[9/11, 8:58 PM] Billy Galadanchi: *😳INDA RANKA....😳* Billy Galadanchi HASKE WRITERS ASSO. Wannan littafin kacokam na sadaukar dashine ga Kawar Alkhairi kuma babbar Aminiyata *CUTEST ZARAH BUKAR* Da sunan Allah mai rahama mai jinkai,ina roqon Allah yabani ikon rubuta Alkhairi abinda zai amfaneni duniya dakuma lahira yakuma Baku ikon daukar darussan dake cikin wannan littafin Ameen... Vote me on wattpad@68Billygaladanchi 01 Zara zonan! Ta fada a tsawace cikin Isa dakuma nuna cewar itadin yar wanice kuma ta Isa da zaran,mikewa zaran tayi cikin mutuwar jiki dajin zafin Abinda Aina tamata agaban friends d'inta taje dab da motar ta tace "gani Aunty Aina" wani mugun kallo ta wurga mata sannan ta dauke kanta ta mayarda dubanta zuwaga sitiyarin motarta sannan tace cikin daga murya "Dan uwarki zarah kan nabaki kayan jikin kinnan ya mukai dake? Ban sanar miki karki kuskura ki shigo dasu jami'a ba?" Langwabe kai zarah tayi hawayen datake kokarin rikewa suka zubo ta furta cikin dacin rai "Aunty Aynah duk kayana dana wanke ruwan Sama ya gama jiqasu ba yanda na iya dole na saka wannan gashi inada test dole nazo school" tabe baki tayi sannan ta manna uban shade a fuskarta daya kusa cinye Rabin fuskar ma tace tana mai bawa motar wuta "Mintuna biyar idan baki bar jami'a annan ba wulakantaki zan wlhy" "Aunty Aynah dan manzon Allah kimun rai wlhy test zanyi yanzu ina gamawa zan wuce" wani hatsabibin murmushi tayi sannan tace tana mai taunar cingam dake bakinta "Hmm zarah kenan,kinsanni sarai idan nai hukunci bana sauyawa saidai na baki option, koki Koma gida yanzu kokuma idan kin zabi yin test idan kin kammala kije gida da kafa" da sauri ta 'dago ta kalle ta ce "Kiyi hakuri Aunty Aynah yauma Na tashi da ciwon kafa da hannu sakamakon ruwan da aka tsula jiya" cikin fusata tace "Zarah! Amma kinsan bana sauya hukuncina ko? Kuma Sanin kanki ne bana hakura idan nayi niyya saina yi,sabida haka kizabawa kanki wacce zata fiddaki"tana kaiwa nan tafigi mota tayi gaba abinta,sarai kawayen zarah sunji me take cewa amma sabida su sassautawa kawarsu wannan tozarcin sasukayi kamar basu ji komai ba,jiki a sanyaye tazo ta zauna a mazauninta tana nazarin handout dake hannunta babbar kawarta Jidda ce tace da ita " saura mana mintuna biyar zarah muje lecture hall kawai" kallonta tayi ido cikin ido ta rausayar dakai sannan cikin dashashiyar murya tace "Muje" a takaice sosai jiddah ta fahimci ran kawarta a jagule yake wannan ne ya sanya taja hannunta sukayi wa sauran kawayenta sallama kan cewar saisun karaso,suna cikin tafiya suka hadu da Aynah da Kawar ta khairi suma zasuje nasu lecture hall din wani gwatsine fuska khairii tayi tasha gabansu batare da wani tunaniba ta wanke zarah da lapiyayyen Mari sannan cikin isa ta nuna da d'an yatsa "Wato ke tsabar jahila ce sabida ace kuna sharing kaya da Aynah dimples shine kika sako kayan data gama yayi kika shigo jami'a ko? Dan babarki dimples sa'ar kice koso kike kice sabida kuna amfani da sunan uba daya kedin daya kike da ita,to bari kiji wlhy kozaki mutu test dinnan bazaki yishiba banza jaka gida zaki Koma ki sauyo kaya" dafe wurin da aka maretan tayi cikin mutuwar jiki tana zubdah kwallah tace "Aunty khariyyah kiyi hakuri lokaci yarigada ya kure baifi mintuna biyar ashiga test dinba ina kammalawa zan wuce" Shaqo wuyan rigarta tayi tace "ke kin isa ina fada kina banza dake yar kauye jaka mara usuli wlhy sai idan kin canjo kaya zaki Shiga lecture hall din nan" kuka tasaka yayinda kawarta jiddah ta sha gaban khairi cikin fusata ta furta "Ke dinan baki isa kin hanata rubuta wannan test dinba wlhy indai ina numfashi saita rubuta kuma bazata je gidan canjo kayanba kune jahilai dabaku San girman mutane ba kuma wlhy karki kuskura Ku kuma marinta bakauya kawai" sororo sukayi suna kallonta yayinda ta figi hannun zarah dake rusa uban kuka sai hall din,a daddafe aka karasa test din domin kuwa zarah dakyar tayi question biyu acikin ukun,tana fitowa direban dake daukarta na karasowa sallama tayiwa jiddah tashi ga motar yana shirin tashin motar Aynah ta iso wurin ta dakatar dashi ta rike kugunta da hannayenta duka biyu ta murtuke fuska sannan ta furta cikin isa "Zarah ya mukai dakene dazu? Ban sanar miki idan kika kuskura kika rubuta test dinnan ba a kafa zaki je gida?" Shiru tayi banza da ita bude murfin motar tayi ta fincikota iya karfinta ta wullah ta waje tafadi a wurin har tana buga goshi da dutse a take goshin ya fashe sai jini,ta kalle ta tace "Zangani idan da albashin aikatau da uwarki keyi ana biyanta aka hada aka siyi motar nan kaikuma tanko idan kanaso kaci gaba da aiki a gidanmu inga ka bar nan yanzu" Jan motar yae yayi gaba abinshi,ita kuwa tana shewa tabar wurin yayinda daukacin mutanen dasuke wurin ke la'an tarta a haka jiddah tazo ta sameta da sauri tayi kanta,aikuwa tafada jikinta tana kuka,mota jiddah ta janyo kirar Mercedes Benz hadaddiya ta taimaka mata sukaje chemist aka mata dressing wurin daga nan tawuce tayi dropping nata a gida ta wuce cikin tsananin jin zafin abinda akayiwa Kawar tata.... Mom Nu'aiym [9/11, 8:58 PM] Billy Galadanchi: *😳INDA RANKA....kasha kallo😳* Billy galadanchi Wattpad @68Billygaladanchi ®HASKE WRITERS ASSO. Sadaukar ga cutyna zarah Bukar. 02 A wahalce jiddah ta shigo gidan inda ta Tarar da Momyn ta gishingide tanashan fresh milk,zaunawa tayi kusa da ita ta gaidata ita kuwa ta mika mata sauran cold freshmilk din dake cikin cup din ta furta "Hauwa jiddah karbi kisha da alama kin kwaso rana" murmushin yake tayi sannan ta karba tayi kurba daya ta ajiye cup din,kallonta momy tayi tace "Hauwa jiddah ya akayi ne Naganki wani iri" "Allah momy nida er gidan member house of rep dinnan ne Muhammad shayau Aynah dimples, Sam ita ba nutsuwa a lamuranta,idan kikaji yanda take wulakanta zarah zaki rantse karya ake miki...nan ta kwashe komai ta sanar Wa da momy,shiru Momyn tayi sannan can tace " Tunda kawaeki ce jiddah na kamata yayi ki taimaka mata,kinga ba'ayi dan jami'a ba suturu ba zuwa zakiyi ranar Saturday ki dauketa kuje Ku siya atamfofi da lesuka kukai dinki gurin telanmu,sai ki sanar mata cewar ta daina saka wanda Ayna'un tabata bashikenan ba?" Murmushi tawa momy sannan tayi godiya ta haura Sama aran momy tace wasu mutanen sam sun kasa gane cewar arziqi na Allah ne su hakura su girmama wanda yake kasa dasu jiwan nan abu dan Allah hmm *Inda ranka kasha kallo*.... Kai tsaye shashin su ta wuce ta cire kayan jikinta taje wanka tana fito ta sauya kaya ta gabatar da sallar azahar sannan ta kwanta,mahaifiyarta ce ta shigo da sallama ta kura mata ido tana ganinta tasan ba lapia ba,zama tayi kusa da ita ta dafa cinyarta tace "Zahra na yau kuma menene damuwar? Ina fatar bakeda Aynah bane naga goshinki da bandeji ma" yunkurawa tayi ta tashi zaune ta rike hannun mahaifiyarta ta furta cikin sakin fuskar da baikai cikiba da kokarin boye damuwarta dan gudun tashin hankalin mahaifiyarta ta furta "Innah indai Aynah ce aimun saba da halinta,abubuwanta Sam sun daina dagan hankali sabida ki kwantar da hankalinki,tsautsa yine ya afka mun na fadi akan dutse na buga goshin kuma naje chemist anmun dressing wurin raunin kadanne ma" kallonta uwar tayi cikin nutsuwa sam bata yadda da yar tata ba ta furta "Allah ya kare na gaba zahra na ariqa kula da hanya,nai mamaki da direba yazo shi kadai sanda na tambayeshi yace kuskuren fadamai lokaci kikai yaje baku karasaba" murmushin karfin hali ta kakalo tace "Ea kuwa koda yaje da sauran lokaci" da saurinta ta mike tabar dakin,a hanyar kitchen ta had'u da Aynah tamata kallon Sama da kasa sannan tace da ita "Ke zarah hot coffee zansha maza ki hado ki kawon a parlorn Sama" to,itace amsar data bata ta wuce ciki domin hado coffee din..da sallamarta ta Shiga parlor din ta taradda ita da friends dinta Ummie rilwan da khairi atake gabanta ya fadi,tace murya na rawa "Aunty Aynah ga coffee din" tafi mintuna biyar a tsaye kanta miko mata hannu tace "bani" mika mata tayi jiki na bari kasancewar tasan tabbas saita mata wani tozarcin ta juya da zummar barin wurin,khairi ce ta dakatar da ita "Ke zarah dan gidanku baki iya gaisuwa bane kobakya ganin mutane?" Juyowa tayi tace "Kiyi hakuri Aunty khairiyyah ina wuninku" kan kairii ta kuma magana Aynah ta mike cikin fusata tazo gabanta, "Ke zarah wannan wane irin iskanci,ba hot coffee nace ki hadomin ba me Wanan kenan kikayi neman magana?" Rikicewa tayi dama Zara badai tsoroba ta furta cikin rawar murya "Allah Aunty Aynah zuwan mai zafi sosai na dafa coffee din dashi" cikin fusata ta kwarara mata ilahirin coffee din ajiki,dabadan kasancewar bayan kayan dake jikinta akwai hijab ba ba abinda zai hanata konewa sabida coffee din da zafi sosai "Wannan ruwan ne da zafi muguwa kawai,ki gayan idan uban kine ke kawo coffee agidannan jaka kawai mai zuciyar karnuka" sosai maganarta ta bata ran zarah ta juya da zummar barin wurin tana kuka,saiji tayi tayi karo da mutum da sauri ta Shiga bashi hakuri "Yaa kameel kai hakuri ban kula da zuwankaba" Murmushi ya sakar mata sannan ya rike hannunta yace "Fully dimpleted ya akayi ne me kikewa kuka haka?" Sadda kanta tayi kasa ta janye hannunta daga nashi ta furta "Ba komai ya kameel" da sauri tabar parlor din shi kuwa ya mayadda dubanshi zuwaga Aynah ya furta yana girgiza kanshi "Dimples bakyajin magana bansan sai yaushe zaki dauki miss dimples matsayin kanwarkiba kina ganin hakan daedae ne kuwa? Ina kallon kika kwara mata hot coffee ajiki ke bakya tsoron haduwar ki da Allah ne wai" turo baki tayi tace,tunba yauba nagane kafison zarah dani ka duba fa ka gani har wani rawar kai take sabida kana kiranta fully dimplelated ko kace mata miss dimples, sunan dakasani nice na dace dashi yama za'ayi na dauki baiwar gidanmu matsayin kanwata Allah ya kiyaye" Murmushi yakumayi a karo na barkatai sannan yace yana mai shirin zama a daya daga kujerun parlor din "Kema Aynah ai dimples nake ce miki rigima ne kawai irin naki" kara turo baki tayi tana shagwaba "Amma ai ita fully dimplelated kake kiranta ni kuwa dimples kuma nafison natan" dariya yayi har fararen haqoranshi suka bayyana sannan yace yana mai kallon su Ummie rilwan "Kujifa wani rigima wai na zaran takeso,itafa both side na chicks nata lobawa suke koda batai dariya ba keko abinci takeci saikin gansu kefa? Idanma zaki dauki picture saikin karkata gefen da dimple din yake kina wani iyayi,sannan zakice nakira fully ace ina karya , AAA kidai tsaya a single dimple din ki yafiyemiki,koya kukace yanmata?" Dama ya khameel akwai barkwanci baya rabo da tsokana shisam idan ba tsokana yayi ba baya jin dadi ga fadar gaskia saidai idan zaka mutu ka mutu amma idan gaskia ce saiya gaya maka ita,mikewa tayi fuuuuu tana kuka sai dakin maminsu wai zata kai kara... Mom Nu'aiym [9/11, 8:58 PM] Billy Galadanchi: *😳INDA RANKA....kasha kallo😳* Billy galadanchi Wattpad @68Billygaladanchi ®HASKE WRITERS ASSO. Sadaukar ga cutyna zarah Bukar. 03 Koda mahaifiyar Zara ta ganta a jike tasan Aynah ce tamata tamata wannan aikin Jan bakinta tayi ta tsuke dominko tasan zarah ba sanar mata gaskia zatayiba aranta tana masifar tausayawa yar tata a karkashin zuciyarta kuwa tana maijin zafin mahaifin zahra dabai gudu ya barta ba da bata tsinci kanta cikin irin wannan rayuwar ta tozarciba da wulakanci ba....zarah kuwa sauya kaya ta kuma yi tafice daga dakin zuwa garden acan ta dare kan lilo ta rufe idonta tana turawa a hankali a sannu take tsotsar alawar lollipop dake bakinta tana tunanin rayuwa,"sai yaushene zan samu yancin kaina? Sai yaushe zan daina fuskantar dozarci da wulakancin da Aynah kemun agaban mutane? Ada ina daukar ba komai bane tunda acikin gidane amma a yanzu na fahimci kowane lokaci zuciyana zai bugawa domin kuwa bazan lamunci tozarci a cikin skul ba,da inada iko dana janyo sauran shekara dayan daya ragewa Aunty Aynah a makarantar tayi ta kammala ta bani wuri konasha iska,ina level 1 amma kowa yagama sanina kasancewar agaban kowa tozartani ake" ahaka tayita zancen zuci tana saqe saqe aranta,shi kuwa mutuwar tsaye yayi ganin wannan kyakyawar halittar agabanshi aranshi yace wannan kuma wacece tunda nake zuwa anan gidan bantaba ganin taba a fili kuma sai cewa yayi "Hasbunallahu Wa ni'imal wakeel,tsarki ya tabbatarwa maqagin Wanan santaleliyar yarinyar" itakamma batasan dashiba saiji tayi tamkar ammata tsaye aka koda tabude idonta idanunsu sukayi karo da juna da sauri ta sadda kanta kasa ta sauko daga Sama lilon ta zube kasa tace dashi "Sannu ya Muhammad ina wuni" "Lapia" ya amsa a takaice yana mamakin ina tasanshi ita kuwa da sauri tabar wurin kasancewar Aynah ta dade dayi mata gargadi a kanshi cewar karta kuskura tabari idonta da nashi su hadu,a lissafinta kuwa yanzu kusan watanni bakwai da dawowarshi kuma duk ranar juma'a saiyazo gidan amma basu taba haduwa ga daga ba sai yau,ita ta sanshi kuma tanajin sunanshi yaron Abokin daddynsu ne dan gidan senate president....kai tsaye juyawa yayi wurin sashen kameel dama can ya nufa ya Shiga palorn da sallamar shi suka gaisa sannan suka Shiga hirar duniya "Kameel Wata Yarinya nagani hadaddiya a garden kasan Allah ko'a turai bantaba haduwa da yarinyar data kaita kyauba kaga dimples kuwa? Lollipop take tsotsa amma na rantse maka magana sukeyi,kuma abin mamaki saita gaidani kuma hartasan sunana" dariya kameel yayi yace "Choo yau Allah ya nuna mun mutumina ya kamu a hannu wlhy kabi a hankali kanwatace gidannan take saika fara kamun kafa a wurina" Murmushi yae yashafi sumar kanshi sannan yace "Ina duk fadin gidannan Aynah kadai ce mace" "Yarda daddy ya haifaba amma ko miss dimples a gidannan aka haifeta ai,baka dai Santa bane kuma itama sunan daddy take amfani da and yanzu take base level one tana karantar pure English" shiru yadanyi kanya tabe baki yace Allah ya kyauta" kan wani yakuma magana saiga Aynah ta fado dakin Bako sallama a tsatsaye ta gaidasu sannan cikin karairaya ta mayarda dubanta zuwaga Mooh tace "Tace yaa mooh Ashe kazo shine ba baka Shiga ciki mungaisa ba" wani kallo yamata na raini shisam ya raina tarbiyar yarinyar ya furta cikin murya a makale "Dama su mami nake zuwa gaisarwa kuma kameel yasaba rakani kokin saba gani nashiga kaina tsaye" Murmushi tayi cikin Kawar da bacin ranta ta furta "Muje na rakaka to" bayason ya bata kunya dolenshi ya mike yace da kameel "Kasameni acan coz I'm not coming back here" "Sure bro yanzu ba jimawa zanzo" suka fita atare ya kalleta da Wata muguwar Shiga ilahirin jikinta a bude yake ya furta "Ya akayi kikasan nazo?" Murmushi tayi akaro na barkatai tace "Ina zuwa zan Shiga mota naji kanshin turarenka saikuma naga bakuwar mota a waje tunda baka cikin gida nayi tunanin kana gun yaa kameel" gyada kai kawai yayi damashi bai fiya San surutu ba,a hanyarsu tashi ga main house sukaci karo da zarah,ta rabesu zata wuce Aynah ta kwallah mata tsawa "Ke zarah zonan" da sauri jikinta na rawa ta karasa wurinta tace "Gani Aunty Aynah" "Dan uwarki ke baki iya gaisuwa ba ko bakya ganin mutanene?" Murya na rawa tace "Dazunnan muka hadu a garden kuma mungaisa" wani mugun kallo ta wurga mata "Garin ya kuka hadu a garden dan uwarki ?" Riki cewa tayi "Nifa Aunty Aynah Allah zuwa kurun nayi gun lilo saimuka hadu kiyi hakuri" "Kinsandai yanda mukayi dake ko? Kuma kinsan bana sauya hukunci wlhy saina wulakantaki banza jaka mara galihu" kukane ya kwacewa zarah ta juya da gudunta zuwa cikin bangarensu na yan aiki,yayinda Mooh yayi tsaye yana kallon wannan rashin tarbiyar da rashin sanin mutincin dan Adam,a kufule yace "Me haka Aynah meta miki kuma? Bakyajin kunya kike irin wannan zagin kina mace wlhy kin bani kunya" yana gama fadar haka yajuya yabarta gun a tsaye...... [9/11, 8:58 PM] Billy Galadanchi: *😳INDA RANKA....kasha kallo😳* Billy galadanchi Wattpad @68Billygaladanchi ®HASKE WRITERS ASSO. Sadaukar ga cutiena zarah Bukar. *Nasan nayi late amma amun afuwa,ina tayaki murnar zagayowar ranar haihuwar ki Meenah parrot Allah ya Albarkaci ratuwarki yasanya kikai shekaru dubu lolx😆 wishing you many more fruitful years ahead. 04 Ita kuwa ganin haka tabi bayan zarah,a dakin su ta sameta ta Shiga bako sallama,ninke kaya ta tarar tanayi ta wurga mata Wata harara sannan tace cikin isa "Zara dan uwarki ya mukai dake?" Da sauri zaran ta dago ta kalleta ganin mahaifiyarta na wurin amma ba kunya ta zageta,kawai saita sadda kanta kasa batace da ita komai ba, "Dan babarki badake nake magana ba?" A hankali ta kuma dagowa ta kalleta ido cikin ido ta furta "Aunty Aynah kiyi hakuri,kinga Nifa banma taba ganin shi ba sai yau,yaudin ma it was a coincidence" cakumo wuyan rigarta tayi ta miqar da ita tsaye ta wanketa da kyakyawan mari sannan ta tura ta sanda ta fadi kasa "Dan kaniyarki nizaki gayawa wani coincidence,ganganci kikai wlhy na Shiga huru Mina kuma zakisha mamaki na" tana gama fadar haka tayi waje a fusace...kallon nutsuwa mahaifiyarta ta mata sannan tace cikin sanyin murya "Zahra menene kuma ya hadaki da Ayna'u yanzu kuma wanene kuke magana a kanshi?" Hawayen datake tarewa ne ya gangaro daga idonta yafara zarya saman lapiyayyen kuncinta "Allah innah niba ruwana da wannan yaa Muhammad d'in,tun sanda nake gyarawa umminsu daki naji suna zancen wai yaron aminin daddy zai dawo daga America yafi shekaru bakwai acan,sannan dama yakan zo nan gidan tunkan yawuce shine suke tunanin idan yadawo zai rika zuwa musu,shine fa itada umminsu suka ce dani koda Sune suka sakani aiki wai ko daddy ne yasaka ni indai na ganshi kar inje wurin kar in kuskura har abada fuskana ya hadu da nashi,ni bansan ko wani mugun Abu ne a fuskana da ake gudu wasu su ganniba,kumafa shi bema sanniba nice nake yawan hangoshi idan yazo kuma nakanji suna fadar sunan shi yaa mooh,yau dinma ina garden yasameni a lilo kuma gaisawa kurun mukayi na wuce,yanzu kuma na kammala girki zan shigo nan muka hadu suna tare shine fa take fada wai naki ingaidashi shine nace da ita ai mun gaisa shine fa wai a ina? Taketa zagina tun a gabanshi nai taho wana shine ta biyoni" Murmushi Innah tayi sannan tace "Ai wannan ba abin kuka bane ki barsu da halinsu sannan dan Allah wannan yaron ki guji duk inda zaku had'u ke idan ma kun had'u ki dauke kanki ma'ana kidaina nuna kinma ganshi balantana Ku gaisa,indai wannan Muhammad dinne juma'a kawai yake zuwa,saboda haka duk wani aiki dakike ranar juma'a na daukeshi akanki idan kin dawo makaranta da wuri kamar yau ki zauna anan shashin karki fita kokiyi karatu kokuma kiyi kallon ki tunda ba abinda kika rasa anan din" gydawa mahaifiyarta tata kai tayi sannan ta kwanta rub da ciki ta lumshe ido,sosai tabawa mahaifiyarta tausayi,tasani tun tasowar zarah take cikin kyara da tsangwama a hannun Aynah da mahaifi yarta,Haj Asabe ne kawai ke mata da sauqi sai ko daddy dake gani tamkar shine ya haifeta.... Koda Aynah tashiga gida kasa nutsuwa tayi sai zirga zirga takeyi so takeyi kawai ta wahaladda zarah can dabara ta fado mata da sauri ta fito daga side nasu zuwa nasu Zarah,bako sallama tafada ko kallon innah batayi ba balantana ayi zancen gaisuwa tace da Zara "Zarah zo sako hijabinki aikenki zanyi gidansu khairi" ba musu ta dauko hijabin tace da mamanta "Innah zanje indawo" to kawai tace ta kawarda kanta domin kuwa tasan wannan aikar sam ba Alkhairi bace. "Zuwa zakiyi gidansu khairi kice da ita nace tabaki dan kwalin kayana dana manta agidansu ranar yau dasu nakeso nayi amfani" kallon sararin zamaniya tayi yanda hadari ya hadu sannan kamar zatayi kuka tace "Aunty Aynah Idi ne ze kaini ko lado?" Wani mugun kallo ta wurga mata sannan tace "Ubanwa kika gani ciki Idi da ladon ina duk basa nan? Mtsww ungo kudin adaidaita maza kije ki dawo mintuna 30 na baki" mika hannu tayi tamkar batason karba ta karbi kudin sannan ta wuce tana mai rokon Allah yasa kar ruwa yamata duka domin kuwa zazzabi ne zai biyo baya mai zafi ga kuma tanada test ranar Monday... Bata wani sha wahala ba wurin samun abin hawa harta isa unguwar wuse zone 2,kallon dan adaidaitan tayi bayan tabiyashi tace dashi "Mlm dan Allah ko zaka jirani kamayar dani kaga garin akwai hadari kuma sako kawai zan karbo nafito" shiru yadanyi kanya ce gaskia baiwar Allah sauri nakeyi akwai yaran danake daukowa daga islamiyyah kuma lokaci ya wuce sabida shida ta gota kiyi hakuri" ya wuce abin haushin ma koda ta karasa me gadin ke sanar mata dukkanin mutanen gidan sunje Kaduna bayan juma'a kuma sai Sunday zasu dawo,ta tabbatar Aynah tana sane ta mata wannan amma ba komai akwai Allah Tafiya take amma tarasa abin hawa gashi akwai jayawa tsakanin wuse da maitama tama rasa ina zata saka ranta sannan saiga iska ta taso gadan gadan kankace me wannan am fara tsuga ruwa babu kama hannun yaro rakubewa tayi ajikin wani icce har ruwan yadan tsagaita amma kam ta daku da wannan ruwan gashi har lokacin ruwan be tsayaba yadai rage karfi ne kawai sannan kuma ga magrib tama gota, a hankali take tafiya tana sharar kwallah iska tana kadawa ga ruwa na sauka a hankali sosai take jin sanyi sai rawar sanyi take ga har lokacin ba alamar abin hawa kaiko mutane ma babu a wurin.... A hankali yake tukin kasancewar har yanzu ruwan be tsayaba gashi dama idanun tunna haihuwar shine sai a slow,ya hangota tana rangaji iska sai faman kadata yakeyi sam bazai taba manta wannan fuskar ba yarinyar da aka sanar mai sunanta zarah, da sauri yayi parking ya janyo umbrella ya fito ya nufota ganin wurinta ya nufa yasanya ta kara sauri a tsorace ita bata gane ko waye ba,kara sauri yayi yasha gabanta sannan ya janye lemar daga kanshi zuwa kanta yace "Zahra lapia dai daga ina kike haka?" Dukda kasancewar sanda suka gaisa lapia kadai yace da ita hakan bai hanata gane muryar shiba da saurinta ta dago ta kalleshi tazube akasa "Sannu yaa Mooh ina wuni?" Dama moh badai zuciya ba cikin fusata yace "Me haka dan Allah zahra? Bakisan ciwon kanki bane danla mike maza muje mota" ta tsorata dashi sosai jiki na rawa tace "Yaa dan Allah karufan asiri Aunty Aynah zata kasheni idan taji cewar nashiga motarka dan San manzon Allah katafi kuma karkace da ita mun hadu" sororo ya tsaya yana kallonta kan yace cikin sanyin murya "Saidai idan kene da kanki zaki sanr mata mun hadu nifa a gate kawai zan ajiyeki bakya tsoron ki hadu da shashashan gari saisu miki wata illar kinga garin shiru" girgiza kanta tayi tace "Yaa Muhammad na rokeka daka tafi abinka nasan halin Aunty Aynah tunda ta aikeni dole saita tsaya jirana a gate" durkusawa yayi shima yace cikin sigar rarrashi "Dan Allah zahra kizo na saukeki gida daganan zuwa maitama ko'a mota saika yi mintuna ashirin bazan iya barinki a nan ba,kalli fa rawar sanyi ma kike" shiru tayi,batada niyyar motsawa shimadin sai yayi yanda tayi yace "Plss mana zahra dan Allah fa" yafada tamkar zeyi kuka,mikewa tayi ta nufi motar shima yabi bayanta.... Mom Nu'aiym [9/11, 8:58 PM] Billy Galadanchi: *😳INDA RANKA....kasha kallo😳* Billy galadanchi Wattpad @68Billygaladanchi ®HASKE WRITERS ASSO. Sadaukar ga cutyna zarah Bukar. *Allahu Akbar yan uwa Muna barar adu'ar ku,yaune muka samu labarin rasuwar mahaifiyar daya daga cikin writers namu wato feedoh deedoh,Muna rokon duk wanda ya karanta wannan shafin ya taimaka ya mata kulhuwallahu kafa goma sha daya,don neman rahamar Allah agareta,Muna rokon Allah yakai haske kabarinta yakuma bawa iyalanta damu hakurin jure rashin ta* 05 Da sauri ya kashe AC din ya kalleta cikin kulawa ya furta,sannu kinji Zahra ki saki jikinki ba abinda zai faru indai akan Aynah, tokuma Aynah haifana tayi dazatace bazanga wanda nakeso nagani ba? Beside me ma dalilinta na wannan shirmen?" Banza tamishi kawai taci gaba da rawar sanyinta domin kuwa kasancewar ta AS (carrier) yasanya koya akayi ruwa ko sanyi koda batashiga ruwanba saitayi ciwon gabobi wanda har zazzabi yake sakata,jin tayi shiru yasanya ya kalleta takasa koda motsi sai lumshe ido takeyi har cikin kasusuwanta take jin sanyi mai tattare da wani azaba na ratsa ta,hannu yakai yajanye hannunta data dora a kai ta kwallah wata kara "" Nashiga ukku wayyo Innah hannuna zai karye " rikicewa moh yayi yace cikin Rudy "Subhanallah hannun ki yana miki ciwo ne?" Amaimakon tabashi ansa sai dada rikicewa tayi "Yaa moh kakaini wurin Innah na sanyi nakeji sosai dan Allah ka kaini wurin Innah" rasa ma mezeyi yayi da sauri ya tashi motar yayi hanyar metama ita kuwa sai rawar dari take tana kiran Innah, sharara gudu yake tamkar zai tashi Sama lokaci zuwa lokaci yakan maida dubanshi zuwa gareta yana mata sannu,cikin mintuna bakwai ya isa kofar gidansu har lokacin batasan inda zata saka kantaba ,zagowa yayi ya bude mata yace "fito kishiga ciki sannu kinji" dakyar ta dago ido ta kalleshi cikin murya me nuna alamar awahalce take tace "Yaa moh bazan iya tashi ba ka taimaka ka kiramun Innah ta dagani" shiyama rasa mezaice,kawai janyo wayarshi yayi yakira kameel,yana dagawa yace "Kameel zo get din gidanku da sauri plss da matsala Babba" batare da kameel yace komai ba yayi hanyar waje yana karasowa yace dashi "Motarka ta tsaya ne?" Marairaice fuska yayi tamkar wani karamin yaro yace "Zarah ce kameel" matsowa yayi dafda motar yace "Wace zarar kuma menene?" Cikin rashin fahimta ya furta hakan "Zarar gidan nan mana haduwa nayi da ita a hanyar wuse ruwa ya mata duka sai rangaji take,dakyar ma ta yadda ta biyoni wai dimples zata kashetane idan taganmu tare nikome hakan yake nufi oho,tun ahanya take kukan Innan ta wai jikinta namata ciwo bazata iya tashi ba" wurinta kameel yayi da gudu yana fadin "Aiko Yaya ruwa ya daki zarah saitayi wannan ciwon,kasanfa Carrier ce kuma suna shan wahalar sanyi sosai kasusuwansu ke ciwo iya ciwo,amma nayi mamakin metajeyi wuse,zarah bata fita kuma da yammanan naganta agida" gyaran tsayuwa moh yayi yace dashi "A yanda tace dani Aynah ce ta aiketa" kallonta yayi sai murqususu take yace "Aynah kuma? Ina ta aikeki da yammah haka ina daddy ma ya hanaki fita saida driver?" "Yaa kameel ka kiramun Innah mutuwa zanyi kuma sanyi nakeji" da sauri ya sungumeta yayi ciki shima ya rufe motar yabisu abaya,a bangaren innar ta sallama sukayi tazo dasauri ta bude kofar parlor din tana ganin yarta tafara kuka tace "Nashiga uku ni ummulkhairi dama nasan a Rina wlhy,meya sameta kamilu?" Karasawa sukayi ciki dukkansu da sauri ta dauko flask ta juye tafasasshen ruwa ta dauko towel tafara kasa mata gabobi shiru dukkansu sai ihunta duk sanda aka tausa wurin dake mata azaba,dauke kanshi yai daga dubansu yana jin zafin datakeji har cikin ranshi a haka a haka suka samu tayi bacci mamar ta kunna room heater,sannan ta mayarda dubanta zuwaga kameel "Sannu kameelu nikuwa meya faru?" "Innah Muhammad ne wai ya hadu da ita a hanyar wuse ruwa yamata duka shine ya kawota gida,metajeyi Canne?" "Ayna'u ce ta aiketa gidansu kawarta khairi, bansan kome ta aiketa yiba dai,bayan tafita dai nakirata tace can zataje amma yanzu nayita kiranta bata dagaba" mamaki karara a fuskar shi ya furta gidansu khairi kuma? Yinme bayan basa gari" da sauri ya janyo wayar yayi kiranta yace tasameshi shashen su zarah,bako sallama ta shigo,tasha mamakin ganin moh amma saita kawarda mamakinta ta riqe kugunta tace taunar cingam dake bakinta "Yaa kameel gani" atake yasha mur "Agabana naji kuna sallama da khairiyyah kan cewar zasuje kaduna,kuma Muna tare kukayi Waya bayan magrib dinnan akan cewar sun sauka lapia,gayamun mekuma kika aiketa yi agidan da yammannn kina ganin hadari tsabar rainin hankali kuma kinsani sarai ko ruwa ake tana daki sabida condition nata,mesa kekam kika takura yarinyar nan meta tsare miki?" Wani ware ido tayi tace cikin mamaki "Zaran ce tace daku Nina aiketa? Allah ni karya take mun tun rana rabona da ita" Innah ce tace "Ayna'u kiji tsoron Allah ina nan zaune kikace ta dakko hijabinta zaki aiketa" "Kinga Innah karki wani daurewa karya gindi agabanki na aiketa nida natuna basanan aicewa tabarshi tadaije yawonta data saba shine zakimun karya" Tasss kakeji kameel ya wanketa da mari "Innar ce take miki karya? Tsabar ba kunya a idonki sannan kuma itadin kike mayarwa magana?" Dafe wurin tayi tabar dakin tana kuka wai zataje tagayawa umminsu Innah ta fara hadata da yayanta" girgiza kanshi yayi cikin jin haushin kalar tarbiyar da mahaifiyar su tayiwa Aynah yayinda suka bawa inna hakuri suka bar gidan..... Moh kuwa kasa bacci yayi ranar ya rasa dalilin daya sanya yarinyar ta tsaya Mae arai yakuma fahimci sudin bakowa bane agidan,atake yaji ya tsani Ganin Aynah yanda ta rufe ido ta gayawa babbar mace kamar wannan bakar magana....aranshi ya kudiri abubuwa da dama... Mom Nuaiym [9/11, 8:58 PM] Billy Galadanchi: *😳INDA RANKA....kasha kallo😳* Billy galadanchi Wattpad @68Billygaladanchi ®HASKE WRITERS ASSO. Sadaukar ga cutyna zarah Bukar. *Ina godiya da dimbin kaunar dakuka nunawa littafina tin farko Allah yabar kauna #Bazan barkuba#* 06 Koda ta farka,ta danji sauqi mahaifiyarta ce a kusa da ita,kallonta tayi cikin tausayawa "Sannu Zahra na kinji sauki?" Cikin karfin hali tace "naji sauki Innah hannuna kawai ne bana iya dagawa har yanzu" "Sannu zahrah idan nagasa miki shi kuma kikasha magani zakiga kinji sauki kinji ?" Gyada mata kai tayi cikin barwa *washe gari* Dukda kasancewar ka'idarshi ne baya fita saida yamma weekends saiya tsinci kanshi da kasa hakurin jin yanda yarinyar ta kwana, daga wayarshi yayi yakira kameel "Kameel yajikin zahra?" Ya tambaya kameel na daga wayar,mika kameel yayi yayi salati sannan yace "Nifa tun jiya ban komaba amma inaga taji sauqi ai" guntun tsaki yaja yace "Amma bakada kirki kaifa ka gayamun kanwar kace da Aynah ce haka zaka mata?" "Bro yanz fa shabiyun rana, Allah tunda nayi asba nake bacci idan nayi breakfast na kimtsa zanjene dole" datse kiran kawai yayi azuwan sauyaji daga gareshi amma shiru har yamma be kiraba wannan ne yasanya ya figi motarshi.... A parking lot din gidan yayi parking yafito cike da yanga sai tashin kamshi yakeyi a gogon hannun shi a wurgawa kallo yaga 5mnt after 5 kai tsaye bangaren dasuka kaita jiya ya nufa ya isa da Sallamarshi ya tsaya a kofar parlor din,gabanta yayi mummunan faduwa jin muryarshi sannan cikin rudu ta amsa sallamarshi janyo hijabinta tayi ta saka sanan tamai iso,har kasa ta duka ta gaidashi ya amsa da kayataccen Murmushi dake a fuskar shi "Yaa Muhammad ka zauna mana" Murmushi yakumayi akaro na barkatai sannan yace "Nagode" alokaci daya ya zauna ya kuma dubanta har yanzu tana a duke "Ki zauna mana zahra,Yaya jikinki?" Murmushi tadanyi dabekai zuciba tace "Naji sauki Alhamdulillah bara na kawo maka ruwa" Ice tea ta hado masa home da kuma samosa da tayi tun Thursday tasaka freezer tana kammala soyawa yana isowa ta dire a center table dake tsakiyar parlor din sannan tace Bismillah hade da mika masa ice tea data rigada ta tsiyaya masa a cup,kallonta yayi a lokacin daya kai hannu zai karbi kafin yace "Sannu da kokari nida nazo dubiya ban kawo komaiba zaki bani wannan garar,mika hannun shi yayi ya dauki samosa daya ya gutsura yace yana murmushi " kamar kinsan ina masifar son samosa kene kikayi?" Daga mai kai kurun tayi cikin tsoro harga Allah ita batason suna koda gaisawa ne kuma gashi Innarta tana ciki kasancewar bata jin dadi inner ke ayyukan duka Zama yayi ya cinye samosa din tas kwaya takwas sanan yasha Rabin Ice tea din ya kalleta yace "Wannan wane irin lemo ne?" Gani tayi tamkar gatse yamata saitayi mai shiru "Zahrah wlhy bantaba shan irin wannan lemon ba dan Allah wane iri ne?" "Home made Ice tea ne yaa Muhammad" tabashi ansa a takaice "Kene kikayi?" Gyada mai kai kurun tayi "Yaya ake hadashi to?" Kasancewar ta bamaisan surutuba gashi duk shiru shiru irin na Zara indai kanasan bakar magana ka isheta da tambaya cikin kosawa da zancen tace "Kayan da yawa" yagano ta kagara sai cewa yayi da ita "Me da mene to?" Shiru kawai tayi shikuwa ya mike yace da ita "Na damu sosai da halin dana barki aciki jiya dama inasone inga lafiya rki,tunda kinji sauki ina miki fatan Alkhairi saina dawo cin samosa" da sauri tadago ta kalleshi kwallah ta taru a idonta murya na rawa ta furta "Dan Allah yaa Muhammad karka dawo,wlhy Aunty Aynah zata mun wulakanci a skul idan tasan kazo nan din ka rufamun asiri dan Allah" kura mata ido yayi na wasu dakiku kanya wuce kawai batare da yace da ita kalaba.....a parking lot ya hadu da Aynah suka gaisa tace dashi "Zaka Shiga cikine na rakaka yaa Kameel yafita" "Noo is OK,ba Shiga zanba nazone dama na duba jikin Zahra kuma naganta soni zan wuce" sosai Aynah taji haushin shi yana kallonta ta nufi sashin su a fusace,shibaisan dalilin wannan haukarba barin gidan yayi gaba daya batare da bata lokaciba... "Dan uwarki me yaa moh yazo yi a wurinki ?" "Anty Aynah wai yazo dubani kuma wlhy Allah nagayamai ni karya kuma zuwa wurina" "Shine kika kawomai hadda ruwa wato ni kika mayar wawuya? Lallai yau bazan miki hukunci da kainaba momy ce zata cimun uwarki wlhy" tajuya ta fita *Monday* Nisawa Jidda tayi bayan tagama jin labarin sannan tace "Basuda hankali shi moh din cewa yayi da ita yana sanki,wannan haukan datake zai saka tun baya lura dake har hankalinshi yadawo kanki,kekuma dakikafi kowa shirme saiyazo har gidanku kika gagara tambayarshi wayarki dakika manta a motarshi,wlhy dakin gashi yanz kam kimai zancen wayar,ni bakiga haushin dakika baniba akan tsoron nan shiyasa ta rainaki" kan zarah tayi magana wata flashy car ta dauki hankalin daukacin mutanen dake wurin,daidai wurin dasuke tsaye ya tsaya yafito cike da yanga ya nufosu,harzata duka jiddah ta hanata yace "Fully dimplelated ya kike" kanta a kasa ta furta "Yaa moh ina wuni" "Sumul yan mata ya skul?" "Alhamdulillah, nazone na karbi wani saqo so zan karasa daga ciki kijirani anan yanzu zan fito" baijira cewar taba yayi gaba "Ke banza wlhy idan yafito kimai zancen wayarki,kin wani so kibada kanki a gaban wannan jama'ar zaki duka masa" Murmushi tayi tace bara yazo zan tambayeshi. "Zarah na kammala ni zan wuce dama inasone naga ko guduwa zakiyi,sainazo gida Friday" Murmushi tamasa tace dakyar "Yauwa yaa Mooh dama inaso nace dan Allah bakaga wayana ba ranar kamar a motanka na bari" "Subhanallah ke bakya gudn saurayinki ya kira akashe,kumafa kinga ni rabon dana Hau motar tun ranar,kun kammala da school?" Gyada mai kurun tayi "Yauwa muje naduba miki a motar inyaso saina saukeki a gida" kin yadda tayi dakyar ya lallabata shida jiddah....Shiga motar dazatayi yayi daidai da shigowar Aynah harabar makarantar kuma ta gansu sarai,shima yaganta a daidai lokacin daze fita,aikuwa bayan su tabi kuma sarai ya kula da biyosun datayi amma ita zahrah bata saniba... Mom Nuaiym [9/11, 8:58 PM] Billy Galadanchi: *😳INDA RANKA....kasha kallo😳* Billy galadanchi Wattpad @68Billygaladanchi ®HASKE WRITERS ASSO. Sadaukar ga cutyna zarah Bukar. *Kuyi hakuri yau banajin dadine,karkuce yayi kadan* 08 Jiki a sanyaye ta juya da nufin zuwa sashinsu mami ta dakatar da ita,ta kalleta a wulakance tace da ita "A yanda na kula shi Muhammad badauki abakin komaiba,ina fatar kema ya tsaya hakan a wurinki,wannan rankon wayar daya miki kuma bazan karbe ba sabida baze rageni da komai ba,amma zarah inaso kiyiwa kanki kiyamul laili,kifita harkar Muhammad domin kuwa ni 'yata nawa tanadin shi,wlhy tsaf zan iya batar dake a kanshi" murya na rawa tace "Mami kiyi hakuri inshaa Allah zan kiyaye" "Karma Allah yasa ki ki yaye" tsayawa tayi sanda suka wuce sannan tabi bayan su jiki a mace tawuce sashinsu..... Nisawa Innah tayi bayan gama jin komai a bakin Zahra sannan tace "Zahra kiyi a hankali da mutanen nan nisam ba yaron nakejiba su mami,sarai kinsan halin Haj Mariya batun yauba nasan burinta na aurawa Aynah miji mai kudi,kekuwa burina shine kisamu miji na gari wanda zai riqemunke da Amana,sam banaso kike Shiga shirgin su Aynah bance ki wulakanta Muhammad ba,yaron yanada kirki kuma shi bawata manufa aranshi na sani,amma dai kiyi taka tsantsan da abinda zai haddasa fitina tsakanin ki da Aynah" "Inshaa Allah Innah zan kiyaye" "Yauwa to Allah shi miki Albarka Zahra na". Kwance take tana nazarin wasu takardu kasancewar gobe tanada test,wayar da ta kasa gane kanta tashiga ruri,janyota tayi taga bakuwar lamba,batare da wani tunaniba ta daga,cikin muryar ta me sanyi tayi sallama " Amun Wa Alaikissalam,miss dimples yakike?" Atake ta gane muryar shi "Ina wuni yaa Muhammad ya aiki?" "Lapia kalau,ya akai kika gane muryana" hmm kawai tace yaci gaba "Ya karatu na kira da dare ko?" Murmushi tayi tamkar yana gabanta tace "Da dare fa yaa moh,yanzu fa karfe 9 kawai" "Ohh ke yanzu 9 ba dare bane a wurinki,saikin sanar dani aikin me kike har yanzu bakiyi bacciba" "Karatu nakeyi,gobe zanyi test, beside bana bacci dole sai karfe goman dare" "Lallai ke babbace,dama ba komai bane zancen wannan samosar ne da ice tea,zan samu gobe kuwa?" Shiru tadanyi na wani lokaci sannan tace "Ba damuwa amma saida yamma idan na dawo daga school, ice tea kuwa kayan hadinshi basu zoba nagida kuma ya kare bt akwai na zobo saina hadama dashi" Murmushi yayi "Mesa kikace saida yamma,nifa kwadayinshi nakeji Allah" cikin sigar rarrashi Wanda shi a wurin shi shagwabane ta furta "Yaa moh dan Allah kabari da yamma,zanje school ne da safe kuma banida samosa a freezer sai meat pie kawai spring rolls dole saina hada wani,Allah kuwan ina dawowa zan hada maka" dariya yayi hartana jiwo sautin muryar shi yace "Ba damuwa ki hadamun dasu,ko Wanne goma goma zanzo na karba karfe biyar na yamma" to tace sukayi sallama aranta tana shakkar mezaije ya dawo sam takasa korashi aranta duk kuwa dayake batamasa sanda yadauki number din taba amma saita tsinci kanta dajin dadin kiran daya mata"..... *Washe gari* Karfe uku ta dawo daga school tayi wanka tayi sallah tafada kitchen na side nasu ta hada mai samosa den zobo mai kankana da bawon abarba tasaka ice blocks aciki,tasamu wasu takeaway masu kyau tasaka mai aciki har meat pie da samosa din,taje tayi sallar la'asar sannan tazauna tanacin nata,aranta tana tunanin masifar dazata Shiga idan wani cikin su Aynah ya ganta,tana roqon Allah yasanya kar wani ya ganta...sallamarshine ya katse mata tunanin ta wanda amaimakon ta agogo ta aikawa kallo karfe hudu da mintuna talatin,gashi Innah tana ciki,taso yamata Waya takaimishi a mota tana tsakiyar wannan tunanin ta tsinkayi muryar Innah tafito daga daki tana amsa mai sallama "Muhammad sannu kaine agidan namu?" Tsugunawa yayi har kasa ya gaidata sannan ya mike yazauna akan kujera,kasa dagowa Zara tayi har sanda mahaifiyarta tagama masa godiyar wayar daya siya mata akan dan Allah yadaina hidima da ita hakan ma ya Isa ...tashi tayi tabar musu wurin aranta tana Ayya na mezaije yazo...kallonta yayi da Murmushi dauke a fuskar sa yace "Fully dimplelated,yau ba gaisuwa?" Narkewa tayi tamkar zatayi kuka tayi narai narai da ido tace "Yaa Muhammad mesa bakamun Waya na kawoma a motaba,yanzu idan Aunty Aynah ta ganka wlhy na kade har ganyena" kallonta yayi a karo na barkatai "Haba Zahrah wai kinsan yanda kike batan rai idan kina tsoron Aynah dinnan?" "Yaa moh nifa mutuncina kawai nake karewa bana San take dizgani agaban Koma waye" sosai ya tamke fuska yamike tsaye yace cikin dakakkiyar murya "Ki dakkomun saqona zan wuce" jikinta ya mutu da yanayinshi haka ta shige ciki ta daukomai yace "Sako hijab dinki ka kawomunsu a mota" ba musu tabi bayan shi,a hanya kuwa suka hadu da Aynah,ganinsu Atare jikinta har rawa yakeyi tasha gaba n moh "Sannu yaa moh,lapia kuwa?" Kallonta yayi sheqeqe yace kamar ya?" Muzanta tayi tace "Noo naga zahra nabinka abaya ne" "Tunda komai nayi tuhuma ne awurinki,samosa na drink danasakata tamun nazo karba" wani haushine ya cikata "Samosa yaa Muhammad basakayi ordering a season 7 ba, kokuma kamun Waya kawata nayi saita hada maka" tsaki yayi "Dama kedasu Afrah komai ordering, danasha ice tea awurin zahra har mafarkinsa nayi,kuma ke bakya ganewane ai natan nakeso" ganin ranta zai baci abanza yasanya ta sanja akalar zancen "Yaa moh ya zancen siyan wayana,nifa 6+ ce dani ta Zahrah kuwa 7 kuma gold plated itace latent" kallonta yayi yace muje mota,binshi tayi tana kuri da iyayi itama zahra tabi bayan su ta bude baya ta zubasu tayi wucewarta,rafar dubu daya yaciro guda uku ya mika mata yace 245 muka siya kije slot ki siya banida lokaci Yanzu " karba tayi tamai godiya ta juya,aranta tana kissima yanda zataci uban Zahra.... Kwana biyu da tafiyar Muhammad amma bai kuma neman zahra ba,wasa wasa fa zahra takasa sukuni akwana na uku ne taji bazata iya hakura ba ta daga Waya takirashi ringing biyu kuwa ya daga,shiru yamata sanda dan kanta tace "Yaa Muhammad ina wuni?" "Lapia,wake magana ne?" Shiru tadanyi sannan tace murya Kasa kasa "Yaa moh zahra ce" "Ohk inajinki ya akayine?" Sarai tasan fushi yake tace tamkar zata yi kuka "Dama nakirane mu gaisa" "Tona gode sai anjima ko" kuka tasaka wiwi "Yaa Muhammad dan Allah kayi hakuri kaji,Allah ni ba wani abu nake nufiba" "Name kenan?" Ya fada cikin rashin kulawa "Yaa Muhammad please mana" cikin fada yace "Kibari sai ranar dakika daina tsoron Aynah sannan ki kirani ina kece kikace nadaina damunki zata yankaki?" "Na daina kai hakuri dan Allah" kashe wayarshi yayi, zuciyarshi namai rafar fasa yanzu yaji sanyi yagano ta damu dashi,yana mata hakane sabida tadaina tsoron Aynah...ita kuwa sosai tasaka kuka,lallai ta dakko ruwan dafa kanta,tarasa dalilin dayasanya da tunanin shi take kwana kuma dashi take tashi🤔🤔🤔😳 [9/11, 8:58 PM] Billy Galadanchi: *😳INDA RANKA....kasha kallo😳* Billy galadanchi Wattpad @68Billygaladanchi ®HASKE WRITERS ASSO. Sadaukar ga cutyna zarah Bukar. 