wai mutum ya dinga gudun asalinsa ni yanzu ba ga shi bani da asalin ba Alpha ya hade rai ya ce ka dai fada ko baka da kowa mu mun isheka dangi, kana da ni kana da daddy ga Izzatu ga weediyan ga mubarak ga madina ga su Hajiya bamu isheka rayuwa ba gaskiya ka daina fada a lokacin weediyan ta karaso ta ce yaushe a gari ya ce matar manya irin wannan haduwa ko Alh Abdul dara dara zai zo ne ta rinka jin faduwar gaba ta jingina jikin motar ta rufe idanuwa tana son arziki tana son taimako ya za ta yi ne me ya fi ma ta dadi jin dadin rayuwarta ko jin dadin wasu, . a lokacin alpha ya ce zan tafi in barka sai na dawo ta matsa ya ja motar ta ce mu je ciki ko ya ce ina za ki ta rinka dariya ba zan fada maka ba ya ce Hajiya na nan ta ce sun fita unguwa sai momie da weesal ya ce to mu je in rakaki ko ladan rike jaka a ban matar manya ba ta ce komai ba da in ya fada ma ta dadi take ji amma yanzu ranta kuna yake in ya fada ma ta to ya za ta yi masa shi kansa ya ga sauyi a fuskarta ya ce weediyan ya dai ta shiga mota mazaunin direba shi kuma ya zauna daya bangaren ta ce ban san me zance maka baNOVELS DAN WAYE......... 3*8 . NA ZARAU BABA YAKASAI . . rayuwata tana neman agaji na rasa me zan fada maka amma abinda nasani shi ne na fi kowa damuwa da kai ba sannan na rasa tun yaushe ne ka shiga rayuwata na rasa tun yaushe ne na shiga rudu dariya ya yi ya dafa hannunta ya ce weediyan ni fa ba Yaro ba ne karami na jima da raina wayonki amma na baki damarki duk da haka na san in na ganki ina samun nutsuwa da kwanciyar hankali gabanta ya fadi kada ka fada min ko kaima kana jin wani abu game da ni a'a ni Mijin Izzatu ne ke kuwa matar manya ce ta hade rai ta ce na karyata kaina musty ban san kaina ba har yanzu kallonta yake hannunsu rike da juna ya daga hannunsu ya sumbaci nata suna hada ido ya kanne ma ta ido daya ta ce rayuwata na cike da hargizi ina damuwa amma in ina tare da kai bani da sauran matsala ta lumshe ido tana shakar kanshinsa ras ta tsinci kanta cikin bugawar zuciya ta bude ido ta ja mota kai tsaye gidan marayu suka nufa ganinda ma'aikatan Gidin suke gaidata ya tabbatar da ta saba zuwa idanunsa suka ciko lokacin da zuciyarsa ke sanar da shi nan shi ne gidan da ya dace da kai wadanda za ka gani anan su ne . matsayin 'Yan uwanka danginka cikin hikima ya goge hawayensa dakuma suka rinka bi suna ganinsu ana yi musu bayani La yau anty tazo da mijinta inji wani Yaro Mustapha ya rungumeshi ajikinsa ya ce ajinka nawa ya ce ina aji biyar na Primary ya yi masa tambayoyi ya bashi amsa ya yi masa tambaya akan Arabiya shima ya ba shi amsa ya ce me za ka zaka karanta ya ce ina so in za ma babban mutum bana so ace in zauna gidan marayu ina son in zama kamar ka abun sha'awa . tausayinsa da tausayin kansa ya kamashi ya yi alkawarin taimakonsa. . A wannan ranar a gidan ya yini hatta abincin da ake ba su yauda kansa ya yi musu rabonsa ya raba musu alawa tare da alkawarin taimakonsu ya ce ayi masa lis din abinda suke bukata ya dauki aniyar taimakon marayu don yana jin zafin maraici wannan karon shi yake tuki ita ko tayi zaune tana satar kallonsa a tunaninta baya lura da ita ita ba tasan adadin yawan kaunarsa gami da tausayinsa take ba ya juyo ya ce weediyan ya iya furta sunanta ita kam bata taba jin wanda ya iya furta sunan kamarsa ba ta lumshe idanuwanta kana kuma sai ta budesu ta ce ina jinka musty ya ce rayuwarki ra'ayinki duk suna bani sha'awa suna burgeni shin tun yaushe ki ka soma zuwa irin wadannan wajen . ta musguda ta gyara zama kana ta ce na jima ni ban taba cikakken sati biyu ban ziyarci gidan marayu, Asibiti ko Gidan Mahaukata ba, burina in rinka taimakon al'umma ya ce ALLAH ya cika maki burinki ki auri babban mutum wanda ya shahara dai dai lokacin da ya karya kofar gidansu ya ce ina ma ace ni mai kudi ne da zan shiga sahun masoyanki koda yake ba irin tamu ba ce ke ya tsaya ya kashe motar ya ce bari in shiga Gida sai yaushe ke nan ta ja motarta dai dai lokacin da bakinta ya furta sai gobe ta ja motar cikin farin ciki ta san lallai shima yana sonta ta ja tsaki lokacin da ta tuna IZZATU. . *** *** *** *** *** . Tun daga harabar kotun za ka san yau ta cika jama'a da yawa sun halarci kotun haka nan duk ilahirin Gidan jaridun kasar nan har da na ketare haka Gidajan Rediyoyi sun halarci wajen. . Mah tayi kuka tun da take bata taba tunanin za taje kotu ta ba da shaida ba amma gata yau itace gaban kuliya hawaye take, bangaren momie ita ma a yanzu idanunta ya raina fata sai dai ko dar zuciyarta ba ta yi ba tana kallon wani kallon tsana da yake fita a idanun mubarak . ta ga shigowar mustapha shi da daddy ita kam tausayinsa take ji koda ba danta bane za ta ci gaba da............ . . rikeshi anya mustaphazai kara kallonta a Uwa? Shigowar Alkali ta yanke ma ta tunani duk jama'ar da ke kotun sun mike dan girmama mai shari'a . bayan an zauna Alkali ya karewa kotun kallo yana mamakin yanda kotun ta cika ya girgiza kai kawai aka soma gabatar da shari'a . Barrister sunusi shi ya fara fitowa gaba ya gabatar da kansa sannan Barrister Lu'u-Lu'u itama ta gabatar da kanta sannan shari'a ta mika. . Barrister Lu'u'Lu'u ita ta mike ta ce ya mai shari'a a binciken da na yi na gano cewa mubarak Bala asalinsa mutumin wani Gari ne da ake kira PANDU Gidan da suka taso Gidane na Talakawa wanda ko karatun BOKO ALLAH bai ba su ikon yi ba Malam Bala........N HAUSA NOVELS DAN WAYE..... 3*9 . NA ZARAU BABA YAKASAI . . yana zuwa maraya don neman na rufin asiri, yana tare da matarsa Halima wacce suke zaune lafiya mace ce mai girmama jama'a da iya zama da su lafiya ko lokacin da ta samu ciki tana zuwa awon ciki a Asibitin wudil mai girma mai shari'a