07 Waigowa yayi ya kalleta yace yana mai rage Ac din motar sanyi yana tabaki da yawa ko zahran Innah,bara na rage miki" kallon shi tayi cikin sanyin murya tace "Na gode ya moh" karya kwana yayi sannan yace cikin sigar tsokana "Zahra ga Aunty Aynah nan fa a bayanmu" da sauri ta zabura zata juya ya kwashe da dariya yace "Wasa fa nake,ni kina bani mamaki saikace zata yankaki wannan irin tsoron haka" dama Zara badai shagwaba ba sai shagwabewa tayi tace kamar zatayi kuka "Yaa Mooh dan Allah ka daina wlhy gabana bakaji yanda yake dukan uku uku ba" kashe mai jiki tayi yanda tayi maganar,kasa cewa komai yayi ya tsaya a daidai kusa da wani katafaren gida yayi horn me gadi da sauri yazo ya bude masa da hannu yamasa alamar yazo yace dashi "motar dake bayanmu karka barta ta shigo" daga nan yayi ciki abinshi wurin parking yaje yayi parking yafito yana wani shan kamshi,kai tsaye wani part taga ya nufa ba jimawa yafito yazo gunta "Zahra kizo ki duba da kanki kinji" kallonshi tayi tace "Dan Allah kabarni anan kadubamun kawai aiduk daya ne" juyawa kawai yai yaje ya bude motar amma ya duba ko ina ba wayar ba labarin ta dawowa yayi ya shigo motar ya kalleta yace "Zahrah inaga wayarki fa dauketa akayi sabida washe garin ranar nasaka ankai wankin motar kuma gashi yanzu na duba ni bangantaba" dagowa tayi da Murmushi dauke a fuskar ta tace "Ba komai yaa Muhammad, ba rabona aciki" sosai ta burgeshi yanda tayi tawakkali lokaci daya ya tashi motar lokaci yana fadin "Ba rabo aciki kam,muje na siya miki sabuwa ai ba'ayi haka ba" da sauri tafara mai magiya "Haba moh dan Allah kar kayi haka,wannan ai yazama ranko,kuma ma nasan daddy wannan satin zezo na tabbatar ze siyamun wata idan yazo" kallon banasan haka nan kurun yamata ya dauke kanshi adaidai lokacin dayake fita harabar gidan,sarai yaga Aynah tana bin bayan su amma yayi tamkar baiganta ba da alama batayi yunkurin Shiga gidanba...kai tsaye slot ya wuce da ita yace ta fito,ganin ba wasa a fuskar sa yasaka tafito wani babban shop suka Shiga ya kalleta yace "Zahrah yanzu zabi ya rage naki saiki zaba wacce tamiki aciki" kallon shi tayi tayi narai-narai da ido tamkar zatayi kuka "Yaa Mooh Allah Innah fada zatamun tace na karbi ranko" juyawa ya kalli mutanen dake wurin ya matso daf da ita ya furta cikin murya kasa kasa "Zahra bakya ganin mutanene? Karki mayarda hankalinsu a kammu plss ki zaba kawai" hawayen datake kokarin adanawane suka karasa sakkowa a hankali ta dago ta kalleshi ta girgiza mar kai alamr bazata iyaba, a hankali yakuma cewa "Naji zan dauko miki da kaina karkice komai" iPhone 7 ya zabo mata gold plated ha daddiya yaje yabiya through P O S yace da ita muje" ba musu ta bishi jiki a sanyaye suna Shiga mota ya daura akan cinyarta yace da ita "Acikin abubuwan dana fi tsana a duniya gaddama ne Babba,idan kinaso mu shirya karki kuma mun gaddama,yanzu da kameel ne saikice ranka miki yayi? Kokuwa ni ba yayankine bane?" Shiru tayi ta sadda kanta kasa a fusace yace "Inko hakane karki kuma kirana yayanki ki kirani Muhammad dina kaiki tsaye" marairaicewa tayi ganin ranshi ya baci tace tamkar zatayi kuka "Yaa moh kayi hakuri dan Allah baran kuma ba kuma na gode sosai Allah yasaka da Alkhairi" kara tamke fuska yayi yace cikin isa "Zamuje wlcm back yanzu wane ntwrk kike amfani dashi?" Cikin mutuwar jiki tace "Mtn ne yaa moh" bece komai ba ya dauki hanyar Mtn office,ganin baya ko kallonta taji jikinta yayi sanyi takuma cewa dashi cikin kuka "Yaa Muhammad dan Allah kayi hakuri" kallonta yayi daidai sanda yayi parking harabar office din yace "Muje ciki" ba musu ta biyo bayan shi cikin mintuna kalilan sukayi suka fito,ganin fa har lokacin baya kulata yasa suna Shiga motar tasaka mai kuka,nutsuwar shi ya tattre zuwa gareta yace "Me haka kuma zahrah? Kukan na menene?" Shagwabanne ya motsa tace "To bakai bane kaketa fushi kuma nabaka hakuri kaki ka hakura" Murmushi ya sakar mata ya furta "Kai Zahra nifa na hakura, idan akan wannan kike kuka daina moh ya daina fushi kinji Zahra na" shiru tayi ya kalleta yace "To kimun Murmushi mana mss dimples" Murmushi tayi kuwa suka kama hanya.....har cikin gidan yashiga da ita yayi parking a lot,suka fito a tare,fitowarsu yayi daidai da karasowar maminsu Aynah da ita Aynah din,driver ya kawo momy ita kuwa Aynah dama tana biye dasu....kallonta momy tayi sannan ta karaso wurin su gaida ita moh yayi itama Zahra ta gaida ita,adaidai lokacin Aynah ta karaso a rude "Mamy kingansu ko wlhy dama na sanar miki zahrah da mamanta sai sunyiwa yaa Mooh asiri gashinan Waya ya siyamata wlhy da idona na gani" kallon Zahra Mamin tayi sannan ta kalli Muhammad "Muhammad dagaskene ka siyawa zahra Waya akanme to?" Kallonta yayi cikin girmama Wa yace "Da gaskene mana ba gashi Aynah ta sanar miki ba,wayanta aka sace a motana shine naga dacewar siya mata wata" gyaran tsayuwa ammy tayi "Amotarka kuma garin Yaya?" "Shekaranjiyane dana hadu da ita ruwa yamata duka bata samu abin hawa ba shine nabata lift tosaita manta Waya nakai mota gun wanki aka dauke wayar, saiyau data ganni a makarantarsu take tambayar phone nata munje mun duba amota ba wayar shine nasiya mata wani" cikin hikima irin ta manya mami tace "Mashaa Allah lallai mun gode Allah ya saka da Alkhairi Muhammad,sannu Muhammad,kekuma Aynah karna kumaji ina kanwarki yayiwa abin Alkhairi? Maza ki masa godiya" godiya Aynan tamasa sannan ya kalli zahrah cikin gatse yace "Kinga zahrah ki kula da wayar nan dakyau sabida ni ba'a mun wasa da kudi,wurin sakaci kika jefar da waccen wannan ko glass yafashe ko daddy bazai siya miki wata sai bayan shekara daya" godiya tashiga mai shi kuwa ya juya zai Shiga mota Aynah ta dakatar dashi "Yaa moh Nima zaka siya mun wani wayar?" Dakatawa yayi yace cikin murya kasa yanda ba wanda zai jiyoshi "Idan baki fasa mata tata ba zan siya miki irinshi gobe,idanma kinfasa kinwa kanki idan zaki fasa so dari saina siya mata so dubu... Mom nuaym [9/11, 8:58 PM] Billy Galadanchi: *😳INDA RANKA....kasha kallo😳* Billy galadanchi Wattpad @68Billygaladanchi ®HASKE WRITERS ASSO. Sadaukar ga cutyna zarah Bukar. *wannan shafin nakine babbar kanwata *@sha'awa Ibrahim* kullum sai munyi fada amma kisani kaunarki me yawace araina,yau kinfi ko yaushe bani dariya daki kace #Waiji Aunty Balkisu kamar me almatsutsai yanzunnan muka gama wasa da dariya amma harta fara masifa 🤣# kidaina fushi zan siyamiki guntun dadi,kuma bazancen tafiya fiiit🤸‍♀🤸‍♀🤸‍♀nakashe😡.... 09 Washe gari haka taje school jiki ba kwari,bayan sun fito daga lecture suna wurin cin abinci Jiddah ta kalleta tace da ita "Lapiya dai Zarah yauna ganki wani iri" Murmushi tayi sannan tace "Ba komai jiddah banajin dadi ne kawai" "Dukda haka gaskia da wani abu zahrah sanarmun ko menene plss" dagowa tayi ta kalleta har kwallah sun taru a idonta tace "Allah jiddah tausayin kaina nakeji ina cikin tashin hankali mara misaltuwa" da mamaki jiddan ta kalleta tace da ita "Tashin hankali kuma wane irin tashin hankali kenan?" Hawayen daya taru a idonta ne ya gangaro tace "Ai kinsan gameda yanda Aynah da mamanta suka sakani agaba akan yaa Muhammad ko?" "Hmm inajinki" "To shine fa shekaranjiya yace namai snacks..... Daganan ta zayyane mata yanda akayi takara dacewar " wlhy jiddah yanzu jinake tamkar insaka ihu akan rashin sa,na damu sosai da fushinnan dayake dani ko abinci bana iyaci,tsoro nake kar yakasance wannan shine *Kauna* inko hakane lallai iska tana wahalarda me kayan kara,domin kuwa nasan bazai taba sona ba,idanma zai soni tokuwa bazai taba zama miji agareniba domin Aynah da mami ko kasheni zasu iyayi" Murmushi jiddah tayi tace "Zarah ki kwantar da hankalinki,kisani ni nasan Muhammad na kaunarki sosai,abu daya nakeso ki saka aranki shine idan har Allah ya kaddari Muhammad zai zamto miji agareki tokuwa koda dukkanin mutanen duniya zasu k'i abun tooko saiya tabbata,idan ko har Allah yayi shi din ba mijinki bane tokuwa koda dukkanin mutanen duniya zasu so abun to Bafa zai tabbata ba,Kedai kawai kiyita adua idan shidin ba Alkhairi bane agareki Allah ya kawo abinda zai nisantaki dashi kuma yacire sanshi aranki,abu na gaba kuma shine Aji,ita mace ansanta da Aji kidau rewa zuciyarki karki kuma nemansa sai sanda ya nemeki dan kansa duk kuwa girman abinda kikeji game dashi" nisawa tayi sannan tace "Nagode da shawarwarinki masu kyau qawata Allah yasaka miki da Alkhairi, kuma inshaa Allah zanyi yanda kikace".... Koda fito kai tsaye gida suka wuraren 2,tana Shiga gidan salla kurun tayi wata er Aikin gidan me suna Sha'awa tazo kiranta wai Inji mami,hijab kawai tazura tawuce side,gaida ta tayi sannan tace da ita " jeki ki wanken toilet dina ki gyaran dakuna sannan kizo ki goge wannan parlor din sam Sha'awa bata iya komai ba" harta juya zata shige tace da ita "Sarai kinsani ranar daga kimun gyaran daki aka nemi sarkar gwal dina aka rasa,ajiye hijabinki a nan kishiga a haka,banda munafurci arenaka acikin gida sannan kace karika yawo da hijabi,salon sata kawai" tana zubda kwallah tashige cikin dakin harta kammala kuka take,da sallamarta ta shigo parlor din,mutanen data ganine jikinta ya mace ,yaa Muhammad dakuma yaa kameel, durkusawa tayi ta gaidasu sannan tamike da zummar barin parlor din Muhammad sai kallonta yake yakula kuma kuka takeyi,kameel ne ya dakatar da ita "Miss dimples zonan" tsayawa tayi ta durkusa murya na rawa tace "gani yaa kameel" kallonta yakumayi "me akai miki kike kuka ne?" Sadda kanta kasa tayi "Ba komai yaa kameel kaina ne yake ciwo" mami ce ta karbe zancen "Aida kigaya mai gaskia wani kanki ne yake ciwo,kaga ranar fa daga yarinyar nan tamun gyaran daki aka sarkar gwal dina aka rasa,itafa zarah indai satane ajininta yake sam bata iya dauke idonta akan abin wani ko Yaya ne kuwa,kullum shiyasa take mana yawo da hijabi acikin gida sabida daga zaran ta wawura tazura ciki,tofa shine sabida nace tacire wannan hijabin kan tashigarmun daki take kuka,kaikuwa ba halin yin sata" kallonta yayi cike da mamaki sabida baisan wannan zancemba baitaba ji ance tana sata ba yace "Mami sata kuma yaushe zahra ta taba yin sata acikin gidannan?" Aynah ce ta karbe zancen dacewa "Laa yaa kameel baka saniba ai wlhy zahra kleptomania ce da ita,ranar anan sashin har Lipton tasata,abinda komai damuke dashi side namu suma ana ajiye musu a side nasu" harara ya wurgawa Aynah yace cikin fusata "Karya kike mata wlhy,Zahra bata sata kudai binciki yan aikinku amma ba kanwata ba,tun tasowarta ba'a ce tana sataba sai yanzu? Wlhy nasan kage ake mata" Murmushi mami tayi tace "Imma dai itace kanta tayiwa,ungo hijabinki zoki karb'a ,tana hada hanya taje ta karbi hijab dinta tabar parlor din cikin tsananin kuka wanda dukkansu sun jiyota wannan abin ba karamin bata rayuwar moh yayiba atake yaji ya kara tsanar Aynah da mahaifiyarta... Mom nuaim [9/11, 8:58 PM] Billy Galadanchi: *😳INDA RANKA....kasha kallo😳* Billy galadanchi Wattpad @68Billygaladanchi ®HASKE WRITERS ASSO. Sadaukar ga cutyna zarah Bukar. 10 Garden taje ta fadi acikin korayen ciyayin dake malale awurin ta tsaki wani kuka mai tsuma zuciya kuka take tamkar ranta zaifita...side din kameel suka fito zasuje suka jiyo kukanta,kallon kameel moh yayi yace dashi "Zanje wurin zahrah kajirani a daki" gyada mai kai kurun yayi kasancewar shima din a fusace yake sarai yasan sharri suke mata...kukanta take tana rero adu'ointa "Ya Allah ka kawo mun dauki,Allah katallafi rayuwata Allah ka kareni daga Sharrin masu sharri, Allah kana kallo ya Allah kabimun haqqina...takuma fashewa da wani kukan me ban tausayi zaunawa yayi kusa da ita a hankali yakira sunanta " Zahrah na" sarai taji shi amma bata dagoba sai tsagaita kukanta tayi,yakuma cewa "Zahra na,dan Allah ki tashi magana zamuyi" tashi tayi zaune ta saka gefen hijabinta taci gaba da sharar kwallah,Lumshe manya manyan fararen idonshi yayi yace cikin murya mai ban tausayi "Zahra na kidaina kuka,kinga nan?" Ya daura hannun shi Asaman kirjinshi ya furta "tafarfasa yakemun idan naga kina kuka,dan Allah ki daina lallai lokaci yayi dazan dauke ki daga gidannan karsu halla kamun ke" dago jajayen idonta tayi dasuka kumbura tace "Yaa moh wlhy ka yarda dani karya sukemun,tun zuwana duniya abun wani be taba bani Sha'awa ba balanta na daukeshi ina zanje da wannan mummunan kazafin,yaune karo na farko dasuka tunkareni da wannan maganar nasan iyakar mutanen dasuka gayawa? Nasan iyakar mutanen dake kallona matsayin barauniya,na tabbatar idan Innah taji sai hawan jinin ta ya tashi" cikin kulawa ya janyo hannun ta yace da ita "Ba wanda suka taba gayawa,nine suke so su saka Inji na tsaneki sabida haka suka kirani cewar mami na nemana kuma nazo ba wata kwakwarar magana sai gaisuwa da mukayi kisani ko danta data haifa da cikinta bai yarda yasan shiri ne kawai balanta na ni, cewa sukayi dani sun kiranine su bani hakuri akan karyar dakikayi na barin Waya a motana sabida na siya miki wani wai dama kinsaba baka kike,basuda labarin tun washe garin dana siya miki Waya naga motarki ashe me wankin motar acikin block compartment ya sakamun daya ganta,banmiki magana bane sabida already Kinyi wlcm back, so ki daina kuka sabida wanda akayi domin shi bekosan sunayiva,kuma kisani next time dazasuyi kokarin bata Wa zahra na suna kotune zata rabani dasu" Murmushi tamai dukda hawaye bai dena gangarowa daga idonta ba tace "Yaa moh nagode daka yarda dani,kuma dan Allah kayi hakuri abinda ma" bata rai yai cikin wasa yace "Bazan hakuraba sai kinmun alkawarin kin daina tsoron Aynah" "Allah yaa moh zan daina namaka alkawari " "Yauwa ya zancen samosa na,Nafa cinye wancen zobo nane kullum nakeshan Kofi daya shima yau ze kare gashi yayi dadi sosai" shagwabewa tayi dama zahra badai ruwan hawayeba tace cikin kukan shagwaba "Nima bazan maka samosar da zobo ba saika dena wahalar dani" dariya yayi sosai cikin dariyar yace "Nashiga uku menayi na wahalar dake cutynah" shagwabewa takumayi "Toba kai bane ba,kake fushi dani kullum bana bacci har abinci ma bana iyaci sabida kana fushi dani" zaro ido yayi da wasa "Da gaske bakya cin abinci sabida ina fushi dake cutyna?" Turo baki tayi tace "Saina tasa abincin agaba nayita tunanin ka banasan ci" "Lallai kuwa yaa moh bai kyauta,maza tashi muje nasiya miki kazar KFC ita kadai zata miki maganin yunwar kwanaki uku" maqe kafada tayi tace "Ni bazanjeba Nima fushi nake" ware hannayenshi yayi ya daga kafadunshi alamar ko'a jikina yace "Idan bakizo muntafiba kwana uku zanyi banci abinci ba,sabida haka ki zaba ko ki tashi ki shirya muje kokuma naje yajin aikin cin abinci tsaf zan daka barkono wlhy" Murmushi tayi tace "Yi hakuri zani,bara na sauya kaya" "dadai zaifi miki yace cikin wasa...A hanya suka hadu da Aynah zasu Shiga mota,tace cikin tsawa " Zahra zonan maza,gidan ubanwa zakije?" Dama zahran yauta shaqa bata taba fusata ba irin yau kannewa tayi ta tattaro masifar ta gashi dama indai bakar magana ne zahra an gwanance tace "Me kuma na zagina kamar wata uwata,zani insiyo miki Lipton dinki dana sata mana,nida yaa moh" fusata tayi tayo kanta,,zata mareta,aikuwa Zahra tarike hannun tace "Aunty Aynah idan Babba beji kunyar hawan jakiba ba abinda zai hana jaki ya nanashi da kasa,wlhy ban miki komaiba idan kika mareni Nima saina tsinka miki mari tunda naga abin naki haukae" tana kaiwa nan ta cillar da hannun,tazaga tashige motar abinta ta dare gidan gaba tayi fuska😎,haukace Wa Aynah tayi tashiga surfa ashar tna cewa "wlhy a kunnen mami saina fada mata komai banza karuwa" ba wanda ya kulata acikin su sukayiwa motar wuta suka bar harabar gidan... Mom nuaim [9/11, 8:58 PM] Billy Galadanchi: *😳INDA RANKA....kasha kallo😳* Billy galadanchi Wattpad @68Billygaladanchi ®HASKE WRITERS ASSO. Sadaukar ga cutyna zarah Bukar. *salam ina mai bawa dinbin masoyana hakuri akan rashin amsa dukkanin saqonninku,dan Allah Kuyi hakuri koda nake hawa message's sunyi yawa kuma bazan yiwa kowa reply ba,sannan kuma masu cewa na baku daga farko Kuyi hakuri bazan iya bin duka numbobin kuba kowa na bashi amma dan Allah idan nabaki kikaji wata na nema ki bata* 11 Da Murmushi ya mayarda dubanshi zuwa gareta yace "That's my little cute,nafisanki da haka amma banasan naga kina tsoro saikace ba mace ba,idan kina haka idan me mata yazo neman aurenki sai naji tsoron bada ke ai" Dariya sosai tayi dajin wannan zancen ,shikam ma be taba ganinta tana wannan dariyar ba,sosai ta bashi sha'awa ,kallonshi tayi tace "Yaa moh Allah kiyayeni da auren me mata,ninan kajira kaga mijin dazan aurah,kyakyawan saurayi ajin farko kuma bare taba yimun kishiyaba" mayadda hankalinshi yayi akan titi yace cikin dakakkiyar murya "Bari muje gidansu budurwata taga babbar kanwata,ina mai tabbatar miki idan kika ganta saikin suma,yarinyar karshece wurin kyau" shiru tayi haka kurun bataji dadin maganar ba,dan waigowa yayi ya kalleta adaidai lokacin da yake parking harabar wurin yace da Murmushi dauke a fuskar sa "Cutest zahra na,yadai kin bata rai?" Fuskar ta tamkar zatayi kuka tace "Ba komai meka ganine?" Dan dariya yayi yace "Kalli fuskar ta wai taji haushi nace budurwa ta,Toni wasa nake inada wata budurwa ne data wuceki?" Murmushin ta ta fadada tace "Ni dama bance inayiba akai kasuwa" "Kasuwar kenan ai zahra,Ba gashi harkin kwasaba,kinga banasan yanga idanfa bayaso kinga wata kyakyawar Yarinya yanzunnan zanje wurinta, turo baki tayi ta juya fuska tace cikin shagwaba " Allah yaa Muhammad banaso" fitowa yayi daga motar yace "Tun dake hawayen ki a ido suke ba wuya sun sauka,fito muje sarakan kishi" tana turo baki tace "Allah ni ka dena banaso" koda aka kawo kazar da drink saita gagara ci,gani take tamkar da gaske yake yanada budurwar,sarai ya ganota,sai kallonta yayi yace "Baby Zahrah, waikinsan ko yaa moh yana masifar sanki,Allah dazaki yadda da aurarki kawai zanyi" Banza tamishi,yakuma cewa "Wannan kazar taficemun arai kwata kwata" kallonshi tai "Mesa yafita aranka?"marairaicewa yayi abin tausayi yace " Toba miss dimples bace bata sona,Ashe dama nikadai nake haukana ke bakimasan inayiba" Murmushi nta mai kara mata kyau tayi tace "Ita da kanta tace dakai bata sanka? Wama zatace bakasan kyakyawan balarabe kamar ka?" Zaro ido yayi cikin murna yace "Da gaske miss dimples kina sona?" Hannayenta ta saka duka biyu ta rufe fuskar tana dariya,kan wani yayi magana acikin su wayarta tafara ringin,mami ce ,cikin faduwar gaba ta kalleshi "Ya moh Mami ce tsoro nakeji" "Tsoron kuma kin fara ko,laifin me kikai ki daga mana" dagawa tayi tayi sallama "Mintuna biyar nabaki wlhy kidawo cikin gidannan" ta kashe wayarta "Yaa moh kaji mami wai mintuna biyar tabani indawo gida" Murmushi yayi "Tashi muje yawo manta dasu dan Allah" narai narai tayi da ido"yaa moh dan Allah ka kaini gida Allah mami nasan dukana zatayi" "Duka saikace wata kaza? Agabana zasu dakarmun Zahra na,aiko wlhy dasun taro match" mikewa tayi ya kwaso musu kayansu yabiyo bayanta.... A harabar gidan suka sameta,suna fitowa ta wanketa da mari "wane dan iskanne yabaki izinin fita,atake wurin yayi ja ta dafe kuncin ta tafara magiya,zaginta tashigayi tana duka iya karfin ta,moh tsaye kurun yayi yana kallon ikon Allah,har wata mota tashigo gidan karama kirar Toyota ja,parking akayi aka fito, wata kyakyawar mata tafito dashiga ta alfarma,kai tsaye wurin su ta nufa tce cikin mamaki " Mami lapianki kuwa? Me fatee na tamiki kike dukanta haka?" Dagowa tayi taga Haj Asabe nanda nan ta fara kame kame "Ai momy sabida bakya nan karki so kiga halayen da zahrah ta tsirowa kanta,itace yin sata,yanzu kuma ba gaira ba dalili tabi Muhammad suka fita salon wani abin yataso ta hadamu da mahaifinsa" kallon mamaki ta mata "Zahran tawa kike cewa tanayin sata mami? Anya kina tsoron Allah kuwa wlhy kiji tsoron Allah kuma kijira zuwan daddy next week Allah shine zai mana shari'a dake akan wannan" miqadda Zahra tayi "Yi shiru mamana kinji zo muje na kawo miki tsaraba,waccen motar ma Alkawarin mune nacika,wayana na jefar tun last week shiyasa ban miki wayaba,ta Kano na sauka sanda nasiyo motarki nazo da ita" Murmushi zahra tayi sannan ta rungumeta tace "Nagode sosai momyna,Allah yabarmun ke" kallon moh momy tayi tace "Muje ciki Muhammad" kai tsaye suka wuce part din momy....itace Amaryar Daddy mami ce uwar gida,kuma momy awurinta Zahra take,yar gaban goshin daddy ce ko yanzu tafiya sukayi tare kusan 3 month sai yanzu suka dawo,kuma ita batada ya mace wannan yasanya take masifar kaunar zahra..... Mom nuaim [9/11, 8:58 PM] Billy Galadanchi: *😳INDA RANKA....kasha kallo😳* Billy galadanchi Wattpad @68Billygaladanchi ®HASKE WRITERS ASSO. Sadaukar ga cutyna zarah Bukar. *salam,masoyana kutaya mu da adua cutyna (Zahra bukar) batada lapia Allah yabata lapia yasanya kaffarane* 12 Kallon momy yayi, "momy nizan wuce karna dameki naga yanzu kika dawo" Murmushi tayi sannan tace "Sam ba gajiya a tattare dani, karka damu magana nakeso muyi dakai",Zahra kije gurin Innahn ki zanyi magana da yayan naki ne" fice Wa tayi ita kuwa ta mayarda dubanta zuwaga Muhammad "Muhammad ina ka dauki zahra kuka jene?" Kallonta yadanyi sannan yace cikin mamakin tambayar data mishi "Momy munje KFC ne siyan kaza" Murmushi tayi tace "nasan zakayi mamakin wannan tambayar tawa kasani ba wani abin nake nufiba,inasan sanin dalilin daya sanya da ake dukanta ko hakuri baka bayar ba" sadda kanshi yayi ya cura hannun shi cikin sumar kanshi sannan yace "momy abinne yake bani matukar mamaki,sai ina ganin tamkar mami ba dattako a lamuranta,a yanda naji a bakin kameel itadin yar gidannan ce amma sainaga ana banban tata da yaran gidan,kuma narasa dalilin daya sanya duk sanda Aynah ta ganni da ita sai masifa itada Mamy,ni yarinyar tana bani tausayi sosai" gyaran zama momy tayi tace,dukda yake ba lokacin daya dace na sanar maka wani abin bane,amma naga kana cikin dubu sabida haka yau zakaji komai gameda Zahra... "A London na hadu da Daddynsu zahra lokacin nagama hada degree na nafarko a kasar,soyayya mai karfi tashiga tsakanin dashi yanzu kusan shekaru goma sha Tara kenan,koda na fahimci yana da mata saina ce bazan aure shiba amma ahaka ya lallabani harna amince masa,a wancan lokacin a Kano aka kaini gidana ni kadai saiya zamana inajin tsoro,kullum cikin complain nake gavtsohon cikina watanni bakwai,wani yammaci ina zaune inacin gyada saigashinan yazo mun da wata mata da tsohon cikinta kusan watanni bakwai,da murnata ta tarbesu muka gaisa,bayan mun natsa yake sanarmun cewar itadnnan danake gani Matar wani amininshice wai aminin nashi a London yake zama acan yayi karatu kuma wani kamfanin kera motoci suka daukeshi aiki,har yazama tuzuru beyi aureba,da kyar ma yazo gida,koda yadawo aka mishi zancen aure sai yace shi yasamu wata baturiya acan zai aura,kace arniyar yace shi lallai tunda Allah bai hanaba sai yayi,daganan mahaifinshi yasaka aka daura aurenshi da wannan Matar badasan ransa ba,topha shine yamusu wayo ya nuna cewar ya aminta watanninta biyu ya gudu ya barta da yaron ciki batare da yasan tanada cikiba ma,yanzu kuwa Matar bamai kula da ita ga iyayenshi ba masu karfi Ba ko zuwanshi karatu scholarship ne,shine ya kawo mun ita ta tayani zama,a yanda ya sanarmun mijin wannan Matar shine silar arziqi nsa,sosai muke kaunar juna da Matar sabida yawan karamcinta agareni,alokacin gashi dukkanmu munyi nauyi amma bata barina ko kauda kara acewarta nafita shan wahalar ciki,har nake sanar mata idan na haifi mace sunan mamana zansaka Fatima Zahra, cikin ikon Allah muka haihu rana daya ni namiji ita mace,haka tamun kara tasanya aka sanyawa yarinyar sunan Fatimah har take cewa ta bani yar kyautar Allah, ni kuwa Allah ya dora mun masifar kaunar zahra araina a haka mukaci gaba da zama cikin mutunta juna da kaunar juna,bayan shekaru uku inada cikin Faisal a wannan lokacin Daddy ya kwaso mu muka dawo abj da zama a wannan lokacin har mamansu Aynah wuri daya muke,abin mamaki yanda aka bawa kowa 2 bed room 2 parlor haka aka baiwa usaina, babban parlor kuwa anan ake haduwa....wannan abin ba karamin haushi yabaiwa mami ba,daganan tace wai daddy karya yake usaina matarshice nikuwa munje garinsu mijina da Innah dayake garinma Innah usaina ake kiranta tun tana karama,har gidansu mijinta munje sirikarta har kuka take idan ta ganta,yasanya ban yaddaba nasan iya shege ne kawai na mata haka suka doki karan tsana suka daura mata itada zahra,ga Zahran mahaifinta tabiyo bafillatanar usuli ce gashi har gadon baya,daddy sam baya banbanta zahrah da yaran gidan komai daya yake musu wannan abin ma mami bataso tafiso komai awa Aynah ita kadai kuma dama Aynah tabasu kusan shekaru uku,kai har aski mami tawa zahra akan hasadar tanada gashi Aynah batada ganinfa an mayarda zahrah da mamanta yan aiki agidan yasanya na karbe Zahra nace nice mamanta nizan riketa....a hankali arziqi yata bunkasa daddyn Ashraf ya fada harkar siyasa muka kara samun dukiya shine fa kaganmu a wannan katafaren gidan shima din dayake part kowa da NASA Innah Usaina da zahra basu tsira ba,andai mayar da Innah yar aiki ko masu aiki aka kawo sai mami ta korasu sabida kurun kar Innah ta huta,babban abinda yasanya kaga zahra nashan wahalar su sabida bana zama,sam daddy duk inda zashi saidani dawuya ne nayi wata daya agarinnan,kaga Zahra ya mace ce bareyi na barta ita kadai a wannan part dinba dole idan nayi tafiya takoma part din Innah usaina, kaga sanda tashiga makaranta ansiya mata mota sabida zuwa school ahaka sukamata sharri wai samari take sakawa a motar suka saka daddy ya karbe driver yadawo shiyake kaita,idan nasiya mata suturu koda Nike dawowa sun karbe sun bayar kyauta wai bazata saka kaya iri daya da yar masu gida ba saidai abata kunce,wasu lokutan idan daddy yasiya musu suturu sukaje kai dinki sai ita Aynah ta zaga ta karbi kayan idan zahra taje karba ace Aynah ta karba tuni idan ta tambaya ainah tace bata karba ba,amma Tela na raba musu amma saisu sace kayan idan nayi tafiya,wannan dalilin yasanya duk sanda zanyi tafiya nake dauke kayanta masu tsada na boye a nan,sosai yarinyar ke shan wahala idan na daga,kaga duka yarana suna makaranta a London ba yanda banyiba da daddy yace inda Aynah tayi karatu itama tayi anan,gashi bana zama,dalilin daya sanya nake gaya maka wannan ba komai bane sabida kasan cewa kazafi sukewa zahra na ni sam yata ko hayaniya batada balantana tayi sata,yanzunma dan ita na dawo,kuma bazan karayin taiyaba sabida ita,tunda lokacin zabeya matso dole ne mu zauna gida" nisawa yayi jinta dasa aya yace "Amma mesa Zara take tsoron Aynah da yawa,ko a makaranta dizgata take,ranar ma haka ta aiketa har wuse ba driver...... Daganan ya kwashe komai ya sanar mata har zancen kazafin sata. Sosai taji haushi tace dashi " Ai ingaya maka zahra badai kayan haushi ba,kumafa dabadan kaiba dabazata sanarmun ba, saidai idan Sha'awa sarakan gulma ce zata sanarmun,kayanta ma idan nabincika kona ganta dana Aynah saida tace Aynah ce tabata,ince ita Aynar finki zanin dauri tayi dazata baki kunce? Indai Zahra ce akwai abin haushi wlhy,sak halin mamanta tayi,donkuwa Innah usai badai kawaiciba,itane dan kanta ta mayarda kanta yar aikin gidannan yasanya suke Wa Zahra ma hakan,badasan daddy ba sam" Murmushi yayi yace cikin sassauta murya "Allah momy badankeba yauda nayi barna domin kuwa dukan da mami tamata sosai ya fusata ni" kallonshi tai "Muhammad gayamun gaskia menene kake nema awurin mamana,samsam banasan abinda zai bata zumuncinmu da iyayenka" cikin jin nauyi yace"momy sonake na aureta idan zaku bani" Murmushi tayi tace "Zamu baka mana Muhammad, amma a labarin daka bani na fahimci cewar Aynah tanasanka baka gudun abinda zaije yazo?" Cikin rashin kulawa yace "Momy wannann kuma aisu tashafa nikam banasanta batada tarbiya sam" da wasa tace "Ni 'yata tanada tarbiya agabana kake cewa yata haka?" "Yi hakuri momy. Mom nuaim [9/11, 8:58 PM] Billy Galadanchi: 😳INDA RANKA....kasha kallo😳* Billy galadanchi Wattpad @68Billygaladanchi ®HASKE WRITERS ASSO. Sadaukar ga cutyna zarah Bukar. 