Asibitin Wudil har yanzu yana nan don ya samu cigaba fiye da wancan lokaci an kaita asibitin lokacin da za ta haihu ranar tara ga watan disamba shekara 1981 bata haihu a ranar ba sai washe gari wanda a ranar Gwaggonninta guda biyu da mijinta suke tare da ita ta haifi danta namiji mubarak da ake maganarsa a yanzu . hakika mai shari'a mubarak dan Halima ne da Malam Bala sun rayu da shi a kauyen panda sai sa ya shekaru uku suka dawo BIRNIN KANO da zama inda tun yana yawon haya har ya mallaki Gida karami na kansa mai dakuna biyu da dakin soro wanda kusan shekaru ashirin da mallakar Gidan da buga-buga ya rinka wahalar karatun dansa har zuwa yin Digree dinsa wanda da girmansa Hajiya Saratu ta ganshi ta ce danta ne. . Ya mai shari'a a bincikena na gano Hajiya Saratu na da shafar Aljanu kuna hira da ita ba ta yawa zata rinka yi maka shirme kuma a yanzu haka tana shan magani a Asibitin Dawanau da ke birnin Kano sam mubarak ba danta ba ne ". . Ta yi godiya ta koma ta zauna tana tattaro takardun sakamakon binciken. . Alkali ya gama nazari da 'yan rubuce-rubuce sannan ya bawa Barrister sunusi damar magana. Ya ce,"Ya mai shari'a nima a nawa binciken, kuma a cikin binciken nawa na gano Alhaji Abdulmajid dan Garin DUM-DUM ne ita kuma Hajiya Saratu 'yar Garin GAYA ce ! Alhaji Abdulmajid ya yi ilimin boko mai kyau, sun rayu da mai dakinsa Hajiya Saratu. . Dama ita ba mai yawan magana ba ce don tun tana karama tana fama da wani irin ciwon kai wanda tun wancan lokacin ba su waye ba za a yi ta banka mata hayaki, . haka suka yi aure da Alhaji Abdulmajid yana aiki ne a Lagos wancan lokacin saboda haka iyalansa na Garin DUM-DUM iyayensa ke kula masa da ita itama ta samu damar yin awon ciki a Asibitin Garin Ganja inda itama da lokacin da ta tashi haihuwa ta haihu a Asibitin Wudil". . Kotuta dauki sowa saboda hayaniyar mutane labari ya dauko kyau inda bayan jama'a sun na tsu Barrister Sununsi ya cigaba da cewa itama ta haihu ranar goma ga watan Disamba a shekarar 1987 wannan shi ne abinda bincikena ya nuna sai dai har yanzu ina binciken." . Alkali ya ce ina shaidar likitan Hajiya Saratu?" Jikin Barr.Sunusi ya yi sanyi ya mikawa Alkali sannan ya ce ina so a binciko min waye ya karbi haihuwar mustapha da Mubarak sannan ina so a kawo min takardar shaidar time din da aka haifesu da kuma likitan da yake on duty". . A ranar an daga shari'ah zuwa watanni biyu masu zuwa. . *** *** *** *** *** . Weediyan na tsaye gefen Mustapha. To musty ya ka ke jinka i yanzu?" . Ya yi murmushi ya ce , weediyan ban sani ba amma dai ita shari'a sabanin hankali ce". . A lokacin momie ta karaso ya soma tafiya ta ce, mustapha ka tsaneni ko don ALLAH kada ka zargeni ya ce kin ji na yi miki magana ki fita idona in rufe babu ni babu ke kada mu yi abin kunya anan gurin kinji ta zaro ido waje sai kuma idanunta ya kawo kwalla sai zuciyarsa ta karye yana jin momie a zuciyarsa shakuwa da kauna wannan abu ne ita me ya sa bata jin yadda yake ji har ya kule tana kallonsa weediyan ta ce momie kin yi kuskure kin san ba a bari a kwashe dai-dai dariya kawai tayi ta bi bayan mustapha . . *** *** *** *** *** . Daddy ka yi hakuri in abinda na yi ya bata maka rai wallahi ina jin zafin momie ne ina kuma tausayawa rayuwarmu har da ta tozartani a idanun duniya". . Daddy ya ce haba mustapha ai Uwa uwace......" 'Ita ta ce ni ba danta bane". . sai kuma ya fashe da kuka ya dora kansa a kan kafadar Daddy ya ce, Daddy idan Uwa ta ki danta waye zai so shi, ka bani amsa?" . Haba Boy kalli yanda ka maida rayuwarka mahaifi ba a wasa da shi ka taimakeni kada ka shiga halaka mahaifiyarka mashirmaciya ce shi ke nan daddy zan je in bata hakuri amma fa domin kai kai dai na ke so Daddy ya soma jijjagashi ya ce ka cigaba da danne zuciyarka akwai ciwo. . *** *** *** *** *** Weediyan a office din Barrister Lu'u Lu'u. Barrister Lu'u Lu'u ta ja tsaki ta ce kai abun fa akwai daure kai kaina ya kulle sosai". . Weediyan ta ce, ki daure ki karasa binciken saboda abin akwai tsantsar rikitarwa ta ce to ya za ayi ta ce zamu je Asibibin Wudil ni ina tsoron kada a rasa record din haihuwar . don ina ganin anan komai zai warware to na gode Barrister zan je gida ta ce to sai mun sakeNOVELS DAN WAYE....... 3*10 . NA ZARAU BABA YAKASAI . . *** *** *** *** *** . Izzatu suna kasa mai tsarki an kammala Musabakar da suka je kallo da ya ke gwaje - gwaje ake ma ta a kunne da Hutuna an dorata akan wasu magani wanda in ta yi amfani da su za a ga ya dace ayi aikin ko ko shan maganin ya isar. . Tun a jirgi take rokon ALLAH ya sa Mustapha na Najeria haka kawai kaunarsa na azabtar da ita ga shi bata samun sakonni daga gareshi ko ta tura babu amsa a haka suka iso Abuja Abbanta da kansa ya zo ya taresu ta shigo suka rungumi juna ita da Antynta suna zaune Abbanta na duba takardun Asibiti da kuma bayanin Likita ta mike da niyar ta je ta yi wanka ta huta yana shiga Dakinta ta ga inda aka gyara tayi tsalle ta haye gado ta rungumi filo fuskar Mustapha na yawo akan fuskarta tana son ganinsa tana son jin kalamansa hakan yasata mike ta janyo wayarta tasata a caji sannan ta shiga wanka cike da jin dadida tunanin masoyinta. . Koda ta fito ta shirya sannan ta karasa falonsu Suhaila na zaune cikinta ya turakafafunta sun dan tasa ta ce Anty ya na ganki jigum ta ce, ''Uhm! Izzatu gobe zamu je kano Babana ya fito yau din nan ta zaro ido dama har zuwa yanzu yana tsare ta daga ido ban da Abbanki ya shiga maganar sannan kin ga yayuna duk manyan mutane ne haka aka yi ta fama sai yau ALLAH ya yi babu abinda zan cewa mahaifinki sai godiya don ya sanyani farin ciki don da ba dan shi ba bamu san ranar da mahaifinmu za su fito ba . Izzatu tayi murmushi ka ji Anty ai mahaifinki shima mahaifinsa ne komai ya dace Abbanmu ya yi miki don kin cika MATAR ARZIKI saboda kin sha bam-ban da sauran matan uba tayi murmushi ta ce ai rashin wayewa ne ace ka kasa rike yaran miji sam abinda wasu matan suka kasa ganewa ke nan ba karamin duhun kai bane ka rinka azabtar da dan miji domin shi ne zai kula da 'ya yanka in ka yi musu zalunci ba za su saurarawa danka ba, ba za su kula da shi ba. . Mafi yawanci matan Uba sun manta wa yasan gawar fari ta ce kina burgeni Anty ina sonki ke uwa ce ta gari ALLAH ya saukeki lafiya ki haifa min kani . ta shafa kan Izzatu ta ce ke ce babbar ya gajiyar Uba ke ce za ki hada kan kannanki ke ce za ki sa su yi zumunci kin ji ta rinka murmushi tana jin kaunar Suhaila lallai sun yi sa'ar Matar Uba. . *** *** *** *** . Weediyan zaune a dakinsu ita daya shigowarta ke nan ta rintse ido tana jin kaunarsa har cikin zuciyarta anya kuwa ta yiwa kanta adalci anya ba za ta hakura da Abdul ba ga maganar aure sai dai kullum turo ma ta kudi Wayar ma baya samun damar yi ma ta anya za ta murji rayuwarta yanda ya dace a fili ta fada musty na ke so shi ne burina shi ne farin cikina ina sonka musty son da ban taba yiwa wani ba son da ban san iyakarsa ba ina jin tsantsar kaunarka anya zan iya rayuwa dawani ba kai ba ? . Weesal ce ta fito daga wanka daure da tawul ta zauna a bakin madubi tana goge fuskarta tana kallon weediyan ta ce yau kuma abun boye ya fito fili sokuwa ance miki SO abu ne na wasa an gaya miki ana boyeshi yau dai mafarkina ya zama gaskiya ta ce ke dallah me ki ka sa ni game da burin zuciyata kin ga ke yarinya ce ki fita a idona . baki san komai ba sai wannan yaro mubarak kai mijin nawa ne yaronki lallai zan yi maganinki, amma babu komai zan samu mijin yar kurma in fallasaki koya yi maleji da ke in kuma yar kurma ta yarda kai ta biyota a guje sukai sama da gudu suka isa falo suna zagaye kujeru Hajiyarsu ta fito biyulle lafiya ku Hajiya weediyan ce kai kai tana yi ma ta alamun kar ta fada Hajiya ki ja ma ta kunne wai cewa take mubarak yaro, . Hajiya kanwata zai aura duk girmansa yaro ne a gurina Hajiya ta yi murmushi in dai fadam tagwaye ne ta saba ta rabasu ta shige ciki. . Washegari weediyan sun gama yawo ita da mustapha Alpha ke jansu ya dan juyo ya ce gaskiya an gama da ni an mai da ni Direba mustapha ya ce kuma dolenka ka jamu ka kaimu inda muke so ba. . Sukai dariya gaba dayansu. . Sun isa Gidan marayu a guje yaran suka zo garesu suna oyoyo suka danesu Alpha ya zuba musu ido sun burgeshi shin yaushe ne suka yi wannan sabon bai sani ba ba yanda ya ga yanayinsu ya san duka su biyun suna son juna sun jima suka tafi a hanya Barrister Lu'u'Lu'u ta kira ta a waya ta ce tana son ganin Mah ta ce kada ki damu gobe insha ALLAHU zan kawota office dinki ko kuwa in zo mu je ta ce ok . duk yadda ki ka yi dai dai ne ta ce musty in ba za ku damu ba ina son ku kaini gidansu mubarak Alpha ya ce me za ki yi a can? ya ce ran MATAR MANYA ya dade in zo maula a hanani, ita da mustapha suka soma kallon kallo ya ce kin manta yau Abbanku zai zo ba zamu dade ba ta ce ina shiga zan fito Alpha ya dauki hanya gidan, . sun isa wani katon kwado suka gani an rufe gidan da shi Oh My God ina Mah taje tunda na ke ban taba ganin gidan a rufe ba ta ce dan tsaya ga Auwal can yana shiga gidan bari na tambayeshi ta fita Auwal yana ganinta ya ce Hajiya kin zo gurin mah ta gyada kai ya ce ai sun koma can Garinsu Panda yanzu haka ma Gidan su a kasuwa yake ta dafe kuncinta wani tausayinsu ya kamata ya momie za ta yi da hakkinsu bayin ALLAH haka kawai sai ta ce jeka na gode duk abin dariya da son raha na weediyan babu shi . Alpha ka rinka kirana da sunana gargadin da ya gani a kwayar idanunta shi ya hanashi magana, sun isa gidansu ta fito mustapha ya sha gabanta ya ce lafiya ta kakalo murmushi ta ce kada ka damu babu komai ya ce karya ne kina da damuwa hum weediyan kin zama JININ JIKINA duk motsinki yana shigata ta ya zaki boye min damuwarki . hawaye suka zubo ma ta ta sa hannu ta goge ta ce sai anjima ta juya mustapha ya jima yana kallonta har ta kule sa'annan ya juwa zuwa mota ya zauna Alpha ya ja ya ce mustapha na jima ina zargin akwai soyayyar juna a tsakaninku kai da ita. YE? novels / DAN WAYE? book 3 part 11 DAN WAYE? book 3 part 11 Posted by Bashir Sani Fesan on 26 Dec 2016 - 18:52 Weediyan ya ka tseshi a'a shakuwa ce ni da ita 'yan uwan juna ne IZZATU zan aura don itace dai dai ni ita kuma weediyan fa? . Alpha ya tambaya ya busa iska daga bakinsa sannan ya ce ba wannan Alpha ya ce yauwa sai na biyu me ya sa baka bude wayarka Ahmad ya kirani ya ce ni fa kawai na zama SORRY ya ce wannan damuwar taka ina jin ta a cikin zuciyata . domin ina ganin akwai wani babban al'amari da yake neman faruwa tsakaninka da . MATAR MANYA . ya kalleshi ya ce ka fi ye sa ido. . *** *** *** *** *** . Hajiya Hadiza tana dawainiya da bakin da tayi masu zuwa yi mata jaje duk wanda ya santa da ya san ta rame to duk abinda mijinsu ya mallaka gwabnati ta kwace don ma yayansa na auren manya a yanzu duniya ta koya ma ta darasi duk ta yi laushi dan ta Abubakar ne ya shigo ya ce Hajiya ta juyo ta ce a'a kaine a gidan namu ya ce i wai ko ya gurin Maman Mubarak ta ce wallahi matsaloli sun yi mun yawa kwana biyu ba ta zo ba kuma ni ban sani ba ya ce ji na yi wai ance wai an sanya gidansu a kasuwa su har sun koma panda ta ce anya ban yarda ba domin Halima duk abinda za ta yi tana sanar min amma kuma biri ya yi kama da mutum, . a lokacin Suhaila ta shigo momie ta ce a'a mutanen Abuja kun iso ta ce momie barka da gida suna gaisawa tayi wajen kishiyoyin momie suka gaisa,Suhaila ta zauna ta ce kai ya Abubakar ba ka zuwa ziyara ya ce kin san lamarin namu sai a hankalicai mun shirya zuwa yiwa mijin naki godiya ya juyo yana kallon Izzatu ya ce wannan bata magana ta daga hannu alamar gaisuwa Suhaila ta ce kurma ce bata ji ya dafe kansa alamun tausayi a fuskarsa ya ce yarinya kyakkyawa kamar 'yar larabawa ALLAH Sarki . Izzatu ta ce me ku ke cewa kufa musu kunne kun fiye gulma in bana jinku ALLAH yana jinku kuma na san zai saka mun Suhaila ta gimtse don tasan halin Izzatu ta mike ta ce ni zan tafi zanje gurin ummata babu mai sonka da gaskiya a duniya sai babanka da Ummanka . fada sosai Izzatu ke yi tsakaninta da ALLAH don a tunaninta gulmarta suke a haka momei ta shigo ta ce lafiya suka fada mata momie ta ce ..... . . ikon ALLAH haka ki ke fama Suhaila ta ce kin san zargine da su ta ruko hannunta ta hada da nata tana ba ta hakuri ta ce ALLAH tafiya zan yi ki sa kawai a kaini ko in tafi ai na san Gida dole ta ce Abubakar ya kaita tayi masa kwatance. . Yana ajiyeta ta shiga gidan da gudu suka ci karo da Surayya ta ce lah ya Izzatu oyoyo murna ummansu ta fito suka rungumi juna Surayya ta ce kai kin yi kyau sun koma suna hira da yamma suka fita karbar dinkinsu zuwa Shagon SU KAWU ZIZU yana ganinta ya ce Hajiya Izzatu kwana biyu ta ce bana kasar ne ya ce to ina tsarabata ta ce ai ban siyo naka ba Surayya ta ce ita da taje neman lafiya kun ce ta baku tsaraba a lokacin weesal da weediyan da Alpha suka shigo Alpha ya ce lah dama kina kano amma bai sani ba ta ce eh ina mustapha . weediyan ta dalla ma ta harara ya yin da weesal ke gaidasu ita kanta Izzatu ta tsurawa weediyan ido saboda kyawunta yana firgitata haka kawai take kallonta a 'Yar fashin miji don bata shakkar sun yi tarayya a lokacin mustapha ya shigo don tare suke sun tsaya da wani abokinsa ne . weediyan ta hade hannunta a kirjinta zuciyarta na bugawa tana son ta ga yanda za a yi ita ko Izzatu na kallon Alpha cike da zumunta tana juyowa suka yi cirko- cirko Izzatu murmushi take sakar masa . tana takowa gabansa ta ce masoyina kana nan idanuna sun makance suna kishirwar ganinka jikina ya bani kana Nigeria saukar yaushe ta fada tana wani murmushi . ya juya har zuwa lokacin hannuwan Weediyan suna harde a kirjinta rudanin da ta gani a kwayar idanunsa shi ya sa ta murmushi ta karaso ta ce mijin Izzatu dama kana nan Izzatu ta shaka ta dubi Surayya ta ce kin ganta ki ce ma ta ta rabu da shi 'YAR FASHI ce . Alpha ya ce da weediyan zo mu tafi ta ce barina bai wa kawu style da zai mana ta juya ta nuna masa Dinkunan da zai yi ma ta a lokacin ABBA ALASAN ya shigo shagon yana ganinsu ya ce, Lah! . Yallabai shi ke nan tunda ka sameta kasharemu". Alpha ya rinka dariya ya juyo ya ce kai kawu wai abba Alasan baya korar maka COSTOMER ya ce a'a weediyan ta taho tana takun kasaita a fili abba alasan ya ce kai ALLAH ya yi halitta Allahumma Arzukuni ka......" Kafin ya karasa mustapha ya daure fuska ya ce, Wai kai yaron nan baka da hankali ne kowa ma wasa ka ke da shi?" . Ya ce ayya ka yi hakuri itama iyalinka ce cancadi! kai wallahi duk ka zabe kyawawan ka bar mana saura Alpha yana son yin dariya yana jin tsoron kar ya tunzura mustapha. Mustapha ya kama kunnen Abba Alasan ya ce kai wai wanne irin mutum ne kai ga ka da surutu ga idanuwanka kan matan da ke kawo dinki anya nan gaba.LIN HAUSA NOVELS DAN WAYE...... 3*12 . . NA ZARAU BABA YAKASAI . . zamu rinka barin matanmu na zuwa Gurin nan kawu ya ce haba Alhaji kada ka damu da Abba halinsa haka yake ko a gida kullum sai babarmu tayi mana fada akan halinsa . Mustapha ya ce, Au! dama Gidanku daya ne ya ce eh gaskiya ka ce wa Mamarku ta dage da yi masa nasiha in ba haka ba wataran zai samu wanda zai tsone masa ido. . Ita ko weediyan ita da weesal sun fito sun hau Adaidaita sahu sun tafi. Ita ko yar kurma tayi tsaye a gun ta ce wai ina ruwan mustapha da zai dinga fada akan weediyan lallai ya fada ma ta gaskiya wace ce ita da kyar Surayya ta ja ta zuwa mota sa Telan ne ya kawo musu dinkunansu cikin mota. . DA kuka ta shiga gida ummansu ta ce lafiya Izzatu ta ce umma ina son mustapha shi kuma wata tana neman kwace mun shi na shaku da shi umma ki fada masa ya rabu da ita ni daya na dace da shi a lokacin Surayya ta karaso ta ce to ki je ga mustapha can ya zo ta ce ita sam babu inda zata babu yadda umma ba ta yi ba akan ta fita amma ta nuna halin nata na kafiyarta kuka take sosai Surayya ke fadawa umma yadda aka yi umma ta rike hannunta ta ce ke kishi halal ne kada ki yi kishin da za ki hallaka ALLAH ya ce ayi mata biyu, uku har hudu idan ba za ka yi adalci ba ka yi daya ki lura ki gano me za ki yi masa wanda za ki ja hankalinsa ba wai ki zauna kina shirme ba yanzu kin san me zai ce miki ki ka ki zuwa ki je ki ba shi hakuri kin ji kanwarsa ce ba za ki hanasu zumunci ba . ALLAH Umma in ya aureni ba za ta zo mun Gida ba kuma in tana masa irin wannan kallon a gabana zan tsokane mata ido Umma da Surayya suka dinga dariya don abun na ta akwai wauta a ciki. . *** *** *** *** *** WEESAL ta rinka jin tausayin weediyan saboda duk dukiyarta da mazgewar sai da ta gano ta shiga wani yanayi weesal ta rike hannunta ta ce kada ki boye min fadi duk abinda ke ranki ko za ki ji sanyi zuciyarta taji tana bugawa hankalinta ta ji ya tashi lokaci daya taji numfashinta yana neman daukewa. . A hankali ta kwantar da kanta a jikin 'yar uwarta wasu hawaye suka rinka malalowa akan fuskarta weesal hankalinta ya dada dugunzuma a haka suka isa gida dan Adai-daita sahun sai satar kallonsu yake weesal ta janyo hannunta ta kai ta har cikin dakinsu ta zaunar da ita akan gado ta ce ba zan hanaki kuka ba ki yi kukanki ko kin rage nauyin da