14 Shiru zahra tayi tana tunanin kalar rayuwar data daukarwa kanta,tayayama zatayi tunanin aurenta da moh zai taba kasancewar? Har yamma be kirataba,dukda abin ya dameta amma tawa kanta alkawarin bazata taba kiransaba.suna parlor da yamma taji sallamarshi,gaidashi kawai tayi tashige daki abinta,shi kuwa sai Sosa kai yakeyi,mikewa momy tayi "ina zuwa Muhammad" adaki ta samu Zahra " ke zahra bakiba Muhammad yazo bane kika baroshi shi kadai" "Momy ni mezan masa to?" "Rainin wayo,tambayana ma kike? Jeki ki rufe shi da duka,maza tashi kije Ku gaisa,kuma wlhy karnaji karnaga kin mai wulakanci,tun jiya nake ganin take takenki" sadda kanta tayi kasa tamike yauko hijab din bata saka ba ta nufi parlor "Sannu yaa moh ya aiki" kura mata ido da manya manyan dara daran idonshi yace cikin murya me rauni "Zahra na wahala kike so kibani ko? Me haka kuma? Menene na kashe wayarki yanzu dakyar na tattare kunya na nazo nan sabida kurun na damu dake" dagowa tayi itama ta kura mai ido sosai ya kashe mata jiki bata taba jin yayi magana da irin wannan muryar ba,take kwallah ya taru a idonta dama zahra kullum hawaye nta a hanya yake "Subhanallah cutest zahra,me abin kuka kuma?" Kwantar da kanta tayi ajikin kujera tayita sharbar kuka,shi kuwa yakasa rarrashinta gani yake tamkar sabida wanna budurwar dayake ambata yake sanyata kuka ji yake tamkar ya rungumeta ya rarrasheta amma ba hali, sanda tayi kuka me isarta sannan ta yi shiru dan kanta shi kuwa sai kallonta yakeyi,momy ce ta zo tasame su a haka kallon Zahra tayi tace cikin mamakin kukan dataga tanayi "Mamana lapiya kuwa kinfi to lapiya lau kuma kinzo nan kuka?" Moh ne ya karbe zancen dacewa "Momy kawaifa hannun zan duba,da alama sai munje asibiti anyi hoto naga kumburin yadawo kasa shine wai bazata ba take kuka" dukawa tayi tarike kafadar ta "Mamana hakuri zakiyi lapianki ake nema miki maza ki daure ki tashi kuje kinji?" Gyada kanta kurun tayi taje ta dauko mayafinta tayi hanyar waje,shima yawa momy sallama akan bajima zasuyiba yabi bayanta,sanda ya hada da gudu ya taradda ita,yace "waini kam baby na me haka ne dan Allah" banza tamishi ta kara gaba ya sake taradda ita adaidai lokacin Aynah ma tafito shan gaban zahra tayi tace "Banza karuwa yauma kun fito zakuje karuwancin ne?" Dagowa Zahra tayi ta kalleta cikeda fusata tace "Ayna'u sake mun hanya zan shige kinji" "Lallai ma samun guri ni kike Ayna'u zaqa ? Ni sa arkice?" Wani mayaudarin Murmushi tayi ta kalleta Sama da kasa tace cikin ko inkula "Sam ni banga kowa anan ba sai Ayna'u, idan kuma Aunty kike jira nace miki toko tabbas kin makaro domin kuwa kindaina jin wannan Kalmar daga bakina daga yanzu har abada" shaqo mata wuyan Riga Aynah tai cikin fusata "Idan kina mun bakar magana wlhy illataki zanyi" kallon hannunta zahra tayi data shaqeta dashi ta kumayin wani malalacin Murmushi tace cikin isa "Ayna'u kinganni yau banajin zan hakura idan kika dakiku goma baki cikamun rigana ba,wlhy yau zakiga ainahin Zahra n sake miki banza shekara da shekaru yau dinnan zan nuna miki mugun halina wlhy" kara rike wuyan rigar Aynah tayi zatayi magana moh yarigata,ya hade girar Sama data kasa yace "Aynah ki sake mata Riga yanzunnan" kallonshi tayi ba alamun wasa ta saki rigar shi kuwa yaja hannun zahra yace "Cute zahra muje kinji,kidaina biye mata sam haushi d'abi'a ce ta karnuka ni mamaki nake yanda akayi wai wannan ta tashi a abj" bata kwace hannunta ba sanda kuka kai mota,ita kuwa Aynah ta Hau masifa "Wlhy ke baki isa kin rabani da Muhammad ba,na rantse miki saina gayawa daddy da mami cewar kullum saikin fita yawon iskanci banza mai matacciyar zuciya" ko kallonta zahran bata yiba suka bar gidan...season seven sukaje wurin hutawa ,ya daukar musu VIP inda zasu zauna su biyu kawai ya kalleta yace cikin damuwa "Zahra menene wai? Mena miki daya sakaki kuka,yanda naga kin fusata yau bansanki da wannan ba sam,please idan ma wani abin namiki ki yi hakuri" langwabar dakanta tai,murya na rawa ta furta "Yaa moh bakamun komaiba,wlhy tausayin kaina sosai nakeji,bazan boye makaba soyayyar ka tanaso tamun illah bayan na tabbatarwa kaina cewar ni dinnan bazan taba zama mallakinka ba,tayaya ma za'ayi su Aynah su bari,bayan haka wanene zai yadda yaronshi ya auri wacce mahaifin ta baimasan da wanzuwarta a wannan duniyar ba, bayaga haka nasan kanada budurwa" rike hannayenta yayi duka biyu yace cikin bata kwarin gwiwa "Cute ki yarda dani banida wata budurwar, kuma ninan dakike ganina mahaifi na baze taba kin zabinaba abu na gaba, kisani akan neman auren ki wlhy sai inda karfina ya kare, soyayyar danake miki baki bazai taba iya bayyana taba,ina kaunarki fiyeda yanda kike tunanin,dan Allah ki kwantar da hankalinki,kibani hadin kai mu nunawa duniya cewar mudin masoyan junane,au Aynah ki manta dasu Allah ne kadai zai rabani dasu,Kedai kawai duk inda za'aje ki kafe nine zabinki" Murmushi tasakar masa,tace cikin shagwaba "Toni fushi nake kullum saikace zakaje gun budurwar ka" Murmushi yamata shima "Kiyi hakuri nifa wasa nake miki,dududu yaushe na dawo kasar,dazanyi wata budurwa?" Kara shagwabewa tayi "To mesa kakemun irin wannan wasar,kasan me nakeji kuwa?" Daura hannunshi yayi saman kuncinsa ya daura takuma ya kura mata ido,da lallausan Murmushi dauke a fuskar sa "Gayamun me kikaji ne zahra" daura hannunta tayi asaman qirjinta daidai wurin zuciyarta tace "Nanne nakejin zafi sosai, saina rikaji tamkar zuciyana zai Faso kirjina ya fashe,kuma wasu lokutan banama iya bacci" "To kinsan me wannan kikeji?" batae magana ba yaci gaba "Shine kishi sosai kikeda kishi zahra na yakamata ki rage sabidani mata hudu zan aura" zaro ido tayi sannan ta shagwabe fuska "Allah ni banasan kishiya ko dayama balanta na hudu" "Nikuwa saina yi,idan bakya sona ga wata tsaleliyar Yarinya can sainaje mu shirya" shura kafa tashiga yi tana shagwaba "Allah ni yaa moh banaso kadaina mun wannan wasar" "to yi hakuri baby cute kekadaice ba kari" sukayi dariya dukkansu. GIDAN SU MOH Zaune mami take ita da Aynah a katafaren parlor dake gidan senate President Alhj Yusuf shinkafi,mahaifi ga Muhammad, dukda kasancewar su masu kudi sundauki kusan mintuna ashirin suna jiran fitowar Haj maryama mahaifiyar Muhammad... Bayan sungasa Mami tayi gyaran zama tace "Haj maryama wani abu nagani yana shirin cutar da yaronmu Muhammad,naga bazanyi shiru ba tunda abin aiduk d'ayane,zabura Haj maryama tayi kasancewar tana masifar kaunar Muhammad duk cikin yaranta tace " ina jinki menene matsalar? " jin cewar fa tasamu karbuwa yasanya tayi gyaran zama tace "Wato farkon dayake zuwa gidanmu kamar abin Allah suke soyayyar su da Aynah, har muke cewa zamu kara dankon zumunci,tofa da akwai wata yar uwar daddynsu Aynah me suna Innah usaina a garinsu take saitayi cikin shege kowa ya tsaneta saina fa kinsan shi da tausayi ya kawota gidanmu tun Muna Kano,a nan ta haife yar,yanzu er ta girma halin Maman na yawon banza sak tayo,ga bin malamai da bokayi,sun magance daddynsu Aynah yanzu haka sabida bakya kulane part irin namu sak yawa uwar,dakyar na karya asirin dasuka Wa kameel akan yaso yarinyar,yanzu ko ranar daga takwomasa ruwa yasha,shi kenan yaro ko Aynah baya dagawa saidai mu gansu tare sa Zara ita mara uban" cikin fusata Haj maryama ta Mike "Dani suke zancen wlhy saina yi maganin su,ni yarona sai yar manya ko yar talaka bazai auraba balantana shegiya mara usuli samsam ni maryama bazan yadda da wannan ba,kibarni dashi Muhammad dinzaishigo ya sameni ne,Mamin Aynah nagode sosai Allah bar zumunci,zanwa tufkar hanci" tajuya ga Aynah' tace "Ke Aynah kinasan shi Muhammad din?" Sadda kanta kurun tayi kasa batai magana ba,Murmushi maryama tayi tace "Kin kwantar da hankalin ki,anyi angama ni Muhammad baya ketare umarnina" . Sun fito suna murna hadda tafawa suka had'u da moh,gayar da mami yae yace Aynah zo,kallonta yayi sosai yace da ita "Idan ma wani munafuncin kukazo kukayi kunwa kanku,wlhy dazarar naji wata magana me kamada na aureki zanbar miki kasar gaba daya,dana aureki gwandamun inmutu ba aure"... Juyawa kawai tayi tana dariyar cin narasa Mom nuaim ce [9/11, 8:58 PM] Billy Galadanchi: *😳INDA RANKA....kasha kallo😳* Billy galadanchi Wattpad @68Billygaladanchi ®HASKE WRITERS ASSO. Sadaukar ga cutyna zarah Bukar. 13 Barin sashin yayi hade da yi mata godiya,sannan kai tsaye ya wuce part dinsu zahrah,ya parlor ya taradda ita ya kalleta yana Murmushi yace "Zahra na ya dai" kallonshi tayi da Murmushi itama,"lapia qalau sauri nake na kammala maka wannan,naga bakaci komaiba" kallon ta yayi ya kalli hannun datake nunamai saman dinin yaga ya kumbura,da sauri ya rike hannun yace cikin kulawa "cute yanaga hannunki ya kumbura kinji ciwo ne?" Kallonshi tayi atake ta fara kuka dama zahra akwai raki "Yaa moh hannun yanamun ciwo sosai mami tajimun ciwo,gashi Innah na taje Kano sai wani satin zata dawo,kuma momy yau ta gaji" kurawa hannun ido yayi cikin tausayawa yace "Muje na kaiki asibiti kinji" "kabarshi kawai idan na gasama ya wadatar,kawai yana damuna ne sosai" "Idan gasawa zai rage miki radadin dakike ji zan gasa miki da kaina" Murmushi tayi"yaa moh kai namijine fa kabar shi kawai zanyi" "Yanzu idan na aure ki momy ce zata miki kokuma Innah?" Rufe fuskar ta tayi da tafin hannunta tace "Nashiga uku to idan ba suba wakakeso yamun?" "Kene da kanki zakiyi zahra maza jeki ki kawo ruwan zafi da towel" "Nifa dagaske banaso kadaina riqen hannu kasanfa haramun ne" jinjina kanshi yayi"Allah yabaki hakuri an daina daga yau dinnan,amma fa saina gasa miki hannu na saka miki man zafi gwarama ki nutsu" turo baki tayi "Allah ni dagase wlhy bazaka tabaniba" suna haka Sha'awa tayi sallama ta duka har kasa ta gaidashi,kallonta yayi yace "Yauwa dan Allah jeki kawomun ruwan dimi,man zafi dakuma towel,sannan kizo ki gasawa zahra hannu taji ciwo ne" to kawai tace ta juya,sai gatanan da kayan,zama zahra tayi shima yazauna Sha'awa ta kama hannun tashiga gasa mata a hankali,zance yasha banban ne sanda aka zo Shafa man zafi,domin tsakani da Allah zahra ihu ta saka,qememe ta hana a Shafa mata saida Muhammad da kanshi ya Shafa sai kuka take,aikuwa yana sake mata hannun tayi daki da gudu ,dariya yayi yabar gidan gaba daya,koda yamata Waya kin dagawa tayi wai tayi fushi message ya mata "Baby Zahra I'm so sorry please pick up my call,I LOVE YOU. Murmushi tayi kurun batai replying ba,sanda ya sake kira sannan ta daga " cutest zahra fushi kike haka da moh dinki?" "Toba kaibane kasaka ni kuka" "Kincika raki ne zahra na,me abin kuka asaka man zafi,ciwo kikajifa idan yakai gobe ze miki tsamine" "Kawai sabida bakaina Allah ya moh da zafi,har yanzu wurin zugi yakemun nakasa cin abinci ba" "Hadda abinci kuma kika kasaci,subhanallah to kiyi hakuri cute kinji,ki daure Kici abinci bazan karaba" "Idan Naci abinci baccin fa? Zugi hannun yakemun fa sosai" tafada cikeda shagwaba haededa saka kukan shagwaba,Murmushi yayi tamkar tana kallonshi idan tana shagwaba tamkar wacce ta taso acikin tsananin gata ,yakuma kula hakan halayyar tane,komai kuka komai shagwaba, "Baby Zahra hakuri zakiyi ki daina kukan nan kinji,zakiji zafin zai tafi a hankali saikiyi bacci,idan kikace zakiyi ta kukan nan kanki ciwo zeyi" maqe kafada tayi tamkar yana ganinta tace cikin kukan "Ni baran dena kukanba sai kazo ka rarrasheni" kallon agogon hannunshi yayi,goma ta gota yace "Cutest is already after 10 fa" "Allah ni idan bakazoba ba ruwana dakai kuma" "Haba mana cute dina,dan Allah kidaina rigima zaki hananin baccin nima,yanzu zan Shiga gidama" "Tun 8 fa ka wuce ina ka tsayane?" Mamaki tambayar ta ta bashi yace "Wlhy budurwar nan tawa danake baki labari tamun Waya wai zatasha habeeb yoghurt dolena naje nakai mata" shiru tayi yace "cute yadai kina jina kuwa?" Katse wayan tayi daganan ta kashe wayar gaba daya,koda yakuma kira yaji wayar akashe dariya yayi yace "Zahra sarakan rigima,daban miki haba zaki saka rigima sainazo,gobe nazo rarrashinki"... *Washe gari* Hannu fa suntum ya kumbura kafin safe,sam bata runtsaba ga zafin kishi ga zogin da hannunta ke mata,da sauri tasaka hijab tayi sashin momy,a hanya ta hadu Aynah ta wurga mata harara taja tsaki " Asararriya karuwa,wlhy indai Muhammad ne yafi karfin ki,kina kallo za'a daura aurena dashi banza jaka" ko kala zahra batace mataba ta rabe ta zata Shiga ,takuma tare gabanta "Au wato ma kinma yar dani banza kenan ko ina magana da iska ga mahaukaciya?" Kallonta tayi har idonta yaciko da kwallah "To Aunty Aynah ni mezan ce miki?" Sauke mata wani gigitaccen mari tayi "Uwarki zakicemun banza kawai" hannu tasa ta tureta atake tafadi asaman hannun dataji ciwo,ai kuwa ta kwallah wata qara daidai lokacin momy tafito daga part dinta,dasauri tayo kanta, "Aynah lapianki kuwa meta miki zaki turata haka?" "Momy zagina take saikace sa'anta,zarance tace cikin kuka " momy na Shiga uku hannuna ya karye" dagata tayi hannun ya kara kumbura,"subhanallah yanzu tajimiki wannan raunin ?" "Fama mun tayi momy,mamice taji mun ciwo jiya wlhy momy ta karya ni" suna haka Sega kameel, da sauri yazo "Kameel maza a nemi masu daurin hannu nagida su duba mata,asibiti zasu kawo haukan cewa wannan da wancan" "Momy bara na kira Muhammad kinsan fa likatan kashine gwara yazo da tunanin neman na gargajiya" koda aka kirashi ba jimawa yazo ya,dakin mami aka kaita aka kwantar yazo yashiga duba hannun zahrah sarakan raki sai ihu take kameel yana mata dariya,ilai kuwa gocewa ka shine dole saida aka mayar aka daure hannun sai kuka take,sosai tabashi tausayi ya kasa ya tsare kuwa,sai yamma yabar gidan,zahra kuwa fushi ya karu ita adole shine ya fama mata hannun,kiranta yayi da dare ta daga tamai shiru "cute yadai? Har yanzu fushinne?" Turo baki tayi tamkar yana wurin batai magana ba yakuma cewa "Haba Zahra na me laifina kuma,a hankali fa namiki Allah da wanine mugunta zai miki" nanma shiru tayi "To kiyi hakuri bazan karaba kinji" cikin bacin rai tace "Kaje wurin budurwar ka nika dameni" dariya yayi sosai data kuladda ita,atake tasaka mai kuka "Kekam me ruwan ki da budurwar ta wai? Ina ba kishiyar ki bace dazaki isheni" Aje wayar tayi batare da tayi magana,shi kuwa dariya yayi yace "Zahra badai kishiba Ashe ina aiki"... Mom nuaim [9/11, 8:58 PM] Billy Galadanchi: *😳INDA RANKA....kasha kallo😳* Billy galadanchi Wattpad @68Billygaladanchi ®HASKE WRITERS ASSO. Sadaukar ga cutyna zarah Bukar.   Saqo zuwaga yan uwana musulmi baki daya,ina fatar wannan abin ya shiryarda mutane da dama. Ku sani ita duniyar kaf dinta ba a bakin komai takeba,kazalika muda muke rayuwa acikinta ba komai mukeba face abincin tsutsa,idan kace kaidin wanine zaka wulakanta mutane ka tabbatar kanka ka wulakantar,Dan Adam yanada daraja kuma be cancan ci wilulakanci ba sam,karkace zaka ci zarafin dan uwanka domin kuwa duniya ba matabbata bace,zuwa yanzu mutane sun sauya sosai sosai,zakaga Allah ya daukaka mutum daukaka sosai amma bayasan ganin daukakar waninsa,sun manta da sahihin hadisin manzon Allah dayace #Imanin dayanku baya Cika harse ya sowa dan uwansa abinda yake sowa kansa# karkuyi hasada yaku yan uwana kusani fa hasada gamai rabo takice,lallai ka godewa Allah da ni'imarsa akanka komai kankatar ta kuwa,kasani waninka nacan na neman kasa dashi be samu ba,karatu na gaba kuwa shine ka tsaya Wa iya iilimin daka samu awurin Allah, lallai ne idan kace zaka wuce naka zuwa arar na wani zakasha mamaki tabbas daga karshe wanin ze wulakanta ka,ganin tamkar dabazar sa kake rawa,sabida haka ka tsaya matsayinka kar zancen yan duniya ya rudeka, Abu na karshe shine,karka kuskura kace zaka Shiga tsakanin mutane biyu,wlhy wlhy idan kayi daga karshe zai koma akanka musamman idan su mutanen basu da haqqinka,annami mancine kuma karku manta da hadisin ingantacce daya tabbatar mana annamimi baya Shiga aljannah,lallai ka kula da kyau idan Allah ya rabaka da mutum komai kaunar ka agareshi wannan mutum ba Alkhairi bane agareka,amaimakon kadamu saika godewa Allah da ni'imarsa agareka .# Nasiha ce. 16      Mikewa yai jiki ba kwari yaje sashin sa ya kwanta,amma ya gagara bacci,dagowa yayi ya kalli fanka cecen agogon dake manne a bankon dakin yaga karfe 8/30 ta gota tsaki yadanja "dare yayi" yafada a raunane,kamar kuma an tsika reshi ya mike,jallabiya ya zura ya zari key na motarshi yayi waje,gidansu zahra ya nufa,yana isa kai tsaye sashin momy ya nufa,da sallamar sa yashiga parlor din ya tarar zahra ita kadai,kallonta yayi itama din shi take kallo "Cute ina momy?" Ya tambaya jiki ba kwari ita kuwa ta mike tsaye cikin mamaki take kallonshi "Lapia dai my moh?" Zaunawa yayi yace "Zahra na bazaki gane bane gun momy nazo zanyi wani magana da ita ne,be shafekiba" dukda bata yadda dashi ba,saita kawarda zargin ta agabanshi tace "Bara na kirata tana babban parlor na Sama" juyawa tai yayinda suka sakko tare da momy ita kuwa tayi dakin dayake mallakinta a sashin... Kallonshi momy tayi tace "Muhammad lapia dai naganka duk a wani firgice?" Kallonta yayi shima yace tamkar zeyi kuka "Momy dan Allah ki taimakeni kije wurin Ummie na ki mata magana,jiya su Mamie sunje gida wurinta,wai cewa sukai da ita zahra shegiyace batada uba kuma bokaye da malamai sukebi sannan kuma wai karuwa ce,yanz Ummie na ta dauka da zafi har tana iqirarin cewar nanda watanni biyu zata sanya ayi bikina da Aynah tanan gidan kuma wlhy bana Santa momy ni zahra nakeso" kallon Muhammad tayi tace cikin mamaki "Su Ayna'u da maminta kagani sunje gidan kokuma gayama akayi?" "Da idona nagansu sun fito gidan sannan kuma ina Shiga komai ya rikicemun,narigada nasan makircin sune" nisawa ta ta kada kanta "Lallai na tabbatar Wa kaina mami ba hankalin acikin kwalwarta,wannan shine jayayya da hukuncin Allah ai,itama Haj maryama aida ni takira taji gaskian magana sam banji dadi yanda muke da ita,kuma fa tasan zahrah so tari idan tazo takance dani yarinyar akwai nutsuwa nikuwa sainace mata rikonta nakeyi yarinyar yar uwatace,bantaba sanar da ita wacece zahra ba,Amma kai hakuri tafiya ya kamani gobe da sassafe zanje sokoto kwana uku kawai zanyi,idan nadawo can zanje na sameta kai tsaye kaji" yanaso yace kwanaki uku sunmai nisa amma kunya yakeji dolenshi ya hakura ya koma gida... Bayan kwanaki Biyu      Zaune take itada jiddah suna duba wani handout, Aynah da kawarta Ummie rilwan suka samesu ,kallon Aynah tayi ta Kawar da kanta tasani tabbas wani mugun abu ze biyo baya,wasa Aynah tashigayi da key na motarta tana taunar cingam dake bakinta tace "Ummie rilwan mena sanar miki? Dama nasan wannan mugun halin se Zahra,uwar waye takaiki shigamun daki ki satomun takalmin dake kafarki da awarwarayen dake hannunki" duban mamaki tawa Aynah sannan ta mayarda dubanta zuwaga takalmin da wannan dawowar momy tadawo mata dasu har awarwarenma tace "Aynah ni kike cewa na satar miki takalmi? Yaushe kika taba yin irin wannan takalmin?" Dauketa tayi da wani kyakyawan mari wanda ya mayarda hankalin daukacin mutanen dake wurin akansu "Har kinga kin isa ki kirani Aynah gatsai? Kokuma ke ba manya a wurin da akai cikin shegenki aka kawo mana acikin gida banza yar karuwa" mikewa Zahra tayi tace "Ni kika mara, kuma jifana da miyagun kalamai har haka Aynah" sake wanketa da mari tayi tace "An sake Marin naki idan kin isa ki rama mana  jaka barauniyar banza barauniyar wofi,wlhy saikin ciren kayana yanzunnan" Ummie rilwan ce tace "kai Aynah ba'a haka koda Satan miki ba haka zakiyi ba nan fa cikin skul ne ba itaba harke dakike  fadan qimarki ze rage a idon mutane,balantana ma ni bantaba ganin wannan takalmin a kafarkiba" juyowa tayi a fusace "Kinga Ummie kefa dama haka kike idan bazaki iyaba ki tafi kawai, a gidanku ake siyamun kaya dazakice  komai nawa sekin sani" Murmushi Ummin tayi "Maida wukar hakuri kawai nake baki" "Wlhy ko duniya zata Tara saita cire wannan takalmin da awarwarayen yau dinnan" a fusace zahra tace "Kinga shiru shiru fa ba tsoro bane wlhy gudn magana ne kawai,Kinyi ya isheki yanzu kam,takalmina kuma hasada kike mun wannan tsarabar momy nane kuma kin kwace sanda nake miki shiru  yanzu kam wlhy bazan badaba" tureta tayi iya karfin tahau dukanta saikace mahaukaciya ummi kamma kunya taji taja baya tahau motarta tabar wurin dakyar fa su Jidda suka kwace zahra a hannunta har baki ta fasa mata gashi ta fama mata hannun dama be gama warkewa ba,motarta jiddah takaita,sai kuka takeyi tace "Zahra kidaina kukan nan,kindaiji kowa mara hankali yake kiranta kowa dake wurin yasan hasadan ki ne take,koshi kadai ya isa yasanya ki godewa Allah" kallonta tayi tasaka hannu ta kwantar da lallausan gashi kanta da ya watse tace "Ba komai jiddah mayi Waya,jeki gida kawai" sallama sukayi sannan suka rabu taja motar ta tafice daga skul din itama Jidda haka,batayi nisaba tayi parking a gefen hanya,sam hannunta zafi yake mata bazata iya tukiba ko kadan,wayanta taja takira momy ta tuna momy bata gari,saita kira Innan ta,bata daga ba, dama tasan halinta da jefar da Waya,kai tsaye takira Mani driver ta kwatan tamai inda take amma yazo kan taxi zai koma da itane ta kasa tuki..... Kifa kanta tayi jikin sitiyarin motar tashiga rera uban kuka me ban tausayi,ita kadai tasan yanda takeji aranta,wannan tozarcin ya isheta.. "Waccen plate number din kamar na zahra" yake magana shi kadai "kai ba kama bane ita dince" parking yayi da sauri yayi reverse,ya fito yaje ya sameta kanta a kife batamasan da zuwan saba,kwankwasawa yayi ganin motar na slow kuma anyi locking,dagowa tayi da hawaye shabe shabe a kuncinta idonnnan ya yi jajir ya kumbura ga bakinta ma yafashe,sukayi ido biyu,zaro ido yayi waje ita kuwa ganin shine tae unlocking,shigowa yae cikin rudu yace "Cute menene ya sameki,meya fasa miki baki? Menene yasanya ki kuka kuma?" Shiru tayi taci gaba da rera kukanta,hannunta yaja ta kwallah kara,sai a sannan hankalin shi yakai kan hannun sosai ya kumbura fiye da da,yace cikin tashin hankali "Wai menene ya sameki my cute" dama zahra ga raki ga shagwaba "Yaa moh bayan Aynah ce taci zarafina agaban mutane....ta kwashe komai ta sanar masa,kan yace wani abin driver ya iso,kallon shi bayan yafito daga motar " ka dauki motar ka kai mata gida,zanje da ita asibiti adubata,nida kaina zan sauke ta gida"fitowa tayi suka wuce asibitin da mahaifinsa ya buda masa na k'ashi,yanzu kam gurdewa ne tayi akayi gyaran hannun sai ihu take,daga nan akayi dressing na wurin dataji ciwo abaki,suna shirin barin asibitin Maminshi tamai Waya "Kazo da akwai abinda nakeso kamun yanzu idan baka komai office" "Mamie ina wani aikine a asibiti kibani 1 to 2 hours haka".. " Ba damuwa kamun Waya bana gida ma" "To mamiena" yafada sannan ya kashe Waya.... A hanya kuwa Mamie ta hadu dasu,aikuwa tabi bayansu ita da driver har cikin gidansu zahra,kasancewar momy tayi tafiya ya sanya kai tsaye suka wuce side nasu zahra wurin Innah,batare da saninsu ba Mamie tabi bayan su,kamar daga Sama ta fado cikin parlor din, mikewa inna usaina tayi data ganta,tagane Matar aminin daddy ce "Sannu da zuwa Haj bismillah ki zauna mana" a wulakance ta kalleta,sannan taja "Bazan zaunaba sam ni banga wurin zama ba anan, sokike nima ki asirceni yanda kika asirce yarna,kisani ta Allah ba takiba,kuma wlhy yarona yafi karfin wannan shegiyar yarinyar mara tushe mara usuli wacce akayi cikinta a titi,na tabbatar koke nan bazaki nuna mana ubantaba,sabida baki sansaba,bari kiji ingaya miki,wlhy ki gayawa bokanki ya karya wannan asirin dayawa yarona domin wlhy kurwarsa kur, bazai taba aurar shegiyaba tunda shidin ba shege baba",kuma nxt time idan nakara ganin yarona da 'yar ki duk hukuncin dana mata Ku zargi kanku,mayarda dubanta tayi zuwaga Muhammad tace " Baba na maza tashi muje" hawaye na zuba a idonshi yace "Mamie please mana"" wlhy idan ka bari na rigaka barin sashinnan bazan taba yafe maka ba" Jiki na rawa ya mike suka fice,yayinda Innah usei ta saka kuka mai tsuma zuciya tace cikin kuka "Zahrah mesa kika janyo mana wannan zagin? Mesa kika ga ya dace kibiyewa son zuciyarki ki wofintar da kalamai na,lallai ki fita harkar yaron nan, kuma ki saka aranki ko bayan raina bake ba auren wannan yaron har abada" da sauri ta dago ta kalli Innah tace cikin tashin hankali "Inna dan Allah ki rufamun asiri,karki yankemun wannan tsattsauran hukunci n,wlhy idan ban rayu da yaa Muhammad ba mutuwa zanyi cikin fusata ta juyo ta kalleta tace " Zahrah idan dai harnice na haifeki ban yadda koda wayarshi ki kuma dagawaba kindaiji na gaya miki" daganan ta mike tabar mata sashin gaba daya,hannu ta daura akai ta soma kuka meban tausayi "Nashiga ni zahra,yaa Allah ka kawo mun dauki"... Mom nuaim [9/11, 8:58 PM] Billy Galadanchi: *😳INDA RANKA....kasha kallo😳* Billy galadanchi Wattpad @68Billygaladanchi ®HASKE WRITERS ASSO. Sadaukar ga cutyna zarah Bukar. 15 Da azama ya Shiga cikin gidan kallon masu aikin yayi yace dasu "Ummie na fa?" Daya daga cikinsu tace "Tashiga ciki Yanzu, kuma tace kar wanda ya haura sai sanda ta sakko" juyawa kurun yayi batare daya kuma magana ba yaje side nashi...wayarshi ya daga ya mata Waya,ringing biyu kuwa ta daga "Yaa moh ka isa gidane?" "Yea my cute ya gida" "Alhamdulillah kawai dai ina missing naka ne" "Ohh really? Are u serious u missing me cutest zahra na" Murmushi tayi tamkar yana ganinta batai magana,gyaran murya yayi yace with serious voice,meban tausayi "Cutyna zakimun wani alqawari?" Gyaran kwanciyarta tayi tace "Alkawarin me yaa moh?" Kara narke muryanshi yayi abin tausayi "Cute zakimun alqawarin duk abinda zaije ya dawo,komai rintsi komai wuya, ko waye be isa ya rabani dakeba? Zakimun alkawarin nunawa duniya cewar ni kike kauna my cute?" Nisawa tayi tace "Yaa moh meya faru kake wayannan maganganun haka?" "Kisani zahra na,a duniyar nan akwai abin ban mamaki iri-iri,kamar yanda mutane suke iri-iri abubuwa masu matukar ban mamaki shiyasa kikaji masu iya magana sunce INDA RANKA KASHA KALLO, hakan take zahra na,tabbas Muna gab da shan kallo,na hango kalubale yana tunkarar mu,kisani bazan taba iya hakura dakeba komai rintsi komai wuya,ki zamto mai juriya kinji cute dina" shagwabewa tayi "Nifa yaa moh na kasa gane inda kalamanka suka dosa,kana rikitamun lissafi dayawa" "Kedai kawai kimun alkawarin hakan baby na" cikin sanyin murya tace "Ai yaa moh ko,a yanda nakeji dakai dinnan ka,yarda dani zan jajirce komai rintsi indai akan Kane,lallai kuwa idan kana tantama akan kaunata agareka INDA RANKA ZAKA SHA KALLON, yanda zan jajirce akanka ka yarda da kalamaina,bazan dena nuna kaunarkaba koda kuwa mutanen duniya zasu taru su raba gangar jikina da ruhina bazan daina sankaba" Murmushi yayi hadeda sauke ajiyar zuciya yace "Na gode my cute zankiraki anjima kinji" shagwaba ta sakamai "Yaa moh bakace zaka zoba,Allah ni bazan yadda ba saikazo munyi hira" murya kasa kasa yace "Cute yau zanga Mamie na da dare,kimun hakuri kinji?" Cikin sanyin murya tace "Ba komai idan kazama less busy kamun Waya plss,baran iya bacci ba idan banji muryankaba" "Zamma kiraki dole my sweetest cute, I love you" narkewa tayi tamkar zata shige cikin wayar "I love you more" "I love you must my sweetest cute".      Da sallama yashiga sashin Mamin shi,ya zauna kusa da ita ya kwantar da kanshi saman hannunta na dama data daura kan sofa datake zaune akai,yace cikin soyayya dake tsakanin d'a da uwa..." Mamie yau koki nemeni bayan tun safe baki ganniba" kallonshi tayi ta daura dayan hannunta saman kanshi "Narigada nasan katafi  wurin wannan yarinyar da aka tabbatar mun shegiyace batada uba,dan Allah karufamun asiri Babana,kasani burin auren yar masu kudi namaka,ko y'ar talaka bazan bari ka auraba balanta wata mara uba,ni tsoro na daya ma da akace dani basuda aiki itada uwarta sai bin bokaye da malamai,karsu hallakamun kai" tashi yayi zaune ya kalleta yace "Mamie na mesa zakina daukar kananun maganganu,tunkan kiyi bincike zaki yanke hukunci? Wlhy Allah karya akewa Zahra na Mamie" kallonshi tayi nayan dakiku tace cikin fada fada "Lallai na yarda an sanja mun tunanin ka,tunda nake dakai bantaba jin kace wa  wata taka ba,saidai maminka  yanzu kuma agabana kake cewa wannan Yarinya taka,toka sani lallai nabaka izinin fita harkar wannan yarinyar,Aynah zaka aura ko kana so ko bakaso kuma ina fatan baka mantaba bana sauya nawa hukunci koda duniya zaka Tara akaina kuwa....dagowa yae ha kalleta "Mami aynah fa kikace,ni meye hadina da ita ne wlhy bazan auri wannan yarinyar ba" a fusace tace "Lallai ko inmunada rai da lapiya zakasha kallon yanda za'a daura auranka da Aynah nanda watanni biyu" daga nan tafice daga dakin gaba daya.... Mom nuaim ce #kuyi hakuri da wannan  yau ina busy ne da yawa# [9/11, 9:16 PM] Billy Galadanchi: 😳INDA RANKA....kasha kallo😳* Billy galadanchi Wattpad @68Billygaladanchi ®HASKE WRITERS ASSO. Sadaukar ga cutyna zarah Bukar. 17      Kwace Muhammad yake jiki ba kwari,sosai yakejin,zazzabi mamaki yake yanda Ummie ta canja lokaci daya,sam ko alama be tsammanin haka daga gare taba,da sauki tunda batace bata yafeba idan yakuma zuwa gun zahra,abinda yafi daga mai hankali shine tun jiya yake kiran wayar ta bata daga Wa daga bisani kuma aka sanar mai wai an rufe wayar gaba daya, dukkanin jikinshi yarigada yayi sanyi,mikewa yae yashige toilet,wanka yayi yazo ya shirya cikin kananun kaya,Light blue din Riga dakuma black jeans ya daura agiogon Rolex a hannun shi shima black, ya zura takalmi Fabiano Rocco best designer dinshi suma blck,ya kurawa kanshi ido a mudubi "Kyakyawan gaskene Muhammad ko aciki n mata samun mace me kyawun shi sai an tona,shiba fari bane sanan kuma ba baki bane,color din shi ta hadu asalin ruwan choco amma sabida Hutu ya ratsa shi ya fara sauyawa zuwa haske haske,idan kaganshi tamkar wani black american ya Nada faffadan kirji da tsayi sosai sannan kuma shidin bamai kiba bane amma kakkaura ne,bakinshi madaidaici dayake dauke da pink lips wanda suka karawa nasarabarsa fitowa,sosai yakeda dogon hanci kaikace haihuwar indiyawa da manya manyan dara daran fararen idanu, sajene da matashin gemu suka zagaye fuskar shi wacce ta hada tsawo da dan fadi kadan,a kwance sumar kansa take kana ganinsa kasan ya hada da fulanin usul , samansa da fadi amma daga kunkurunsa ya tsuke,daka ganshi kaga cikakken namiji. Juyawa yayi yafice bayan ya karewa kansa kallo,kai tsaye gidansu ya nufa yawuce sashen kameel....nisawa kameel yae yace " sam abin beyi dadiba wlhy Mamie bata kyau taba,yanzu katashi muje na rakaka mu baiwa Innah usai hakuri" "Kameel nifa inajin kunyar ta sosai wlhy" mikewa kameel yae "Hakan zaka daure muje,domin Kuwa shine daidai,yin shirunka bazai haifar da komai ba,ze rikita abubuwa ne kawai" shima din mikewa yayi suka je....kallonsu Innah usaina tayi bayan moh ya gama bata hakuri tace "Lallai Muhammad nasani kai yarone me kirki saidae ka sani banji dadi ba sam da abin ya kasance haka,mahaifiyarka taci zarafina sa yawa duk da yake nasani zugota akayi,abu daya yamun zafi bansan ina wannan batancin dasuka Wa zahra na zai tsaya ba sabida haka nagode da kuka zo kuma na hakura ha wuce ni dama ban rike kowaba,amma kasani narigada na gama yanke hukunci akan zaman ka da Zara,ko Waya ka daina kiranta domin kuwa na hanata daukar wayarka,karkayi tsammanin wani abin nake nufi,ko daya wlhy kawai dai ina kariyar mutum cin mune" har Muhammad ya manta rabonda yae kuka amma ya kasa tsayarda hawaye nsa "Innah dansan manzan Allah ki rufa mini asiri wlhy rabani da zahra tamkar rabani da rayuwa nane,sam bazan iya hakura da itaba,daga zaran daddy na ya dawo komai ze daidai ta" kura masa ido tayi nayan dakiku sannan tace "Muhammad kayi hakuri, sosai nakeda hakuri da Kawar dakai amma sam bana jurar wulakanci, hal daya nawa mara kyau shine bana sauya hukuncina,lallai ne saikun fita harkar juna,MUTUNCI daya zan muku shine nabaku dama kuyiwa juna sallama shima din kameel Kaine shaidana mintuna 15 kawai na basu" daganan ta mike tabar part din gaba daya,shima kameel ficewa yayi,sosai suka bashi tausayi Sumadin mikewa sukayi atare kamar sun hada baki,takowa yayi ya nufota ya kama hannunta duka biyu,suka kura Wa juna ido na kusan mintuna uku,kuka tafara mai,ya girgiza mata kai alamar ta daina sannan yace "Cute please karki saka na kasa sukuni mana,idan na barki kina kukan nan bazan iya komai ba arayuwa,dan Allah ki daina kinji cute na" zare hannunta na hagu tayi ta daurashi saman kirjinta cikin muryan kuka tace "Yaa Muhammad nan nakejin zafi,mutuwa zanyi idan suka rabani dakai,basuda labarin tun farkon ganina dakai kake raina,basuda labarin Kaine farin cikina ur my other half, babuni idan har baka,yaa moh ka taimakeni dan Allah" hannu ya saka ya to she mata baki yace "Ya isa my cute,kiyi hakuri kan daddy na yadawo,namiki alkawarin komai zai daidaita" cikin daga murya tace "Yaa moh har yaushe? Har yaushe daddynka zai dawo harsai yaushe zan daina jin rad'ad'i da zagin da zuciyana kemun,bakada labarin kan wannan lokacin na mutu da bakin cikin rashin ka?"  Sosai ta bashi tausayi,datasan me yake ji data hakura da nata fitinar,kara matsowa yayi daf da ita yace "Cutest Zahra na plss kiyi hakuri,daddyn bazai dadeba kinji" uban kuka ta Rosa har bata San sanda ta daura kanta saman kafadar shiba,kasa koda motsi yayi,dakyar yaja hannun sa yashiga bubbuga bayanta a hankali,a haka kameel yashigo yasamesu,gyaran murya yayi wanda zahra bata Masan yazo ba yace "Moh saura  2mnt fa,karku kara bata ranta" dagota yayi ya rike kafadunta yace cikin dauriya shima din jiyake tamkar yae kuka,baya so ne ya karyar mata da zuciya "Cute I'm so sorry there is nothing I  can do to ease ur fine now,but I promise u zan share miki bakin cikin nan ba jimawa" gefen dan kwalinta ta saka ta share kwallah daya zubo mata tace "Yaa moh I love you so very much,and it pains me alot now dat I'm loosing u for good" "Please don't say such my queen ur not loosing me,not even for a single second,I'm urs and urs alone for ever,please be strong my cutest zahra" tana hawaye tana Murmushi tace "I will my king,I'm surely gonna miss yhu" kasa hakura yayi ya hugging nata "I will miss u more my queen" ya rada mata a hankali ya saketa ya juya,a hankali ta kira sunan shi ya juyo kawai ya kalleta bai karaso ba,da gudu ta ruga ta fada jikinshi,tasaka wani kukan,janta yayi ya ajiye saman kujera yafita da sauri hawayen dayake kokarin tarewa suka gangaro,aikuwa dasuka koma dakin kameel kuka ya saka yace dashi "Kameel zahra macece anya zata iya jurar wannan abin kuwa,tun kafin naje turai karo nabiyu nayi alkawarin idan macen aurenaba bazan kuma rike koda hannun maceba amma nakasa controlling gani nake tamkar idan ban hugging nata ba,bazaji sassauciba,ga yarinyar da kamun kai,itama so take ta kwanta ajikina tayita kukan nan,hakanne kawai zai bata sassauci,shiyasa ta rungumeni,ban mata adalciba idan nasabar mata da hakan,alamomi sun nuna bazamu rayu atare ba,kamar yanda ban mata adalciba dana hanata karasa kukanta asaman jikinaba,sam nasan haramcin yin hakan shiyasa na hanata,mesa  nakejin haushin kaina yanzu". Rike hannunshi kameel yayi ya dafa kafadar shi " moh ai kayi abu mai kyau,barin abu sabida sanin haramcinsa shine daidai,so kasamu  lada,daga zarar daddy yadawo namaka Alkawarin zan sanar masa komai,kuma yanda yakejin zahra bazai kiba kuma innah bata ketare maganar sa"... Mom nuaim ce Dan Allah acikin kwanakinnan arage rike Waya a dinga hadawa da inada,akwai falala sosai. [9/11, 9:18 PM] Billy Galadanchi: 😳INDA RANKA....kasha kallo😳* Billy galadanchi Wattpad @68Billygaladanchi ®HASKE WRITERS ASSO. Sadaukar ga cutyna zarah Bukar. 18 Dukkanin byannin da lecturer din nasu keyi fiye da awa daya bata tsinci komai,sam hankalinta baya wurin gashi jiddah batazo school ba itakuwa ta bar phone nata agida bata San mesa batazo,Sosai hankalin young lecturer din nasu ke kanta,sarai ya kula yau bata cikin walwala,sanin daya mata sosai take bada gudummawa acikin,wannan dalilin ne ya sanya ya daga murya yace "Zahrah Muhammad shayau,meet me in my office now" daganan ya kwashi takardunshi ya bar lecture hall din,tashi tai jiki ba kwari tabi bayan shi,yan class nasu ma yasun fahimci batajin dadi,sabida yau batayi participating a class dinba amma,alhali itace gwana.... Da salla ta tura kofar office din ta Shiga,ansata yayi hankalinshi nakan takardun dake hannun shi,shigowa tayi bayan bata izini ta tsaya sannan ta russuna ta gaidashi, daga cikin madubin dake manne a manyan idonshi ya dan dako ya kalleta yace "Lapia lau,have a sit" zama tayi jiki ba kwari ta sadda kanta kasa,tafi mintuna biyar kan ya ajiye takardun hannunshi ya mayarda hankalin shi zuwa gare ta yace cikin murya dabata tabajin yayi amfani da ita ba a class "M shayau menene yake damunki yau sam baki participating a class ba" dagowa tayi ta kalleshi cikin rau nanniyar murya tace "Ba komai sir,kawai yau banajin dadine" kishingida yae a saman kujerar sa yace cikeda yanga "Sarai nasan bakyajin dadi,dalilin kenan daya sanya nakesan sanin musabbin rashin jin dadin naki" sosai tasha mamakin Sir mujeeb sam shi baya Shiga shirgin student,shiba magana bane dashi amma sosai yakeda tsare gida siyisa ake shakkar shi sosai,ko sanda ya kirata ta hango tausayin ta a fuskokin jama'a da dama class din, dakyar ta dago tace "Sir Allah kaina ne yakemun ciwo" kura mata ido yayi harta tsargu,sannan yace cikin kasala "Look Zahra,na tabbatar kina da wani damuwa,so tari nikan kula cewar kina cikin damuwa,amma yau dinnan yafi na kullum,samsam banajin dadin ganinki cikin damuwa,kinga gaf kuke da fara exams pls koma menene kiyi hakuri,kinada san karatu yasa kike matukar birgeni" wasa tashiga yi da yan yatsunta kantace "Zan kiyaye inshaa Allah nagode sosai sir" dagowa yayi daga kishingidar da yayi,atake ya yalwanta fuskarshi da kayataccen murmushin yace "Tunda daganan zaki nunamun kin rage damuwa" dagowa tayi sukayi ido biyu tace "Sir" murmushin shi ya fadada yace "Saikin yi Murmushi zakibar nan office din,kinmaji na gaya miki" murmushin ne ya kubuce mata,taji mamakin sauyawarshi lokaci daya" tamike tace "Sir na gode sosai zan wuce" lokaci daya ya murtuke fuska yace "Wanene ya baki izinin tafiya, maza ki zauna labari zaki bani" komawa tayi ta zauna a takure,sosai takejin nauyin sa,maganar shice ta katse mata tunanin ta "Hmm zahra ina jinki" dagowa tayi idonta hjiki yayi raurau tamkar zatai kuka,shagwaba kuwa sana'artace har bata Masan tanayiba sabida ya zame mata jiki "Sir please lemme go" kallonta yayi yanda tayi maganar a shagwabe tamkar zatae kuka yace "Why should I?" Kara langabe kai tayi tace murya na rawa "Sir dan Allah faa" sosai ta karkace ta ware da imaninsa,datasan yanayin maganar ta kasalar data saukar mai data rufamai asiri ta daina,kishingida ya kumayi yana Murmushi yace "Yauwa zanmafijin dadin sauraren kukanki tunda kuka zaki mun a amaimakon labari Bismillah ina saurarenki" rausayar da kanta tayi tace "Kayi hakuri sir,its just that I'm not comfortable @ all" "Ok then leave" kallonshi tayi ga alama beji dadin maganar taba tace "Kayi hakuri sir ba wani abu nake nufiba fa" mikewa yayi yace "Nima I mean nothing, its better u leave since ur not comfortable" bataga alamar wasaba yasa tamike tamai godiya ko kallonta beyiba ta fice" A kokarin ta na fita daga office din taci karo da Aynah kallonta tayi kasa da Sama tace "Hoo karuwancin yakaiki bin diddigin dakin malamai?" Batace da ita kalaba tayi gaba abinta,Binta tayi baya tace "Ke badake nake maganaba" juyowa tayi tace "Aynah please lemme be mana,mekuma namiki yanzu?" "Bakimun komai ba Haj laifin ki daya da kike kokarin takara dani acikin makarantar nan,yanzu saikin gayan uwarwa tace kisaka irin atamfar danake da ita Karin ace muna sharing a banza" hararota zahra tayi "Sabida bakece kika siyamun ba malamai" "Amma ai dabazata kike rawa sabida akarkashin ubana kike" murmushin yake zahra tayi tace "Alhamdulillah tunda bake ne kike siyamun ba,kinga Aynah wlhy ki rabu dani,yau dinnan ni kadai nasan me nakeji" tafa hannu tayi tace "Dolene kiji abu mana,an raba ki da wanda kike tatsa,yanzu ba kudin kati,kuma wlhy wannan motar saina rabaki da ita,daddy na zuwa zaki ganene,ninan nafi karfin inhau mota yar aikin gidanmu tahau,banzaye dangin mayu matsafa kawai" juyawa kawai zahra tayi ,suka saka dariya itada kawayenta......isarta gidan keda wuya ta taradda momy ta iso aikuwa da,gudu tayi shashinta,sosai sukayi murnar ganin juna sedai sam momy bataji dadin ganin hannu da fuskar da a kumbure ba,koda ta bukaci sanin meya samu zahrah,zagewa tayi ta sanar mata komai,har hukuncin Innah akan zamanta moh,mikewa momy tayi tace muje sashin Innan taki.... "Sosai naji zafin wannan abin dakikamun usaina,ai kamata yayi ace kijira dawowana,kasancewar nice mahaifiyar zahra bansaniba kodaga baya kika kwace kyautar dakika mun" dagowa innah tayi tace "Haba Asabe? Wane irin magana ne wannan, nifa sam ba haka nake nufi ba,abinda suka munne banji dadiba sam,kuma tun farko sanda na gargadeta" nisawa momy tayi "Dukda haka baka yiwa Allah ya isa,wannan tamkar kina jayayya da hukuncin Allah ne fa,sannan kuma ni so kike sumin dariya sunci galaba kenan akaina? 