zuciyarki tayi jin hakan ya sanya ta shige jikin 'yar uwarta ta soma kuka mai ban tausayi, . weesal ta soma rarrashinta ta ce kin makaro 'yar uwata kin yi sake zuciyarsa tab take da kaunar Izzatu sannan kin sani musty mutum ne mai alkawari duk abinda ya yi alkawari yana cikawa tabbas zai auri Izzatu ki hakura da shi ina kuka ne saboda na hakura da shi ba zan sake mu'amala da shi ba na bar wa 'Yar kurma shi dama ni . MATAR NANYA CE! . Rungume ta weesal tayi tana bata hakuri da kalamai masu dadi. . *** *** *** *** *** . Duk yanda mustapha ya dauki abin amma ya shige tunaninsa. . Yayi dai-dai akan gadon Alpha ya ce ya zan yi Alpha bana son hada mata biyu domin kuwa hadasun babbar matsala ne anya zan iya hada mata biyu? . Alpha ya hurga masa harara ya ce kai ka jiyo ni daman na san irin wannan ranar za ta zo saboda haka kai za ka gano wa kanka abinda za ka iya ita mace abar tattali ce da tarairaya dole ka ajiye girman kai ka zama bawansu wai yaushe ka soma son weediyan? . Nima wallahi ban sani ba dolenmu ne yanzu mu gano ina muka sanya gaba. . *** *** *** *** *** . An tsayar da maganar auran weediyan 'Yan uwan mahaifinta sun zo saboda har can kasar Iyayensa suka je an yanke za a daura auren anan Nigeria Garin kano duk da abinda ke faruwa basu sani ba sai Abbansu ya zo dama duk randa ya zo gidansu zai zama cikin farin ciki don mutum ne mai kula da iyali kusan mutanen kasar Turkiya sun iya tarairayar mata don sun san darajar soyayya. . Matarsa na manne da shi yake sanar da ita ranar lahadi mai zuwa za'a daura auren weediyan da Abdul ta yi guda saboda cikar burin diyarta ta auri wanda sunansa yake jerin masu kudin kasar nan. .HAUSA NOVELS DAN WAYE..... 3*13 . NA ZARAU BABA YAKASAI . . *** *** *** *** *** . WEESAL na zaune tana waya da Barek taji Guda. "Ina zuwa zan kiraka yanzu zan danyi wani abu ne ". . Ta kashe wayar ta mike da sauri ta nufo falon, tana sallama ta ce Hajiya me ke faruwa a Gidan nan? . Abbanta ya sanar da ita abinda yake faruwa ta ji wata muguwar faduwar gaba ta juya zuwa dakinsu. . *** *** *** *** *** . . Mah na zaune a cikin Gidansu na kauyen nan mahaifin Malam Bala kewayansu daki biyu da bayi a babu kicin suna hura wutar Itace a Tsakar gida maganar gaskiya ba su saba rayuwar KAUYE ba amma ta fi musu dadi saboda zasu tsira da mutuncinsu . taimakon ALLAH da ya yi musu dama suna yawan ziyarar garin shi yasa mah tana zaune da 'yan gidan lafiya mubarak ne dai ba shi da wani tartibin ABOKI a Garin don shi bai fiye zuwa ba GARIN PANDA akwai shi da jama'a wanda babu laifi zuwa yanzu akwai 'yan boko saboda haka akwai cigaba a cikinsa haka yaransu mata suna zuwa karatu don yawancinsu sune Daliban SUMAILA, ALBASU da KACAKHO haka yanzu matasan suna zuwa JAMI'AR WUDIL saboda haka akwai 'YAN BOKO a garin babu laifi yau da gobe ta sa mubarak ya soma sabawa da matasan garin. . Akwai karamin daki wanda mubarak ke amfani da shi karauni ce a ciki sai gidan sauro sai 'yar karamar Rediyo a lokacin ila ya shigo dan wan Malam Bala ne Likitane a Asibitin Wudil haka yana duba 'yan GARIN PANDA a duk weekend Dr.Isma'il ya shigo dakin mubarak yana kallonsa cike da tausayi ya ce anan ka ke kwana mubarak ya gyda kai ya ce me zai hana to ka dawo dakina ya ce ni bana son rayuwar ma gaba daya don komai ya fice min a rai ya ce kada ka damu duk jarabawa ce mu shiga ciki mu gaida mah . ko sun isa sun tarar da ita tana faman hura wuta hayaki ya turnike wajen Dr.Isma'il ya ce mah ina Risho dinki ba sai a siyo Kalanzir ba amma tunda ba ku saba amfani da wannan ba za ki cutu mubarak ya ce mah bari in zo in fiffita miki ta ce haba dai ai sai ka yi kaurin hayaki nima ruwan wanka na dora ta shinfida musu tabarma ta zubo musu kunun da ta dama ta ce ila ga kunu ku sha murmushi mubarak ya yi ya ce Likita kana shan kunu kuwa . daganan suka soma hira akan shan kunu, haka suka cigaba da yi har suka gangaro kan shari'ar Dr.Isma'il ya ce babu komai zai sa ayi bincike insha ALLAHU za a samu fayel din in ma ba a samu ba ai akwai gwajin da za a yi wanda zai warware komai shine gwajin . kwayoyin halitta da kuma gwajin jini (N.D.A.) shi kadai in anyi zai fidda komai za a gane DAN WAYE? . Dadi ya rufe mah ta ce gaskiya matar nan ba zan yafe mata ba Isma'il ya ce na ji an ce kun sa gidanku a kasuwa bai kamata ba kada ku siyar in komai ya lafa za ku koma ta ce anya kuwa? . Banjin haka ila saboda na tsorata da masu kudi, mubarak ya ce Barr Lu'u Lu' u tana son ganinki kuma weediyan ranta ya baci, . wai me yasa za mu taho ba ta sani ba. . Mah tayi murmushi ta ce yaro man kaza, kyaleta ya ce za su zo ta zaro ido har nan kauyen lallai wannan yarinyar 'yar arziki ce ni ban san in zan sanyata a zuciyata ba kai kowa da yadda ALLAH ya yi shi amma weediyan yarinyar kirki ce mubarak ya ce ai ita haka take ko balle da kowa ma za ta iya taimakonsa . Isma'il ya ce akwai irinsu a duniya sai dai ba su fiye yawa ba. . *** *** *** *** *** . Mustapha ya bude wayarsa ya ajiye ya shiga wanka ya fito yana shirya jikinsa Mustapha mutum ne dan kwalisa yana shirya sai da ya shirya tsaf yana kokarin daura agogonsa a lokacin Daddy ya shigo ya ce ka shirya zamu fita ya dan rusuna yana kwasar gaisuwa ya rike hannunsa ya ce na ji dadi domin a yanzu na ga ka yi tawakkali hakan ya nuna min addu'a ta ta amsu mustapha ya dora glass a fuskarsa shi ne yake tukin motar Daddy a gefensa suna tafe suna hira irin ta da da mahaifi ...........DAN WAYE...... 3*14 . NA ZARAU BABA YAKASAI . har zuwa kamfanin robobinsu da ke unguwar sharada, shigarsu ma'aikata suka rinka kawo gaisuwa sun isa OFFICE din yau za su yi meeting ne Daddy wani dadi ya cikashi saboda ganin mustapha ya saki jiki ya kwantar da hankalinsa haka suka gama meeting daga shi sai shi a Office yau dama ina son in ji ya ku ka yi da yarinyar da ka ke so saboda ina son ayi bikinku tunda ba karatu take ba ya ce to ai Daddy kaine mai magana ya ku ka yi da mahaifinta ya ce dama wai aiki za ayi ma ta ni kuwa ALLAH ya sani da za abi shawarata da an kyaleta saboda kada a janyo ma ta wani ciwo Daddy ba a kurma aka haifeta ba ya ce to ya aka yi suka sake ya ce ai da ba a hannun mahaifinta ta ke ba kuma sakaci aka yi . to amma yanzu yaushe ne aikin mustapha ya ce zan je gurinta Daddy ya ce zuciyata tana son in aurar da kai saboda haka zamu tsayar da magana da yarima musbahu . ok Daddy duk abinda ka yi shi ne dai dai. . *** *** *** *** *** . Izzatu tana kwance akan kujera idanunta na kwararar da hawaye yanzu take son mustapha kuma ba za ta bari a rabata da shi ba don ita kanta tana mamakin yadda har ta bari soyayyar mustapha ya shigeta haka a lokacin Surayya ta shigo tayi kasake tana kallonta mamakin yanayin da ta ganta take ta furta ma ta lokacin da suka fuskanci juna ki je mustapha na jiranki . ta zauna tana kallonta ta ce ki je ki shirya taro masoyinki daga hannun 'yar fashin miji cikin kwarin guiwa ta shirya sanye da doguwar Riga yellow da adon marum a jikinta . ta yane kanta da mayafin marum haka flat shoe dinta marum ne Surayya tayi ihu wow yayata za ta ruda mun mustapha kin san duk ajinsa ki ruda mun shi ta ce Surayya mustapha na mai kyau ne yana da aji na san sona yake ke de kawai kin ga yadda mata ke sonsa . ta ce ma za je ki furta masa kaunarsa ta rinka jin dadi a haka ta rinka taku har ta isa inda yake ajingine yake da motarsa tabbas mustapha yana da kyau da iya tsara kwalliya hansome guy ne kafin ta karaso ya karasa yana murmushi ta ce amincin ALLAH ya tabbata a gareka . murmushi yake yana dubanta kawai yana tura ma ta SAKONNIN KAUNA ta idanuwansa ta ce mu je ko sun isa wajen aka ajiye kujerun roba kasan bishiyar mangoro ya zauna yana dubanta don ya san yau rigimace za su yi amma sai ya ga sabanin haka murmushi ne akan kyakkyawar fuskarta ta ce sannu da zuwa ya ce ya mutan gida ta ce lafiya ta ce ina yar fashin miji dariya ta kwace masa ya ce AMARYARKI ce ta rufe idanunta sai kuma ta budesu gaba daya ta ce kai kana nufin mata biyu za ka aura ya ce na sani zan fuskanci wata rayuwa kila ta zo da sauki kila akasin haka ta girgiza kai ta ce ba zan bar mata kai ba za mu yi yaki ni da ita wanda yaci gari shi ne mai mustapha da ayi haka ta ce yau zan fuskanci sabuwar rayuwa don yau na gano ba ni daya ba ce a cikin zuciyar mijina dariya ta kwace masa yace Izzatu . gaske ne kina sona yau mafarkina zai zama gaskiya yadda Izzatu ta nuna masa kauna da soyayyarta abin ya firgitashi don ta nuna masa babu gudu babu ja da baya shi din take so kuma ba ta tsoron su yi tarayya da wata a kaunarsa wata irin murna ta kamashi koda bai san shi DAN WAYE ba lallai ya tabbata dan gatan Izzatu ko haka ALLAH ya barshi kam ya ji dadinsa Izzatunsa ke furta kalmomin soyayya a gareshi bai san lokacin da nishadi ya kamashi ba. . Ya isa gida cike da nishadi haka kawai yake jin wata annashuwa zuciyarsa fes cikin haske ba ya jin bacin rai ko kadan yana shiga dakinsa ya yi tsalle ya haye gadonsa yana shafa kirjinsa ya kalli Gadonsa ya na fadin wannan gadon akanka nake kwanciya inyi mafarkin Izzatu lallai yakamata ace na fada maka dunbin son da Izzatu ta ke mun, . anya kowa ban zauce ba kila son Izzatu ko farin cikin da ta sani yana neman zautani ya mike zuwa cikin gidansu a falo Daddynsa ne a harde ya durkusa gabansa yana dariya yace fuskarka ta nuna abinda ke zuciyarka ke dauke da shi na nishadi wanda ni dama babban burina bai wuce inganka cikin farin ciki ba shi yasa nakeson wannan Izzatun ita ce sanadin mantar da kai matsalar da muke ciki ya ce Daddy tana so na fiye da yadda ka ke zato ya shafi kansa yace ni na san na haifi da tamkar da dubu ni na san babu macen da ALLAH zai bata kai ta ki ansa hawaye ya gangaro a fuskar mustapha ya uwata bata so na ta tsaneni shin in ni din ba danta ba ne to ni din DAN WAYE? . Daddy ALLAH ya dora mun kaunar iyayena shin ya zanyi ? Daddy ya gyara zama ya ce kada ka dawo mun da damuwata bayan ka kawo min farin cikina kada ka samun damuwa kaine farin cikina dole mustapha ya rinka goge hawayensa. . *** *** *** *** *** . DA daddare mustapha na kan computer saboda wani Businees da suke yi a can Turkey yana jin dadin bayanan da suke gefensa wayarsa ta hau kara yayi mamakin waye ke kiransa cikin wannan dare sai ya share dan baiga dalilin kiran ba ganin anata kira babu kakkautawa ya sa shi mikewa ya dauki wayar ganin an boye lambar se yaki dauka, ganin an matsa sai ya dauka amma bai yi magana ba jin muryar da yaji ya sa shi gyara zama ta ce musty ke nan mai yar kurma ya dan yi murmushi kafin yace ma ta MATAR MANYA da kin kirata da IZZATU da kin yi mun adalci ko? . Ya ce eh nakasa bacci ne saboda ina cikin damuwa sai na ga shin WA ZAN FUSKANTA ya gano matsalata amma kuma yanzu sai na gano kai din kaine damuwar tawa ma gaba daya shin ya dace kasan sirrina? . Ta ce kada ka damu ka yi bacci na san na takura maka cikin dare sai ta yanke wayar. Ya jima da waya a hannunsa ya kasa komai ya kira ainihin lambarta yaji a kashe sai ya kashe computer ya .............ELS DAN WAYE ......3*15 . . NA ZARAU BABA YAKADAI . dawo gefen gado ya zauna yana nazari wai shin me yake damunsa ya shaku da ita ta koya masa wasu halaye masu kyau wanda shi baisan su ba ALLAH ALLAH yake gari ya waye yaje gareta dun ya ji damuwarta. . *** *** *** *** *** . Weediyan ta furta yazan yi ne me yake shirin faruwa da ni ne? . Ta furta tana kallon