'Yata mace tilo tadinga ganin bakin cikin rayuwa kenan,yarinyar ko suturunta na arziqi suna rabata dashi sannan kuma yaron datake so ma suce bazata auraba wlhy, ki sani indai ina numfashi hukuncin Allah ne kadai ze hana aurennan,domin shike tsara komai yanda yaso,kekuwa gaskia ki janye wannan kudirin naki" "Ba komai Asabe dama 'ya takice na janye,ba ruwana kuma kar a kuma tsoma ni aciki" Murmushi tayi tace "Amma aikya samana alkbarka a abin ko?" "Sosai mana kullum senayi adua" suka mata sallama suka wuce,momy tayi kudirin zuwa ta sami Ummie n moh" Kwace yake yana nazari,rabonshi da abinci tun jiya,wayarshi tashiga rafka ihu,da kamar ya share yadai daure ya daga batare daya duba wayarba ido a lumshe,shiru yayi sanda yaji tace "Yaa moh ina wuni?" Da sauri ya tashi zaune yana famar Murmushi yace "Miss dimples na ya kike,ya akayi innah ta bari kika kirani? Kamar kinsan tunanin ki nake?" Murmushi tai tamkar yana ganin ta tace "Yaa moh please kazo yanzu inasan ganinka,nayi missing naka dayawa" murya na rawa yace "Allah da gaske kike nazo ba matsala cutest zahra na?" Murmushi takumayi me sauti har yana jiyota "Allah dagaske nake my moh" kashe wayar kurun yayi ko kayan jikinshi be sauyaba ha zari key.... Mom nuaim ce [9/11, 9:18 PM] Billy Galadanchi: *😳INDA RANKA....kasha kallo😳* Billy galadanchi Wattpad @68Billygaladanchi ®HASKE WRITERS ASSO. Sadaukar ga cutyna zarah Bukar. 19 A mota ya zauna ya mata Waya,yace yana mota langwabe kai tae tace "Bazaka shigo bane Inafa sashin momy" "Dare fa yayi cute,after 9 kawai ki sameni a mota" ba musu ta feshe jikinta da turarukan momy masu daukar hankali sannan ta shirya tsaf ta sameshi a mota,tana zauna wa ta tsuke baki tasha mur ita adole anmata laipi "Cute yadai? Bani labari mana Yaya akayi kika iya kirana? Ina fatar Ba kasa jure hukuncin Innah kikayiba kika tsallake sharad'inta kika kirani" wani ware idonta tayi cikin Murmushi tace,cikin shagwaba "Laa Prince charming Bafa haka bane ba,Allah momy ne tamata magana ta sakko,tace ai itace mamana so baruwanta" Murmushi yayi ya janyo hannunta ya hada da nashi ya langabe kanshi sannan yace "Kai amma cute I'm so happy da abun ya kasance haka,yanzu kina nufi cewar Mamie nane kawai matsalr mu?" "Mamie ma ba matsala bane kasani zigata akayi amma momy tace dani zataje gobe ta sameta tai mata bayani da yardar Allah komai ze daidaita" murmushin sa ya fadada ya kalli fuskar ta "Allah yasanya Ummie ta gane gaskiyar komai kuma ta yarjemun na auri sanyin idaniya ta,kisani cute banida tamkar ki wlhy ina matukar kaunarki fiye da yanda uwa take kaunar sabo jaririn data haifa,sosai nake kaunar ki zahrah na words enough cnt express how much I love u cutyna" tafukan hannayenta ta saka ta rufe fuskar ta tace "I love you much more moh" kura mata ido yayi sanda ta bude fuskar ta ya sanya bayan yatsun shi yadan bugi soft lips nata da wasa yace yana kasheta da wani kallo "Cute kin fara rainani ko,kanki tsaye kike kirana da moh ba yayan" shagwabewa tayi tace tamkar zatayi kuka "Yaa moh mesa ka daken abaki da zafi fa" Langabe yayi ya kwaiwayeta,kara turo baki tayi "Allah ni na daina kulaka kuma daga yanzu" cikin sigar rarrashi ya furta "Noo my cutest zahra bazamuyi haka dakeba kiyi hakuri kinji baby na,wasa nake miki fa" maqe kafada tayi cikeda shagwaba hadda hawayen ta tace "To ya moh da zafi fa,yanzu wurin zogi yakemun sosai" dariya ya danyi ya langabe kai "Baby nifa nasan bada zafi namiki ba so kawai kike ki wahalar dani amma kiyi hakuri bazan kara dukan zahra na ba" kara sautin kukan ta tayi abin yabashi mamaki Sosai,sarai yasan yau zahran rigima take ji yace "Subhanallah menene abin kuka kuma kiyi hakuri mana kina dagamun hankali" cikin shagwaba tace "To ba kai bane ba kace wai karya nake ba zafi" "Nina isa da zafi mana kiyi hakuri my love" kallonshi tayi tace "To zaka siyamun ice cream?" Murmushi yayi yace cikin sigar rarrashi "Cute kinfa San sarai yanda sanyi baya miki da kyau dan Allah ki canja wani abin" "Nifa ice cream kawai nakeso" "To naji yanzu kinga dare yayi,be kyautuba ace munfita kiyi hakuri gobe zan kawo miki inshaa Allah" dagowa tayi cike da so ta kalleshi "To goben zaka dropping nawa school?" "Mesa bazaki je da kanki ba?" "I just wanna be with u my hero that's all" Murmushi yamata "Ur wish is my command my princess,so be it" narke wa tayi sannan tana kokarin fita daga motar tace "Ok den my moh good night, have a wonderful night rest" "C u tomorrow then my zahrah,take a very good care of ur self" daga haka sukai sallama cikeda kaunar junansu..... *Washe gari*.. Nisawa Ummie tayi bayan tagama jin bayanin da momy tazo dashi sannan tace "Lallai kam Mamie bata kyau taba sam,ita rayuwa ai ba'a yinta haka,sedai fa kisani bazan taba lamun cewa Muhammad auren yar talaka ba,yar masu kudi nakeso ya aura kuma karki zata Aynah tamun ne hangen nesa sosai sosai nake masa,amma fa sanin cewar komai lalacewar Ayna'u tafi zahra yasanya na yarda ya aureta" kallon ta momy tayi tae "Amma fa sam bakya tunani me kyau,da talaka da me kudi dukkanku Allah ne yayiku,sannan kuma ni banga laipin zahra ba,tunda haka Allah ya tsara tata rayuwar irin wannan fa shine jayayya da hukuncin Allah bakisan kalar arziqin dake tsakaninsu ba,dan Allah narokeki ki rabu da yaran nan suyi aurensu" mikar da kafafunta tayi tace "Haj Asabe sarai kinsan halina komai na girma nakeyi kuma bana sauya hukuncina,kuma ni aganina da dakara aida kin goyi bayan auren Aynah sabida ita dinma yar kice ai" "Sarai nasani yata ce amma fa bayan gaskia nake bi,aishi Muhammad din zahran yakeso" dariya Ummie tayi tace "Gaskia kiyi hakuri Haj,indai ina numfashi ba Muhammad ba wannan zahran" sosai ran momy ya baci tace cikin fusata "Lallai kuwa Haj indai da ranki zakisha kallon yanda za'a daure auren zahra da Muhammad" cike da confidence Ummie tace "Saidai wani Muhammad kam ba nawa ba,Indai da ranki ke zakisha kallon yanda za'a daura auren Aynah da Muhammad" rai a bace mami ta mata sallama taje gida cike da tausayin Zahra.... A skul kuwa da yamma moh ya dawo daukar zahra,a yangace ta rako zuwa wurin shi ta sameshi a tsaye langabe kai tayi tace cikeda shagwaba " yaa moh I'm so fucking tired wlhy,ina ice cream dina?" Murmushi yayi yace "Cute yauma rigima kikeji ko,bakya ganin garin da hadari,yanzu se sanyi ya sauka kizo kina mana ihu" shagwaba tasaka har tana buga kafa da kasa "Allah ni ya moh Alkawari bece hakaba,nisaika siyamun" kanya ce wani abu Aynah ta karaso wurin hannu ta saka ta ture ta iya karfina,sanda ta bugi motar shi,dabadan motarba saita sha kasa, "Bazaki dena mamayar mijina ba banza karuwa mayya" da sauri moh yazo gun zahra "Baby na sannu ina Bakiji ciwoba?" Kuka tasaka ta shagwabe sosai "Allah yaa moh da zafi hannu na yana mun zugi ta famamun" rikicewa yayi yashiga mata sannu,sannan yajuyo gun Aynah "Wannan yazama na karshe dazaki sakawa cute na hannu,wlhy zan wulakantaki kika kuma" kara zahra ta saka "Ashhhh Allah yaa moh hannu na zogi sosai" "Subhanallah cute sannu muje mota mubar nan na duba hannun" maqe kafada tayi "Ni bazan jeba zakamun da zafi" "Bazan miki da zafiba babyna Allah, muje kinji" "Ni bazaniba saika siyamun ice cream" "Najizan siya miki muje kinji".....haushi ne ya turnike Aynah, anan suka bar ta sukayi ficewar su......lol yau Aynah anshaqa... [9/11, 9:18 PM] Billy Galadanchi: 😳INDA RANKA....kasha kallo😳* Billy galadanchi Wattpad @68Billygaladanchi ®HASKE WRITERS ASSO. Sadaukar ga cutyna zarah Bukar. 20    Kallonta yajuyo yayi bayan sunbar harabar skul din yace da ita "Cute da gaske ta fama miki hannun?" Wani turo baki tayi "Haba yaa moh to zan mata karyane? Kana goyon bayanta  ma kenan" Murmushi yayi yace "Bafa haka nace ba,kawai dai ina nuna kulawata ne ko bakyason kulawar?" Banza tamishi ya kuma mayadda dubanshi zuwa gareta "Cute yadai?" Tubure fuska tayi,batai magana ba,dariya ma tabashi simadin ya tubure fuska ya dauki hanyar asibitin da ita,ganin fa sun shigo asibitin kuma dagaske hannun ze matsa ya sanya ta ce dashi a sanyaye "Yaa moh mesa mukazo nan?" Ko Kallonta beyiba ya fita daga motar  yayi gaba abinshi,zaunawa tayi tana tunanin abinda tamishi yaba ta ranshi har haka,ganin ya jima be fitoba ya sanya ta daga Waya tayi kiranshi kin dagawa yae harta yanke,can kuma saigashi ya fito dan kanshi,tsayawa yae abakin kofar motar ya kara hade fuska "Kifito muje za'a duba hannun ne" take tafara gumi hawaye ya fara tsiyaya,murya na rawa tace "Yaa moh Bafa sosai bane fa,dan Allah muje gida" wani tsuke fuska yae tamau "Dolene fa sai an duba hannun Wato sabida kice ina goyon bayan  Aynah dimples ko?" "Allah nifa yaa Muhammad da wasa nake maka,hannun ma baya mun ciwo,dama kadanne" tsaki yaja ya juya ciki abinshi ita kuwa ganin tafi 40 mnt bai fito ba yasanya ta fusata tafita daga motar tayi hanyar waje abinta....ganin fa hadari ya hadu Bata sami abin hawaba ya sanya ta yi shirin juyowa har zata koma saigashinan ta samu adaidaita,tayi Sa'a kuwa ya dauketa,zance yasha Baban sanda aka fara ruwa me dauke da iska me karfin gaske,sosai ta rude ganin yanda adidaita din ke shirin kife wa dasu...harga Allah besan hadari ya haduba sanda Yaji iska tamkar zata balla roof din office din,a rude ya mike zuwa reception na asibitin,nan ma yaga patient sun ragu sosai,kallon nurse din yayi yace "Luba Kin lura da yarinyar danazo da ita amota,tashigo nan kuwa?" "Sir bata shigoba,amma naga sanda tabar harabar nan asibitin lokacin da hadarin yafara haduwa" cikin mamaki yace "Kin kula kuwa ta fice? Ita dince kuwa?" "Itane wlhy sir,kaga key ma tabawa saifullah tace abaka" tafada hadeda mika masa key dinsa, cisga yayi yayi gaba,harya kai kofa tace dashi "Sir daka hakura ruwannan ya tsagaita sosai yake hadeda iska,na tabbatar bazakaga hanya ba idan kace tuki zakayi" juyowa yayi ga kaleta sannan ya nemi wuri a daya daga cikin kujerun dake reception din ya zauna,sam baya cikin nutsuwar shi... "Malm kozaka paka ne kan ruwan nan ya rage Kifa tamkar iskar nan zata kifar damu" gyaran zamanshi yayi yace "Cewa akayi dake yanzu za'a dena ruwan ko iskar,ai gwara mu karasa tukunna" shiru tayi tsoro na kara shigarta kara rungumo Jakarta tayi Bata ankaraba taji iskar ta kara karfi,ga ruwan sai data karfi yake shima,sosai ta rikice kantace wani abin,ji tayi Wata motar tazo tayi musu ibar karan mahaukaciya,basu tsaya ako inaba saida suka maki wani dutse,zahra kuwa atake ta some.....tamkar an tsikareshi haka Yaji ya mike yayi hanyar waje kuma,Luba kallonshi tayi takuma cewa "Sir iskar da ruwan dad'a karfi sukeyifa?" Ko Kallonta beyiba yayi Sa'a kuwa ruwan ya tsagaita,da sauri ya shige motarshi ya tasheta,tafiya yake a hankali yana kallon gefen hanya kozai ganta,can davara ta fado masa ya janyo wayarshi ya kirata,ringing daya kuwa aka daga,ga mamakinshi muryar wani yaji,yace "Plss me wayar fa?" "Yallabai me wayrfa gasunan sunyi accident a hanyar metama gada ta farko,yanzu haka ana shirin kaisu National hospital ne" gigicewa yae "Kace zahra na wai kake nufi,karkuje Ku kirani zanzo ina ma hanya" a jaka da Rabi ya Debi motar Allah ne kadai ya kaishi lapiya.....da gudu ya ruga wurinta ya tallafota yaga Bata motsi bare numfashi...jijjigata ya shigayi yayinda tsirarrun mutanen dake wurin ke bashi shawarar kaita asibiti kasancewar Bata numfashi sam....kwasarsu yayi har me adaidaitan ya yi asibitinshi dasu,kasancewar yana taba ko Wanne fanni na doctors ya sanya ya ce ze dubata da kamshi,dukkuwa dayake yafi kwarewa a fannin kashi. Me adaidaitan kuwa wani friend nashi Dr Jamal dake aiki a asibitin aka kaiwa shi a emergency domin ya dubashi....iya bincike yayi Amma kanshi ya daure kasancewar ba wani rauni ajikinta ko karaya kaiko goge wa bata yiba Amma sam she's unconscious, yana tsoro indai ba Internal bleeding bane....ganin ya saka tsoro ya sanya yafice domin kiran Dr Jamal,sannan ya zaro Waya yakira momy ya sanar mata meke faruwa....kallon juna sukayi shida Dr Jamal, Dr Jamal yace dashi "Dr moh I'm sorry to say we lost the patient, he was already gone even before u arrived here"  hawayene ya gangaro wa moh yace "Jamal zoka tayani duba zahra na moh,tare suka samu accident wlhy,nakasa gane komai,batada targade ko karaya but batama numfashi..." Subhanallah moh muje maza mu duba ta... Sun hadu da momy ya gayamata komai sannan saiya koma gun zahra,Dr Jamal yafi 1 hour akanta Amma bata farfadoba atake suka daura mata oxygen tafara numfashi Amma sam alamomi sun nuna da babbar matsala,chances na surviving are very low,and above that tsabar tsoro da firgici ya haifar mata da mummunan bugawar zuciya....kallon kallon suke shida Jamal,yayinda Jamal ya rike kafadarshi "Muhammad kai doctor ne kuma sarai kasan abinda wannan wannan bugun zuciyar nata dake tafiya tamkar bayasonyi ke nufi and kasan  ma'anar wannan numfashin dake yawo tamkar ana hura kunne,ni da kai ba abinda zamu iyayi sabida kuwa tsakani da Allah jijiyar dake  harba jini a zuciyarta zuwa kwalwarta tayi weak so chances na survival are more than low sedai kawai mu zubawa sarautar Allah ido"kura masa ido Muhammad yayi sabida harga Allah baya gane me yake nufi,sam ya zama kurma a rude yake,janyoshi yayi sukabar dakin  momy ta tare su,batare da koma Dr Jamal ya fayyace mata halin da ake ciki,Waya tawa daddy ta tsanar masa komai,Allah yasanya ya iso Abj yace da ita gashinan zuwa asibitin.... Gaba moh ya saka su daddy da kuka tamkar karamun yaro,sai hakuri suke bashi suna cewa yamata adua,sai kamar suna ingizashi har su Mamie da Aynah da Innan duk suna wurin ...ganin dayayi Jamal ze koma wurinta yasanya ya bishi da sauri,Koda suka Shiga numfashinta yana yi kasa sosai har Injin din yafara kara alamun daukewar numfashi atare sukayi kanta,ba yanda basuiba su ceci ranta Amma ga alama shirin Allah ya zarce nasu,kokarin danna mata kirji suke Amma sunaji suna gani yarinyar Allah ya karbi a barsa,disbelievingly moh ya kalli Jamal yace "Jamal is she gone too?" Girgiza kanshi yayi yana tausayawa friend nashi tun bayan rasuwar farida moh bai kuma samun yarinyar dayakeso ba kamarta and above all a hannunshi ta rasu itama,dafa kafadarshi yayi yace "Muhammad ya muka iya da tsarin Allah akanta,lokacinta yarigada yacika dan Allah full urself together my man,karkace zaka mana yanda Kayi alokacin Fareeda plss....." Sulalewa yayi ya fadi gun a sume! gigice Jamal ya kwasheshi zuwa wani gadon ya dubashi ya zare ox din ya daura mishi sannan ya fito gwiwa a sace ya kalli daddy yaje yayi kiranshi gefe yace dashi "I'm sorry to say sir we lost her too" innalillah wa inna ilaihirraji'un itace kalmar da daddy ya furta,sannan ya janye glass dake manne a idonshi ya share kwallah sannan yaje da su momy "Haj Asabe saidai hakuri Allah yayiwa yarki faduwa,dan Allah Ku dauki dangana domin kuwa hakan shine tsarin Allah akanta" kunsan mata har Aynah da rashin mutuncinta da kamai sanda tayi kuka,kowa mutuwar  zahran ta girgizashi haka akaje aka kwasheta zuwa gida moh bemasaniba,daganan mahaifiyarta da kanta tamata wanka,aka dunguma da ita makwancinta na har abada.... To jama'a nasan dayawa bazakuji dadi ba,karku manta Shifa ubangiji hikimomin shi da yawa suke,kuma tabbas namuku alqawarin happy ending, dukda haka Masu shawara ko karafi,sa iya ajiye saqonnan su ta inbox kamar haka 07084161619 Mom nuaiym ce [9/11, 9:18 PM] Billy Galadanchi: *😳INDA RANKA....kasha kallo😳* Billy galadanchi Wattpad @68Billygaladanchi ®HASKE WRITERS ASSO. Sadaukar ga cutyna zarah Bukar. 21     Sosai mutane suka girgiza da mutuwar zahra,jeddah kuwa sumanta biyu, bayan kammala wanka aka fito da gawar domin amata sallah akaita makwancinta daddy kawai ake jira domin ko shima ya kasa fitowa sosai jikinshi ya mutu  da wannan mutuwar takai tsaye......bude idonshi yayi a hankali ya saukesu akan Ummie dake tsaye kanshi tana sharar kwalla, a hankali ya janyo hannunta wanda yasa ta maida hankalinta zuwa gareshi,yace cikin kuka "Ummie na mafarki nake zahra na bata mutu bako?,dan Allah kice dani mafarki nake Ummie na wlhy idan ba zahra Nima zuciyana bugawa zatayi na mutu" cikin tausa yawa ta kalli dan nata tace "Muhammad bazan maka karyba,Allah ya karbi ran zahra a yanzu haka danake maka wannan maganar har anmata wanka ana shirin kaita makwancinta" zabura yayi yamike tana rikeshi haka ya cisgeta yabar dakin,lalubar key nashi yayi ya fashe da gudu sai gidansu.....cinci rindon mutanen daya ganine ya tabbatar masa cewar zahran ta mutu har abada.....gwiwa a sace yae cikin Gidan baya ma ganin inda yake jefa kafarshi yana kaiwa harabar yaga gawarta nanma mutane sai alwala suke,da gudu yae kanta ya rirrike makarar yashiga sambatu "Wlhy ni kubedemun zahra na,zahra bata mutuba wlhy Ku taimakamun Ku cireta daga wannan farin kyallen" daukacin mutanen dake wurin yabasu tausayi duk kuwa dayake basusan yanda yake da ita ba,daddy ne ya dafa kafadarsa yace dashi "Muhammad dan Allah be a man and full your self together, baka ganin mutanene ka daure ka mata adua kuma kamata bankwana yanzu zamu mata sallah,nabaka mintuna biyar kama zahra addua da bankwana kazo ka daura alwala mu sallachankalina  kallon daddy kurun yayi ya kurawa gawar ido yakasa cewa komai,can kuma kamar an tsikareshi ya kwallah kira "Daddy wlhy Kuzo zahra na motsi na rantse da Allah suma tayi,dan San manzan Allah Ku cireta daga wannan abin tae numfashi da kyau" kokarin kwance likkafanin yashigayi yayinda mutane sukawo kanshi suna salallami,daddy ne ya ce da mutanen "Yaronnan rudewa ne yayi,maza Ku nemomum kameel" "Wlhy daddy da hankalina,zokaima ka duba dakyau zahrah na tana motsi,Ku agazamun na kaita asibiti,numfashinta har yanzu yananan" daga nan kameel yazo shida friend dinshi ,daddy yace "Kameel lallai Ku hakura da sallar nan,kaga Muhammad badaidai yakeba,maza kuje Ku kulleshi a daki har sai bayan mun kawarda zahrah,kar azo ai gawa biyu kaji" kara birkicewa Muhammad yayi yashiga hauka,"wlhy da hankalina ni karku karasamun ita dan Allah" Ahaka fa yanaji yana gani suka kamashi ta karfin tuwo zuwa part din kameel,suka kuma garkameshi aciki.....ihun duniya yayi Amma basu saurareshiba....sallaceta akayi sannan aka kinki mi gawar da cincirindon mutanen zuwa maka barta... Tsakani da Allah fa Muhammad yaga zahrah tana motsi,wanna yasanya wani karfin tuwo yazo masa ya balla kofar yafito,kai tsaye,Jamal yawa waya,ko gaisawa basuiba yace "Jamal na rantse maka da Allah zahra tana motsi na gani da idona,Amma sunqi su yarda se cewa sukai wai bana cikin hayyacina,dakyar na balla kofar daki na fito,ko naje bazasu aminta daniba ka taimakamun muje dakai ka duba ta da kanka" gyaran murya yayi yace dashi "Ina wurin yanzu haka,gashi ma ana shirin sakata arami,idan har ka tabbatar kaga tana motsin karka zo bani muntuna biyu zanwa daddy magana ya bari na dubata,zance dashi nine da kaina naga tana motsin idan kazo bazasu yadda ba,just stay dere I will get bck to yhu as soon as possible" daga nan sukai salla,ya paka gefen titi yana tunani sam ba nutsuwar a tattare dashi, ayanda yakeji koda sun binne ta saiya tonata sabida shikam tabbas ya hango tana motsi da numfashi da kyar kuma yasan bawai gizo bane....   "Ranka ya dade dazakumin uzuri dana duba gawar nan,sainaga tamkar tana motsi" juyowa daddy yai ya kalli Jamal "Dr Jamal koda dogon sumane tunda ruwa ya taba jikinta yakamata ta farfado,tunda kukaga dan Allah Ku hakura mana" kallon daddy shima yace "Yallabai da akwai cases sosai irin haka fa,karka zo ka kashe yarinyarka da hannunka,da akwai wacce ta Kusan awanni goma sha hudu kuma anmata wankan har an sakata a rami,amma ta farka....wlhy naga yarinyar nan tana motsi dan Allah kabarni indubata" nisawa daddy yayi sannan yabawa mutane hakuri yace adubatan....zare likkafanin fuskarta yayi sannan ya yane na kirjinta,kallon farko daya mata ya gane tana numfashi amma kasa kasa,hannushi yakai gun hancinta ya kuma tabbatar tana numfashin,pause dinta ya taba yaji yagane bugun zuciyar ne not stable above all Koda take araye she's unconscious.... Hannunshi duka biyu yakai ya danna kirjinta sosai ya dago a take tayi picking wanda kowa dake wurin ya kula da hakan kabbara wurin ya dauka yayinda shikuwa ya kinkimeta yana fadin "Ba lokaci har yanzu tanada rauni sosai kubani hanya" daddy dasu kameel ne sukabi bayanshi aikuwa kowa ya watse yana mamakin wannan ikon Allah din yayinda wasu ke cewa lallai hausawa sunyi gaskia dasuke cewa INDA RANKA KASHA KALLO.......yana nan wurin dayayi parking yaga ne motar Jamal dake sharara gudu gakuma kameel ya hango acikin motar shi,da gudu yajuya ya bi bayansu,atare suka isa asibitin kowa sai mamakin Muhammad sukeyi tayaya yafito amma sabida zahra basu kulashiba,da gudu yayi emergency,tare dashi sukai kan zahrah,sunyi awanni hudu akanta dakyar da iyawar Allah numfashinta yadawo nata saka,sedai kawai  zazzafan zazzabin dabasu San dalilinshiba.... Firgici da kuma bakin cikin da Aynah tayi jin cewar zahra bata mutuba yafi wanda tayi so dubu sanda taji labarin mutuwar zahra,sam Aynah taso ace zahrah ta mutunne har abada,wanda wannan kuma sai Allah...    Bayanda ba ai da Muhammad ba akan yaje gida sabida dare yayi yace shi atabau gun zahra ze kwana kar wani abu yataso baya kusa,be yadda da Dr dayake on call ba ranar...    A zaune yake har wuraren karfe ukun dare,ko momy dake wurin baccin barawo ya saceta,motsi tafarayi da sauri yayi ganta yace "Zahra menene,me kikeso? Bude idonta tayi a hankali dasuke ja tamkar garwashin wuta,tace cikin murya kasa kasa "Zansha ruwa" jiki na rawa ya dauko robar  swan ya tsiyaya ruwan a kofi adaidai lokacin da momy ta farka,dagotan dazeyi yaji jikinta tamkar gaushin wuta sanda ya razana,rikewa momy ita yayi tabata ruwan,ilai kuwa tana shansu ta sarqe nan take tafara jijjiga har tana datse harshe,dakyar yashawo kan abin yashiga Shafa mata ruwan sanyi da towel shida momy sabida ta samu sassaucin zafin jikin...har gari ya waye yana gunta da safe momy tace yaje gida yaqi,dole ita taje domin tai wanka tazo da break fast Ahankali tafara kiran "momy zansha ruwa" da sauri yazo kanta ya dagota yafara bata ruwan,sosai tasha ruwan sannan ta kalleshi ya kwantar da ita tace "Sannu ya Muhammad, ina momy takene?" Yana washe baki yace "Zahra ba karfi a jikinki Ki dena yawan magana kinji,momy taje ta kawo  break fast" "Yaa moh inaso in tashi zaune" Kallonta yayi harga Allah bataso yake tabata,yace Kibari momy tazo mana my cute" dukda batajin karfin jiki ko kadan saida tafara shagwaban "Nafa gajine ya moh kuma inaso inshaa ruwa da yawa a zaune" sosai ya washe baki,harga Allah yaji dadin ganinta tafara samun sauqi,suna haka momy da Innan suka shigo dakin,dole ya fita. Mom nuaiym ce [9/11, 9:18 PM] Billy Galadanchi: 😳INDA RANKA....kasha kallo😳* Billy galadanchi Wattpad @68Billygaladanchi ®HASKE WRITERS ASSO. Sadaukar ga cutyna zarah Bukar. Billy galadanchi 22     "Abbin Muhammad gaskia da sake,wai kaga yanda Muhammad ya zauce akan mutuwar wannan zahran? Narantse maka kodani na mutu iyakar kukan dazeyi kenan,sosai ya diririce shiyasa nace dakai asiri suka masa" kura mata ido yayi sosai yana dan nazari kan yace "Ummie Muhammad kinada tabbacin asirin suka masa,Wata kil fa soyayya ce kurun daga indallah" dubanshi tayi ta langwabe kai tamkar Wata er sha shida sanan tace da shagwaba "Abbi gaskia nifa hankalina be kwanta dasuba,dafarko fa gun Aynah yake zuwa er wajen Muhammad shayau,tundafa wannan matar ta kyalle ido taganshi shinefa tashiga boka da malam ta rabashi da Aynah ta cura wannan yar kuma fa kaji,cikin Shege ce ita daga bakin Mamie naji wlhy uwargidan shi Muhammad shayau din" rungumota yae jikinshi ta wani langwabe sai kace baby sannan yace "Ummie Muhammad me kikeso ayi yanzu?" Kara shigewa jikinshi tayi wanda ba karamun narkar mai da zuciya tayiba,wanna dalilin yasanya sam ya zama mijin Hajiya sai yanda tayi dashi,sannan cikin murya kasa kasa tamkar zatae kuka tace tana wasa da gashin gemunsa dayazama 2 colour Wato fari da baki "Abbi ni so nake duk yanda za'ayi a nemar masa auren Ayna'u kan ka koma England, kuma a tirsasashi dole ya auretan,kaga dolenshi idan akayi auren ya rabu da waccen kuma musanya amasa adua a karya asirin" kwantar mata da kanta yayi saman girjinshi yafara Shafa kitson da akai mata a hankali sannan yace "Darling kina ganin ba matsala idan akayi masa hakan?" Wani shagwabe wa tayi hadda hawaye "Dear kasanfa yanda nasan Muhammad, sosai nakejin tsoron wani abin ya sameshi sam bazan so hakan ba,wannan kadai zakamun ya tabbatar mun kana kauna ta" packin nata yayi a goshi sannan a hankali yashiga patting bayanta yana cewa cikin sigar rarrashi "Kedin er gatace maryama Kisani duk abinda kikeso hakan za'ayi sabida haka Ki kwantar da hankali,sanar dani yaushe kikeson ayi auren?" Kara narkewa tayi tace "Dear banasan a shallake 2 month duba fa ka gani har gininshi yayi kura ba mata" "Angama darling Ki kwantar da hankalinki yau dinnan zanje Gidan shayau mu tattauna..."    Ba kowa adakin sun watse sun bar moh da cutynsa zahra,sam takasa daga wa ba ruwanshi da su momy ko motsawa tayi saiyaje sa sauri menene?" Baccine yafara daukarshi daga kan kujerar dayake zaune ya kasa ya tsare gani yake tamkar idan ya daga wani abinne ze sameta,bude idonta tayi daga baccin datake ta kura mai ido tanason taje tayi fitsri amma tausayinshi takeji bataso ta tasheshi kuma yama za'ayi tace dashi fitsari zatayi ai abin da matukar kunya,mintuna biyu ta kara taga kosu momy zasu shigo amma sam basu shigoba shikuwa sai minshari yake bare tace dashi yanata kiransu tasani baza'a rasa wani a waje ba,drip da aka daura mata ta kalla takuma gane zata iya cireshi ta rufe wurin yasanya ta cireshi tana jin jiri haka tafara dafa bango tanabi a hankali hartaka toilet din tayi fitsarinta lapiya lau,tajuyo tafito tana fitowa tacire silifas santsin tile ya jata tazube a wurin atake ta kwallah uwar kara wacce ta farkar da Muhammad ba shiri, sannnan su momy ma suka yo ciki da gudunsu,dagata yayi yana mata sannu suka mayadda itakan gado,sai tambayoyi yake mata "Zahrah meyasa baki tasheniba wayace Ki tashi da kanki?, mesa baki kwallawa momy kiraba,inane yake miki ciwo?" Kura mai ido tayi ya matukar bata tausayi tace,tana Murmushi "Tsorata fa kurun Nayi ganin na fadi,amma banji ciwoba,kai baka ganin yanzu naji sauki,daka ganni nan ko wasan  tsere mukai dakai nice zanyi winning" kowa dariya ya saka momy tace "To maza ci abin ci kinji, ai Kinyi kokarin ma" turo baki tayi "Momy Nifa tea kawai nakesha banasan war in abincin" "Haba mana mamana,yunwa saita miki illah fa dan Allah Kici" "Momy amai zanyi bazanci ba" shiru sukayi Muhammad kuwa ya matsa kusa da ita yasha mur "Idan Nayi fushi nabar asibitinnan bazaki kara ganina ba wlhy,lallai Ki karbi abincin Kici tunkan raina ya baci" zumburo baki tayi ta juyadda kanta,daka mata tsawa yayi "Zaki karba Kokuwa?" Nanma shiru tayi taki karba "Zahra iswear I will slap u idan baki  fara da abincin ba,sabida kinga muna rarrashinki sam banasan raini,ungo plate din maza cinye shi tas,ba wanda ma ze baki" su momy dai ficewa sukayi dan ganin shine kadai maganin ta,tun jiya ake fama da ita tayi biris da zancen abinci,sosai ya tsuke fuska tamau ita kuwa tanacin sultan chips din tana hawaye,bataci naman kazar dake saman abincin ba sanda ya daka mata tsawa,sannan ta turo baki "Yaa moh dan Annabi kamun rai,narantse maka inacinsa zanyi amai,zuciyana tashi take" miko maka cock yayi me sanyi "Ungo kisha da sauri kar kiyi amai idan kikai gyatsa abincin ze kwanta" ba must ta karba tasha...kallonshi take tayi ya dauke kai adole fushi yake ita kuwa ta langwabe kai "Baby moh I'm so sorry I promise u zanna rika cin abinci Koda bana so just to make u happy" Murmushi yayi yace "Iyyeh wannan babe din yau kuma baby moh na samu,Tona gode kuma na hakuran,zanje gida nae wanka nadan huta tunda kinsamu sauqi" maqe kafada tayi tace cikin shagwabe" hm hm nazauna kamun hira" zuwa yayi daf da ita yace "Haba zahra moh, bakya ganin duk yanda Nayi baki,bara naje namiki gayu mana" hannayenta ta saka ta rufe fuskarta tace "To karka dade plss, kuma Kayi kyau dan Allah" Murmushi yayi yafita yana mamakin iri  wanna ikon Allah lallai hikimar mahaliccinmu me yawace.    Daddy ne ya kalli Mamie yace yace "wainikam kin koma dubo zahra ne?" Gincira tayi akan kujerar datake  kai tace  "daddy baka ganin banajin daddy tun faruwar abinnnan? Zanjene da safe in Allah ya yarda" kura mata ido yayi yana nazarinta kanyace "Kodai da wata matsalane bayan wannan?" Jujjya idonta tayi tace "akan Muhammad ne dai da Ayna'u yarinyar nan yadaya mace tilo zasu kassara maka ita" "Kamar Yaya zasu kassaramun 'ya?" "Ahaf tofa Allah annabi Muhammad ke zuwa gidannan duk juma'a Kaima shaidane Ashe gun Aynah yake zuwa,tofa bayan tafiyarka se suka shirya Kansu har ana zancen idan ka dawo zasu turo maganar auren,nidai kwasam ranar Sha'awa me aikin gidannan sarakan gulma,tazo tace dani wai innah usai tace mata wlhy sesun raba Muhammad da Aynah kota wane hali kuma malamin su ya tabbatar musu da hakan,na kori Sha'awa akan karya take banson karamar magana,tofa wlhy ingaya maka daga wannan satin Muhammad ya nanikewa zahrah,har wayafa ya siya mata,Aynah tasha kuka bayanda bamuiba abin yafi tura karshe ma danayiwa inna usai magana se cewa tayi dani in makata kotun koli,kai kanka kasan cewar kwayar sa Muhammad yayi lokacin mutuwar Zara bata kalau bace,ni damuwana daya wlhy Aynah damuka je asibiti ma se cewa sukai wai jininta ya Hau sabida yawan damuwa,Alhaj ina zankai wannan bakin cikin yarinyar karama da hawan jini" ko kadan daddy beji dadiba baya tunani  Innan usai dabin bokaye amma ze yarda da kissa irin ta mata,kuma so sone ammafa sankai yayi,da wannan yace idan aka salla mota zai San abinyi....Bayan yagama gayawa momy labarin da Mamie tabashi saita zayyanemasa komai dama yafi yadda da mommy akan komai ma, da wannan yayi watsi da maganar Mamie. *Ranar bayan isha*     Sosai daddy yaji dadin ziyarar da senate president da kanshi ya kawomasa dukda kasancewar sa abokinshi manya basa haka,bayan gama gaishe gaishe da komai daddyn Muhammad yace "Nazone akan zancen yaranka Muhammad da Aynah, zancen neman aurenta dashi yakawoni na tabbatar bazaka hana Muhammad auren yarka ba,sabida haka idan ka aminta banaso auren ya wuce watanni biyu" gyaran zama daddy yace "Tayaya ma za'ayi na hana Muhammad auren 'yata sedaifa wani hanzari ba guduba Shifa ba Aynah u yace maka ba,zahra yace maka kuskure Kayi" "Sarai nasan zancen zahran sedai ni bashi bane ya kawoni,bazan bari auren Muhammad ya lalata mun harkar siyasa ba dole yar manya ze aura kuma me usuli" "Yallabai aiko zahra 'yata ce kuma tanada usulinta tunda ita yakeso abashi aurenta kawai" fusata senate president yayi yace "Kaga shayau naga alama so kake ka mayar dani yaro karami,kasani kobayan raina ban lamun cewa Muhammad auren shegiyaba kuma wlhy kaji na rantse idan baka yadda da aurenan ba saina lalata siyasarka,takarar nan daka fito ko tsaida kai bazan bari ayiba" da sauri daddy ya dago ya kalleshi yace murya na rawa "Subhanallah yallabai tsakanina dakai aiba wannan dandai auren yarana sai munyi arguing sekace zaku yankatane,na amince muku ko yanzu kukeso a daura auren" Murmushi n mugunta senate present yayi sannan yace "Zaka yankamun sadaki yanzunnan inbiya shedar anbada auren tabbas tare da alkawarin za'ayi auren komai rintsi sannan kuma nanda wata daya" ba musu ya amince aka biya sadaki naira dubu dari biyar sannan sukai sallama.   Yaune ranar da aka sallamoh zahrah kamar yadda yau aka bada auren Aynah ga moh,sosai Muhammad kejin faduwar gaba,a daddafe ya rakosu gida ya wuce gidansu,gashi kuma bincike ya nuna zuciyar zahra ta tabu wanda akace aguji bacin ranta,donkuwa abu kalilan ze haifar mata da  bugawar zuciya wanda sai mutuwa.... Mikewa tsaye momy tayi dafe da kirji tana hawaye tace "A gaskia daddy baka kyautaba so kake na rasa 'yata daya daya tilo kajifa abinda liikitoci sukaci yanzu idan zahra taji me kake tunanin ze faru da ita?" "Kiyi hakuri Haj Asabe Nima sabida ba yanda zanyine wannan shine tsarin Allah adua kawai zakiyi Allah yazaba mata mafi alkhairi" tana kuka tashige dakinta...   Murna awurin Aynah ba'a maganar Koda taji wannan batu,part nasu zahra ta wuce bata nan kai tsaye sashin momy ta wuce tashige sashin zahrah, a kwance ta taradda ita tace tana dariya "Banso kokadan ba'@ zuraki ramin da aka haqa domin keba,farin Cikina daya daya kasance bakin cikin aurena daza'ayi damoh nanda Wata daya ya isa ya karasaki wlhy dama na sanar miki nice agaba,kuma Ki sani jiya jiyanna aka kawota sadaqina da moh,idan ma baki yaddaba nanda Wata daya INDA RANKI KYASHA KALLO" momyce ta daka mata tsawa da gudu tabar sashin...murya na rawa tace da momy "Mony abinda Aynah ta fada da gaske take" dafa kafadarta tayi tace "Zahra na Ki daurewa zuciyarki Ki yarda wannan shine tsarin Allah Kici gaba da addu'a Allah yamikk zabi na alkhairi" runtse idonta tayi wasu zafafan hawaye suka Shiga zarya a kuncinta...   Zaune Muhammad yake durkushe agaban Abbi dinshi da Ummie,Abbi yayi gyaran murya yace "Muhammad yau dakaina naje na neman maka auren Aynah yar Gidan Muhammad shayau kuma nabiya sadaqi naira dubu dari biyar hade da tsaida raina nanda Wata daya kacal" da sauri ya dago ya kalleshi yace "Abbi Aynah ko zahra?" Ummie ce ta cafe da cewa "Narantse maka da girman Allah ban yarje maka kara zuwa wurin wannan zahran ba,kuma ko Waya ka kuma kitanta Allah ya isa,sannan idan baka auri Aynah ba bani bakai har abada. Mom nuaim ce    [9/11, 9:18 PM] Billy Galadanchi: 😳INDA RANKA....kasha kallo😳* Billy galadanchi Wattpad @68Billygaladanchi ®HASKE WRITERS ASSO. Sadaukar ga cutyna zarah Bukar.    23 Dagowa Abbi yayi ya kalleta yace cikin sigar rarrashi "Dan Allah D janye wannan Allah ya Isar,Muhammad dinkine fa Baban nai,sarai kuma kinsan halin yaran zamani,kedai tunda ya miki wannan biyayyar kibarshi yaji da daya" nisawa tayi tace "D muddin ba rabashi mukayi da wannan yarinyar na baze taba hakura da iyaba,sam baze iyaba,nina ga haukan dayayi fa" "Duk da haka D Ki sassauta masa,yanzu kinga auren nan daza'ayi masa dole ne ya rungumi matarsa ya huta" kallonsu yayi yana hawaye yace "Abby,Ummie dan Allah karkumin haka,wlhy bazan iya hakura da zahra ba" sosai Ummie tasha mur tace "Na yarda da zancen cewa ba Allah ya isa ko tsinuwa akan zahra tsakanina dakai amma wlhy Muhammad kaji na rantse kuma Nayi kiran sunanka kai tsaye wlhy ko bayan raina ba Wata kaddarar ba ka furta da bakinka bazaka auri Aynah ba ban yafe makaba duniya da lahira,sannan kuma lallai ne kana zuwa zance awurinta,kar labari ya sameni wai baka zuwa" kura mata ido yayi kan yace "Allah ya sanya shine mafi Alkhairi garemu baki daya" sannan ya mike yamusu sallama yabar gidan zuciyar shi na tafarfasa....    