weesal .Babu wanda ya iya cewa uffan a tsalaninsu illa sun yi wuki -wuki. . Ta ce ki fada min shin abdul kina son sa ko ko shirme ne?" . Ta ce ba zan ce komai ba, zan aure shi weesal ta durkushe gaban 'Yar uwarta ta ce "for what? za ki aureshi ki fada min gaskiya''. . Ta ce ki kyaleni zan auri BABBAN MUTUM za a girmamani zan taimaki mabukata''. . Ta ce ke kuma zaki dawwama cikin damuwa? saboda me ki ke son yin hakan?'' . Sai ta sanya kuka,muryarta na rawa cikin fada ta ce "ya zama dole ki yi abinda za ki ji dadi, ba zan bari ki shiga damuwa ba, duk abinda ki ke yi ban taba kallonsa a muhimmin abu ba, duk na dauka kuruciya ce. . Bari in gaya miki, masu kudi irin abdul ba su iya ba wa iyalansu hakkinsu yanda yakamata ba tun kina kan ganiyar kuruciyarki za ki nakasa kanki, na san fa kina son mustapha saboda me ba za ki aureshi ba?" . Ta ce, bazan aureshi ba". Ta ce, mustapha mai natsuwa da sanin ciwon kansa, shi ya dace da ke ta daga mata hannu. . ''ki fadamun me zancewa iyayena nafasa auran abdul". . "Weesal ta goge hawayenta ta ce, abdul zuwansa daya GIdan nan, ina sanar miki in kin aureshi ma ganinsa zai mi ki wahala in ba ki dauki shawarata ba duk abinda ya faru da ke gaba babu ruwana kin gane ko?" . Ta ce naji shi kenan". . weesal ta juya ta fice daga dakin, ita ko sai ta mike tana taku cikin jimami. . *** *** *** *** *** . Yanayin neman auren weediyan wani sabon salo ya zo da shi don sau daya abdul ya zo gareta, ta bangaren abdul mutum ne busy ba shi da wani lokaci na kansa dukkanin rayuwarsa yana yinta ne wajen neman kudi rayuwarsa da jajayen mutane ta fi da bakake . yawancin rayuwarsa tana kasashen waje kudi kam akwaisu amma abdul ba shi da lokacin kansa ita kanta mahaifiyarsa damuwarta rashinsa shi yasa take ganin idan ya yi aure zai zauna kusa da iyalansa. . *** *** *** *** *** . Mustapha dafe da kuncinsa agaban Alpha gwanin tausayi ya ce mace . . na da daraja a idanuna ina ganin girman mace Alpha fuska a cusgune da in muna soyayya ba haushinmu kake ji ba to wai yaushe ka sake ra'ayi ya kyakyace da dariya ya ce oh ni Alpha wai yau mace tasaka abokina musty cikin damuwa wai kai me zai dame ka kana tare da Izzatu . mene ne damuwarka don weediyan tayi aure ka fi kowa sanin ra'ayinta why ka bari ta shigo rayuwarka mustapha gwanin tausayi ya ce nima ban san yadda ta shiga rayuwata ba na tsinci kaina da matsananciyar soyayyarta wacce babu sirki a cikinta ya kama hannun Alpha ya dora a kirjinsa ya ce kaji yadda zuciyata ke bugawa saboda kauna . shin kana kallo za ta gujeni ta je ga wanda be san darajarta ba wanda ba zai ajiyeta a matsayin Decoration saboda ya samu kima a idanun al'umma Alpha na yi misin din aboki mai saurin fahimta wanda zai warware min komai da mubarak na kusa kila da ya taimakeni . Alpha kai komai na rayuwa kana daukarsa a matsayin wasa haba Alpha lokacin wasa ya shige yanzu mun girma mu ba yara ba ne me yasa ka ke son mai da mu kananun yaran da ba a yaye su ba please . Alpha muryarsa tayi rauni kamar zai yi kuka tsuru Alpha ya yi yana kallonsa zuciyarsa ta buga ras! wai me ke shirin faruwa dama kana iya son mata biyu a lokaci daya? . ALLAH sarki mustapha ya fada a zuciyarsa shikuma rayuwarsa ta cakude da wannan sai wannan ka yi magana Alpha kana son zautani ne . why ku ke son ganin bayana duk da cewa baku san ko ni DAN WAYE ba ? . bai kamata a wulakantani ba bai kamata rayuwata ta kare haka ba, ina bukatar rayuwa please ka samo min mafita ko don kun ganni bani da kowa? . Alpha anya kana sona? . ka dena cewa haka baka da kowa kanada daddy kana da Alpha haba na Izzatu bada kanka asare ka je gida ta sanya maka kan gold murmushi ya yi ya mike tsaye Alpha ya ce ka sani ne ina mamakin yadda mutum zai sanya mata biyu a zuciyarsa ni ina ga ba zan iya ba me zai hana ka share weediyan ka cigaba da son Izzatu ita ka fara so za ka yi zaman lafiya ka bar weediyan ta auri wanda burinta zai cika . ta jima da wannan burin ya cakumo wuyan Alpha ya ce kai mugu ne duk zamanmu tun kuruciya ashe baka kaunata sai kuma ya sakeshi ya ce wacce ta haifeni ma ta gujeni balle aboki je ka abinka kada ka kara zuwa inda nake . ka fita a rayuwata zan nemo wa kaina farin ciki na daina tattauna matsalata da kowa zo ka fita a gidanmu ko baka ji ba ya fada cikin daka tsawa . a gurguje Alpha yabar falon shi kuma mustapha agurguje ya nufi inda ake ajiye motoci ya bude ya shiga ya dora kan sitiyari babu abinda yake sa zufa zuciyarsa na bugawa da karfi a haka ya dauki mota . sai gidan marayu yana shiga yaran suka lullubeshi uncle musty ina aunty weediyan wani yaro da weediyan ke masifarso ya fada ya ce tana gida ya ce gaske ne aure zatayi kai shine mijin Aunty inji intisar idanunsa suka kada......... .ALIN HAUSA NOVELS DAN WAYE.........3*16 . SECOND TO THE LAST POST IN BOOK 3 . NA ZARAU BABA YAKASAI . . ya kasa bashi amsa wai dama ya yi muguwar shakuwa da ita dole ya cireta a ransa shi rayuwar ma ta fitar masa a rai kai tsaye ya yi sallama da yaran hakika zai je ya sameta duk wacce za a ayi ayi koda ya isa gidan kai tsaye gidan ya shiga don ya saba zuwa gidan kanwar momie ne . tana zaune a falo ya yi sallama ya shigo ta amsa ta kalleshi cikin tausayi ta ce lafiya . mustapha yace Hajiya me ki ka gani ta ce ga bakinka ya bushe kamar mai azumi ko mara lafiya anya mustapha kana yi wa kanka adalci ta mike ta shiga kicin ta fito dauke da cups da plet ta zauna tana zuba kunun gyada ta ce to ga mutuminka . kuma mutumiyarka ce tayi jin an ce weediyan ce tayi sai ya karba ya kurba yaji gardin gyada ya zauna yana sha Hajiya na masa hira sai da ya shanye tas a lokacin ya rinka ganin kiran Alpha yana shigowa Hajiya ta