Da yamma ya fito cikin Shiga ta Alfarma,kai bakace yana cikin matsananciyar damuwa,sanye ajikinshi T-shirt ce fara qal sai bakin wandon jeans da agogo da takalmi da madibi duka bakake sai sheqi yake yana tashin kamshi shida kanshi yasan ya hadu ba karya, Hadaddiyar motar shi yashige baqa wuluk sannan ya biya ya siyawa zahra kayayyaki na ban mamaki na makulashe sannan ya wuce gidansu kai tsaye,parking yayi a parking space sannan ya fito da ledojin kai tsaye part din momy ya nufa kasancewar yasan zahrah nacan,a hanya ya hadu da Aynah ko Kallonta beba,ita kuwa tasha gabanshi tana wani yauki tana far da ido "Toni ya moh haka zaka rabeni ka wuce ko gaisawa bazaka bari miyiba?" Kura mata ido kurun yayi sabida a yanda yakejin tsanarta ko magana ma baso yake ya mata ba" ganin yayi shiru tawani narke da shagwabe "Yaa moh dan Allah kamun magana mana,Karfa ka manta nan da Wata daya zan zamo matarka,idan bamu fahimci juna yanzu ba se yaushe kakeso mu fahimci juna" dukda beso kulata ba amma wannan maganar ta aure da tayi ta mugun kular da shi,ya kalleta a wulakance yace "Aynah Kisani Kinyi nasarar aurena dazakiyi amma Ki sani wlhy keda farin ciki a gidana har abada,sena gasa miki aya a hannu sena nuna miki kuskuren dakika tafka na Shiga rayuwata sena tabbatar miki dacewar Muhammad ba kalar kibane,wlhy Aynah namiki alkawarin se Kinyi dana sanin zuwanki duniya,se Kinyi dana sanin sanina dakikayi arayuwar Ki har kika auren sena nuna miki cewar nidinnan cikakken namijine kuma namijin duniya,sekin gwammacewa kida da karafi,Banza mara Aji me kwadayin abin duniya,narantse da Allah idan baki janye na wuce ba sena wankeki da mari" ba shiri ta matsa tana mamakin kalamanshi,aranta tace nahango iya gaskiyarshi a kwayar idonshi amma yanda nakeso Ummie rilwan tasan bata finiba wlhy Nima me kudin zan aura dolene sena aureshi kota halin Yaya ne wlhy.....     Momy ya tarar a parlour KALLO daya ta mishi ya bata tausayi tace da me aikinta mariya Ki kaishi parlor din Sama kuma kitayashi da kaya sannan kuma Ki sanarwa zahrah da zuwanshi" godiya yamata yabi bayan yar aikin zuwa saman...Koda ta fito daka ganta kasan bata cikin nutsuwa ga idonta ya mata jajir alamomi sun nuna taci kuka ma'ishi,ga fuskar ma abinka da farar fata ta kumbura tayi pink,kujerar daya zaune ta zauna akai kasancewar 2 sitter ce,tace cikin dishashiyar murya "Ina wuni yaa moh" kura mata ido yayi yanaso ya fahimci wani abu game da ita,sosai yakeso ya boye mata maganar shi da Aynah saboda condition nata,yakuma fahimci tamkar da abinda ke damunta, amaimakon ya amsa gaisuwarta seya wayance ya janyo Leda ya Ciro mata ice cream daya siyo mata strawberry and blackcurrant flavor  her favorite yace "Baby zahra ungo alkawarin mu,yau nacika miki kinji" kura masa ido tayi bata karba ba,ya kalleta shima "Ungo mana ko bashi kokesoba,kinga banasan rigima yau nasiyo miki komai ma har samosa ma coz nasan bakida lapiya kwana biyu bakici ba" ya janyo Leda fito da snacks din ya miko mata,nanma kura mai idon taci gaba dayi batai magana ba,a hargitse yace "Cute lapiya dai? Kodai wani laipin namiki ban saniba,ehn cute dina?" Nanma Banza tamai kurun dai tafara hawaye zuwa wannan lokacin,sosai fa Muhammad ya rude,tsoron sa daya kaddai zahrah taji zancen neman aurenshi da Aynah yace cikin rikick "Nashiga uku zahra na kuka kuma,dan Allah kiyi hakuri gayamun menene?" Cikin sheshekar kuka tace "Yaa Muhammad wai dagaske Aynah da momy sukace wai...wai an kawo aadakinka da ita kuma aure nanda.....sai kawai kuka ya kwace mata me karfi,Kifa kanta tayi saman cinyarshi taci gaba da kukan iya karfinta,har momy dake parlor din kasa tanajiyota kasa zama momy tayi tabar part din gaba daya zuwa part din daddy....abinda yake gudun tasani dari gada ta sani,iya tausayi tabashi tausayi,kasa hanata kukan yayi sanda tayi me isarta tafi mintuna talatin tana kukan dan kanta tayi shiru takuma daga kan nata daga kan cinyarshi ta sake  kuramai idon nata dasuka kara rikida suka kuma kumbura sosai,kunyarata ma yakeji gawani tausayin Kansu dayake ji sosai janyo hannunta yayi yace cikin sigar rarrashi " zahrah kinsan bakida lapiya ko? Sarai kinsan condition da Dr ya bayar akan ciwonki ko?dan Allah Ki nutsu muyi magana dalla dallah" gyada mai kai tayi tasa mayafinta ta share kwallah daya zubo mata "Cute Kisani dukkanin abinda yafaru damu mukaddari ne daga Allah Ki sawa zuciyarki hakan shine mafi alkhairi, wlhy banida  masaniyar faduwar hakan sai Daren jiya,fin karfi na akayi ba yadda zanyi...daganan ya kwashe komai ya gaya mata,ya kara dacewar " cute wlhy Ki kaga ban aure kiba mutuwa na yi Kokuwa tun dama can Allah be kaddara cewar kedinnan matata bace,dan Allah dan Annabi kiyi hakuri wlhy cute ina sanki,ban kaunar ganinki cikin wannan halin Allah ne shaidana" ba shiri tafada jikinshi tasaka wani sabon kukan dakyar ta tsagaita tace dashi bayan ta dago "Wlhy yaa moh karubuta ka ajiye duk ranar da aka daura aurenka da Aynah ba daniba wannan ranar itace ranar mutuwata,na rantse maka da Allah aduniyar nan kishin danake akanka yafi San danake maka yawa,wannan ya tabbatar min dacewar zallar kishi shine kauna ta zahiri,yaa moh nan" ta nuna masa zuciyarta da hannu "Nanne yakemun wani azababben zafi zafin da bana tunanin ze daina sai ranar daka zamto miji agareni,radadin dana tabbatar ze zama ajalina duk ranar da aka daura aurenka da wata baniba,lallai mutuwa ce kadai zata rabani da wutar dake dad'a ruruwa a girjina idan har ba auramun kai sukayi ba,kaicona da mutuwa bata wuce daniba sanda Nayi dogon suma,watakil dabazan fuskanci wannan mummunan ranar ba me cike da bakin ciki" janyota yayi sosai yanzukam ma hawayen yakeyi yace murya na rawa "Ya kike kokarin kara rudani my life,plss Ki daina ambaton mutuwarnan,wlhy nasan bazaki mutu ki barni ba,dan Allah zahra kiyi hakuri,indai Allah ya yarda kedinnan matatace kidaina zancen mutuwarnan" kwace jikinta tayi tace "Banida hurumin tirsasaka ka fasa auren Aynah sabida girman darajar maganar iyaye,sannan kuma banida hurumin hadawa zuciya ta abinda takeso hakan take kuma bayan rasaka dazanyi zuciya ta batada muradi face dena bugawarta wanda shine indaina numfashi in bace aduniyarnan me cike da rudani,Kaine zuciyar nan tawa,wlhy banida hurumin hanata bugawa daga zarar ta rasaka, lallai kasaka aranka bazan taba zaman kishi da Aynah ba itada mamanta Sune mutane na farko dana fara tsana a duniya banida makiya sesu shedan ne kawai nafi tsana Sama dasu,wlhy moh kasaka aranka daga zarar an daura aurenka da Aynah karasa ni kenan na har abada,Koda ban mutuba kuwa bazan taba auren kaba,dama kaga sanka shine ajalina na tabbata,bayan  rasakan dazanyi mutuwa ne zata biyo baya" mikewa tayi tace "Bazaka kara zuwa wurina na fitoba,bazan kuma daukar wayarba,bazan kara kiran kaba kuma bani bakai yanzu ka zamo mallakin Aynah,tunda hadda sadaki" mikewa yayi ya riketa yafara surutai "Baby Karki hadamin zafi biyu mana,Karki mun wannan hukuncin dansan manzan Allah Ki tausayamun mana" "Bakai nawa hukunciba kaina,kaikam Muhammad baka ganin ka cikin Shiga ta alfarma,bakajin yanda kake tashin kanshin turaruka irinna na Alfarma wanda angwaye suke farin ciki idan suka sakasu,baka ganin yanda kake hankalinka kwance zuciyar ka zaune,lallai Kayi kuskuren zuwamun a haka Kayi kuskuren nuna mun ko'a kwalan rigarka Kayi kuskure...tsarkewa tayi daganan ta juya da gudu tabarshi se famar kwallah mata kira yakeyi Hmm mom nuaim ce taku harkullum. [9/11, 9:18 PM] Billy Galadanchi: *😳INDA RANKA....kasha kallo😳 Billy galadanchi Wattpad @68Billygaladanchi ®HASKE WRITERS ASSO. Sadaukar ga cutyna zarah Bukar.   Nasaudarkar da wannan shafin agareki mom jiddah,kina raina #Team Aynah sak# ko a jikinmu.... 24     Tsayawa yayi yakurawa hanyan databi ido jiki a sanyaye,duban shigarshi yayi Sama da kasa,atake ya tausa yawa kanshi yayi hakanne dukdan sabida ya kwantar mata da hankali,da zahra tasan yanda yakeji daba tayi kokarin yimai hakan ba,sak kowa yayi daga saman,yabar gidan gabaki daya.... Duk yanda ya dauki abin da sauki ya wuce hakan domin kuwa kasa baccin yayi sam,kowane dakika daya yana tafiyane tare da dokawar zuciyar shi,kazalika kuma duk dokawar da zuciyar sa zatayi  tana yine takara kara kaunar zahrah,wlhy baze taba iya hakura da itaba.     Tun bayan data Shiga dakin ta ta kulle kanta take famar zudda kwallah,sosai takejin zafin Muhammad, aganinta yanda yanuna ko a jikinshi ze auri wata ba itaba watanma Aynah, dan Adam kenan zahra ta manta wahalar da moh yasha akanta,da karamun haukan dayayi sanda akace dashi ta mutu!!!  Zancen zuci Shiga yi "Ni zahra na dauki alqawarin inhar muddin ba'a dena zancen auren moh da Aynah ba,bani bashi har abada bazan kuma Shiga harkarsaba,kuma Nima daga yau zan koyi yanda zan nunawa duniya ko a jikina,zan nuna masa cewar Koda sansa ze kasheni bani bashi inhar muddin ya auri Aynah....... " tana wannan saqe saqen wayarta yashiga kara jin rington na fall in love ya sanya tagane Muhammad ne,da sauri ta daga wayar  tai rejecting call din sannan ta kashe wayar gaba daya,sosai ta kasa bacci wannan Daren kaman yanda shima be runtsa ba...cikin karfin hali ta shirya ta watsa makeup wanda ma batayi ta zari key na motarta taje tawa momy sallama kan cewa taji sauki zata skul,sannan ta wuce kai tsaye part nasu ta gaisa da mamanta ta wuce,sosai momy tayi mamakin halin ko inkulan da zahra ta nuna dukda yake duk wanda yasanta ze hango rashin kwanciyar hankali a fuskarta da zuciyarta harma a kwayar idonta...koma dai menene sarai momy ta gano pretending zahra keyi domin boye Wa duniya damuwanta  tana fatar Allah yasa abin ya dore.    Sanda tashiga class young lecturer nasu be shigoba,yan class nasu dasuka San meya sameta sun mata sannu hadeda mata murna,tunawa tayi ta manta wayanta a mota ya sanya ta komawa mota,tare suka dawo da jiddah suna shigowa lecturer nasu ya tsaidasu,yace dasu "Ur late girls" kallonshi kawai zahra tayi ta tsaya cak batai magana ba,sai Jidda ce tace "We r very sorry sir our car broke down on d way" kallon raini ya musu yace "Pardon" kallonshi Jidda tayi ta kuma kara kallon zahrah she repeated her self again,sounding nervous " kallonsu yayi nayan dakiku kan yace "Hauwa jiddah both ur car's ne suka bace a hanya ko naki kawai" cikin rawar murya tace "Yes,no I mean mine sir" dage kafadunshi yayi yace "Well then if dts d case u can go and have a sit" bin bayan ta zahra tayi zata zauna itama yace with low voice looking @ his phone as if he's not talking to her "Zahra leave my class" dagowa tayi tace tamkar batasan magana "Sir?" Kallonta yayi yanzu kam ya gyara zaman mudubin idonshi ya kwashe takardun daya daura kan stand d'inda ke gabanshi yace yana barin class din "Meet me in my office right away" daganan ya juya ya fice,kowa a class din shiru yayi yana nazarin dalilin ficewarshi ita kuwa tajuya tabi bayanshi jiki ba kwari" gaidashi tayi tanemi wuri ta zauna shikuwa ya taso ya zauna kujerar dake fuskantar tata yace cikin sanyin murya "Fatimah koda na zauna a class dinnan bazan samu nutsuwa ba ,bakisan yanda hankalina ya tashiba sanda naji labarin mutuwarki wlhy agaba nasaka Umma na ina kuka,kwasam kuma senaji Ashe dogon suma kikayi,har gidanku naje na dubaki akace kina asibiti taje har asibitin kina bacci, yanzu kuwa ina ganinki  naji ba abinda nakeso tamkar kasancewa tare dake,ina fatar kinsamu sauki" kallonshi ta tsayayi na rashin gane inda kala manshi suka dosa,yace da ita "Zahrah karkiyi mamakin kalamai na,wlhy young lecturer ya damu dake fiye da yanda ya damu da kanshi,nakuma kula yauma kina cikin damuwa sanar dani dan Allah menene damuwarki?" Kuka kawai ta saka mishi,tafi minti goma tana kukanta be tsaida taba, dan kanta tayi shiru tace "Lallai banida wani hurumi na sanyaka a damuwa na,amma narasa dalilin dayasanya naji na aminta dakai,lallai yau zan sanar maka asalina da kuma damuwar danake ciki yanzu....kwashe komai tayi tun daga asalinta har damuwarta ta yau,takara dacewar " sir wlhy ina masifar  San yaa Muhammad,mutuwa zanyi idan Nayi rashinsa" sosai tabashi tausayi shiyasan yanda yakeji gameda ita yakuma San mata da rauni Kallonta yayi yace "Kiyi hakura Fatimah komai tsanani sauki nanan zuwa kuma kisani itafa rayuwar nan ba komai kake so yake zama maka alkhairi ba,kazalika ba komai kake Ki yake zama sharri ba wasu lokutan alkharai na tare da mafi Ki agareka sannan sharrai suna tare da mafi soyuwa agareka,lallai Ki tattara nutsuwar Ki gu daya kiyi wa kanki adu'a,Ki kasance me yawan tsayuwar dare kina kai kukanki gun Allah,lallai Kiwa mahaifinki adu'a ya dawo gareku,kuma kiyiwa kanki adu'a cike da neman zabin  Allah,Ki kwantar da hankalinki Ki mayadda komai ba komaiba,karkiga laipin Muhammad, maganar iyaye tanadamatukar muhimmanci,Yaya kikeso yayi idan ba biyayya ma mahaifiyarsaba lallai a sassauta masa  wannan hukuncin" Murmushi ya subuce mata tana hawaye tace "Kaine mutum na farko daya taba bani shawarar mika lamurana ga Allah mahallici,naji dadin saninka arayuwata Allah ya kara ma daraja da daukaka ameen" drink yabata ta karba tasha yace "Ohk den dear put a smile" Murmushi tayi sosai har kumatunta duka biyu ya loba sosai tace "tnx so much young lecturer" dariya yayi yace "you're welcome young student" sallama tamasa sukai exchange na contact sannan tafice....jingine a motarta ta hangoshi da alama ita yake jira,haka kawai ta tsinci kanta da washe baki ta karasa gunshi tace "Good morning my hrt" da mamaki ya kalleta yace "Cutest zahrah na kina nufin kin daina fushi dani kenan?" Dariya tayi ta maqe kafada cikeda shagwaba tace "nisaika duk'a ka kama kunne zan hakura" kama kunnen yayi ya duka ita kuwa ta kwashe da dariya tace "Noo kawuce haka aguna wasa nae kalla fa da mutane" mikewa yayi yace "Aini bana ganin kowa sai ke baby zahra" hirarsu suke cikeda kauna yayinda young lecturer yayi mutuwar tsaye yana cin zafin kishi na neman hallakashi... #Team Aynah sak# [9/11, 9:18 PM] Billy Galadanchi: 😳INDA RANKA....kasha kallo😳* Billy galadanchi Wattpad @68Billygaladanchi ®HASKE WRITERS ASSO. Sadaukar ga cutyna zarah Bukar. Wannan shafin nakine babbar kawata Hafsat ilham,Koda yake kefa na kasa gane a team din da kike lolx, any how sha I don dash u dis whole page start dancing oya shake body.... 25 Kaman daga Sama aukaga Aynah a Kansu,kallon zahrah tayi ta watsar sannan ta matso kusada moh tace cikeda yanga "Ai baka sanarmun ka isoba,ga qawayena su Ummie rilwan Ku gaisa" sarai ya sani sabida ta kunya ta zahra tayi wannan sosai ya murtuke fuska,yace dasu Ummie rilwan "Sannunku ya skul" Ummie dayake akwai kamun kai,seta tsaya suka gaisa a mutunce,kara matsawa jikinshi Aynah tayi tamkar zata rungumoshi tace tana shagwaba "Yaa moh mesa idan zakazo skul wurina baka sanarmun,sedai kawai na ganka katsam" daukota yayi daga Sama har kasa yace a kufule "Kinga Aynah nifa ba wurinki nazoba,gun zahra nazo menene amfanin sanar miki?" Kallon zahra yayi yace "Baby dhol muje plss" da sauri Aynah tasha gabanshi ta rike masa hannu da soft hannayenta duka biyu "Yaa moh plss mana ka tsaya Zakuyi zancen programs daza'ayine fa da friends nawa mesa zaka wuce?" A kufule ya warce hannunshi yace da ita "Ke wace iriyar macece mara kamun kai wai? Na sanar miki banida wannan lokacin ko kinga alamun Irina yayi kamada mutumin daze bata lokacinshi da dukiyarshi akan auren kanjamammiya irinki,bazan fasa aurenki ba Aynah, amma wlhy kisani kwandala na bazan batarba akanki,ke bari kiji ko card na biki bazan iya bugawaba,wannan shine auren hadi wayanda suka hada su zama gatanki,and please this should be the very last time dazaki kara zuwa guna when I'm with my zarah" kallon ta tsayayi,iya kuluwa ta kulu gaya dizgata agaban su Ummie datake wa kuri da karya bata tsammanin cewar kiyayyar takai hakaba sam,sumi sumi ta juya wurinsu shikuwa ya kama hannun zahra segun motarsa,ya bude mata gidan gaba ya zaunar da ita sannan ya zago yashiga ya tashi motar,kallon shi tayi jiki a sanyaye tace "My hrt motana fa" cike da hasala yace "Zansaka azo a dauketa wanketa ma za'ayai tayi datti da yawa" kai tsaye gidanshi dake Garki,juyowa tayi tace dashi "Hrt nan fa?" "Inajin dadin sunan dakike kirana dashi yanzu sosai,muje daga ciki Ki gani" ba musu ta bishi,hadadden gida ta gani wanda ba irinshi a unguwar gidan Kusan manya manyan part ne guda uku aciki a yanda ta kula kuwa dukkaninsu iri dayane ban da daya JAL,yafi girma kuma yafi tsaruwa Kusan dakuna takwas ne acikin wanda yafi girman da parlour hudu,zata iya rantsewa ko a turai dataje bata ga tsarin daya fiye mata shi kyau ba se washe baki take ya kalleta yace da ita "Baby zahra Wanne yafi miki kyau acikin su?" Kallonshi tayi tace cikeda zumudi "Yaa moh wannan yafi kyau fa,Kaima kasani ai,kaga yanda finishing touches din kuwa,ni aduk fadin gidajen toilets na wannan gidan yafimun kyau,kai bakaga best color na a biggest room dincan har wall paper fa red & gold aka saka,yamun kyau,kaga da za'a samu irin English bed dinnan me red & gold wow na rantse maka seya hade sosai musamman idan yaji turkey carpet gold wowwwww don't even know how to explain yanda zeyi wlhy" Kallonta yake yanda taketa zuba besanta da surutu haka ba,sosai ya hango yanda take kaunar gidan...Murmushi yayi yace "Inshaa Allah Nanne gidanki zahra,kisani bazan iya tsallake umarnin mahaifiyata ba akan auren Aynah amma kuma bazan fasa neman auren kiba har ranar dazan komawa mahallicina wlhy cute kece zabina,kuma ni nasani kema kina sona sosai, sabida duk rintsi Ki jajir ce Karki manta alkawarin mu,dalilin dayasanya nakawoki kenan kifara zabar inda yamiki sabida nafisan komai namiki wanda kikeso, naji dadi sosai da nayishi dai 2 da ra'ayinki" langwabar da kanta tayi tace dashi cikeda tausayi "Hrt kasan wani abu?" Gyada mata kai yayi yace "sekin fada other me" "Sosai na tsani Aynah wlhy,jifa dazu hannunkan nan ta rike fa,bakaga ba se wani shishige maka takeyi" dage kafadunshi yayi yace "Bakya ganin da sadaki na akanta" yafadi maganar cikeda zolaya zahra kuwa sarakan hawaye kuka tasaka "Au yaa moh haka ma zakace Allah idanma wasa kake karka kuma sam banasan wannan wasar" Murmushi yayi yace "Allah wasa nake miki cute,kisani wlhy other me Koda me zatayi bata burgeni sam,batada maraba da jinsi na aguna" sarai ta gane meyake nufi ta Kawar da zancen dacewar "I'm hungry,like sosai sosai fa,banci breakfast Bafa" "Dan Allah other me, kidena zama da yunwa sam bekamata wlhy kuma sarai kisani banaso ko kadan,kinkuma San bakida lapiya,waini tukunna kinma sha magungunanki?" Shagwabe wa tayi "Bakai baneba kasaka Namanta da kaina ma,Allah hrt kana taba kanka" Murmushi yayi yace "muje season 7 mu ci breakfast acan,nidinma jiya rigimanki be barni naci komai ba" ..... *BAYAN SATI UKU* Duk yanda zahra taso ta basar abin yaci tura,ganin sosai hankalin kowa ya karkata akan shirin bikin su Aynah da moh,Mamie sa Aynah se rawar kafa ake da iyayi,biki saura kwana biyu a fara yayin dauri aure saura kwana shida....Muhammad yafi kowa rikicewa kasancewar zahrah bata fasa sanar masa cewar inhar duk ya kuskura ya auri Aynah mutuwa zatayi gashi kuma ba yanda zeyi da maganar momynshi...momy kuwa ranar daza'a fara shagali ranar zata dawo tana London gun wata sabga!!!! Mikewa tsaye sir kamal hasan yayi ya zare madubin idonshi jin jawabin momy yace da Hausa slang's dinshi "Amma hajja Asabe inada 'ya a duniya shine baki sanarmun keda shayau baku kyautamunba,menene zesa har 'yata tanashan wahala arayuwa,atunanina banida da banida jika,kuma tun bayan mutuwar Linda se yanzu nakejin San zuwa gida,sosai nakejin kunyar mahaifina da Hussaina " gyaran zama Haj Asabe tayi tace "Yanzu matsala daya ne gorantawa zahra da ake akan cewar shegiyace lallai ne ka koma ka wanke wa yarka suna" Murmushi yayi yace dama a tsarina Tuesday zanbar kasarnan zuwa Nigeria " ............ Ranar daza'ayi wankin Amarya Wato Wednesday ranar momy da mahaifin zahra suka iso,kuma sarai yasan da zuwanshi shi daddy,amma bewa Innan usai maganar ba sabida yasan tas haqa tozarcin da ya mata ba kadanba. Zahra na zaune tana d'aye kunshin da'aka mata momy tazo gunta,ta daka mata duka a cinya tace "Ja'ira zo maza da sauri nadawo da albishir se namanki nakeyi bakyanan" mikewa tayi ta rungume momy,ta wanke kunshin sannan tabi bayanta,kai tsaye side din Daddy suka Nifa,acan ta tadda Innah usai da wani me suit dakuma daddy da Ummie a zaune,itama din zaunawa tayi,ta gaidasu sannan daddy ya kalleta yace "Fatimah yaudai Allah yayi zakiga mahaifin Ki,gashi Allah ya karbi adu'a rmu yadawo da hankalinshi gida" da sauri ta dago ta kalli daddy,sosai sukayi kuka su ukun ya roki kafararsu zahra tace komai tawuce tunda ita bemasan da wanzuwarta ba amma Innah usai ta dauka da zafi,haka taron ya watse ba tareda ta yafe mishiba .... Sosai aka wulakanta naira a wurin wankin Amarya,haka ma washe gari wurin kamu ranar Thursday kenan,duk wannan budirin dasuke zahra tsaye kurun take amma sam batda lapiya young lecturer ne ma ke kwantar mata da hankali,ga uwar mura data sakata agaba sannan kuma idan tafara tari setayi amai me jini aciki,sam batada lapiya duk wanda yasanta ze gane bata cikin lapiaya ...Friday za'ayi dinner kuma ranar ango zashi kowa ya wuce wurin dinner bandashi zahra tafito tana sauri saboda dukkaninsu sun wuce taji anfinciko hannunta,Koda ta duba moh ne,ba musu ta bishi, sosai yasaka kaya na alfarma amma daka ganshi kasan baya cikin hayyacinsa,kwanciya yayi a cinyarta ya soma kuka iya karfinshi tamkar nagoye,zahra bata saba ganin Babba na kuka a,dukse ta rude,tashiga rarrashi daban baki baki dakyar yayi shiru ta kalleshi shima din ita yake KALLO" "Hrt menene?" Ta tambayeshi cikeda tausayi "Cute banaso wlhy jinake kamar zan mutu banasan Aynah na tsaneta wlhy,Ummie takuma jamun ranstuwa wai senaje dinner wlhy banaso" cikeda dauriya tace dashi "Haba Muhammad kazama namiji mana,menene idan kaje,Kadafa ka bari shedan ya rudeka ka kasa ciki haqqin aurenka akan matarka dan Allah ka rage damuwa" dakyar ta lallabashi suka tafi tare. A kofar wurin yar adau center inda za'ayi bikin ya hadata da Dr Jamal yashige da friends nashi suna gab da Shiga wurin zahrah tafara tari seda tayi aman jini" sosai Jamal ya tsorata yana fatar ba ciwon zuciyar ne yayi kamari hakaba,awurin dinner moh yayi tukun tukun darai yayin zahrah ta danne damuwar datakeji ana tashi dinner Jamal ya sanarwa Muhammad halin da zahra take ciki ,aikuwa yasaka aranshi mutuwar ce datake ce masa zatayi,gashi yakirata akashe wannan ya sanya ba shiri yakoma yar gidan jiya Wato GIYA...ita kadai ce zata rage masa damuwa yake ganifa,Koda mahaifin sa yaganshi a buge ya kadu,dama dakyar suka rabashi da giya yanzu kuwa yasan zancen auren Nanne dabayaso..... Washe gari Sosai kofar gidan ya hadu da jama'a,an shirya se jiran ango akeyi be isoba...wakilinshi ne yace a daura kurun ko baya nan hakan kuwa akayi,atake aka daura auren Muhammad da Aynah.... Mom nuaim ce Shout out to lovers of Aynah out there#Ana hade irin da zafi zafinnan....[9/12, 8:14 PM] Billy Galadanchi: *😳INDA RANKA....kasha kallo😳* Billy galadanchi Wattpad @68Billygaladanchi ®HASKE WRITERS ASSO. Sadaukar ga cutyna zarah Bukar.    Wannan page din na kine Kanwata Ameerah Ibrahim kinfi kowa San book dinnan,Koda yake ba team daya muke ba sam...#Team Aynah sak,amma Ki sani #Ana hade irin tamau dinnan... 26     A cikin farfajiyar season seven din tae parking ta rungume starring motar ta saka wani kuka me tsuma zuciya,tunda taga tunjiya moh be nemeta tasan ya shafe babinta kenan cuziyarta sosai take mata tafarfasa,ita kadai tasan azabar datake sha akan soyayyar Muhammad, sosai takejin bazata iya hakura dashiba, glass din car nata aka knocking, a hankali ta dago,young lecturer ne,dukda tana cikin damuwa Murmushi ne ya subuce mata,fitowa tayi daga motar ta jingina jikinta,kurawa juna ido sukayi na wasu yan dakiku kan ya nisa shi yace "Fatimah da gaske so kike Ki kashe kanki akan abinda bakida maganinshi? Samsam banzata zaki karaso nan lapiaya ba wlhy, kinga yanda kike gudu kuwa,u were on high speed when I saw u ,that's why I followed you me kikeso kiyi da rayuwarki ne wai?" Dafe kanta tayi sannan ta yarfe hannayenta duka biyu tace "Sir ya zanyi,yanzu na tabbatar an rigada an daura auren moh da Aynah, wlhy I cnt take it anymore,mutuwa zanyi" cikin fusata ya fara magana "Kekam bazan miki magana kiji bane arayuwa bakida labarin ke musulmace,Kokuma bakida masaniya akan sahihin hadisin dayayi magana akan yarda da kakkara ta Alkhairi takuma akasin hakan,lallai kiyi gaggauta fara istigfari Ki mayadda lamuranki zuwaga Allah mahalicci,ke kinsan irin sanki da Allah ya doramun kuwa a haka na daure nake biye miki kina gayamun yanda kike tsananin kaunar wani na,sabida nasan itace khaddarata,bakida masaniyar tanadin da Allah ya miki,a gaba sam Bakya kyautawa kanki,maza Ki tuka motarnan a hankali Ki dauki hanyar gida,ina miki fatan Alkhairi Karki kuskura na kara ganin kina zubar da hawayenki  akan damuwa adu'a nakeso naga kinayi itace inaganin duk wata damuwa kinji" share hawaye nta tayi tace "Nagode sosai sir inshaa Allah zan kiyaye" *kwana biyu kafin daurin auren"    Sosai mahaifin zahra ke kuka agaban Innah usai   "Hussaina Ki daure Ki taimakamun nasamu daidaituwa da mahaifina dan Allah na rokeki Ki yarda asake daura aurenmu wlhy namiki alkawarin zakiji dadi wannan karon zan kula dake fiye da yanda zan kula da kaina,zan tallafeki fiye da tunaninki,zan kaunaceki fiye da yanda nake kaunar tawa rayuwar,zan kula da yarinyar mu tamkar ba Wata 'ya aduniya fiye da ita dan Allah na rokeki kimun wannan alfarmar wannan kadai zamuyi mu nunawa duniya zahra r mu ba shegiya bace da ubanta" shiru tayi ta dauke kanta Daddy ne yace "Usaina wannan ne karo na farko dana taba rokar wata alfarma agareki,lallai Ki aminta da aminina wanan karon da gaske yake Ki daure kimun" nisawa tayi tace cikin kuka "Allah yasanya hakan shine yafi zama Alkhairi agaremu baki daya" tamike tana tsananin kuka,dadine yakama sir kamal hasan sanda yay tsalle....   Bayan an kammala daurin Aynah da moh se kuma daddy yaroki mutane dasu tsaya adaura auren Innah usai da sir kamal hasan,ana tsakiya da rabon goro Abbyn moh ya matso kusada Dr Jamal, ganin ya karaso a firgice yace dashi "Jamal ina Muhammad ne an daura aure bashi ba labarinshi ya bani kunya sosai agaban mutane" gyaran murya Jamal yayi yayi kasa da ita "Abby akwai matsala fa,Muhammad is over drunk kakumasan dama giya ya damaging mishi kidney  daya wlhy tun jiya yake shan giya yana ambaton sunan zahra,shawarata daya Ku hada mai aurensu duka biyu tunda anrigada an daura na dayan idan ba hakaba wlhy Zakuyi rashinsa na har abada" sosai Abby ya rude ya karasa wurin daddy da sauri yace dashi murya kasa kasa "Shayau Muhammad yabrikicemun akan wannan zahran dan Allah badan niba Ku taimakamun Ku hadamai da ita,itama din a daura anan hankalina zefi kwanciya" kallonshi daddy yayi cikin rashin fahimtar zancen shi yace dashi "Ranka ya dade kamar ya?" "Ka fahimceni damafa shi Muhammad zahra yakeso to mamienshi ce ta matsa tace se Aynah,yanzu yanata mana hauka tunda duka yaranka ne menene aciki dan Allah a daura" kallon Baban zahrah daddy yayi yamasa bayani a takaice,atake yae Murmushi yace "ita fateeman nawa tana sanshi ina? Murmushi daddy yayi yace " ina momy nta ta sanar maka tun a London karkace zaka mun dubaru mana" dariya yayi har kumatunsa suka loba dama anan zahrah ta gada ga uwa dimples ubama haka yace "zanji dadi idan nama zahra yanda takeso a rayuwa Kaine ubanta dama ni zan zama wakilin Muhammad idan mahaifinshi ze yarda bayan namu a daura nasun ba laipi" hakan kuwa akayi bayan na mahaifin zahra da mahaifiyarta aka daura Auren Muhammad dakuma Fateemah zahra......tirqashi the Drama is just about to begin now.....     Aynah tana tsakiyar fili an ajiyeta ana duba uban lefen da aka narko mata se rawar kai take tana jefawa qawayenta habaici,anci tsadadden uban less Ansha kyau,kameel ne ya karaso wurin da fara'ar sa ya kalli  Aynah yace "Ke dimples ina miss dimples" turo baki tayi tace "kajika wani wai dimples kowa na Amarya  kai kana wani dimples, ni Bansan inda takeba yama za'ayi tafito nan tana can tana kunci Allah ya kwatar mun yancina" dariya yayi yace "Idanma kuncin take ai gaskiyarta kuma yanzu zanje na sameta na sanar mata ta janye kuncin aure uku aka daura,keda Muhammad Kune farko,se mahaifin ta da Innah usai sannan kuma da kudirar Allah aka daura natan da Muhammad" dafe kirji tayi tace badai Muhammad nawa ba? Kan kameel yayi magana Ashraf (yaron momy na farko sa'ar  haihuwar zahrah" yashigo da dan gudunshi ya hadu da Faisal me binshi yace dashi "Faisal ina twinie?" Haka yake kiranta itama hakan take cemasa, "ita nake nema Nima zan sanar mata an daura aurenta da yaa Muhammad itama ta dena cewa zata mutu" mutuwar tsaye Aynah tayi mutane kuwa suka fara yawo da maganar acikin gidan....    Kwance take ta Kifa kai da filo tana Jan carbi momy tashigo ta tsaya akanta ta daka mata duka a baya sannan ta rangada uwar guda,tace da zahra "Kitashi ana abin arziqi kinzo nan kin du qul qule ashedai ba gyaran kan Banza da kunshin Banza kikayiba na amarcine,Allah na gode maka 'yata ta samu cikar burinta,Allah me yanda yaso" kura mata ido zahra tayi cikin rashin fahimta tace "Momy meye haka kuma" ware yan yatsunta tayi ta nuna afuskar zahra,"kinci gidanku Bakiji ba bayan daurin auren Aynah da Muhammad kema mahaifin shi ya roka an daura dake, wlhy na rantse jinake tamkar na zuba ruwa akasa nasha tashi maza kije daddynki na kiranku keda Aynah" takasa tantance awace duniyar take shin farin cikine ko bakin ciki? Mafarki take Kokuwa zahiri ne? Shin anya kuwa momy da gaske takeyi? Sanda momy ta kara magana sannan ta mike suka wuce part din Daddy, sosai yamusu wa'azi suda iyayensu kan cewar su zauna lapiya haka Allah ya tsara,bayan yayi shiru Mamie tace "Amma dai daddyn kameel Kaima kasan ba'awa yarinyar nan adalciba,wlhy tunkan Aje ko ina ace anmata kishiya Yarinya ko dadin gidan miji bata saniba" Murmushi yayi ya kara tabbatarwa kanshi cewar Mamie jahila ce yace "Banida amsar baki,anga yamiki wannan tsarin Allah ne idan kuma dashi zakiyi jayayya to" kuka Aynah ta saka wai ta fasa itakam,daddy ya daka mata tsawa atake tayi tsit,momy kuwa adua tayi ta sanya wa duka auren biyu albarka sannan ta ce "Daddyn Ashraf ina neman Alfarma dan Allah kar ace za'a kai zahra yanzu aba ni wata daya muyi shirye shirye,inyaso ita Aynah akaita yau" "Babu damuwa,sedai banida matsala ni Ku nemi izinin mijinta" wani kololo ya tokare zuciyar Aynah jin ance a nemi izinin mijin zahra,ita kuwa Mamie hakan dadi yamata ta kudurta aranta zahra bata tareba,duk yanda zatayi kuwa Koda zatayi yawo tsirara,gyaran zama sir kamal yayi yace "Muhammad shayau karkace namaka shishigi kabani dama inwa zahra wani amfani arayuwa zanso na mata kaya daki,a company nawa na furniture dake Paris zansaka amata komai daidai da ra'ayinta" Murmushi daddy yayi yace "hakan ma daidai kamal,Kayi tunani me kyau" sannan yace,Aynah kibani acc details naki,zan saka miki 10 million aciki kije Kiyi dan mini business ba'aso mace bata business no matter how small it is, sabida tsabar San kudi irinna Aynah da uwarta duk damuwar dasuke ciki sanda suka ajiyeta a gefe na wuccin gadi,suka ma mahaifin ta godiya.....suna komawa part din su suka fara tsagumi "Kinga Mamie ba wani business asiri arufe muje sanat show room ka karawa dakuna biyunnan gadaje wanda akace wai gadajen sunyi yawa har takwas aka saka shida,kar mutuminnan yazo ya saka wurin zahra yafi nawa wanda banama fatan ta tare bata mutuba" Murmushi uwar tamata tace "Ina kaunarki sak kwalwata kika kwaso"...   Ummie n Muhammad se Cika take tana batsewa akan se Muhammad ya saki zahra,moh kuwa se a wannan lokacin ma yasan inda kanshi yake,dubanta Abby yayi yace " keda kanki kinsani sarai ba siyasa kadai ta mallakamun wannan uwar dukiyar ba,Ki sani mahaifin wannan yarinyar shine dukiyata gabaki dayanta shine duk wani business nawa,harkokin kamfanina dana keda na furniture a Kaduna danake yi a kamfaninshi dake Paris nake dauko kaya ni nawa assembling kawai, kamfanin sholey ma dake London nashi ne daga wurinsu nake karbowa sanin kanki ne duk a shaddoji babu kamar sholey and above all mubiyu rak yake bawa duk fadin Nigeria,abu na uku a London shikeda biggest company na kirar manyan motoci,daga kamfaninshi nake karbo spare part da duk fadin Nigeria se'a kamfanina dake Kaduna ake samunsu,labarin danake baki saboda matsayinshi ko'a waje ban taba ganin shiba,sedai naga manager dinshi, ko harkar tafarnuwa danake kaiwa waje kamfaninshi nake kaiwa shidin ne be sanniba amma nikan ganshi a news papers nasu,idan yagano ninawa yarshi wannan cin zarafin Aina kade,gaskia maryama wannan karon bazan lamunta Muhammad ya komawa giyaba,sabida haka wlhy duk randa naji kin ce seya saki zahrah abakacin aurenki,kinma ji na gayamiki" tun dasuke da mijinta irin haka betaba Shiga tsakaninsuba wannan yasanya taji ta kara tsanar zahra,da wannan ta kudirta aranta seta gana mata azaba...... Muhammad kuwa hauka cewa yayi akan murna ya daga waya yakira zahra,tana shirin fitar biki wayanta ta soma kara dagawa tayi tayi mar sallama,Murmushi yayi tamkar tana gabanshi yace "Matana ta kaina zahrah,kinga ikon Allah ko? Mena sanar dake? Allah bayanda baya tsara lamuranshi arayuwa" lagwabe kai tayi tace "Ina wuni ya Muhammad" cikin wata sanyayyiyar murya" ohhh "Wannan ladabin naki na karasa ina sanki,kuma kara na kawo miki fa" dan Murmushi tayi tace "Karar wa kuma yaa Muhammad?" "Su daddy mana,kinji wani wai se nan da wata daya zaki tare,gaskia nikam Abani Matana bazan iya hakura,Niko akan tile ne zan rayu dake kurun su kawo mun abata yau" dariya sosai tayi tace "Aiko yanzu bakai kadai zasu Barka ba baga Aynah ba" bata fuska yayi yace "Idan kinaso mu shirya kidena mun zancen Aynah plss" "Allah huci zuciyar ka my ango" dariya sukayi dukkansu ....    Gidan Amarya ya hadu karshe ba kadan ba,ankuma narka uwar dukiya agidan sosai aka yaba dagidan,yan kawo Amarya sunzo harsun watse,amma ba ango ba dalilin shi harta cire rai can wuraren shadaya yashigo,ledar drinks da gasassun kaji ya dire agabanta yace,Ki ciyar da kanki ni a koshe nake,seda safe...da sauri tasha gabanshi cikeda shagwaba tace "Yaa moh bangane seda safe ba ni kadai kakeso nakwana?" Kallonta yayi a wulakance yace "dacan bake kadai kike kwanaba?" Sakalo hannunta a tsukakken waist nashi tace "yaa moh Allah ni kwana anan tsoro nakeji" hannunshi yasaka yajanye nata daga waist nashi "Aynah Ki kwanta kawai,agaskiya bazan kwanciya daki daya dake ba" amaimakon taji haushi sewani narkewa tayi jikinshi "yaamoh dan Allah fa,Allah ni idan baka kwanaba kuka zanmaka" tureta yayi yae gaba abinshi... Mom nuaim ce   Naga Alama ba'ayi damu team Aynah,Nima dai yanzu #Team zahrah moh sak lolxxx [9/13, 8:25 PM] Billy Galadanchi: *😳INDA RANKA....kasha kallo😳* Billy galadanchi Wattpad @68Billygaladanchi ®HASKE WRITERS ASSO. ga cutyna zarah Bukar. 27    Daga wayarta tayi ta kira Ummie tsabar rawar kai,hatta kwanta taji wayarta na ringing ta daga cikin muryar baccin "Aynah ya akayi ne lapiya dai" kuka ta saka tace cikin muryar tsoro "Ummie nikadaice agidan kuma tsoro nakeji sosai" mikewa zaune Ummie tayi tace "Ke kadai kuma Muhammad fa?" "Yashigo yamun sallama wai ba anan ze kwana ba" subhanallah tokiyi hakuri bara na kirashi yanzunnan kiyi adua kinji" "to Ummie na gode kwarai" yana shirin kwanciya daya part din yaji wayarshi na ringing Koda ya duba momy ce dagawa yayi tare dayin sallama "Maza yanzunnan kaje ka kwanta tare da matarka,Yaya daga kawo maka mata harta fara korafi,ina zaka bar yar mutane ta kwana ita kadai,lallai ka tabbatar kaje ka tayata kwana yanzunnan kuma adaki daya zaku kwana sabida shine daidai" nisawa yayi yace cikeda kasala "kiyi hakuri Ummie yanzu zanje" kashe wayar tayi,batare dasan shiba dole ya juya zuwa gidan nata rai a bace Koda yashiga dakin ta sanya wata hatsabibiyar rigar bacci tana ganinshi ta mike tazo tafada jikinshi "Nagode daka dawo gareni yaa Muhammad, sosai nakejin tsoro nikadai" wani mugun KALLO ya bita dashi sannan ya zame jikinshi ya juya,batare da bata lokaciba ya sakko da pillow kasan center carpet da aka malala a tsakiyar dakin ya kwanta,binshi ta ido tace cikin sanyin jiki "Yaa moh ka kwanta asaman gadon ni sena kwanta akasa kaji" ko Kallonta beyiba ya zaro wayarshi,zahra ya kira ringing biyu ta daga "My Ango yadai,baka kwanta ba kenan" dan Murmushi yayi tamkar tana gabanshi yace "ta ina zan iya bacci bayan mallakina bata kusa dani,kefa menene ya hanaki bacci?" Turo baki tayi tamkar yana wurinta tace "Yaa moh na kasa bacci ne fa,jinake tamkar nayi tsuntsuwa naje gareka,ga kuma nasan yau zaka kwana kaida...." Sekuma tayi shiru,dariya yadanyi kadan "Nida wa? Fada ina jinki mana" turo bakin ta kumayi ta shagwabe gaba daya "Yaa Muhammad saida safe" make waya yayi sosai a kunnenshi "Mesa zahra?" "Ba komai wlhy Baccine ya tasamun" Murmushi yayi sarai ya gano kishine" Toshi kenan seda safen" kashe waya tayi batare data kuma cewa komaiba shikuwa ya Aje wayar da Murmushi dauke a fuskarsa,aranshi yace inada fama zarah bade kishiba,sakkowa Aynah tayi ta kwanta abayanshi batare da tayi magana,jiyayi kamar ta hada jikinshi da gaushin wuta,ganin haka yasanya ya mike yashige ban dakin Alwala ya dauro yazo tada sallah, haka kwana yana sallah asubar fari yabar mata dakin gabaki daya,d'akin daya kasance nashi wanda komai kalar blue ne acikin shi light blue asalin kalar sararin samaniya,karewa dakin kallo yayi ba laifi ya hade karshe ma,wanka yayi ya koma part dinshi ya sauka kaya zuwa wata dakakkiyar shadda Ash color ta hadu se sheqi yakeyi,bacci sosai yakeji amma wannan bazai hanashi zuwa gun zahran shiba,wrist watch dake hannunshi ya kalla,yaga after 7 Murmushi yayi yace zan iya zuwa yanzu wani sashin na zuciyar sa yace kafara zuwa gun Ummie Ku gaisa ka karbo wa yarinyar mutane breakfast haqqinkane wannan,da wannan yafice ya Shiga motarshi ya tayar zuwa gidansu dake wuse....Ita kuwa Aynah bayan fitarshi Murmushi tayi aranta tace Muhammad ajuri zuwa rafi dai nasan wata rana zaka kawo kanka,nikuwa bazan taba karayaba Saina shawo kanka.   Durkushe yake ya dora kanshi asaman cinyar Ummie sai banbaki take da Nasiha "Wlhy Muhammad kaji tsoron Allah kasani Aynah matar kace lallaine ka bata haqqinta daya rataya a wuyanka,karna karajin ka kwana ba'a dakintaba har se idan dayar matarka ta tare an raba kwana,sannan ka kula da bata haqqinta na kwanciya sabida kasani Koda zina tayi kafita laifi sannan dukkanku kunada haqqin juna ta wannan bangaren karka bari kiyayya ta rufe ma ido ka barta haka,ka sassauta zuciyar ka na rokeka da Allah Muhammad kabawa baiwar Allah nan haqqinta" sadda kanshi yayi kasa cikeda jin nauyi yace "Inshaa Allah Ummie zan kiyaye Karki damu" "Tona gode Allah yamaka Albarka Babana,yanzu sanar dani meya fito dakai da wannan uwar safiyar kaida kake ango" Murmushi yayi yace "Ummie Yaune Masu tayata Aiki zasuje shine nazo karba mata breakfast" murmushin itama tayi tace "yo ai daka mun waya babana Sena bawa ilu yaje yakai muku,dama tun asuba nasaka ake hada muku bara su Ameerah sukai maka mota" mikewa yayi yamata godiya sannan yabar gidan.   Sosai Aynah ta caba ado cikin atamfa me kyau kalar ruwan zuma da sirkin ja,tasha dinkin Riga da skirt na haduwa sun dameta dam tamkar ajikinta aka dinkasu,Aynah sam batada duwawu ko heeps sai iyayen nonuwa tamkar zasu fasa kirjinta su fito,sam batada tsarin jiki me kyau sedai ba laifi tanada kyakyawar fuska abarso ga kowa, da yanga ta tarbeshi ta karbe basket dake hannunshi da sauri ta jeresu a dining "sannu da zuwa yaa Muhammad, antashi lapiya" Kallonta yayi yadan kakalo Murmushi "lapia kalau Aynah kwana?" "Alhamdulillah" daganan ya zauna aka dining din yace da ita "Ki zubamun abincin I'm hungry" bude Warmer's din tayi tace dashi,"mezan  baka?" Gincirawa yayi  akan kujearar yace a yangace "chips,plantain and fried egg then hot coffee" kallonshi tayi tace "ba coffee anan" shiru yayi ta zuba masa abincin ta ka gabanshi,yana Kallonta ta take plate da fried spaghetti with beef paper soup ko bismillah ba tayiba tafara ci "Ke Aynah Bakya bismillah ne idan zakici abinci" dagowa tayi ta kalleshi "yaa Muhammad nayi araina " daga nan be ce komaiba yafara cin abincin shi,iyakar kardinta tayi gyatsa bayan kammala cin abincin tayi mika sannan ta mike,sosai yaji abincin yafice mai arai ya tsani mutum ya saki baki yayi gyatsa ,a fusace yace "Aynah zonan" zuwa tayi ta tsaya mai aka yace "zama zakiyi" bayan ta zauna yace "Nace bakiyi bismillah kince Kinyi aranki,yanzu fa Kinyi wa Allah godiya daya wadataki da abincin dakika ci" kallonshi tayi tace "Nace Alhamdulillah araina" "Gayamun yanda yakamata kice bayan kammala cin abinci" shiru tayi donkuwa banda hamdala ba abinda ta sani yace daga yanzu bayan kammala cin abinci kirika cewa "Alhamdulillah lillahillazii ad'a'a Mani haza" gyada mai kai tayi cikeda kosawa,daganan ya mike yabar gidan gaba daya, aranshi yace komai bata saniba wannan inaga....   Kai tsaye part din momy ya wuce ya taradda er aikinta ita kadai,yace "ina momy takene?" "Tana sashin baqi" Kallonta yayi yace " ina Zahrah " kallon Sama tayi tace tana parlour din Sama" haurawa kurun yayi wanka tafito daure da towel ta tsaya canja channel a tsaye,so take kalla saraswati bikinnan da akayi bata kallaba kuma Sunday ake maimaitawa duka,tsayawa yayi yana Kallonta batare da tasan da zuwanshiba,takowa yayi ahankali ya rungumota ta baya,cillar da remote din hannunta tayi ta kwallah kara,da sauri ya saketa taruga dakin momy da gudu,dama dakin take kasancewar kannen momy dasu kazo biki dakinta aka saukesu,zama yayi yakira ta awaya ta daga murya na rawa "Ina kwana ya Muhammad" "Meyene kike magana a rikice haka" sai saita kanta tayi tace "Ba komai meka ganine?" Dariya yayi yace "Kizo ina sashin momy parlor Sama" cikin in ina tace tana zuwa,doguwar rigar atamfa tasako har kasa tasha kyau ta yane kanta da sirirn mayafi tafito tana tashin kanshi,har kasa ta duka tace "Ina kwana yaa Muhammad" amaimakon ya amsa seya taso ya tallafota ta kafadunta yace "That's my beautiful wife how r u?" Murmushi tayi cikedajin kunya tace "I'm fine yaa Muhammad ya aiki" "Nazo cin breakfast ne madam mekika dafamun" turo bakinta tayi tace "Toni yaa Muhammad sekace awurina ka kwana matarka aikin me takene dabakci breakfast ba se yanzu kake nema" matsawa yayi daf da ita ya riqe habarta yace "Baby zahra kishi naso yasaka Ki koyi tsiwa ko,plss Ki rage kinji,dama fa zuwa nayi kurun na duba lapiyan matane" kallonshi tayi "Tona gode kuma ina lapiya" janyo hannunta yayi ya zaunar da ita kusa dashi yace "Cute yanda kika fito dagake sai towel dinnan har nan parlor banaso Karki koma daga yau, kosu Ashraf basa zuwanan ne,dafa a nufinki zaman kallo zakiyi ahakan ko" sunkuyar da kanta tayi cikeda jin kunya tace "Kayi hakuri bazan kuma ba,dama Kaine ka tsoratar dani" lakuce mata hanci yayi cikeda wasa yace "kece kika shallakar dani zahrah ina kaunarki sosai" matsawa tayi kadan daga kusa dashi tace "Yaa Muhammad Karfa momy tazo ta sameka anan" kallon mamaki yamata "To meye dan momy taganni anan ba wurin Matana nazoba" shagwabe wa tayi tace "yaa Muhammad dan Allah katafi" "Naji zantafi,amma anjima da yamma zanzo mufita,inasan hutawa da Matana" Murmushi tayi tace to. *Bayan kwana biyar*          "Momy kinji yaa Muhammad wai bazan biki Paris dinba" Kallonta tayi tace "kai Muhammad ya iya rigima fa,waishi me mata,kirashi awaya Ki bani,batare dayasan momy bace yana dagwa yace " Zahra ba kinsan na sanar miki Ki dena damuna da zancen tafiya Paris dinnan ba ko? Bafa inda zaki" "Muh'd momy ce" dabircewa tayi ta rokeshi dolenshi ya hakura,yakarasoba, *Bayan dawowar su zahra daga paris* sam kokadan Muhammad beji dadiba kasancewar sanda aka kara sati biyu kayanta basu karasoba,Bikine momy ta shirya na wulakanci ga kuma Muhammad ya shirya sosai da sosai.   Kwance Muhammad yake dakin shi dake sashin Aynah yana waya da zahrah,Aynah ce ta shigo dakin da shigarta ta bacci,kwanciya tayi abayanshi ta daura hannunta sama n kirjinshi,a kufule ya kalleta yace "Danla malama meye haka,maza kitashi kibani wuri,sauka tayi ta durkushe kasa tasaka kuka,so yayi ya kyaleta seyaga rashin dacewar hakan,zuwa yayi ya dagata yace da ita " kiyi hakuri kinji Aynah dena kukan haka plss" cikin kuka tace dashi "Haba yaa Muhammad ina laifin masoyinka,mesa komai namaka bana ma ganin ta ka tausayamun mana,kaifa miji nane kuma inada haqqi akanka,Yaukam bazan iya hakura ba zan sauke kunyar 'ya mace wlhy ina bukatar mijina" janyo ta yayi jikinshi yace "kiyi hakuri my Aynah" daganan yakamo habarta ya manna bakinshi da nata yashiga kissing nata pationately,ba musu tabiye mishi sunjima a haka suna mayadda numfarfashi kan sufada kan gadon Muhammad dukya fita hayyacinshi sai sambatu yake ita kuwa zuwa wannan lokacin tagama tsorata harta fara bashi hakuri akan ya barta,bayama jinta ahaka ya cire mata kaya,tana ihu tana rokarshi haka ya aikata abin da yakeso,sosai Muhammad yaji dadin samun Aynah acikakkiyar mace,be tsammanin wannan daga gareta ba, sambatu yashigayi yana saka mata albarka,ita kuwa azaba kadai ya isheta,kuka tasaka yadagota "sannu Aynah meyake miki ciwo ne?" Shiru tayi "Muje na taimaka miki Ki watsa ruwa kinji" nanma bata kulashiba cak ya dagata yana dada rarrashinta sai narkewa take tana raki,zahra da har lokacin bata kashe wayarba,ta Aje kiran tasaka wani kukan daba tasan dalilin shi ba"....ranar dai Muhammad kwana yayi rarrashin Aynah Koda asuba shine ya taimaka mata tayi alwala atare sukayi sallah,bashi yakira zahra ba se bayan karfe  10 na safe,Koda yakirama kin dagawa tayi wani bakin cikine ke damunta mara misaltuwa sosai ta dauka tamkar da gayya ya mata,ganin har yamma bata dagaba yasanya abinda ya faru jiya ya dawo masa,da  sauri ya duba call summary tunawan dayayi suna maganane basayi sallama ba kuma bema ajiye wayarba ya firgitashi,Koda yaduba Kusan 40mnts gigicewa sosai yayi sabida idan ze tuna gaisawa kurun sukayi kuma ya tabbatar baze wuce 40 seconds ba...buga mota yayi ya wuce gidansu bata nuna masa komaiba tace dashi tanemi wayarta bata ganina,dukda be yaddaba hakan ya kyaleta yana fatan bataji ba din,wasa wasa fa har aka fara bukinsu Koda yakira ta bata dagawa,aranta ta kudurta bazata dauka ba tunda da gangan yake hadata sabida taji cewar suna jin dadin zama da junan su. Ranar Friday ta kama ranar dinner Amarya kuwa tasha kyau Billy's touch aka dauko kacokam daga season seven,sosai Muhammad ya cashe sam zahra bata daukar wayarshi amma a gabanshi bata nuna komai,washe gari kuwa aka yi yinin biki nanma an cashe, sosai gidan Amarya ya hadu tamkar a London sosai mahaifinta ya narke dukiya agidan sannan kuma ko kadan gidan Aynah be kama kafar na Zahra ba... Mom nuaiym ce #Team zahrah sak#[9/14, 8:56 PM] Billy Galadanchi: *😳INDA RANKA....kasha kallo😳* Billy galadanchi Wattpad @68Billygaladanchi ®HASKE WRITERS ASSO. Sadaukarwa ga cutyna zahra bukar. 28     Bayan isha aka shirya kai Amarya gidanta,Mamie kuwa bokanta yaci kudinshi ya huta ita kuwa ya barta da cizon yatsa..... Idan nace zan tsaya fayyace muku gidan zahra zakuce karya nake,gidan karshe ne irin sosai sosai dinnan,like dad dinta yayi rawar gani sosai da sosai...Koda Aynah tashiga gidan taga yafi nata tsaruwa kota fannin gini saida tayi kuka,yan kawo Amarya suka kawo Amarya suka fashe suka bar iyasu jiddah da Ummie Ja'afar da Ameerah Ibrahim kawayen Amarya,Koda ango yashigo da friends nashi se aka kulle fuskar amarya da mayafinta,baku gantava kawo amarya amma tasha kyau tamkar zata dinner fuskarr tasha makeup momy ta jajirce wurin gyaran amarya matuka .tashin kanshi suke Tako ina angwayen duk yanda ka dubi fuskar yaa Muhammad Murmushi yake sosai tamkar Yaune angwancinsa na farko,dubu dari biyar suka bawa kawayen Amarya na siyan baki,su Ameerah sai washe baki suke my olo har kasa ta zube tana kwasar godiya...sai wuraren sha daya suka watse ya rage daga ango sai Amaryarsa, rufe ko'ina na gidan yayi yazo ya zare babbar rigarsa ya zauna kusa da ita,har lokacin kanta a kasa yake,yane mayafinta yayi ya kurawa kyakyawar fuskarta ido yace cikeda kaunah "Alhamdulillah lillah cute kinzamo tawa,ina rokon Allah ya sakawa wannan auren namu albarka,ya karemu da Sharrin makiya" sadda kanta tayi kasa cikeda fargaba,duk da tana tsananin kishin abinda taji Muhammad nayi da Aynah hakan besaka ta manta ihun dataji Aynah nayiba akan tanajin zafi ya sassauta mata wannan abin ba karamun tsoronsa yake sakawa tanayiba, dakyar ta kakalo Murmushi ta sakar mar,yace maza sakko Kici abinci,kallonshi tayi har idonta ya ciciko tace "Yaa Muhammad I'm full wlhy" bata fuska yayi "sarai nasani kinajin yinwa yaushe ma rabon dakici abinci ninan na hango ramar dakikayi idan baki sakko kinci abinci ba nida kene" jiki a sanyaye ta sakko da zauna akasa kasa cin abincin tayi dakyar taci samosa biyu da d'ansha yoghurts ta koma gefe ta makure,Kallonta yayi yasha mur "kekam meye haka wai zahra? Bazakici abincin ba ko me,Kici kazar nan yanzunnan" marairaicewa tayi hawayen da take kokarin tarewa ya sakko..."ya Muhammad dan Allah ka barni idan na kara cin wani abin amai zanyi" murmushi yayi "to yanzu meye na kuka,naji shikenan bara na kammala,zama yayi yayi nak abinshi sannan ya mike,ficewa yayi daga dakin can ajima yadawo sanye da kayan bacci Riga da wando,inda ya barta anan ya sameta atakure,Kallonta yayi yace " kije Ki rage wannan kayan nauyin Ki watsa ruwa Kizo zamuyi sallah ne" jimfa yace zasuyi sallah ta kara rudewa,tace dashi "to kabani wuri na shirya" kallon mamaki yamata yace "shiri kuma zahra mena tare miki idan na zauna anan" "Yaa Muhammad dan Allah kafita mintuna goma sun isheni wlhy"mikewa yayi yabar dakin batare da yayi magana ba,bayan ta kammala shiri nta ta zaro hijab ta zura sannan ta zauna abinta,ganin ta jima bata leqoba ya sanya ya koma,kai tsaye carpet ya dare ya dora iqama  suka sallaci raka'a biyu ya rike kanta ya mata adu'a sannan yamata tambayoyi gameda addininta ba laipi gwargwado ta sani,sannan yace da ita tashi muje mu kwanta,mikewa tayi jiki ba kwari ya rigata dare gadon yace " Ki kashe mana fitilar zahra" kallonshi tayi murya na rawa tace "Yaa Muhammad anan zaka kwana?" Sosai tambayar tabashi mamaki da dariya yace "Zahra kinji abinda nace ai Kokuwa?" Kashe  fitilar tayi tazo ta kwanta karshen gadon kamar zata fado,matsawa yayi kusa da ita ya janyota jikinshi,hannu ya saka zare mata hijab ya manna kirjinshi da nata ya sauke wata ajiyar zuciya,cikinta ne yafara rawa ihun da Aynah keyi da magiya kadai ke mata yawo aka,ta kara takurewa tana kokarin tureshi, amma ta kasa matseta yayi gam,ya kawo bakinshi daidai kunnenta yace cikin murya can kasa "Cute tun dazu na kula a tsorace kike,sanar dani menene damuwarki" shiru tayi batai magana ba sai rawa dajikinta ke karayi harga Allah maganar daya mata a kunne ta rikitata,janyo bakinta yayi ya manna da Nasa yashiga kissing nata pationately, kasa responding tayi sai kara rawa jikinta keyi,gashi dai bata sababa,sannan kuma bata isa tace batajin wani abu na mata yawo tun daga kan dan yatsar taba har saman kanta,jikinta tagama mutuwa,tarasa dalilin daya sanya ta kasa ture angon nata,amma har lokacin jikinta be dena bari ba" saida dan kanshi ya huta sannan ya sake yan small pink juicy lips nata ya dago kanshi yadan gincira a daya hannunshi yasaka dayan yana wasa da sumar kanta data baje wanda wannan ma wani salon aika mata da saqone me kashe zuciya,yace "Baby na wannan rawan dajikinki keyi namenene wani abin aka miki ne? Ko bakida lapiya ne?" "Yaa Muhammad bacci ne bacci fa nakeji sosai, dan Allah ka barni nayi" "Bacci kuma zahra? To nikam yaushe na hanaki bacci? Kiyi baccinki mana" cikeda tsoro ta kuma cewa "baccin ne ya gagara daukana kuma" matsawa yayi kusa da kunnenta,sosai ta runtse ido dukda acikin duhu suke tasani wannan abin zata kumaji wanda ta kasa gane ko menene,shin dadine Kokuma tsoro,a hankali yace "Cute kiyi baccinki kinji,ni bazan hanaki kuma tunda baccin kina jinshi amma yana gudunki yaki yazo ya daukeki,Ki barni dashi yanzunnan zan saka yazo,nine zan sakaki bacci" shiru tayi tanajin wani abu namata yawo aduka sassan jikinta,shikuwa kwanciya yayi ya matso ta sosai jikinshi ya kara manna bakinsu wuri daya sannan ya kai lallausan hannunshi saman bayanta yana mata tafiyar tsutsa,daganan ya dawo da bakinshi zuwa wuyanta ihu tasaka ganin ze zautar da ita tace "Yaa Muhammad dansan Manzan  Allah karufan asiri,wlhy tsoro nakeji Kayi hakuri idan laifi namaka,wlhy bazan kumaba" shi sosai tabashi dariya yakuma kwantar da murya yace "menake miki bakyaso na dena zahra na" cikin sauri tace "Wannan abin dakakemun ne banaso,shi nake tsoro Kayi hakuri yaa Muhammad" rungumota yayi sosai yace cikin rada "Nadena zahra amma karkice na rabu da jikinki,bazan karaba maza kiyi adua kiyi bacci" har bacci ya dauketa jikinta rawa yakeyi,kunna side lamp yayi ya kurawa kyakyawar fuskarta ido yana Murmushi yace aranshi "sarakan surutu yau bakin ya mutu....tun asuba ta tashi taga baya dakin, hamdala tayi taje tayi alwala tai sallah wanka tayi ta tsala ado tashige kitchen da kanta ta shirya breakfast, Koda yafito 8 sai dining ya gani a Jere yasha mamaki ahaka sukayi breakfast tanata jin kunyarshi ita wannan kissing nata dayayi ba karamun kunya takeji ba,Kallonta yayi yanaso yasan ko abinda yake tsammanin akan zahra jiya ya tabbata,Wato tanajin dadi idan ya mata magana a kunne yace da ita " zo kusa dani zan rada miki abu a kunne" maqe kafada tayi tace "yaa Muhammad yanzunnan zakasa ya soma mun kaikayi aimu kadane fada kawai inajinka" dariya yayi ya sungumeta yana ihu zagaye yashiga yi da ita tsakiyar parlor din suna kwasar dariya... Choo #Team zahra sak,Amarya Bakya laifi [9/15, 9:25 PM] Billy Galadanchi: 😳INDA RANKA....kasha kallo😳* Billy galadanchi Wattpad @68Billygaladanchi ®HASKE WRITERS ASSO. Sadaukar ga cutyna zarah Bukar. 29 "Yaa Muhammad dan Allah ka saukeni mana" yana direta yafara mata cakulkuli,da gudu ta nufi hanyar dakinta nakasa tana dariya da gudu yabita har kan gado tana masa magiya tana dariya,sanda dan kanshi ya gaji ga kyaleta, kwantar da kanshi yayi kan cinyarta bothe of them suna mayarda numfarfashi,dagowa tayi ta kalleshi tace murya kasa kasa "Yaa Muhammad zansha ruwa dagani" juyowa yayi ya kalleta yace "Zakisha shine sai kinmun shagwaba,to bazan bari kisha ruwan ba" Murmushi tayi tace cikin shagwaba "ni yaa Muhammad dan Allah ka bari na tashi kamun nauyi akafa fa" matsawa yayi daf da ita ya janyo bakinta kusa da nashi yayi pecking nata,sannan ya matsa kusa dakunnenta yace cikin rada "Baby Kinyi kyau sosai yau" make kafada tadanyi tana toshe kunne shi kuwa ya hura mata iska acikin kunnen hade da zura harshensa aciki,lokaci daya ya kashe mata jiki,takasa Koda motsin kirki,janye jishinki yayi daga nata yace,yana me lakuce mata hanci "Raguwa kawai,jeki kisha ruwan" kallonshi tayi jikI a mace da lumsassun idonta,bata gane inda zancensa ya dosa ba,tace cikeda rashin gane meyake sanyata mutuwar jiki "Dan Allah kataikamun ga fridge a kusa dakai" kwanciyar sa ya gyara yace "Bazan baki ruwanba,Ki tashi da kanki kisha" kallonshi ta kuma sannan ta yunkura da kyar,ta dauko ruwan tasha ta dawo ta zauna a bakin gadon ta kalleshi tace "What do you wnt to have for lunch" matsawa yayi da kanshi wurin waist nata yadan sa baki ha ciza waist nata a hankali yace "ke zahra.ke dinnan kin isheni nayi breakfast, lunch and dinner" Murmushi tayi harga Allah bata gane inda zancensa ya nufaba,tace "yaa Muhammad be serious mana" harararta yayi cikeda wasa "Kinga Amarya fa bata aiki,Ki bari Ummie na zata aiko,da safe ma tayi waya nace mata Kinyi da kanki" kallonshi tayi tace "Noo plss hrt,nida kaina zan girma" kura mata ido yana mamakin halinta,ya tuna yau Kusan watannin Aynah biyu gidanshi amma bata gaba girka mai ko ruwan shayi ba,yace "Bazan hanaki neman ladaba zahra,amma dai Karki over stressing kanki kinji?" Murmushi kurun tamai tace "yau zanmaka samosa da ice tea" mikewa yayi yana dariya ya sungumeta yace muje na rage miki hanya zuwa kitchen" tana shura kafa suka fito suna dariya,a parlor kasa suka hadu da Aynah da tawagarta,kallon mamaki Muhammad yamusu sannan ya direta yace dasu sannunku da zuwa bismillah Ku zauna" kallonshi Aynah tayi,sam bataso su Ummie rilwan sukaga wannan abinba,tagama sharara musu karya cewar yace bashida wata se ita,matsawa tayi kusa dashi ta saqala hannayenta a wuyanshi tace cikeda shagwaba "Yaa Muhammad ina alqawarinmu ne wai,ina kace yau zamuje shopping gashi har sha biyu ta gota baka zoba" mamakine karara ya bayana a fuskarsa yace "Ban mantaba Aynah, amma dai yanzu lokacin amaryane ai kya bari nanda wata daya idan girkinki yazo matafi" shiru tayi karya kuma gwasaleta shikuwa ya kama hannun matarshi yaja abarsa suka wuce kitchen, bata masa maganar su Aynah drinks kawai ta dauka ta nufi parlor a zaune ta tadda su ta zauna suka gaisa sannan ta tsiyaya musu drink suka sha,Aynah ce tace "Kuzo Ku zaga kuga yanda mijin uwarta ya gyara mata gida,gaskia uwarta tayi Sa'a bazawara,zawarcinma shekara ashirin kawai daga sama ka samu miji me dala a hannu,rana daya aka daura auren uwar da yar,itama uwarta jibi zata tare,gaskia daddy ya taimaka daya samo mata mijin,Koda yake mijin ma naji ance guduwa yayi yabar garinsu yaje ya auri wata baya hudiya data mutu ya gaje dukiyar itace yakeci" Fa'iza barwa (Ummie jay) ce ta kalli Aynah tace cikeda fusata "mudai ba wanan dogon tarihin muka tambayekiba,kumama wane gulmar ze kaimu zagayen gidan nanma ya isa Allah sanya Alkhairi" duk yanda zahra taso ta danne sanda hawaye ya zubo mata sa sauri ta gogeshi suka mata sallama suka wuce,dakinta ta koma ta fara wani kuka meban tausayi,ganin ta dade ha sanya ya dawo yaga bata parlon daganan yace dakinta,ya sameta tana uban kuka, zama yayi kusa da ita ya zageya waist nata da dayan hannun shi yasa dayan ya rike hannunta yace "Zahra su Aynah ne ko? Dan Allah kiyi hakuri,sanar dani meta miki ne?" Share hawaye nta tayi ta kalleshi tace "Ba komai basu bane hrt,kurun na tuna da gidane muje kitchen din ka rakani pls" dukda yasan tafadane kawai saiya biye mata...da dare bayan sun kwanta ya rungumota yasakar mata Sumba a wuya wacce ta kashe ilahirin sassan jikinta,ta furta cikin wata murya daba tasan tanada itaba "Yaa Muhammad dan Allah ka dena" ne kula taba ya manna bakinshi da nata,duk yanda taso ta kwace kanta kasawa tayi a hankali yafara shafe sassan jikinta, batare data ankare ba tafara mayar masa da martani,sanda yazo yanaso yayi sha'ani tasakamai kuka dukda acikin duhu suke sanda ya kura mata ido yace cikin wata dabatasanshi dashiba,baby zahra dan Allah Karki hanani haqqina sosai nake buketarki,Ki saki jikinki,zan miki a hankali" shiru tayi ta kyaleshi yaci gaba da abinda yayi niyya sanda yayi nisa abinda yajine yamugun bashi mamaki da tsoro ba haka yayi tsammani ba, meke shirin faruwa dashi? Anya kuwa wannan zahran shice ba musaya aka maiba?" Jin ya dakata itama din abin ya nata tsoro domin kuwa da iya karfinshi yataso yin abin.....innalillahi wa Innah ilaihirraji'un itace Kalmar dayake ta nanatawa a fili,cikin mutuwar jiki da rashin sanin abinyi zahra tace "Lapiya yaa Muhammad" ko kala bece da itaba ya tashi yabar dakin. Mom nuaiym ce Nidai gaskia na gudu #Team Aynah sak.... Nidai gaskia na go [9/17, 7:51 AM] Billy Galadanchi: 😳INDA RANKA....kasha kallo😳* Billy galadanchi Wattpad @68Billygaladanchi ®HASKE WRITERS ASSO. Sadaukar ga cutyna zarah Bukar.   30 Kanshi ya dafe bayan ya Shiga dakinshi,yaci gaba da nanata Kalmar innalillahi wa inna ilaihirraji'un, sosai ya tsorata da ganin zahrar shi ba hanyar shiga,duk lokacin dayayi yunkurin Shiga jikinta se yaji tamkar yana manna abarshi a jikin bango, dukda zato zunubi amma abu biyu suka fado masa arai,Imma asiri aka mata Kokuwa iskokai ne da ita,sabida idan yakai hannunshi wurin yakanji lapia lau,amma fa idan yazo Shiga tamkar bango,ba hanya ba alamarta,tausayin baiwar Allah ne ya kamashi yarinyar tanada maqiya sosai arayuwa gashi ita kuwa shedan kadaine maqiyinta,komawa yayi dakin ya tarar tana ta uban kuka,zama yayi kusa da ita ya janyota jikinshi ya rungumota tsamm jikinshi,patting bayanta yashigayi hartayi shiru sai ajiyar zuciya ya dago kanta suka fuskanci juna yace da ita "Baba cute kiyi hakuri kidena kukannan,so nake Ki nutsu muyi mihimmiyar magana" kallonshi tayi tace dashi "to ina jinka" "Baby cute kin taba haduwa da wata lalura ta rashin lafiyar iskokai haka Kodai wani abu makamancin wannan?" Murmushi tayi tace dashi "Bantaba yiba yaa Muhammad, mesa ka tambaya?" Kura mata ido yayi na yan dakiku cikeda da tausayi yace "Baby cute dolene na sanar miki gaskia,sabida kedinnan matata ce banida tamkar Ki,sannan kuma yanzu ba wani boye boye a tsakaninmu,zanso Ki nutsu Ki mayadda komai ba komai ba ta hanyar ne kawai zamu magance matsalar cikin sauqi" binshi tayi da ido batace komaiba,yaci gaba "Baby cute lallai akwai matsalar tattare dake,wa Imma iska sun aureki Kokuwa anmi Ki asiri ne" zabura tayi zaune tace "heart kamar ya?" Shiru ya danyi na wani lokaci kan yayi gyaran murya yace "Babu hanyar Shiga Aji kinki,ma'ana sam ina na kusanceki se naji tamkar ina shura kafata jikin bango,alhalin kuma idan nasaka hannuna inajin komai normal,iskokai ne kadai idan suka auri mace zasu iya wanan se kuwa asiri" kura masa ido tayi cikeda rashin fahimta,atake wani kishi yazo mata tamike daga jikinshi ta tashi tsaye tace a fusace "So kake ka qaqabamun cuta sabida baka buka na, Nima nan mahaukaciya ce ai dana sani na hakura na Barka tun sanda kakirani sabida Inji yanda kake Tarawa da matarka taso,yanda take maka ihu da kaima yanda kake ihun dadi,kana zuzutata akan tamaka,kana saka mata albarka aka takai kanta matsayin cikakkiyar mace,yanzu dayazo kaina shine zaka kalli tsabar idona kace dani wai nayi taste kamar bango,nice bango yaa Muhammad?" Mikewa yayi arude yace cikin rudu "Subhanallah Zahra,wannan wace irin magana ce? Tayaya da iliminki da komai zaki kasa fahimtar inda ni nadosa,dan Allah Ki nutsu Ki saurareni" wata muguwar harara ta wurga masa tasa hannu biyu ta tureshi tace cikin tsawa "Ka rabu dani karka kara zuwa inda nake,bana bukatarka,na tsaneka ka fita hanyata,baka sona cutana kake" mamakine ya bayana a fuskarsa,me zahra ta dauki maganganunshi ne wai? Yama rasa me zaice,da gudu tabar dakin zuwa dayan dakin,ya biyota ta kulle kofar haka ta kwana tana kuka,ba kalan rokon dabe mataba,amma fir taki budewa...asuban fari ta tashi tafito,bata ganshiba ga alama masallaci yaje,  wanka tayi sannan tayi sallah,daga nan ta zauna tana tunanin abinda yace da ita jiya,mamakin dalilin daya sa ta fusata takeyi,iya fahimta yanzu ta fahimceshi,ita kanta shaidace cewar yaa Muhammad na kaunar,cura kanta tayi cikin cinyoyinta tafara rera wani kukan me tsuma zuciya,ta bayanta ya rungumota, ya kwantar da ita saman cinyarshi,ya sunkuyo da kanshi daidai fuskarta yace cikin sigar rarrashi "Baby cute afuwan,idan abinda nafada ya bata ranki kiyi hakuri,idan bamu saka hakuri a zamanmuba tun yanzu ba zamu ci ribar aure ba,Ki kwantar da hankalinki mu nemi maganin matsalar mu,wlhy yanda kika zata ba haka nake nufiba,a yanda nake kaunarki baby cute,Koda ba komai ze taba Shiga tsakaninmu ba,Koda bazan taba kusantarkiba zan zabi zama dake sama da ko wace mace,kiyi hakuri kinji" kallon shi tayi tace cikin muryan kuka "Yaa Muhammad dan Allah Kayi hakuri, jiya na maka rashin kunya I  just don't knw what came over me,kawai najine zuciyana yana tafarfasa,yanzu kuma na fahimce ka,dan Allah karkayi fushi yaa Muhammad" Murmushi yasakar mata ya sumbaci goshinta "Bazan taba fushi dakeba akan kona menene,Amma zanyi fushi dake idan kika kuma kwana azaune kina kuka,kika kumburar mun da kyakyawar fuskar nan taki" lafewa kurun tayi jikinshi tana mai jin kunyar abinda ta aikatai...Anan bacci yayi awon gaba da ita,kura mata ido yayi yana mamakin yanda tayi dauriyar kasa nuna masa taji komai tun wancan lokacin sai a sannan yatuna komai sam beji dadiba,daukarta yayi ya kwantar kan gado,shima ya kwanta ya rungume abarsa,sai wuraren sha biyu ta farka,ganinta rungume a jikinshi yasanya takasa motsawa dakyar tayi dabara ta raba jikinta da Nasa,kananun kaya ta saka,bumper short da bingilalliyar Riga ta zura silipas ta wuce kitchen,beef paper soup ta dafa da  egeg yam sannan ta hada herbal tea yasha kananfari da citta tafara shirin haurawa sama domin ta tasheshi,sanda taje haryayi wanka,dagata yayi cak yarada mata a kunne "Baby cute Kinyi kyau,Karki zautar dani mana,irin wannan kyau da shukar nan tayi idan nabata ruwa yakenan?" Rufe fuskarta tayi da tafukan hannayenta kasancewa r ta fahimci me yake nufi,ta mayadda kanta baya sabida har lokacin be direta ba,manna mata kiss yayi a wuya ta kwalla kara daganan ya direta yabita da cakulkuli ta sakko kasa da gudunta yana biye da ita,turus tayi ganin Aynah shikuwa yayi tamkar be gantaba ya cigaba da yiwa zahra cakulkuli, juyowa tayi tafara magiya ya rungumota ya cigaba da gudu ta kwace kanta tayi hanyar kitchen shima yabita,acan yadakata suka tsaya mayadda numfarfashi, takaleshi tace tana haki "baka ganin Aunty Aynah ne yaa Muhammad" daga kafadunashi yayi alamar ko in kula ya sungumeta yace "haryanzu Matana bataci breakfast ba niwazan gani,tana turjewa amma yaqi direta sai a dining har lokacin Aynah nanan tayi mutuwar tsaye sam bahaka tayi tsammanin ganiba,bakin ciki tamkar ya kasheta,mikewa zahra tayi tace da ita " sannu Aunty ina kwana" Kallonta tayi wani bakin ciki ya taso mata,ko ita dake mace ta yaba dakyan halittar jikin zahra wannan uban Heeps tamkar ita tayiwa kanta su,sadda kanta tayi kasa tace "Baby boo wurinka nazo nakiraka baka dagaba" Kallonta yayi ya tattare nutsuwar shi a gunta yace "Ya dai Aynah meke faruwa ne" Sosa wuyanta tayi tace "Part nawane lemo ya kare da swan kuma zanyi baki shine nazo inmaka magana" Kallonta yayi yace "har a store babu?" Gyada mai kai tayi yace yana kallon zahra "sakamun abinci kinji" zuba musu tayi ta zauna suka fara ci,yace "zahra zonan" mikewa tayi tazo kusa dashi,matsa kujerar shi yayi baya yaja hannunta ya dora ta kan cinyarshi yace "zauna anan nine zan baki" bataso hakanba zatayi magana ya wurga mata harara dole ta kama bakinta,Aynah sosai ta fusata tace "yaa Muhammad nake jira fa" wulakance ya juyo ya kalleta yace "Anan zan nemo lemo na baki,bakya ganin muna breakfast ne,idan na nutsu zansaka akawomiki" cikin sanyin jiki tace "To zancen girki fa,kasan banasan girkin Sha'awa kuma safiyyah taje gidan Ummie tayata aiki,yazanyi da girkin" sauke zahra yayi daga cinyarshi yazo kusa da ita yace "Tunda kikazo gidannan ko ruwan shayi bakya dafawa,ga zahra nan tunda tazo yau kwananta biyu tun daga breakfast,lunch har dinner ita ke yiwa kanta,kekuwa sedai asiyo miki,kisani dagayau ko girkin yar aiki bazan kuma Ciba kezaki girka da kanki" cikeda rashin kunya tace "Candi jam,ko'a gidanku Banyi girkiba bare nan wlhy,zahra kuwa aidama ta saba aikatau sana'ar suce,se tayita yi nikam wlhy ba daniba" dage kafadunshi yayi yace "Aynah plss leave" juyawa tayi tana mita tabar gidan... *Bayan kwana biyu*       Sosai suka tsorata da jin wai asiri aka mata,kallon juna sukayi malamin yaci gaba. "Lallai zahra sekin tashi tsaye da adua,da saukima sabida kina kiyaye sallah akan lokaci da abin yafi haka muni,yanzu dai da yardad Allah zamu kashe sihirin,zanbaki adu'oi dazakina riqayi sabida tsari,sannan karku sanarwa kowa zanyi kokarin ganin basu gane cewar an karya asirin ba" godiya sukayi sosai sannan suka juya gida.... Hatsabiban kayan bacci zahra ta saka,bata manta hudubar Aunty Hassy kanwar mamanta,ta feshe jikinta daturaruka masu ibar hankali,Yaukam zahrah an shirya zura hijab tayi da kanta ta nufi dakin Muhammad,sallah ta tarar yanayi ta zauna gefen gadon Koda ya sallame yayi adu'a yajuyo ya sauke mata lallausan Murmushi daya sakar mata kasala,lumshe idonta tayi tace "Bantaba kwana ananba,shine nazo yau na gwada" Murmushi yayi yazo ya kwantar da ita ya kwanta saman jikinta ya sumbaci labbanta ya saka harshe ya lashe pink Lip's nata,"Naji dadi daki kazo gareni baby cute" lumshe ido tayi,ya mike yacire jallabiyar dake jikinshi ya bude fridge dake dakinshi ya tsiyayo glass of fresh milk yabata,karba tayi ta shanye tas,ya zaro wani SWT me daddadan kanshi ya wurga bakinshi tace cikin shagwaba "Yaa Muhammad zansha" kanne mata ido daya yayi ya matso ya janyo fuskarta yarada mata a kunne "Danke nasakata a bakina,tare Zamusha" bata gane zancensaba kawai de tayi nisane yaje ya kashe fitila,yazo ya kwanta kusa da ita ya juyota tana fuskantar sa,bakinta ya janyo ya hada da nashi ya manna wuri daya cikin salo da gwarewa ya fara wasa da SWT din abakunansu biye masa tayi suna wasa da swt din har suka shanyeshi tas a haka,sannan suka fada waccen duniyar..ganinfa Muhammad ya tsunduma gashi kuma zahra sai magiya take tana ihun kuka,amma be saurareta ba yasanya nabasu wuri wannan abin yana bukatar privacy.... Sanda komai ya lafa Muhammad yashiga baiwa zahra hakuri ita kuwa tawani narke,"yaa Muhammad akwai zafi inajin ciwo sosai,shikuwa dukya wani rikice yarasa ina zai sakata har kyautar gidanshi dake asoekoro yabata ba shiri lolx....    Shida kanshi yamata wanka sannan ya kwantar da ita shima yakwanta yana shafarta...asuban fari aka kwankwasa masa Aynah ba lapiya, yaso yaduba ta da kanshi amma ganin ta galabaita dole ya kaita national hospital, gwajin farko aka gano akwai shigar ciki sati uku......   [9/17, 7:44 PM] billygaladanchi: 😳INDA RANKA....kasha kallo😳* Billy galadanchi Wattpad @68Billygaladanchi,please dnt forget to vote... ®HASKE WRITERS ASSO. Sadaukar ga cutyna zarah Bukar. *Assalamu Alaikum,inabawa makaranta wannan book na inda ranka hakuri,lallai bazan iya baku wannan littafin daga farko ba kowane lokaci,karku zata wulakacine wlhy ba haka bane kunada yawane manema wanan book din shiyasanya nabude masa group na kansa,karkuce idan kunmun magana bana kulaku bazan was an ansawa ba wakuma zan share,dan Allah Ku nema a group's, Kokuma Ku nema document,Nagode. 