ce ka daga mana yace Abokina ne bana son jin kalamansa yanzu haka gane masoyi sai ka shiga wani hali ta gyara za tace na jima inason in samu lokaci mu yi magana ba na jin dadin damuwarka . Ta gyara zama ta ce kada ka ga ko bamu damu da kai ba na sani mahaifinka na sonka to amma weediyan ta damu da kai da ina tunanin zaku sake kulla zumunci amma duk da haka nasan duk kokarinmu muna yi don ganin rayuwarka ta inganta na san baka sonmu . saratu ta cucemu to amma kai ka fi kowa sanin halinta hakuri za ka yi kowa da irin nasa ya dafe kai ta ce ka yi hakuri ya ce Hajiya ina weediyan ta ce sun tafi Unguwa ita da weesal da kuma shuhuda ya ce Hajiya rayuwa ta yi mun baki ina son in san ni din DAN WAYE ? . Wallahi ina cikin damuwa zuciyata daf take da fashewa hakurina ya kare don ALLAH ku fada min ko ni waye ? . Kun sani tunda 'yar uwarki ce uwa daya uba daya don girman ALLAH ki fada min gaskiya ita kanta Hajiya marka idanunta na hawaye ta ce mustapha muna sonka kada ka sa mu yi karya mu barwa ALLAH ikonsa mu yi addu'a . ya ce gaske ne bikin weediyan za a yi ina sonta saboda bani da asali za a bawa wani ita ta ce mustapha ko yanzu weediyan ta ce kai take so bikinta zai koma da kai . wallahi Hajiya ban san ina yi mata MAHAUKACIN SO ba sai yanzu da ta zabi wani zan sanar da Daddyna ina son weediyan ta ce mustapha yaro ne kai mata biyu sunyi maka yawa bana zaton kwakwalwarka za ta dauki hayaniyar mata biyu ya ce zuciyata tana son su duka biyun duk sun zama barin jikina na rantse zan rikesu cikin amana duk wacce na rasa ta cikinsu na yi babban rashi . ki tuna QUR'ANI da biyu ya fara don ALLAH Hajiya na yi alkawarin zan rike amana ki taimakeni zuciyata za ta fashe . Hajiya ta dafa kanshi cikin lallashi ta ce zan yi magana da weediyan da Abbansu mustapha ya kalleta ya lankwashe kai idanunsa jawur! . A lokacin yaro ya shigo ya ce wai Alpha yana jiran mustapha a waje ta ce....... . je ka ce ya shigo yana shigowa ya kalli mustapha ya ga yadda yake ya rikice yana bukatar lallami da kulawa ya zauna a kasan kafet ya ce Hajiya ina kwana ta amsa ya dafa mustapha ya ce kaine Abokina tun kuruciya duk fadanka duk griman kanka da ake fada mun rayu tare kuma ni masoyine gareka . yanayin da ka ke ciki ya fi komai tafasa mun zuciya Hajiya ya zan yi ina damuwa ta ce ku duk ku yi hakuri addu'a ita ce takobin momini itace abu na farko da ya kamata mu dage amma Alpha bai kamata ka yi nesa da shi ba . hawaye Alpha ya rinka zubarwa ya ce momie ta cuceni ta cuci kanta danta akan dan wani ta ce kuyi shiru kun ji . sunyi shiru babu mai iya cewa komai a lokaci Abban su weesal ya shigo Hajiya marka ta mike cike da so da kulawa dama shi mutum ne mai tattali da iya kulawa daga iyalansa ya sumbaceta mustapha ya mike ya yi masa gaisuwa irinta mutanen kasar TURKEY . ya rike hannun mustapha suka zauna yana kallonsa ya ce, . "Wai ko lafiya ka ke ya kalleshi sai ya sunkuyar da kai ya shafi kansa ya ce haba mustapha komai ya samu bawa da sanin ALLAH kai namiji ne namiji jarumi ne ya yi murmushi ya ce haka ne Abba amma lamarina akwai abu mai ciwo to ya zan yi na gode ALLAH . Abba ya yi murmushi ya ce yaushe za ka koma TURKEY ne?ALIN HAUSA NOVELS DAN WAYE......... 3*17 . LAST POST IN BOOK THREE . NA ZARAU BABA YAKASAI . Ya ce Abba na fi so in gama ganin karshen shari'ar nan sannan ga Daddy ba shi da lafiya domin hawan jininsa ya yi karfi kwarai ina bukatar kula da mahaifina ya ce ka yi gaskiya ALLAH ya shige mana gaba . ya ce amen ya mike shi da Alpha suka fito kowa ya shiga motarsa a kokarinsu na yin kwana ne motar su weesal ta karaso suna da yawa ko kallosu mustapha bai yi ba ya soma kokarin barin gurin ko gyara fakin ba tayi ba ta tsayar da motar weesal ta ce ke zaki kashemu ina ta je ta sha gabansa dole ya tsaya ba don ya so ba ya leko da kansa ya ce matan manya lafiya idanunta suka kawo kwalla . ta ce me ya sa za ka ki saurarena me na yi maka don ALLAH ya ce ba ki yi min komai ba ta ce to me zai sa ka ki saurarena ka tuna kai din fa wani mahadi ne a rayuwata ya dubeta da jan ido ya ce karya ki ke ba kya sona ba kya kaunata kina kyamata saboda ni din ba a san ko ni DAN WAYE ba! . Ki je ki auri wanda ya fi ni amma ki tuna ko dan mahaukaciya ne ni asalina na ki ne tunda duk tare aka rainemu idanun weediyan ya kawo kwalla ya ce na barki lafiya ban san yadda sonki ya shigeni ba ni dama mijin Izzatu ne, . wani irin kishi ya shigeta taji kanta ya sara sai ta matsa daga inda take aguje ya shia geta sai ta durkushe tana rusa kuka. . Ashe SO yana da zafi to ya akai ta kamu da son musty ya za ta yi da wannan abun da ke zuciyarta . wanda burine babba wanda ya jima a zuciyarta to ya za ta yi meye abinyi sai ta sake rushewa da kuka . a lokacin Hajiya marka ta shigo ta ce ke lafiyarki ta dago kanta tana kallon mahaifiyarta ta ce Hajiya ku yi min addu'a a duk kan lamarina na wahala sosai raina ya shiga rayuwata ta kasa sukuni na san SO shi ne yake damuna, . Hajiya ta zauna kusa da ita ta tsura ma ta ido ta ce wai ke wacce irin mutum ce damuwar wani ita ce taki ya za ki dami rayuwarki baza muyi miki auren dole ba ta ce Hajiya ki taimakeni da addu'a ALLAH ya cire min kaunar mustapha Abdul zan aura shi ne ya dace da tsarina ba zan taba mai da iyayena su yi karamar magana ba . mustapha mijin Izzatu ne Hajiya ta mike ta kalli baki da tausayi kamar yadda na dauka saboda me ki ke son Abdul ga dan uwanki Hajiya ba zan iya zaman kishi ba na fi son in rayu da mijin da yake sona ba wai wanda ni nake sonsa ba da hanzari Hajiyanta ta dubeta ta ce ko zan san dalili . ta ce Hajiya da dai kin rabu da batun mustapha ba tare da ta sake kallonta ba ta fice ta bar dakin. .