31 Murmushi Muhammad yayi me bayyana tsananin jin dadin dayayi cewar ze zama papa,ya kalli Aynah ya sakar mata lallausan murmushin da betaba mata irin shiba yace cikeda zumudi "Dr ga 20k goron albishir ki siyawa yara chocolate" godiya sosai Dr din tayi sanan ska kamar hanyar gida,Kallonta yai ta jingina da kujerar tana mayadda numfashi dakyar,ya kai hannunshi ya rike nata yace "Aynah jikin ne?" Kara narkewa tayi tace "zuciya nane yake tashi yaa Muhammad ga jiri sai kara dibana yake,sosai kaina ke saramun kuma" kare matse hannunta yayi yace "I'm so sorry dear,zakiji sauki inshaa Allah, bara mu fara neman magungunan den sai muje gida" hakan kuwa akayi suka siya magungunan sannan suka wuce gida....a kofar gidan kin fitowa tayi daga motar Sabda Muhammad ya dauketa cak zahra najin karar shigowan mota ta duba ta window a gaban idonta akayi komai,hijab ta zura tace aranta "tunda naga bata iya tafiya jikin yayi zafi gwara naje na dubata...a dakin sama masu aikin gidan suka ce suke,wannan yasanya ta haura,da sallamarta ta Shiga ta tarar Muhammad na sakama ta towel da ruwa a goshi se narkewa take,zama tayi a gefen gadon tagaidata bata ansaba se kallon Muhammad tayi tace " yaa Muhammad zansha ruwa" da sauri zahra ta mike taje ta kawo ruwan shine ya karba ya bata tasha ya kuma daura kanta saman pillow,Kallonta yayi tace "Haba mana Aynah bakida lapia zakice ba zakici abinciba,kina wahalar da kanki dakuma yaron dake cikinki,dan Allah Ki daure Kici abinci" kallonshi zahrah da fara'a dauke a fuskarta,harga Allah dadi taji tace, "Au yaa Muhammad aunty Aynah ciki ne da ita?" Kallonta yayi shima yana fara'a yace "yanzunnan damukaje asibiti aka mana albishir,gashi yazo da laulayi,kinga bata macin abinci" matsawa tayi kusa da ita tace "Sannu Aunty Aynah, Ki daure Kici wani abin mana" hara rarta tayi sannan ta kalli moh,ta wani narke da shagwaba "Yaa moh dan Allah zanci awara,ita kawai nakesan ci" dubanta yayi yace "yanzu ni Aynah ina kikeso nafara nemo miki awara? Dan Allah kiyi hakuri Kici wannan" turo baki tayi tace "Ni idan ba awara ba ko kosai ba abinda zan iyaci wlhy,su kawai nake sha'awar ci" da sauri zahra tace,idan dai kosai ne ga wake can na gyara na jikashi yayi laushi zanyi moi-moi bara kawai yanzunnan naje na miki" bataso akwai solution ba shiru tayi ita ko zahra ta wuce......haka kwanaki sukayita tafiya zahra kullum batada lokacin kanta idan yau tadafa wannan Aynah tace bashiba saita dafa kalar girki goma a wuni,ga wahalar skul kuma anrigada an koma,dukda tana samun kulawa sosai awurin mijinta,amma bata samun kulawa wurin uwar mijin dakuma Aynah kullum cikin ganin kyara take da wulakance akan Aynah,abin dake bata mamaki shine sam Ummie bata nuna mata kiyayya agaban Muhammad.... Tarayrayar cikin Aynah Ummie keyi tamkar akanta aka fara samun ciki,har Muhammad abin ya fara gundurarshi. *Bayan wata biyu* Kawayen Aynah ne suka zo gidanta,Ummie faruk ce tafara cewa "Aynah kinga yanda kikayi baki kika canja kuwa? Gashi harkin fara da missing test a skul kuma muna final year second semester ma" kallonsu tayi tace dasu "Kuma kunsan lalurar ciki ai,ya kukeso nayi" gyaran zaman Arwa tayi,tace "wlhy amatsayinmu na qawayenki Bazamu bari Ki cutu ba,kinga wannan kishiyar taki dai da diri tamkar ita tayi kanta gaki kindai gane,wlhy kika bari kika haihu yanzu sa matsala,na farko dai zakiyi tumbi,na biyu yan nonuwan dakike packaging wlhy side wa Zakuyi suzo har wurin cibiya,daganan fa yan matancin dakike takama dashi ze gudu ya barki ga loosing shape ga tsufa da wuri,dududu yaushe kukayi auren? Kunma ci Amarcin ne? Wlhy qawata Kinyi kuskure Babba" sosai hudubar qawayen nata ta shigeta tace "To nikam Arwa ya zanyi? So daya rak muka hada shimfida nafada wannan tarkon ya zanyi kuwa?" Ummy ce ta karbe zancen dacewa "Wlhy dimples Ki zubar,Ki zubar Ki fara tsarin iyali,wannan kishiyar taki da shirinta tazo,kinga yanda kunkurunta ya kara bajewa,alamun ta shirya tatsar mijinta,har sabuwar mota naga tana hawa yanzu,kikasan menene nasu tsarin yanzu kina ganin idan yatashi zuwa abroad seya daukeki ya bar mara wani ciki ko laulayi? Cabdi lallai Aynah bakida wayau " zabura Aynah tayi zaune tace dasu "To nikam kubani mafita yan uwa" Arwa ce tace da ita "kinga kaikayi koma kan masheqiya zamuyi,tunda ita nufinta ta kwace mijin,bara muyi maganinta,zubar da cikin zamuyi seku laqa ba mata" Kallonta Aynah tayi tace tayaya zamu laqa ba mata?" Dariyae mugunta Arwa tayi tace cikeda jin dadin Sharrin dazata kulla tace "Ina kince ita kike wahalarwa tana dafa miki komai?" Gyada kai Aynah tayi tace "yauwa toko yanzu hakan za'ayi,zan baki wani magani akasan harshe ake sakashi harse ya narke,zaki tsiri kukan cewa bakida lapiaya Ki kira uwar shi,idan tazo kice asaka zahran ta dafa miki wani abin seki fara saka maganin, akai kaice tana kawo abincin seki cinye,timing zakiyi sabida maganin ze dauki awanni biyu zuwa uku kanya fara aiki,daganan kina karasa cin abincin idan kikaji mararki na juyawa seki fara ihun kina ganin jini kice Nashiga uku ina cin abin cinnan marana yafara murdawa daganan kuwa kisaka kuka,ko asibiti akaje zasuce maganin zubar da ciki kikasha,kinga za'ace a abincin aka saka miki,daganan kin dasa kiyayya tsakaninta da mijinta da uwar mijin,kuma kisaka kuka akan cewar dama zahra tayi ikirarin seta zubar miki da ciki,baki tsammanin hakanba....kekuwa kifara planing Ki gyagije abinki ki darji amarcinki sannan kuma ki kammala karatunki cikin nutsuwa" sosai wannan shawarar tayiwa Aynah,aikuwa hakan akayi bayan kwana biyu kamar yanda na fada haka ta kasance,Ummie kuwa dukan akawo wuqa tawa zahrah da kukanta da komai,Muhammad se rirriketa yake yana abi abun a hankali amma sai hauka take "Jikan nawa takewa bakin cikin zuwa duniya taga Yarinya daga ruwanta Allah yaazur tata da samun ciki,kekuwa nasan wurin yawo nki na tazubar kin kaddare mahaifar shine kikeso amutu har liman Wato arasa wanda zewa wani sallah,muguwa azzaluma data tsotsi mugun hali awurin uwarta" zahra anan ta durkushe tana rusa uban kuka,sam Muhammad beji dadin abinda Ummie tayiba,daga zahra yayi suka wuce part dinta,yace da Masu tayata aiki subiyu "narufe kofar gidannan kuma Ku rufe ta baya,duk wanda yayi knocking koma waye karku bude masa karma Kuyi magana bare Ku bude" dakinsa dake sama ya kaita daganan ya kwantar da ita ya daura kanta saman cinyarsa ya zare hular kanta yashiga Shafa gashinta a hankali,Kallonta yayi ta matukar bashi tausayi yace "Baby cute kukan ya isa haka,dan Allah kiyi hakuri" tashi tayi zaune ta durkusa saman kneels nata a kasa tace cikin kuka "Yaa Muhammad wlhy ka yadda dani ban aikataba,sam kokadan bazan taba cutar da waniba ma bare jininka,na rantse maka da Allah bani bace wlhy Bantaba ikirarin zubarwa Aunty Aynah da cikiba,yaushe ma nasan yanda zan zubar da ciki,dan Allah karka yadda dasu" tashi yayi tsaye ya tallafota ta mike ya rungumeta yashiga bubbuga bayanta a hankali yace sigar rarrashi "Baby cute I'm so sorry,banasan kina kukannan wlhy,Ummie nane kawai ta isa tamiki wannan agabana,Ki sani kamar yanda kika sani bazan taba yarda dakece kika aikata wannan ba,zamma fi yarda akan Aynah ce,Ki yarda dani kamar yanda kika yarda bakece kika aikataba cewar at first bandauki wannan shirmen ba,sannan kuma kisani tun shekaranjiya naga kwayar zubar da ciki adakin Aynah sannan kuma yau abinnan na faruwa na duba ba kwaya biyu aciki so Ki nutsu itama ummie na zata gane ne" kwantar da ita yayi ta lafe a jikinshi tana sauke ajiyar zuciya ya sunkuyo daidai kunnenta yace "Baby cute plss mana ya isa hakan" maqe kunne tayi tace cikeda shagwaba "yaa Muhammad nika dena zaka saukarmun da kasala" Murmushi yayi ya cire rigarsa ya kwanta asaman jikinta ya manna mata kiss ta wuya "Kekadaice zaki kwantar mun da hankali my cutest zahra, zo nan" shashafata yashigayi tako ina ya kamo wuyanta yashiga lasa,dakyar ta kwace kanta idonta dukya kankance cikeda kasala tace "Yaa Muhammad I'm sorry,I'm not in d mood" cizgota yayi ta fada jikinshi suka kurawa juna ido,yace murya can kasa "Bazan bukaci matanaba se idan tanaso?" Murmushi tamishi tace "Ba haka baneba yanzu ina cikin damuwa ne" kiss yafara yi mata batai musu ba ta biye masa harna tsawon 20 mnt, sannan ta kwace kanta tana mayarda numfarfashi tace "Kayi hakuri plss yaa Muhammad banajin dadin zuciyana" hannunshi yasaka ya zuge zip dinta,sannan ya mikar da ita ya zare doguwar rigar yace "Nima tawa zuciyar haka nake jinta Ki daure mu sassauta zuciyoyin juna" shushura kafa tashagayi tana shagwaba "Yaa Muhammad nime zanmaka?" Kwaikwayarta yayi yace cikin wata tsadaddiyar murya "Baby cute wasa zakimun mana,Ki shashafani,kimun komaima,I reaaly need you now" shagwabe wa tayi sannan tafada jikinshi cikin salo da shagwaba ta gaji yar dashi rungumeshi tayi ta cura kafafunta cikin nashi tafara shishurasu tamkar me shagwaba gaske nankuwa salon wasar ne "Allah ni yaa Muhammad zaka gajiyar dani ne,kuma yau jikina ciwo yake" a hankali take murza jikinsu Muhammad kuwa harya fara sambatu,nikam nace bara na basu wuri Anzo wurin....sanda komai ya lafa sukayi wanka sukayi salla sannan suka shirya fita zuwa gidan momy domin sanar mata halin da ake ciki...a gate suka hadu da Ummie ta tsayar da su,kallon Muhammad tayi afusace tace "Yanzu babana tsabar bakada hankali da wannan zaka fita matarka ko lapia batada ita,tsabar tagama asirceka,wlhy kaji na rantse seka saketa" gigicewa Muhammad yayi yace "haba Ummie wane irin saki kuma?" A fusace tace "yarinyar datakashe maka gudan jini menene amfaninta,wlhy seka saketa idanba hakaba na tsine maka" kuka zahrah ta saka mar,yace "Ummie dan Allah kimun rai wlhy bazan rayuba idan ba zahra" "Muhammad gwara naga gawarka daka rayu da zahra,idan baka saketa ba yanzu bazan daga daganan ba zan tsine maka, maza ka saketa,juyowa yayi yana Kallonta yana hawaye yace " Zahrah kiyi hakuri,,wannan itace kaddaramu,ni Muhammad...... Mom nuaiym ce [9/19, 8:28 PM] billygaladanchi: 😳INDA RANKA....kasha kallo😳* Billy galadanchi Wattpad @68Billygaladanchi ®HASKE WRITERS ASSO. Sadaukar ga cutyna zarah Bukar. Wannan shafin sadaukarwa ne gareki *REAL KHADY* Amadadin kungiyarmu ta haske muna farin cikin sanar miki cewa munfi kowa sanki,kuma mun bada wannan shafin kacokam gareki kuma Ki yarda damu munji dadin kaunar Ki agaremu #Ana hade irin tamau tamau dinnan... 32 Kasa karasawa yayi ya jiyo ya kalle Ummie yace murya na rawa yana hawaye yace "Ummie anya kina kauna na kuwa? Bakida labarin rabani da zahra tamkar rabani da rayuwa nane,dan San manzan Allah kimun rai" matsowa tayi kusa dashi ta finciko zahra ta shaqe mata wuya,tace cikeda masifa "Sanar dani wane kalar asiri kikayi wa yaro na? Sabida ni sam yarona bayamun gaddamun shine mafi biyayya acikin 'ya'yana,wlhy yau sekin warware mugun kullin dakika masa" cikin kuka zahra tace "Dan Allah Ummie kiyi hakuri wlhy ba abinda namasa" mari ta wanketa da shi ta sanya iyakar karfinta tureta ta buga goshi da kasa,dagowa tayi ta dafe wurin tana kuka,atake wurin ya kumbura yayi suntum mikewa tayi ta ruga ta shige bayan moh ta kankameshi "Yaa moh dan Allah ka bawa Ummie hakuri,wlhy bani n zubar wa Aunty Aynah da cikiba" juyota yayi ya rungumeta ya kurawa Ummie ido yace cikin kunan rai "Ummie A duk fadin duniyar nan ke kadai ce kika isa Ki dakarmun zahra ban dauki matakiba sabida kimarki ta uwa agareni,na rokeki Ki dena dukan zahra dan Allah" kukan kura tayo takara yowa Kansu ta kwace zahra tafara dukanta,ana haka momy tashigo itada Daddy da Innah usai da kuma mahaifin zahrah sir kamal hasan... Driver na parking suka fito da sauri,momy ce taje ta ture Ummie ta kwace zahra,ganin tayi jina jina ya sanya ta fusata tace cikin tsawa "Haba maryama meta miki kike mata dukan marasa gata,angaya miki bata da gatane" Muhammad duk ya rikice,harara Ummie ta wurgawa momy tace "Dan Allah malama rufawa mutane baki,dakika kullawa yar taki mugun abu kuka zubarwa Aynah da cikinta,bakin ciki kuke daga zuwanta Allah ya tsaga rabo a tsakaninsu,yarki kuwa tunkan Aje ko ina kinga alama cewar juya ce bazata taba haihuwaba" tsoron Allah ne ya kama momy tarike baki "Yanzu Allah daya bawa Aynah cikin danya jarabeta seku bimu da wannan mummunan kazafin,gwara da Allah ya kawomu dakin hallakamun 'ya,to wlhy bazan lamuntaba,kuma kisani ni har Aynah ma ai 'yatace ba dalilin dazanyi bakin cikin zuwan jikana duniya dahar zan hallkashi" daddy ne ya dakatar dasu yana musu fada,tsaki Ummie tayi tace "Wlhy ko duk duniyar nan gatantane se tabarmun gidan d'ana yau dinnan, tunda biyar bokaye kawai ta saka agabanta ita daku" cikin fusata momi ma tace "Koda baki fadaba zahra tagama kwana a gidannan,tunda bakuda dattako" Muhammad ne ya rugo ya rike hannun zahra "Momy dan Allah karkimun haka,wlhy zahra itace rayuwata" harara ta wurga mata tace "Na rantse da Allah ko duniya zata taru akaina yau bazan bari zahra ta kwana a gidannan ba, rayuwar taka kake kallo za'a hallaka baka hanaba baka dauki wani matakin ba" Daddy ne yace "Asabe dan Allah Ki nutsu mana bekamata Ki biye musu ba" cikeda hasala tace "Wlhy daddyn Ashraf yau bazan bari zahra ta kwana anan gidan ba,baka gani sukesan su hallakamun ita kallifa goshinta yanda ya kumbura kalli bakinta da hancinta duk jini,yana Santa yanda yake ikirari ze bari amata wannan dukan na wulakanci" Innah husai dai batace komaiba sir kamal ne ya matso ya kurawa Haj maryam ido,sosai yake mata kallon sani irin sosai sosai dinnan yace cikin nutsuwa "Sanar damu Haj menene matsalar Ki da zahrah?" Jin muryanshi kawai ya haddasa mata faduwar gaba me tsanani da sauri ta juyo ta kalleshi faduwar gabanta ne ya karu ganin fuskar dabazata taba mantawa da ita ba,gyaran tsayuwa tayi murya na rarrawa tace "Kai kuma awa malam? Ina ruwanka? Daddy ne ga kalleta cikin mamakin rashin hankalinta yace " Haj MARYAM wannan shine mahaifin zahra Alhj kamal hasan,ze komane London tare da mahaifiyarta next week shine suka zo mata sallama" jiki a mace ta rab'e kefe tana mita da cewar "Zahra jikana ta kashe kuma in Allah ya yarda setabar gidan Muhammad" daga nan ta juya abinta,shikuwa Muhammad yahau ban hakuri amma ina momy bata bari an saurareshiba taje yana magiya ta tattare kayan zahrah wayanda zasu iya deba tazo suka wuce mahaifin zahrah kuwa sam zuciyar sa ta kasa nutsuwa da matar yana ganin lallai ne akwai inda yasanta,sani na haqiqa kuwa,haka kuma yakewa mahaifin Muhammad kallon sani tunda suka hadu daurin aure...... Wanka zahrah tayi bayan isansu gida,ta sauya kaya,sannan taje wurin daddy tamai bayanin duk abinda yafaru shida su momy takara dacewar "Daddy nikam ya isheni hakanan,Maman Muhammad bata sona yanzu idan wani yaji be yadda ba wani yadda zeyi,na hakura da Muhammad din gaba daya" Kallonta daddy yayi yace "Zahra karna kumajin kince zaki rabu da mijinki sabida su Aynah da mahaifiyar shi,mijinki na kaunarki ba dalilin rabuwa da shi,yanzu dai mahaifin Ki yace dake zeje London Ki huta,watanni biyu zakiyi acan kidawo dakin mijinki shima din zamu rokeshi ne akan ya barki kije" nisawa tayi tace "Kayi hakuri daddy, nagode" . Bayanda Muhammad beyiba amma fir mahaifin ta yace seta huta zata dawo,a sanshi tayi sabiyu amma ina sukace watanni biyu zatayi,ko mahaifiyarshi be sanarwa zancen tafiyan zahra ba bare Aynah,ita ko tun sanda taga mahaifin zahra ta rude ya sanya ko zancen bata kuma yimasa ba sam....kwanan zahrah biyar da barin kasar Muhammad ya kasa nutsuwa...kwance take dakin da aka ware domin ita acikin katafaren gidansu da ke birnin London tana kallon wata drama da ake tana Murmushi duk juyi daya da tunanin moh a ranta,tun jiya bata samun layukanshi,wayarta taji tana kara yasanya ta mike ta dauko ta daga kan bedside drawer,private number tagani yasanya ta share call din sanda aka kira Kusan so hudu sannan ta daga batayi magana ba,muryan Muhammad tajiyo "Baby cute yadai ya kike" ajiyar zuciya ta sauke tace dashi "yaa moh Kaine dama tun jiya nake kiranka bana samu" Murmushi yayi tamkar tana gabanshi yace "Ai Inyaga miki bata nayi shiyasa kika jini shiru" cikeda mamaki tace "Bata kuma kamar Yaya?" Kara fadada fara'arshi yayi yace "Yanzu idan a misali na bata kuma saina ga kaina a London Yaya zakiji?" Dariya tayi haryana jiyo sautin muryar ta tace "Dadi zanji mana,mijina yazo gareni" kara maqe waya yayi a kunnenshi yace "Baby cute dan Allah kina missing nawa kuwa? Nifa gani nayi tamkar kwanakinnan dakikayi biyar shekaru biyar ne" shagwabe wa tayi tace "yaa Muhammad Allah kuwan ni jima nake tamkar nayi tsuntsuwa naje gareka,sam sam banajin dadin garinannan,kaga baka kusa dani sena ringa.." Sekuma tayi shiru "enhmm ina jinki seki rinka yinme?" Shagwabe wa taku mayi tace "Toba cikin dare bane sena rika rungume pillow sabida loneliness I'm so much missing you hrt" Murmushi yayi yace "Haba dai to ai gani a London,yau bazan bari Ki rungumi pillow ba,nine zaki runguma" dariya tayi tace "sekace wani tsuntsu London aiba Kano bace wasa kake" wasa yace mata yake ya kashe aka ze kirata anjima...tana tsakiyar da kallon Innah usai ta shigo "Zahrah Kizo ga mijinki a parlor yakasa hakura yabiyoki" mamaki tace "Kai Innah Muhammad fa?" Harara ta wurga mata "Bansan munafunci kinada wani mijin me bayanshi? Kuma sarai kinsan da zuwanshi" daga nan ta fice da sauri tabiyo bayanta sai parlor din kasa,innah kuwa part dinsu ta wuce,kara ta kwallah ta fada jikinshi,daganan suka Hau rungumar juna,Koda daddynta yazo sai driver ya hadasu dashi suka kwasa suka koma dayan gidanshi... Da dare bayan sun dawo daga yawonsu moh ya siyo kifi yace tamai grilling, tun a hanya taji gaba daya karnin kifin yana Hau mata kai,batai magana ba dai har suka isa,Koda sukaje kai tsaye kitchen ta shige tahau gyaran kifin tayi komai ta fara gashi,sosai yake hawa mata kai,a daddafe ta karasa ta kawo masa,kallon ta yayi yace "Kizo muci mana nafisansa da zafinsa" marairaicewa tayi tace "Nifa na koshi" "koshi kaman ya danke fa nasiya kumama me kikaci?" Shiru tayi yace "maza zokici ko yanzunnan mu bata dake" Sak kowa tayi tafara cin kifin tamkar zata kurma ihu,Koda suka kammala da gudunta ta ruga toilet,sosai tayi amai tamkar ba gobe,rike yake da ita harta kammala,heater ya kunna ya mata wanka sannan ya dawo da ita,shirin kwanciya sukayi ya rungume abarsa yana jijjigata tamkar wata jinjira sosai yakejin tausayi nta,gani yake tamkar sabida ya tilastatane yasanyata amai..."washe gari da suka tashi chips yamusu ordering da kuma beef kebab,sosai taci abincin,amma kuma warin tafarnuwar da ke cikin naman ya hanata sakat,hankalinta be kwanta ba sanda ta Harar da abincin duka,kusa kwanaki hudu kenan dukfa abinda zahra taci seta Harar,har yakai bata iyacin abincin,sosai moh ya tsorata dakanshi yamata pregnancy test yaga positive, kasa yadda yayi ya kwasheta zuwa asibiti mamakine yakamshi jin cewar watannin cikin uku ba sati daya meaning kenan tun saduwarsu ta farko cikin yashiga,sosai yayi murna daganan yakira momy,sanar mata yayi sanan yaroketa akan bayasan kowa ya sani,kuma ta gayawa su Innah yanajin kunya....sosai zahrah ke samun kulawa awurin moh abin har mamaki yake bata hatta wanka shine yake mata da kanshi. Mom nuaiym [9/20, 9:16 PM] billygaladanchi: 😳INDA RANKA....kasha kallo😳* Billy galadanchi Wattpad @68Billygaladanchi ®HASKE WRITERS ASSO. Sadaukar ga cutyna zarah Bukar. 33 Koda momy ta kira Innah usai ta sanar mata batayi mamaki ba,ta kula da hakan tun sanda sukaje gidanta,Murmushi tayi tace "Au wainikam Haj Asabe baki kulaba tun ranar da mukaje gidanta? Ai sarai na kula,nazata boye boye take mana,Ashe itama bata saniba?" Cikin dariya momy tace "nadai kula da yawan kwanciyar ta kafin Ku wuce se kuma tadan abinci,Ashe jikana ke shirin zuwa" dariya sukayi daga nan sukayi wa juna sallamah... Kwance zahrah take saman jikin moh tana narka shagwaba akan lallai saitasha ice cream "Kinga zahrah bazeyi kina mura na dauki abu me ice ba nabaki,ke bakya tsoron taba lapiyan jikinki dana babynki?" Kara narkewa tayi tasaka kuka "Allah ni yaa Muhammad ice cream kadai ne bashida karni,idan bashiba bazan ci komaiba" ganin yayita rarrashinta taki ya sanya ya daura mata kanta saman pillow ya juya mata baya, ganin haka yasanya ta saka masa kuka wiwi Banza ya mata hakan ya sanya ta tashi taje parlor ganinfa takusan 30 mnt zaune be zoba kuma ga yunwa yanaji ya sanya ta neje kitchen neman abinci, indomie ta dafa dayake tasu soaking ma kawai ya wadatar ta soya kwaya hudu,zuwa tayi parlor ta zauna ta cinyesu tatas,ta tashi ta nufi fridge ta dauko fresh milk da kullum shi take sha,ta kwankwada sannan ta mimmike akan kujera,bata dade da kwanciya ba ta ji zuciyarta na tashi,da gudu ta ruga wurin wash hand base dake wurin dining ta fara lailayo amai,dakyar ta samu ya tsagaita jinda tayi kanta na Sara mata yasanya taje ta dauki wani magani da taga moh yazo dashi yace mata na ciwon Kaine ta dauki kwaya biyu tasha,sannan ta rarrafe daki Koda tace baccinshi yake shara harda minshari, matsawa tayi kusa dashi ta kwanta,ba cimawa bacci yayi awon gaba da ita,canfa cikin dare taji mararta na murdawa a hankali,tashi tayi zaune ta kura ma marar tata ido,adu'a tayi sannan ta kwanta wasa wasa fa takasa hakura,can cikin baccin moh yaji tana tadashi mikewa yayi cikin bacci ya rungumota "zahrah na rokeki Ki dena zancen shan ice cream dinnan,bayanda za'ayi na dauki abinda nasan ze ciyar dake na baki kisha" yarfe hannayenta tayi duka biyu tace cikin murya me nuna alamar tanashan azaba "Yaa moh marana da bayana kemun ciwo" saketa yayi gaje ya kunna fitilan dakin,ya dawo ya riketa "menene yasamu marar haka kuma?" Rike mai hannu tai sosai "yaa moh nasani wannan aman dana yine ya janyomun har maganin dakakesha na ciwon kai nasha kwaya biyu amma kan be denaba gashi marana ya kama" gwalo ido yayi waje yace "Kina haukane waya sanar miki Masu ciki suna sha? Kumama ko ninan kwaya daya nake sha" rike hannun shi tayi sosai, tace dashi bara nace toilet nayi fitsari kaji" mikar da itan dazeyi yaga jini nabin kafafunta kara ya kwallah yace cikin rudu "Nashiga uku Fateemah ur bleeding fa" kallon kasanta tayi ta kwallah kara,gigicewa ya kwasheta zuwa asibiti, da da sauri suka karb'eta aka Hau kanta....wanan maganin daine yaso barar mata da ciki threatened abortion ne dole aka barta on bedrest abinka da bature na Kusan four month scanning nasu ya nuna musu yarane fiye da biyu acikin cikinta (lol Ummee Kay wannan ne fatan Ki dama anbaki) murna awurin moh ba'a magana da haka ya sanya yayi waya yasaka aka mata differing na session nata a skul,taci gaba da rainon cikinta cikeda kulawa a hospital... *Bayan wata hudu* Bayanda ba'ayi da daddy ba akan ya bari zahra ta haihu a London yaki,acewar sa dolene ta dawo wurin danginta, Muhammad dama dayayi watanni biyu acan Ummie ta matsa dole ya dawo Nigeria kuma ba wanda yasan zahra Nada ciki,daga sucan London se momy da daddy,da kanshi yaje London kwananshi shida suka juyo a tare,shi sanda yaga cikin zahra ma wai ace watanninshi bakwai abinma tsoro ya bashi sosai dakyar take daga kafa,dukda kasancewar tayi bulbul tayi fari kal alamar Hutu hakan be sanya ka kasa lura cewar a wahale take da cikin nan ba,jirgima cewa sukayi ya kai 9 month bazasu dauketa ba dakyar suka dauko ta,ya sanar wa momy isowarsu kuma dama can ya roketa akan zasu sauka gidanta su ci abinci kasancewar Aynah nada shigar ciki batada lapia bazata iyaba tace,hakan kuwa akayi suna dawowa kai tsaye gidanta suka nufa...mamaki ne ya Ummie ganin zahra da ciki,ga wani mugun faduwar gaba daya sameta ganin cikinan ko'a mafarki batayi tsammanin hakan ba,kana ganin yanda take yake idan kasanta kasan cewar ba'a hayyacinta take ba sam, "Au Babana dama zahran cikine da ita shine baka sanarmun ba,har yayi tsufa haka,watanninshi nawa ne?" Kallon ta yayi cikeda jin kunya yace "watanninshi bakwai Ummie harya dan gota ma" shiru Ummie tayi tana ayyanah kenan zahra ko kwakwaran sati biyu ba tayiba tasamu ciki?" Ganin kar ayi wani tunanin yasanya ta sassaita nutsuwar ta tafara fada "Amma lallai Muhammad karaina mutane Wato banida muhimmancin dazaka sanarmun matarka nada ciki haryayi tsufa haka?" Sosa kai yahau bata hakuri dakyar ta hakura daganan kuma tafara ina zan saka da zahra,har mamaki abin ya Masu matuka,se gamma suka nufi gidansu, kai tsaye par dinsu suka nufa zahra ta tsala wanka ta saka karamar riga ta nufi kitchen acewar ta samosa zatayi idan ba shi tayiba da matsala shikadaine abincin da zataci ta koshi gata da mugun cin tsiya,tana daga kitchen tajiyo muryar Aynah "Ina juyar gidannan,bakida aiki se cin tsiya da gantsara katon kashi Kizo Ki gani,ta Allah bataki ba ko yanzu kuwa ga ciki ajikina" mamakin kalamanta ne ya fito da Muhammad daga dakin kasa yayi daidai da fitowar zahra ma daga kitchen, dama ko tayi alkawarin bazata kuma bari Aynah taci zarafinta ba dama ta riketa da mugun kazafin data mata,kallon ta tayi kasa da sama batare data gantaba tana kallon bangaren Muhammad ,tace "Baiwar Allah lapiya kika shigomin gida ba sallama kuma kina mun hargowa" juyowa Aynah tayi a fusace ganin zahrah da ciki yasanya tayi turus tana Kallonta ta kasa magana, zuwa zahra tayi tawuce ta taje ta zauna ta dan kishin gida cike da isa tace "Aynah ban shirya dawowa gidannan domin na tayaki jida matsalarki ba,kisani banida lokacin ki kuma nan gidan ba juya,idan ma ita kikazo yadawa magana Ki kama kanki domin bazan lamunta ba sabida ni gidana ba juya" kasa magana Aynah tayi domin sam an tabbatar mata zahra bazata taba haihuwaba shiyasa bata kawowa kanta ganin hakan ba,Muhammad ne yazo gab da zahra ya sunkuyo daidai fuskarta ya sanya hannu ya dago fuskarta yace "Baby cute ya mukayi dake,ban sanar miki ba'a kula kare idan yana haushi ba? Shine zesa yayi yunkurin cizonka ai,beside banasan kikoya babyna rigima tunkan yazo duniya" Murmushi tayi tasakala hannunta awuyanshi tace dashi cikin rada "Kayi hakuri na dena" tsaki Aynah taja "Dadin abin kanwata shegiya tayi cikin narigata kuma wlhy ko kinaso ko bakya so a gidannan sai kinga kwaina" Banza sukayi mata tagaji da jinininta tafice cikin kunan rai tana mamakin yanda akayi zahra tasamu ciki. *Bayan wata biyu* Sosai cikin Zahra yakama yayi wani irin kato, bakaramin tsoro da tausayi zata bakaba idan kaga tsininshi dakyar take tafiya,zaune suke itada moh ta dage se cin kaida kafa takeyi na kaza,dariyarta yakeyi sosai "Haba cute yanzu a dage adafa kaza wai kizauna kina cin kai da kafa tsabar rashin sani dad'i" kallonshi tayi zatayi magana sai sallamar safiyyah taji yar aikin Aynah,durkusa wa tayi tace "Yaa Muhammad Aunty Aynah batada lapia sosai" zabura yayi yace muje na dubata" jiki na rawa ya kwasheta zuwa asibiti,Koda suka isa cikin yarigada ya gama fita,Dr Jamal kuwa kallon moh yayi yace "Muhammad a gaskia dawuyane idan matarka zata kara conceiving ba,sabida maganin data sha na zubar da ciki ya taba mahaifarta Koda ta dauki cikin bazata iya rikewa ba" nisawa yayi yace "Dr kanta tayiwa nidai fatana Allah ya sauki zahrah lapiaya" *Bayan kwana biyu* Sak kowa zahrah keyi dakyar daga matattakalar kofar gidanta,driver ne ze kaita ANC tunda safe,ganin kawai tayi aynah tayo kanta iya karfinta,"narantse da Allah baki isa ki haife wannan cikinba bayan kin kassaramun tawa mahaifar" kan zahrah tayi wani yunkurin tuni ta hankadota ta fadi a kife take jini ya balle mata,gashi moh bayanan,ta dare bayanta tahau dukanta driver ne ya rugo domin ya ceceta... Mom nuaiym ce [9/21, 8:41 PM] billygaladanchi: 😳INDA RANKA....kasha kallo😳* Billy galadanchi Wattpad @68Billygaladanchi ®HASKE WRITERS ASSO. Sadaukar ga cutyna zarah Bukar. 34 Dagowa ta wanke driver din da wani lapiyayyan mari "kai dan ubanka ina ruwanka da sha'anina,dahar zakayi matsayin da zaka tabani" a fusace ya kalleta "Ke dinnan na fahimci bakisan mutunciba wlhy,angaya miki neman halal haukane da zaki taka kowa yanda kikeso,sabida nidinnn sakaraine sena kyaleki ki hallaka baiwar Allah kina ganin mace da tsohon ciki haka kimata wanan tsabar rashin imani,wlhy kika kuma tabata sedai na kare a prison dukan tsiya zan miki" ja tayi da baya ganin da gaske yake ya kwallawa yar aikin zahra kira,ita ta tayashi dagata suka kaita mota,national hospital suka nufa da ita inda take ANC Koda suka isa tana bleeding batamasan inda kanta yakeba,sanda suka karbeta sannan Aminu driver ya kira moh,kai tsaye ya sanar masa meya faru da zahra,a rude moh ya kamo hanya,sanin da akai masa a asibitin sabida yakanzo yamusu aiki yasanya besha wahala ba wurin Shiga wurin ta,Dr Zainab dake duba zahrah ya kalla hankali atashe yace "Dr Zainab dan Allah sanar dani menene matsalar?" Sosai ya bata tausayi tace cikin raunin murya "Look Dr Muhammad Bafa wani abin bane ba,kurun buguwa ne ya sanya take bleeding, se kuma labor daya taso b4 Edd nata,amma ba matsala bane ba kuma kasani coz dama gobe ne Edd dinta" kallon zahra yayi daketa faman yarfe hannaye cikin tsananin azaba,yace "Dr Zainab ki duba mana how many cm take plss" juyawa tayi taduba sannan tace "5 cm Dr I'm sure she will soon deliver plss dnt worry my self much" nisawa yayi yaje ya rike hannunta,kafin mintuna arba'in zahra ta soma pushing iya karfinta,batare da wata wahala ba,ta sunkuco yaranta har uku maza biyu mace daya,ganinfa tana pushing yasanya moh da kanshi ya duba,kwallawa Dr Zainab kira yayi dataje tana takan yaran tabaiwa nurse's yaran tazo da kugu "Dr Zainab this is unbelievable another baby is coming" karaso wa tayi ta saka hannunta kallonshi tayi tace "seriously Dr Muhammad, bt the servix is too thick still" Kallonta yace ta matsa Koda ya duba hakanne kuwa,kallonta yayi yace "Dr zee zahra zatasha wahala fa,Nima naji hakan sam bazan iya tsayawa ba tausayinta nakeji,bara naje waje" harya juya ta riko hannunshi ta kura mai ido kurun batayi magana ba da wowa yayi ya dada rike hannun cikin dakiya yace "Zahra na plss hold your self together trust me u can make it" Murmushi karfin hali tamasa tace "yaa moh please stay still I can feel that the baby is on the way too" kan yayi magana ta kankameshi numfashi daya tayi ta kuma wuntsilo yarta daya amma tafi kowa kanka nta acikin jariran kuma jinjirar batayi kukaba ganin anta dukanta taqi kokawa yasanya akayi da ita ICBU domin bata taimakon gaggawa atake aka daura mata oxygen lokaci daya kuwa ta cancara kara,murna awurin moh ba'a magana,momy kuwa tarasa wa zata fara dauka acikin jariran tsabar mamaki bata zata zahra zata haifi yara har huduba kai ko twins bata zata zata haifaba,dukta wani rikice,dama Innah usai sun iso tun jiya waya kurun tamusu inda kowa mamaki yake.(gareku readers nasan zakuce karya nake wai nace an haifa yara hudu to haka salon labarin yake,kuma Ku sani haka Allah ke ikon shi yanda yaso). Zahra kam ba kanta domin tun anan Dr Zainab ta kula mahaifar ta tayi rauni,takuma sanar da mijinta cewar lallai a dauki mata sabida mahaifar tasha wuya,kunnen moh su fareedah sai ihu suke suna daukar hotuna da yaran guda uku kasancewa r daya nakan oxygen suna famar posting a social media....Aynah na zaune ba abinda tafi bukatar ji irin asanar mata mutuwar zahrah tare da cikinta,amma har azahar shiru kakeji tana nan zaune tana saqe saqe taji alamar shigowar message a wayarta da sauri ta dauko moh ne,ga abinda ya rubuta "Aynah ta Allah ba takiba,zahra ta sauka lapia and for ur information yara har hudu biyu maza biyu mata" dafe kirji tayi ta kwallah kara,karyane wlhy karya yake yace wai zahra ta haifi yara har hudu" sai haukanta take ita kadai,a rude ta zari key na motar tayi gidan su ta sanar wa maminta wannan mugun labarin. Sanda su cute suka kwana asibiti washe gari aka sallamosu,kai tsaye gidanta aka wuce da ita,wannan tirjewar moh ne shi a dole yaranshi baze yadda su mai nisaba,zahra dakyar ake tafiya ansha stitches, gida momy ta wuce akan zata hado kayan gyaran nono da na sha'anin biki,itada yan aikin ta ne kawai sai Muhammad, yara biyu sai ihun yunwa suke zahra wai ita bazata iya fito da nononta ba kunya takeji,abu fa kamar wasa sanda Muhammad ya daka mata tsawa yazo ya zuge zip dama na gabane ya Ciro nonon,rikon yaro ma batasan yazatyiba dakyar sukayita shirme ita dashi dakyar suka samu yaran suka sha,kuma gashi ba yawan ruwan nono,dan kanshi yaje ya lalubo madarar yara aka Shiga basu,matan abin mamaki sak Zahra sukayo yayinda maza ke matukar kamada moh dukkansu, Momyn moh munkasa gane kanta amma azahiri bata farin cikin wannan haihuwar yake kurun takeyi...kallon zahra moh yayi yana rungume da jarirai biyu maza ya kwantar dasu sannan ya lalubo hannunta "Thank you so very much fateemah,thanks for giving the light of my life,na dinga faranta miki kenan har karshen rayuwarmu,kuma bazan dena wa Allah godiya ba har na koma agareshi" murmushin dai kurun tamasa,ta langwabe kai cikeda shagwaba tace "Yaa Muhammad dan Allah kace da momy su dena sakani yin wannan sit bath din,karkaso kaji zafin dake akwai kuma bakaga tafasasshen ruwan dasuke mun wanka dashi ba" matsowa yayi yaja mata kuncinta daya tadanyi kara "Neman lapia nki ake bakya ganin kinada stitches da yawa,ni baxan hanasu gasa kiba,gwara ki warke da yawa nafara missing Matana" maqe kafada tayi "Allah nikam yaa Muhammad Bazan karaba" dariya yayi yabar mata dakin... *Ranar suna* Sosai aka wulakanta dala a wannan bikin yara sukaci matan dayar Aisha( sunan momy taci) sai dayar kuma maryama (sunan mahaifiyar moh) mazan kuwa Abdurrahman da Abdurrahim,kowa hankalinshi na wurin taron sunan,lokacin da akazo daukar hotone hankula suka tashi domin kuwa karamar jaririyar wacce taci sunan momy Wato Aisha da aka sakayawa suna Lana an nemeta an rasa,abufa kamar wasa annemi yar mutane an rasa har karfe goman dare,gashi duk a cikin yadan zahrah tafi Santa sai kuka take tamkar zatayi hauka.... Mom nuaim [9/23, 5:58 PM] billygaladanchi: 😳INDA RANKA....kasha kallo😳* Billy galadanchi Wattpad @68Billygaladanchi ®HASKE WRITERS ASSO. Sadaukar ga cutyna zarah Bukar. Wannan shafin na sadaukar dashi ne gareki sweetest in-law Ummie rilwan Allah ya nuna mana ranar auren ki da bro Bilyameen ranar akwai Ghana dance hhhhhh.... 35 Zahrah fa duk ta rikice yan biki duksun fashe kowa da abinda yake tofawa,tashin hankalin zahra ya karu ne ganin fa ba labarin yarta har gashi Tara ta gota,kuka sosai takeyi,ba karamun San lana takeyi ba,rungume take ajikin moh tana sauke ajiyar zuciya kasancewar tasha kuka,a hankali yake patting bayanta yana Shafa gashin kanta,shi kanshi a rude yake,dagowa tayi cikin kuka tace "Yaa Muhammad wlhy Nina San Aynah ce,dan Allah muje wlhy ko rokar ta zanyi I will even go down on my kneels just so she could help and bring back my baby" kura mata ido yayi yace "Baby cute plss mana,wlhy zarki bashida kyau ki kwantar da hankalinki inshaa Allah zamu ganta ne" "Haba yaa Muhammad yaushe ne idonka ze bude,yaushene kunnuwanka zasu fara sauraran zantukan makiyanka karara,matar da taso kashe ni itace zakace wai ba ita bace? Wanene maqiyinka ko nawa aduk fadin duniyar nan banda Aina? Wlhy bazan yadda ba" daga nan takuma rushewa da kuka ta fada jikinshi....wasa wasa fa har washe gari ba Lana ba labarinta zahrah dukda tayi kumburin ciki lokaci daya ta zabge,yan sanda har gida sukazo bincikensu suka gama suka wuce,Aynah kuwa sai murna take aranta tace saura karashen yaran a kwashe su muga karshen iyayi... *Bayan kwana biyu* Shafa'u ce me zaman da jariran ta kwallah wa zahrah kira "Aunty zahrah Kizo da sauri ga Lana a parlor" garin sauri har hada hanya take Koda sukazo suka tarar yar tana kallon sama ta kakafe ido a jikinta wata farar takarda ce,da sauri zahra ta rungume yar tana kuka ta karbe takardar tafara karanta wa kamar haka *wannan saqone zuwa gareka moh,kacuceni da yawa kuma bazan yafe maka ba,kasani naso hallaka wannan yar sainayi tunanin me jinjirar nan tamun,kuma na tsinci kaina da kasa cutar da ita,ina kaunar yarinyar ka saka aranka,kuma kasani abinda kamun bazan yafe ba har abada* kanta ne ya daure tace aranta bazan yanke hukunci ba na kira wannan da mace ko namiji,amma koma waye akwai wani al'amari Babba a tsakaninshi da moh,nidai Alhamdulillah tunda 'yata ta dawo gareni".kowa yayi farin cikin jin andawo da baby,saidai Muhammad yakasa gane ko waye me wannan saqon dakuma yanda akayi hakan ta kasance koma dai menene ya barwa Allah. *Bayan wata shida* Masu Aiki biyu ke kula da yaran kasancewar,zahra na zuwa makaranta,zuwa yanzu zahra ta samu sassauci awurin mahaifiyar Muhammad sosai ba kadan,riritata takeyi tamkar kurjin gwiwa,bataso abinda ya shafi zahran,matsala daya suke fuskanta shine lina,sam yarinyar ta dawo sai kace yar aljanu,bata bacci tun daga ranar da aka dawo da ita bayan an sace ta,haka kuma bata taba yin kuka ba,sai uban shan farce kullum dan yatsanta na'a bakinta tana tsotso idanun kuwa kakkafe kasu farare tas,sannan kuma bata karbar nonon zahra,batashan madara kuma tafi dukkan yaran girma, komai Nisan dare lina Aisha ido biyu take kuma a kakkafe idon suke,moh ya kaita asibitoci ba iyaka an shaida masa lapiyan ta kalau,dukkanin yaran suna wasa da dariya amma ina sam sai kace gunki,gashi moh da zahra sun fi kaunar ta fiya da sauran yaran musamman zahrah,wasu lokutan cikin dare sai zahra ta farka taga yarinyar a zaune hannu a baki tana wangala dariya,amma daga zaran ta tabata sai Yarinya tasha mur kuma abin mamaki hararar ta takeyi,Kokuwa tarikajin surutai a kusa da yar,kamar dai wata aljana,dakewa kawai take tana yin adu'ointa na tsari,dukkanin yaran basa shan nonon dare madara suke sha, kuma ba'a wurinta suke kwana ba,amma sam banda Lana Aisha,bata zama bakuma kuka takeyi ba kawai dai sunce abubuwan ban mamaki yar keyi,da wannan tarokesu su rufa mata asiri subar maganar iya su.... Wata rana cikin dare zahra na manne da moh Lana Aisha ta farka ,bak'in daida ta sabaniyi ne suka zo mana,zaune yar ta tashi yarinya yar wata takwas tafara zazzalo jikinta daga kan gadon,ba wanda ya iya tafiya acikin yaran har ita,jin alamun motsi ya sanya moh farkawa,kunna side lamp yayi da sauri yaja baya ya makale sama kan gadon ganin lana Aisha na tafiya wurin kofa,korar shedan yafarayi sannan yace cikeda karfin hali,Lana Aisha na ina Zakije?" Juyowa yarinyar tayi ta kafeshi da manya manyan dara daran idonta ta tsaya cak,yana karanto ayatul kursiyu ya sakko a hankali ya taso yazo gareta mika hannayenshi yayi duka biyu da nufin tazo amma abin ya faskara domin kuwa d'an yatsanta kurun take tsotso ta kuramai idonta da zuwa lokacin sun fara sauya launi zuwa koraye, hannayenshi duka biyu ya saka da nufin daukarta yarinyar ta sanya kafarta tamasa mugun shuri,be tsaya a ko ina ba sai saman mirror take ya tsage,shikuwa ya mirror din ya tsage, wannan ne ya farkar da zahra cikin gid'i ma,ganin Lana Aisha a tsaye bai wani bata mamaki ba kasancewar tasan yarinyar ta iya tsayi,mamakin ta daya ya akayi yarinyar taje can,kuma meya samu moh dinta haka,wurin shi tafara zuwa ta janyo shi "Moh lapia dai,meya sameka haka?" Sak kowa yayi ya kurawa yarinyar ido yace murya na rawa "ki kunna fitilar dakin ki dauki Lana Aisha ki kwantar da ita" yanda yace tayi d'in tayi ,sannan taje zata dauki Lana Aisha, wani irin wurgi tasa hannu tayida zahra,sannan ta taka tinkis tinkis taje tamkar jinjirar biri ta dare gadon ta kwanta,ta saka yatsanta abaki ta kurawa saman silin dakin ido,batako kyaftawa ga idon ya kad'a ya koma kalar sararin samaniya,moh ne yayi kan zahra ya tallfota,"sannu zahra dafatar bakiji ciwo ba" Murmushi ta sakar masa na karfin hali tace "Banji ciwo ba moh,ammafa lamarin Lana Aisha yasha bani mamaki sam wannan abubuwan datake bana hankali bane, dan Allah Muhammad ka daure mu kaita gun kalamai,Bafa abinda ya gagari Allah" kallon ta yayi tabashi tausayi matuka sannan yace "zamuje Kano gobe inshaa Allah, da akwai wani bawan Allah dana sani shararren malamine na tabbatar zai temaka mana" nisawa tayi sannan suka koma kan gadon,ranar a zaune suka Kwana. *Washe gari* Karfe goma na safe sukaje sukayi wa Ummie sallama dakuma momy suka kama hanyar Kano dagasu sai Lana Aisha, acewar su gobe zasu dawo sabida lina maryama dasu Abdul kasancewa r sati daya daya gabata dukkaninsu an yaye su.....dama sam Lana Aisha bata kuka amma tunda suka dauki hanyar Kano take musu kukan mage,zahra dukta gama rikicewa sai adu'a take yi tana tofe motar dashi, sun kusa Shiga garin Kano kamar daga sama sukaga Lana Aisha ta fara tsallen biri tayi kan sitiyarin motar,kara moh ya saka yafara kiciniyar kwace wa iya karfinta ta saka ta kwace sitiyarin ta murdashi da karfi take motar tafara soma juyi dasu,sanda tasha wani icce sannan ta tsaya,Allah ya taimakesu ba wanda yaji ciwo fito wa sukayi suka kurawa Lana Aisha ido dake kwasar dariya,sannan tace cikin muryar gardawa me rikita kwakwalwa "Banida rashin lapiyan dazakuce saikun kaini gun malamai amma idan haka kuka zaba,Ku sameni awurin malamin" cikin kuka zahra tace "Nashiga uku yaa Muhammad yaushe kuma Lana Aisha tafara magana,wlhy wannan ba 'yata bace" rungume juna sukayi suka saka kuka atare acikin su Bame rarrashinta wani gani sukayi wani hayaki yafita ta bakinta,atake ita kuma tafadi wurin yar jinjirar yarinyar gwanin ban tausayi... Zahra ce tazo ta dauketa,mutanen dake wurin sai kallon al'ajabi sukeyi suka fada motar,Allah ya taima kesu ta tashi,suka fara hanya suna adu'a, sai garin Kano. A parlor din malamin suna jiranshi zahrah rungume da Lana Aisha dake shame shame idonta arufe,sai ganin yarinya sukayi Lana Aisha sak,ta yi zaman tamatela tana wurga musu harara,a tsorace zahrah ta matsa kusada moh tana salati,da sallamar malamin ya shigo atake wacce ke zaune ta zabura tayi kan tasaman jikin zahra lokaci daya waccen ta ware manyan idanuwanta,ta zura hannunta cikin bakinta,zabura zahra tayi zata cillar da ita gefe moh yarike 'yar,cikin dakiya ya korowa malamin bayani,adu'a malamin yafarayi sannan ya fara karanto alqur'ani mai girma,zabura Lana Aisha tayi tace cikin daga murya "Bazaka iya daniba Mlm sabida munsaba karawa dakai,kuma kasani idan kaci gaba mutuwar Aisha tazo gwara Ku shafawa kanku lapiya" girgiza kai malamin yayi ya nisa sannan yace "Ku tafi da 'yarku idan kunasan rayuwarta,kubarta ayanda kuka ganta,shafin asiri ne,kuma basa rabuwa da mutum,da akwai abinda suke amfani dashi ajikinta,zan taimaka muku da maganin dakuma adu'ooin dazasu saka tafara dab'i u irinna mutane,takuma rage yawan al'amura tamkar aljana,amma wannan abinda ke damunta sai Allah" kallon juna sukayi wannan shine *INDA RANKA KASHA KALLO...* Da kuka sukabar gidan. Mom nuaim ce [9/24, 6:51 PM] billygaladanchi: 😳INDA RANKA....kasha kallo😳* Billy galadanchi Wattpad @68Billygaladanchi ®HASKE WRITERS ASSO. Sadaukar ga cutyna zarah Bukar. *Assalamu Alaikum,naga sakonninku makaranta wannan littafin amma kusani haka tsarin labarin yake,na dade da sanar muku bana Cika damuwa da fiction Koda bance bana yiba,kuma yarinyar jinjira ce so mesa kuka damu da rayuwarta har haka beside bama ita kadai bace ai dan Allah kumun uzuri na karisa labarin yanda yake*   36 Kai tsaye suna isowa garin abuja gidan su moh suka zarce wurin Ummie,moh bai boye mata komaiba ya sanar mata yanda akayi kuka sosai ta saka "Me wannan jinjirar tawa mutane dazasu mata asiri? Koda Ku iyayenta Kokuma mu muka musu laifi aimun cancanci su ragawa wannan jinjirar wlhy ko waye Allah ya isa bamu yafe ba,zahra kiyita hakuri  wata rana se labari kuma karku fasa adu'a muma zamu tayaku yi" Murmushi n karfin hali zahra tayi daga nan sukaci abinci suka wuce abinsu gida,ranar moh ze koma gidan Aynah,zahra tazo ta zauna akusa dashi tamkar marainiya Kallonta yayi ido cikin ido ya kafe ta dasu,raurau tayi da ido ta matso jikinshi,yana kan kujera ta zauna akasa,saman cinyar sa ta dora kanta tana hawaye  tana narka shagwabar data zame mata jiki bata masan tanayiba "Heart I'm so scare, dunno how to slp altogether with her me alone" kallon ta yaku mayi ya Shiga Shafa kanta a hankali ya sunkuyo daidai kunnenta ya ce da ita "Baby cute plss Karki saka damuwa aranki, adu'a zakiyi muku Nima sena muku tukunna zan tafi" gyada masa kai tayi cikeda gamsuwa da baya ninsa tace tana mai dagowa ta Hau kujerar dayake kai "Hrt dan Allah idan kadawo sallan asuba kazo ka duba mu kaji" kura mata ido cikeda tausayi yace yana me daura hannunshi saman wuyanta ya lalubo har kunnenta zuwa bayan kunnen da gashinkan ta " Baby cute Karki damu zanzo  na dubaku I promise " matsowa tayi daf dashi ta janyo kanshi sannan ta manna bakinshi da nata,a hankali ta Shiga tsotsar lips nashi abinda bata taba yi da kanta ba sabida kunya,zura mai harshen ta tayi shikuwa ya cafka yashiga tsotso tamkar wani mayuwancin zaki,dukkaninsu dayar suke mayar da numfashi,itane ta fara zame jikin ta ta daura kanta saman faffad'an kirjinshi ta furta cikin muryan kuka "Yaa Muhammad I badly miss you,dunno y nake masifan sha'awarka yau" dagota yayi yasaka harshensa ya lashe hawayen dake kwaranya a kuncenta cike da kwarewa sannan ya saka harshe ya lashi lallausan lips nata,ya dago kanta suka fuskanci juna yace "Nima sosai nake missing naki zahra,yau ina lissafawa Kusan 2 weeks rashin kwanciyar hankali ya hanamu kula da juna" dago hannunshi yayi ya kalli agogon hannun nashi yaga ba'a ma Shiga sallah isha ba yace yana mai kallon ta "Bazan barki haka ba cutest zahra Nima kuma ina bukatarki,dama se 9 ka'idan tafiya na,so yanzunnan zan baki wahala" kallonshi tayi akaro na farko tun nayan aurensu tace cikeda shauqi "Ina San hakan yaa moh,yau dai kam kai kadai nake bukata" sungumarta yayi tamkar yar baby suka haura sama,a saman kaya taccen faffadan gadonshi ya dira ta ya zame dukkanin kayan jikinshi fitilar dakin ya juyo ya kashe sannan ya kwanta kusa da ita janyota yayi jikinshi ya manna mata kiss a forehead nata,sannan ya sanya harshensa ya lashe wuyanta gaba daya har saman Brest nata, bingilalliyar rigar dake jikinta ya zare ya cillar itama yamata samb'al sannan ya Shiga kissing nata tako ina rikicewa zahra tayi, akaro na farko tun aurensu tashiga sambatu tana kukan dadi,hannunshi yakai gun kunnenta yadan tura karamar yatsarshi ciki,cikin shagwaba tace "Asshhhhh ya Muhammad banaso" dagota yai yace cikeda wasa "tunda bakyaso na dena,jeki bacci" daganan ya juya mata,ganin ya kyaleta Kusan 3 mnt ya sanya ta matsa kusa dashi ta Shiga goga kirjinta a saman bayanshi ba shiri ya juyo ya kalleta yace "Baby cute wasa zakimun yanzunnan nayi missing wasanki" batare da tace kalaba ,ta janyo bakinshi ta hada da nata tashiga sarrafa harshen sa cike da kwarewa,sai numfarfashi yake ta daura hannunta asaman kirjinshi tafara murza....nikuwa nayi ta kaina kar ayi abu agaban yara lolxx.. Saida komai ya lafa sannan ya juyo ya kalleta ita kuwa ta sauke idonta a kasa,cikin muryan kasala yace "Baby cute na Ashe dama duk karatun danake miki kina bitar sa kuma kin haddace,amma shine bakya bayarda hadda awurin malaminki, anya kinmun adalci kuwa?" Tafukan hannayenta ta saka ta rufe fuskarta,cikeda jin kunya tana shagwaba tace " Allah yaa Muhammad niba abinda na iya fa" cakulkuli yashiga mata tana zillewa,da sauri ta sakko daga kan gadon ya bita bandaki tashiga yabita acan dakyar ta kwace kanta,shida kanshi ya had'a musu ruwan wanka sannan ya saka musu turaren wanka suka fada acikin bahon,ananma sai wasaninsu suke sna raha,sunma manta damuwarsu.....     Cikin dare zahra tajiyo kukan karnuka abdaidai kunnenta Koda ta farka a firgice dama bata kashe fitilar sakinba taga Ashe Lana Aisha ce,tana ta d'abi'u irinna karnuka tamkar tana fad'a da wani karanto adu'a zahrah yashigayi da iyakacin karfinta da ganan kuwa wani hayaki yafita bakin Lana Aisha tafadi asaman gadon" daukar yarta tayi tanata mata adu'a har yarinyar ta bude idonta,ta kalli zahra ta washe baki,zahra ta kankame fa karo na farko kenan data mata dariya tun haihuwarta,daganan taje ta dauko ruwan swan kwaya biyar ta juye cikin babban galan ta zauna tayita adu'a tana tofawa aciki,bayan ta idarta ta ajiye azuwan zata rika mata duren su kota halin qaqa. *Bayan shekaru biyu*      Zahrah ta samu fa kammala karatunta dakyar sabida wahalar da  Lana Aisha ke bata,abubuwan da dama sun faru adan wannan lokacin,yaran kuma sun girma,sedai Lana Aisha bata magana,sannan kuma kofita akayi da ita se a nemeta arasa,kasancewar sam bata San ganin mutane sedai idan Anzo gidan asameta a gida,tadawo abinta basu kuma fasa neman mata magani ba sam kuma Baza suce ba sauqi ba.Yauma kamar kullum a parlor suke zaune da yaran dukkansu suna kallon cartoon Lana Aisha sai zare ido take da yatsa a baki kawai kuka ta fashe dashi tace "Ammy kaina zafi" Yaune karo na farko data fara kiran sunan Ammyn tasu har magana ma,da sauri sukayo kanta ta rike hannun uwar,tanata kara atake tafara hawayen jini,sunata tofa mata adu'a ,aman jini tashiga yi ba kakkautawa tun tana yunkurawa harta dena numfashi,da kanshi ya duba 'yar tashi yagano bata numfashi ta rasu kurawa zahrah ido yayi yarasa nema zaice mata,dakyar ya furta "Zahra Lana Aisha fa ta mutu,wlhy bata numfashi sam" kasa Koda motsi tayi,anan dai akayita koke koke mutane da yawa kuwa sukace ai y'ar ta huta ma da halin datake ciki. *Bayan kwana uku*     Ana wata ga wata domin kuwa tsaf abubuwan da Lana Aisha keyi su lina maryama ta Shiga yi,bata magana,bata cin abinci bata dariya sai tsotsar d'an yatsa da kakkafe idanun gashi dama sudin identical twin's ne,sosai zahra ta haukace wannan karon, "Allah duk wanda yake so ya hallakamun yara Allah ka hallakashi,Allah ka wukakantashi Allah ka jibanci lamurana Allah ka karemun 'ya'yana akan Sharrin Masu sharri" ta fashe da kuka me tsuma zuciya,tasowa moh yayi ya rungumeta shidinma duk karfin hali irin nashi kuka yasaka da iyakacin karfin shi aka rasa wanda ze bawa wani hakuri, dakyar ya rarrashi kanshi ya tallafo kanta yace "Baby cute ki dena kuka,naji abakin wani aminin Abba wani shahararren malamin a Niger ,na yanke shawarar Aminu driver zeje da mota sokoto mu kuwa mu Hau jirgi muje sokoton daganan mu tsallaka ta kwannawa muje cikin garin Niger sam wannan karon bazan lamunta su kashemun 'yaba"  shiru tayi kawai tana kukan. Wannan karon da momy da Ummie aka shirya tafiyar badan Ummie tasoba tabisu acewarta batada lapia seda Abbin moh ya tilastata.... Agaban malamin moh ne ya kwaranyo bayanai malamin yayi Murmushi sannan ya kurawa moh ido yace cikin nutsuwa "Yanzu imani yayi karanci a idon duniya sam mutane ba imani aransu ko menene yasanya zaka cutawa karamun yaro? Kasani muhammadu matsafa ne sukayi amfani da jinin 'yarka sabida biyan tasu bukatar, atake cikin Ummie yabani wani karan dakowa seda yaji,malamin yaci gaba " kuma sabida yawan adu'ar dakuke matane yasanya suka kasheta domin idan  zaku lura yarinyar sam batacin komai kuma bata kashi,hanjinta suka cire gaba daya aljanine ajikinta kuma wannan kashetan dasukayi ska koma kan yar'uwarta  gargadi ne agareku cewar basa bukatar adu'ar Ku idan a wannan ma kuka matsa toko tabbas itama kasheta zasuyi su koma kan wani,wannan aikin kuwa jinin ka kadai ze ida bada kai sannan kuma biyan bukatar wani ke sakawa yayi hakan,amma Ku kwantar da hankalinku nidinnan bazasu gagareni ba da yardar Allah musamman dayake ita kun farga da sauri kuna bata ruwan adu'a basu samu nasarar cire hanjin nataba" Alqur'ani me girma ya dauko yafara karanta wa take lina maryama tayi tsallen buri ta je gaban malamin,wasu ruwa ya deba dake gefen shi ya watsa mata take ta fara birgima,ya dauki wata bulala ya tsala mata yace "Nutsu ka sanar dani aikin wa kakeyi? " cikin muryar tsoro ta fara magana " Aikin Alhj Yusuf alkali mukeyi,shine ya yarje mana mu damke ji kokin nashi sabida yasamu yayi yaci zabe kuma yaci,mukuwa ladanmu hanjin ne da jininta idan mun buqata" zabura kowa yayi musamman muh'd,Ummie ce tace "Karya kekyi wlhy badai mijina ba" juyowa lina maryama tayi ta kalleta sannan aljanin dake jikinta ya nuna momy da d'an yatsa "Kece kika ninke mijinki baibai,kece kika kawo mana jininsa azuwan ya amince Ashe karya kika masa,horone yasanya nake ci gaba da bibyar yaran se sanda kakansu ya sauka a mulki,daganan kuma na dawo kanki" zabura tayi gefe d'aya sannan tace "Sabidame zaka dawo kaina mena maka?" Mahaukaci yar dariya ya kwashe da ita yace "Bakyasan cin amana kika azabtar da jikar ki kuma kika cuci mijinki? Kika kassara jikarshi batare da ya saniba,wlhy kema saikin d'and'ana azabar da jinjirayen nan sukaji" kuka tasaka malamin nan ya  kalli lina maryama yace "Bawan Allah zaka rabu da maryama Kokuwa na konaka a Banza"  "Zanfita wlhy,nama dena damun zuri'ar gaba daya  amma Haj maryama kam sena azabtar da ita kamar yanda me gidana ze azabtar dani kona sauke akan zuriyarta" kan malamin yayi wata magana har aljanin ya fice,maryama sai kuka take,Muhammad ya kalleta cikin fusata yace "Ummie Allah ya isa tsakanina da ke wlhy bazan taba yafe miki tashin hankalin dakika jefa muba na tsawon shekaru uku" bata iya magana ba sai kuka,a haka suka juyo Nigeria rai a bace..... Flash back    Haj maryama zaune agaban mijinta dasu moh da zahra da daddy da kuma mahaifin ta sir kamal hasan harsu momy ma...... Mom nuaim ce [9/25, 9:03 PM] billygaladanchi: 😳INDA RANKA....kasha kallo😳* Billy galadanchi Wattpad @68Billygaladanchi ®HASKE WRITERS ASSO. Sadaukar ga cutyna zarah Bukar. 37 Abbin moh ne yace "Haj maryama ban taba tsammanin haka daga gareki ba,sanar dani menene na rageki dashi da har zaki cutar da iyalina har haka" cikin fusata da borin kunya tafara kumfan baki "Kaga wlhy Abby nikarka makalemun,baka ganin cewar dasanya hannunka akayi komai,ko kanaso kacemun baka San cewar da jinin jikar taka kake kan kujerar da kake yanzu ba" mikewa yayi ya zo kusa da ita ya kura mata ido sannan yace "Bazaki yarfa ni agaban wayannan dubannan mutanenba,kuma ki sani ni ko jinin wani ban bayarba akan abin duniya bare nawa,sanar dasu yanda mukayi dake yanzunnan dole ne sekin wanke ni yanzunnan" kura masa ido tayi sannan cikin masifa tace "Koma dai menene kasani shirkace kai ma Kayi,tunda ai kana sane nake bin bokayen domin kawai ka Hau kujerar Banza ta wofi,sannan kuma bi ba wani wankeka da zanyi girmane ya rigada ya zube" wanketa yayi da lafiyayyen mari sanda daddy ya rokeshi,yace "wlhy shayau matannan zama danita masifa ne kuma bala'i ne,bana mantawa tun a neman kujerar nan na farko maryama tace dani muje wurin malamai su mana adu'a nace da ita ba inda zani nida kaina zanwa kaina,kunsanta da dad'in baki haka tayita lallamina wai ai adu'a ce, a wannan takarar kuwa ganin inada abokan hamayya tazo tace dani ga wani malami aikinsa kamar yankan wuqa,nace maryama nikamma na fauwalawa Allah lamurana ba inda zani,har kuka tamun wai ban yadda da ita bane,nace Toshi kenan na bata dama taje,ba ayi wata ba tazo tace dani wai acikin dabbobina ana San jinin daya,nace da ita bakida labarin cewar irin wannan abin haramunne daga nan tahau ban baki da lallami akan cewar ai sadaqa ne kuma jinin dole seda izinina zai amfanu daganan nabata dama kan Aje gidan gona adauka,na zata taje se yanzu nake tambayar care taker na wurin ya sanar mun bata jeba,Ashe muguwar jinin jikata take hari,Allah ya isa tsakanina dake" daganan yabdafe kirji ya fara wani irin tari kowa yayo kanshi ana bashi taimakon gaggawa,moh da kanshi ya dubashi yagano jinin shine ya haye sosai sosai....... Kallon Innah usai sir kamal yayi yace cikeda nutsuwa "Honey nifa koma abinane nasan maryama dincan,kekam bata miki kama da wacce kika sani ba" kallonshi tayi, itama din "kawai sir kana sakawa ranka hakanne amma nidai ban santaba" janyota yayi jikinshi yace "Honey ba cewa nayi ki dena cemin wani sir ba,Zuma zakice" kife kanta tayi ajikin shi cikeda kunya tace "Yanzu fa tsufa ya riskemu bakajin kunya ne" Murmushi yayi yace "nikuwa kunyar wa zanji,dagani se ke fa?" Shiru tayi batace komaiba,zaunar da ita yayi akan cinyar sa sannan yace yau da dare idan mukaje sabon zama agidan su Muhammad zan sanar miki wacece maryama.... Sannu ake tayiwa Abbin moh,amma Alhamdulillah ya samu sauki,kamal ne ya kalli maryama bayan an natsa yace da ita "Jummai wainikam baki gane niba haka? Duk sanda muka hadu bakya nuna kin sanni anya kinyiwa zumuncinmu adalci kuwa?" Dagowa tayi da sauri ta kalleshi ta fara magana cikin in ina... "Kaga kamal,kokafin kabar dangin ka kaje gun arniya ni muna magana dakai ne? Kokuwa da wata alaqa bayan yan uwan taka a tsakanina dakai?" Cikeda mamaki yace "Aikuwa jummai yan uwan takar dake tsakanina dake ta wuce wasa,tayaya ma muna yan wa da kani dake ki nemi yanka zumuntar? Anya jummai duk miyagun halayenki baki dena suba har yau" harara ta wurga masa sannan taja tsaki,daddy ne ya kalleta sannan yace "Kamal ina kasanta kuma,har kana yar uwarkace" da mamaki ya mayarda dubanshi zuwa ga daddy yace "Wai shayau jummai yar hannun ce baka gane ba? Ina tsammanin ai ka Nagane ta magana ne kurun bakamunba" zabura daddy yayi yace "jummai yar hannu fa kace,wlhy Allah dabadan a bakinka naji ba bazan gaddaba kuma se a Yanzu kamaninta ke dawomun sak,sanina da ita batada jiki Ashe kece" hararar sa tayi shima "Muna fuki kawai sarai ka ganeni wlhy gulma ne kawai,ai idan zaka manta uwar cikinka Nima zaka mantani" mamakin furucinta ya sanya Abbin moh wanketa da mari "maryama dama bakida hankali ban saniba? Ashe bakisan girman mutane ba? Yanzu kanki tsaye kike zagin sirikinki?" Mikewa tayi tana banbami tabar palor din, d'akinta tashige ta rufe sannan ta d'aga wayarta takira yayarta "Yaya laraba wlhy ba kanta,kokinsan cewar kamalu ya shaidani sarai,kuma kinsan boka yace duk sanda ya shaidani har mukayi magana ta sanayya wa juna asirin ya karye kenan? Ni banma San yanda zanba wlhy sabida asirina sai tonuwa suke d'aya bayan d'aya" nisawa Yaya laraban tayi sannan tace "Ki nutsu zanje wurin boka yanzunnan na shaida masa komai,kuma nasan dabyardar Allah komai ze daidaita" nisawa tayi daganan suka yi sallama akan cewar zata kirata idan ta dawo ta sanar mata yanda sukayi" kwanta wa tayi ta daga idonta sama tana tunani,wani irin wargagajen zaki tagani asaman roof din yace cikeda tsawa "Kodai kije ki sanar musu dukkanin kulle kullen dakikayi tun daga farkon zuwanki duniya r rayuwarsu har zuwa yau,wlhy idan ba haka ba zan tilastaki ki fada kuma na hallakaki" zabura tayi sannan tace cikeda dakiya "Bazan taba tonawa kaina asiriba wlhy se bayan raina mugu kawai mena maka" wata mahaukaci yar dariya ya kwashe da ita yayo kanta haikan,siffar mutane yai mata ba kyaun gani sannan ya zamto tsirara wata irin abu tagani wacce bazata fassara girma nta ba da tsawonta yace cikin murya mai rikitarwa " dama ke fasikace kuma kinsa ba da fasikanci to da wannan kadai zan horaki,ki zaba Kodai kije yanzu a gabana ki fada musu gaskia,Kokuwa na tura miki wannan saiya fito ta baki na hallakaki na baki azaba daidai da halinki na fasikanci ki mutu ta hanyar datafi burgeki" cikin rawar jiki tace "natuba wlhy yanzu zanje na sanar musu komai da komai,karka kashe ni inasan naci gaba da rayuwa wlhy" da gudu tafita ta isa parlor din a firgice,ganin kowa ya zuro mata ido yasanya ga zauna kusada mijinta tayi shiru sai zare ido takeyi,aljaninne ya bayyanar mata a tsirara da wannan abar a tsaye,a gigice tace "Yauwa zuwa nayi na fada muku gaskia kowa yazo yaji Ku saurara Ku jini" nutsuwa kowa yayi ya bita da kallo " a garinmu nice budurwa mafi kyawun gani da diri,samsam bazaka ga yarinyar data fini kyau ba ba alfahariba,a wancan lokacin kamalu da Muhammad da dayan abokinsu Shehu Sune yan boko,kuma yan kwalisa inada masoyan da waya amma ni na kwallawa d'an uwana kamalu rai kuma shidin d'ana awurin yayan mahaifiyata, nasha wahala wurin jiran kamalu ya kammala karatunsa na secondary,wanda harta kaini ga ajiye dan Shege,amma dan wulakance da kamalu yazo se cewa yayi dani wai baze aure niba sabida namasa tsufa kuma na haife dan Shege ba rokon daban masa ba qememe yaki yarda dani,wannan abun yamana ciwo nida mahaifiyata,ananan katsam mukaji labarin yatafi kasar waje karatu,haka na nace masa nayita jiranshi,Koda yadawo wai suka daura masa aure da Innah usai wannan abin ya dada tunzurani nida Mamana,a haka naji wai yatafi yanema musu mazauni shida usai sannan atura masa ita,daganan kuwa muka asirin manta gida wanda haryau da yake Nigeria be waiwayi gidansu ba kullum yanaso yaje amma ya kasa,sam. Lamarin mahaifin Muhammad kuwa,a Kano muka hadu dashi,da matarshi daganan na makale mata sosai,yaronta Muhammad naketa wa Alkhairi ahaka muka shaqu,har gidanta nake zuwa agarin Kano,ganin mijinta nada yan Ku dinshi nida mahaifiyata da yayata muka asircesa ya aureni,kasancewar ba ruwan Haj Mariya yasanya bata damuba tayi zaman kanwa dani,a shekarata tabiyu gidan na gama asirce Alhj komai se wanda nace,a haka bakin ciki ya kwantar da Mariya mahaifiyar Muhd nida kaina na karasa kasheta ta hanyar saka filo na hanata numfashi hartaje lahira, da amana na rike Muhammad alokacin yanada Kusan shekaru goma aduniya tamkar nice na haifeshi ahaka mijina yaji dadin kaunar danike nuna wa moh,kuma Dukkansu su biyu ban barsu ahakaba nagama asircesu a hankali na hana Muhammad tunanin yan uwan mahaifiyarsa nakuma hana su ne manshi haka Abbyn moh na mallakesu ni nikadai se ya'yana wayanda dukkaninsu ba ubansu daya da moh,har kawo yanzu dana jutawa zahrah" mamakine yahana kowa magana wannan shine inda ranka kasha KALLO... Ita kuwa uwar kara ta saka ganin aljanin yayo kanta gadan gadan....dan Allah karka kashe ni tunda na fadi gaskia... Mom nuaiym centuries [9/26, 8:32 PM] billygaladanchi: INDA RANKA....kasha kallo😳* Billy galadanchi Wattpad @68Billygaladanchi ®HASKE WRITERS ASSO. Sadaukar ga cutyna zarah Bukar.   *Besty Hafsat ilham wannan shafin ma nakine ke kadai,ki sani ina kaunar sosai banida tamkarki Allah ya nuna mun aurenki Musha biki....*     38 Abby ne yashiga tofa mata adu'a har aka samu aljani ya tafi,sai gumi take had'awa tana zare,moh dake ta uban kuka tunda ta fara magana yace "Ummie bakida hurumin dazaki nemi na gafarta miki,domin sam wlhy bazan iya ko kadan nayi dana sanin samuwarki arayuwar nida mahaifina da baiwar Allah mahaifiyata,nikadaine nasan bakece kika haifeni amma duk sona da zahra se yau taji abakinki kasancewar na miki uwa har raina,Allah ya isa dakika kashe mun mahaifiya da ya,Allah ya isa dakika raba zahrah da mahaifinta tunkan tazo duniya Allah kuma ya isa da kika ci amanar mahaifina kika ingizashi gayin shirka kai Allah ya isa akan komaima,ina rokon Allah ya hada miki zafi kan zafi ya azabtar dake azaba me tsanani ya hadaki da wahalar duniya kankije lahira muguwa azzaluma" ya kuma fashewa da kuka me tsuma zuciya" kasa hakuri zahra tayi ganin mijinta na kuka tafara itama,a haka momy tace sutashi suje gidansu,se an nemesu gobe...tunda suka Shiga gidan suke kuka bamai rarrashin wani,sam kokadan abin bewa Muhammad dad'i ba yana matukar San mahaifiyarshi rungume zahra yayi yace "zahra ke kadai kika ragemun se 'Yaya na banida tamkar ki arayuwa dan Allah ki kula dani ki zame mun uwa,kanwa,Yaya,Aboki,qawa,kani ki tallafi maraicina ki zame mun komai arayuwa,kekadai na yarda dake wlhy" rungume shi tayi sannan ta saka hannu ta share masa hawayensa tace "Heart plss mana ka girmi kukannan dan Allah Kayi shiru kana karyar mun da zuciya wlhy" kwanciya yayi asaman kafadarta tashiga bubbuga bayansa a hankali tamkar jinjiri... *Bayan kwana biyu*     Haj maryama tuburan ta yamutse aljani ya sakota agaba,ba halin ta zauna seta ganshi kusa da ita yana mata dariya,idan tashiga wanka tafito da gudu,mijinta dai bece ya saketa ba amma ko Kallonta bayayi,yau ma kamar kullum a dakinshi ta sameshi bakalr maganar daba tayiba ya mata Banza,kwanciya tayi batasan sanda bacci ya dauketaba a cikin baccin aljanin ya risketa,wannan abar tashi ya tura mata yashiga turawa da kakkautawa,ai kuwa sai kururuwar azaba take ahaka ta farka be denaba harta soma aman jini baki da hanci ,Abbyn moh ya Shiga rero adu'a kala kala dakyar ya samu abin ya sassauta sai numfarfashi take hannunta ta saka ta shafi gabanta tajishi jike Koda ta dubi hannunta taga jinine nanma kuka tafashe dashi,Abbi ne yace "Kingani maryama ko,kinga abinda kika janyowa kanki,yanzu kin kyautawa kanki kenan,wlhy ki sani ba ruwan sabida kin cutar dani,basona aranki dukiya kike yiwa kuma kinsani,wlhy ko nan dacan bazanje nema miki maganiba,su fareedah kuwa zan zame musu uba zan zama gatansu kaunar Allah da annabi nake musu bazan bari duniya ta zagesu ba,kekuwa ki  shirya kije wurin mamanki ta nema miki magani dan wannan seku" kuka ta saka ta Shiga magiya amma daga karshe bar mata dakin ma yayi yana jiyo ihunta amma ko gezau beba.......   Zaune agaban moh Aynah ne da zahrah,bayan yayi gyaran zama ya mayarda dubanshi izuwa garesu yace cikeda nutsuwa "Dukkaninku shaida ne akan abinda yafaru dani kuma kunsani sarai ba abune me sauqi nayi saurin manta wannan abinba,to agaskia ba wani abinne yasanya na taraku anan ba se neman zaman lapiyan Ku,wanda aganina shine kwanciyar hankalinmu baki daya,sabida haka dan Allah Ku rufamun asiri Ku zauna lapia,sannan kuma gobe dukkanku da yara zamuje yola,Adamu yaje da mota mukuwa jirgi zamubi zanje naga dangin mamana" Aynah ce tafara magana "Yaa Muhammad dan Allah ka gafarceni,abubuwa da dama sun faru ba'a San rainaba Sharrin shedanne dan Allah ka gafarceni,kuma ka tayani baiwa zahra hakuri banida hurumin dazan ce tayi hakuri sabida harga Allah ban cancanci yafiya ba" "Haba Aunty Aynah ai komai ya wuce ni a guna,Allah yabamu hakurin zama da juna kawai,kema kuma ki yafeni" daganan suka yafi juna...cikin dare Aynah tafara zazzabi Allah yasa moh agidanta yake,asuban fari yakaita asibiti aka tabbatar masa cewar cikine da ita sati 3 kacal,yasha mamakin wannan cikin dukkuwa dayake a lissafin sa haka yake sun sadu a satukan dasuka wuce,sedai likita ya shaida masa dolene ta tsayawa bed rest sabida mahaifarta batada kwarin rike baby,ahaka suka kama hanyar yola suka barta anan tana renon cikinta... *Yola*    Ba karamun jin dadi yan uwan mamanshi sukajiba ganinshi, acan yahadu da Masu kama dashi iri iri,ciki kuwa hadda young lecturer Ashe d'ane awurin yayar mahaifiyarshi,sarai zahra ta ganeshi basarwa kurun tayi sanda yamata magana tukunna,a hotel yasauka kasancewar dangin mahaifiyar tashi ba Masu karfi bane sosai ya narka musu Alkhairi ko ina sukaje barin kudi yake daban hakuri,su lina maryama kuwa sai wasa kakaninsu keyi dasu,wata kyakyawar yarinya ce qanwa awurin young lecturer ta nace moh,shikuwa be kawo komai a ransa ba ya sake se hira sukeyi da ita,koda suka dawo masaukinsu zahra tubure fuska tayi,dama yara da mai kula dasu dakinsu daban,ganin taki cin Koda abinci yasanya ya janyo ta jikinshi,kwacewa tayi ta tsuke fuska tamau "Baby cute menene duk kin wani bata fuska fushin me kike ne?" Kura masa ido tayi take hawaye ya fara kwaranya a I donta,kara matso ta yayi jikinshi yayi fiki fiki da ido "Zahramoh menene kuma haka,sanar dani waya tabaki?" Kukan takara fashewa dashi tace cikeda shagwaba "Toba Kai bane ba kake ta sakarwa wannan yarinyar Fulani jifa har wani tafawa kukayi" dariya ya kwashe da ita sannan yace "lallai kam kin kware a rigima to wannan dan abin ne yasakaki kuka?" Kara fashewa tayi da kuka "wannan abin kake cewa dan itafa sanka takeyi Kaima kuma da alama" dagata yayi cak ya dora kan cinyarsa ,ya sumbaci  wuyanta yace "Wlhy zahra ki yarda dani ko bayan ranki bazan miki kishi yaba,ko Aynah muguntar waccen maryama ce kuma bazan sakintaba kodan darajar iyayenta ki sani zahra wlhy babu macen danake samun gamsuwa da ita kamar ki,kuma nasan bazan taba samu ba ki yarda dani bazan taba miki kishi yaba wannan ma dakika gani sabida bikin aurenta zamu kara sati daya anan garin,so Karki damu" kwanta wa tayi asaman jikinshi ta saka hannunta tana shafar lallausan kwantaccen gashin kirjinshi ta cusa kanta acikin kirjin tasaka harshe tana lashe su cikeda shauki,har wuyanshi tabi tana lashewa cikin wani irin salo na kauna,dago da kanta yayi yace "yadai baby na,me kikeso ne" kallonshi tayi cikeda kauna kasa magana tayi kurun ta tura bakinta acikin nashi harshensa ta janyo tashiga tsotso tamkar ta kama lollipop,sanda dan kanta ta gaji sannan ta dago ta kalleshi takai fuskarta daidai da tasa tana koka hancinsu wuri daya sannan tace "Yaa moh idan ina tsotsar harshenka wani irin dadi nakeji,idan na kwanta asaman faffadan kirjinkannan saina rika jina tamkar nafi kowace mace Sa'a a duniya idan kuma...saita kasa karasawa ta janye fuskarta had'e da rufe ta da tafukan hannayenta, janye su yayi yana Murmushi yafara mata cakulkuli tana zillewa yace cikin dariya " idan kuma ina miki ya kikeji,sun dade suna wannan sannan da kanta ta kwantar dashi tafada jikinshi tace cikeda kauna "yaa moh nafayi missing naka sosai" janyota yayi yakara mannata agirjinsa "Nima nayi missing naki ki kwanta muyi bacci" sarai tagane so yake tace tana bukatar sa wannan ya sanya ta zame jikinta ta kwanta daya bangaren ta juya masa baya,da kanshi yazo ya kwanta ta bayanta ,cikin wata murya ya rada mata a kunne "kekadai zakiyi kwanciyar ki ba'a cikin jikina ba?" Take ya kashe mata jiki,ganin takasa magana yasanya yaci gaba da hura mata wani iska me dumi a kunnen take tafara narkewa harshensa ya zura acikin kunnen nata yafara wasa dashi hauka cewa tayi gaba daya tajuyo tabashi kanta gaba daya ganinfa duksun haukace yasanya na basu wuri nikam......bayan sun dawo daga yola aka shirya tafiya garinsu kamal da Innah usai sosai akayi kuka jin wannan labarin iyayen kamal suka yafe masa komai ga daidaita a tsakaninsu. *Bayan wata biyar*      Mamakine yakama zahrah sanda momy takirata akan wai mamanta ta haifi yaranta Dukkansu maza a london ,dukda haka tayi matukar murna har take gayawa Aynah dasuke tare,ita kamma cikinta watanni shida yanzu sai zaman lapiya suke abinsu,momy kuwa tanacan abin yagama rubewa bama me zuwa kusa da ita daga mamanta sai yayarta tsabar d'oyin dake fita ajikinta,Yaukam Koda aljanin yazo Shiga daya yamata  ya kasheta har lahira kowa ya huta,se gayawa Abbin moh akayi ahaka suka rankaya zuwa gaisuwa a Kano"    Acanfa zahra tafara bleeding ba kakkautawa sabida gaji yar hanya Ashe shigar cikine da ita ba wanda yasani. Second to the last page inshaa Allah. Mom nuaiym ce [9/27, 9:14 PM] billygaladanchi: 😳INDA RANKA....kasha kallo😳* Billy galadanchi Wattpad @68Billygaladanchi ®HASKE WRITERS ASSO. Sadaukar ga cutyna zarah Bukar. *wannan shafin sadaukarwa ne gareku yan kungiyar haske,Allah ya barmu tare ya kare mu daga Sharrin mahassada ameen* 39&40 Rushing nata sukayi a asibiti,amma kan suje cikin ya fita,anan aka tabbatar musu mahaifarta ta samu matsala,ita da samun ciki sai a hankai ,dama kwanciyar yara hudu aciki yasaka tayi laushi,haka ta dangana badan tasoba tasaka a ranta haihuwa ta Allah ce kuma idan da rabon yin wata zatayone,ahaka suka juwo gida rayuka ba dadi,.zaman lapia ne sosai ya Shiga tsakanin zahra da Aynah idan ka gansu bakace miji daya suke aure ba tsabar shakuwar da sukayi,yauma kamar kullum suna zaune a parlor Aynah suna shan fruits Aynah ta kalleta tace "Zahrah kinsan duk na tuna cewar Edd na kwana biyu ya rage senaji jiki na ba kwari,narasa dalilin daya sanya nakejin faduwar gaba me tsanani,sosai jikina yake amace game da lamarin haihuwar nan" kallon fahimta zahra tamata sannan tace "Haba Aunty Aynah? Adu'a kawai zaki tayi muma muna miki kinji,da yardar Allah zaki tashi lapia Musha biki" Murmushi tayi wanda duk me hankali yasan yakene tace "Adu'a tawuce komai,ina rokon Allah ya sauke ni lapia din" ahaka basu bar parlor dinba saida ta fara nakuda aikuwa haihuwa gadan gadan kan zahra taje kiran moh Aynah tarike mata hannu,cikin ikon Allah anan tahaifi yaranta biyu duka maza,gashi zahra bata San komai ana haka moh yashigo shida kanshi ya yanke cibi,kuma ya fiddo da uwa,lapia lau saidai tunkan ya gama ya kula daya yaron bashida rai,amma dukda haka yayi murnar samun daya acewar sa haka Allah yaso,murna awurin zahra ba'a magana,ita da kanta ta wuri da komai sannan aka shaida wa iyaye,ranar suna yaro yaci suna Muhammad Wato mahaifin Aynah akawa takwara,haka sukaci gaba da rayuwa cike da kaunar juna Muhammad ya hade kan matansa yana matukar kaunar abinsa....London sukaje hutawa acan suka hadu da Kawar zahra da mijinta Ablah da farhan #(Wazai yarda dani) dakuma Kawar Aynah da mijinta Wato Hasanaye #(Y'ar business) harda yaransu sunshaqu dasu sosai a London,sunyi chilling irin sosai sosai dinnan....tammat bi hamdillah....inda mukayi kuskure Allah ya gafarta mana inda kuma kuma yi daidai Allah ya bamu ladansa Allah ya jibanci lamuranmu Ameen.. Godiya me yawa gareku *Haske writer's ASSO *Sophie G novels group *inda ranka's fans *huguma novels group *Zauren litattafai *Taskar Billy Galadanchi *pherty zahra novels. *Asmy b Aliyus fans *muneerahs novels group *hajja ce novels group Dadai sauransu ina godiya sosai. *My next novel inshaa Allah* *Hanjin jimina...akwai naci akwai na zubar wa* Kadan daga ciki *Juyowa Hauwa tayi ta kalli gali tace dashi cikin wata mahaukciyar dariya "Ghali kenan bakada labarin cewar ni dinnan hanjin jiminina komai na had'iya koda karfe ne sena narkashi? Shiyasa kaji ance ai akwai naci kuma akwai na zubar wa,meya sanya a sanda ka hadu dani baka zubar ba seka cinye tas...." Ta kara kwashewa da dariya sannan ta nuna da d'an yatsa "kamar yanda ka sid'e ni tas haka zanyi wadaka dakai ghali,haka zansha jinin jikinka haka zanci tsokar jikinka ina mai santi nasha barkonga ina me lumshe ido na tauna kasusuwanka ina mai tsiyayar yawu akan dad'i" jiki na rawa yace "Karki mun haka Hauwa wlhy aurar ki zanyi ko yanzu kike So a daura za'a daura" dariya ta kwashe da ita tace cikin daga murya "Ka makara ghali wlhy ka makara ka wofintar da damar dana baka tun wuri sabida abinda nayi niyya saina aikata akanka wlhy" ___________________ Da sallama ya shigo parlor din ba kowa anan,pampers dake dauke da kashin yaronshi Amir yafara cin karo da shi tsaki yaja yayi hanyar kitchen domin acan ya jiyo muryar ta "Karima!" Yakira sunanta da karfi juyowa tayi ta kalleshi yace cikin fada "me haka dan Allah ? Yanzu da akace da baki nazo fa kinga parlor kaca kaca se doyi yakeyi takun farko naci karo da Pampers din Amir me kashi gidan sai wari yake" habar zaninta tasaka ta share mijina sannan tace dace hannunta daya na cikin hammata tana sosawa "girki nake Kayi hakur"kitchen din ya karewa kallo ba abinda ke da tsaftar kallo ita kanta yanda kasan jaka duk kudaden dayake kashe mata a Banza,kasa cewa koma yayi yajuya kurun yanufi gidansu Alisha budur warsa, a yangace tafito tana rangwada tunkan ta karaso wurin motar kanshin jikinta ke tashi me ratsa zuciya...kallonshi tayi bayan ta zauna ta janyo habarshi ta manna masa kiss sannan tace cikeda yanga da wata murya me dadi "Ohh honey yau kuma amota zaka zauna,plss muje cikin gidan namaka wanka,kaci lunch jifa duk yanda ka gashi" Shifa tun fitowarta ta gama dashi da wannan yabita zuwa gidan nata datake zaman kanta aciki wanda sana'arta karuwanci kuma aduk cikin customers nata tafisan Sufyan din, wani dadda d'an kamshi ne ya ziyarce hancinsa tunkarar parlor din dasukayi atake ta zare abayar jikinta tsiraicin ya bayyana,ba shiri ya rungumota yace Alisha kin had'u,narke idonta tayi tawani yi far dasu sannan ta manna masa kyakyawar Sumba a wuyanshi data kusa hauka tashi ta saka hannunta ta shafi kwantacciyar sumar kanshi cikin wata murya tace "zona rage maka kaya my Sufyan zanso namaka wanka da kaina,biyeta yayi tamkar wani wawa suka nufi ban dakin.... ___________ Da uwar muciyarta ta biyo lado har kofar gida dakyar yasha " Dan kani yar lado idan ka isa kadawo Ba cefane wlhy Allah sena ballaka,shegen sama ka iya laluba na cikin dare amma da rana bera yafika sabida yakan daure ya sato,komawa tayi cikin gidan taci gaba da sharbar romon kifi abinta...tana cinyewa takira kwartonta "Kai bala kazo na wurga jarababben waje" Mom nuaiym ce...