[ 🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺 Story & written By mmn Fareesa GODIYA... godiya ta tabbata ga ALLAH (S W T) tsira da amincin ALLAH su tabbata ga annabi (S A W) da ahlayensa d sahabbansa . GARGADI...banyarda wani ko wata yajuyamun novel ta kowacce sigaba.in kunne yaji ,jiki ya tsira.. BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM P1 Not edited Kyawawan Yan mata ne guda3 ketafiya anutse.suna fira ko waccensu hannunta rik'e da tulu da alama d'ibar ruwa zasu.. Mitsss wadda ake Kira mero acikinsu taja tsaki "sakamakon hango dabar samarin karkarar tasu datayi"hade da cewa Ni wlh banison bi tanan haryar,sbd yarima HAMZA da abokansa kunsan ba mutumin kirkibane bbu abinda ya aje sai yima Yan mata da zawara FYAD'E Kuma mai gari yasani amma ya k'yalesa...yo har matan auren bebariba wlh cewar indo"yyinda RIYANATU dake gefe batace komaiba." K'arasowarsu gab dasu yarima HAMZA yasasu yin shiru hade da yin sauri Dan suwuce lfy"Dan beda mutunci. Yarima kuwa Yana atsakkiyarsu Yana isa da gadarar shi. Wai shi Dan boko Kuma D'an me gari,sbd duk k'auyen acikin samari bbu Wanda yakaisa ilimin boko da wayewa dg shi sai GALI..tun dg nesa idonsa yasauka kan riyanatu dake tafiya cikin nutsuwa da sanyin hali hade da kamun Kai" ..bbu bata lokaci yasaka yaronsa guda yatsaidata.. Yan mata yarima HAMZA na mgn ! yafad'a yana nuna riyanatu dake tafiya bata ko kallesaba,yyinda su indo jikinsu ke kakkarwa sbd tsoro suna kallon riyanatu datak'i tsayaawa...yaron yyi saurin tare gabanta...wata doguwar tsuka taja hade da aikomasa da harara ta wuce abinta... kallon mamaki su indo suka bita dashi , yyinda yaron yanufi gun yarima HAMZA Dan sanar masa. Tun kafin yyi mgn yarima yad'aga Masa hannu alamar beson ji sbd duk abinda riyanatu tayi akan idonsa.. Lumshe ido yyi Yana mugun mamakin wannan yarinyar Yar uban waye ce agarin nan be?" kamarshi yasa atsaida ita tak'i tsayawa sbd ita t isa...mittsss yaja tsaki hade da mik'ewa tsaye da nufin tafiya, yyinda yaransa suka tashi ,ya girgiza Masu kai . alamar beson abisa...salisu abokinsa dake gefe yace Kai gsky yarinyar can Yar renin wayoce wlh lallai mutumin batasanka bane shiyasa...wani munafikin murmushi yarima yyi hade da cewa hmmm yau kau zata sanni Dan wlh yau din nan sai na rabata da darajarta Dan agarin nan bbu macen data isa tamun haka ...bejira amsarsaba da sauran abokansa daketa mgn yabi bayansu riyanatu.. Bangarensu riyanatu kuwa suna barin Gurin su indo suka kama mata fad'a kan miyasa tayi hakan?"bacin tasan ko waye yarima da mugun halinsa Amma hartayi wannan abin.,,,, Cikin dakiya tace be isa yamun abinda ALLAH bemunba bana tsoronsa ko kad'an Dan haka kubar maganar. "Mairo tace inda zakiji riyanatu kije kibasa hakuri sbd gudun abinda zaije yafaru Dan ALLAH" Murmushi riyanatu tayi mai sauti tace hmmm mairo kenan bbu inda zani balle har nabasa hakuri Dan banmasa laifi ba"indo tace Amma dakin sani baki k'i tsyawa...aitariga ta makara tunda har ta rigada tayi mun haka nikuawa ayau Zaki gane bakida wayo ko ke Yar uban waye agarin nan...cewar yarima a hassale cikin fushi" Gaba d'aya suka juya banda riyanatu suna kallon sa...cikin bacin rai riyanatu tace dakata mlm kada kasake hadawa da iyayena ,ubanah na kabarinsa dan ha.....saukar Marin dataji yasakata yin shiru tana kallonsa" nunata yyi da yatsa hade da cewa lallai yarinya bakinki yajamiki ke har kin isa Ina mgn ki mayarmun to wlh yau saikinyi nadamar haihuwarki a k'auyen nan fuuuuu ya wuce abinsa... yyinda riyanatu dake rik'e da kunci tana kuka hawaye ya wanke mata fuska,nan su indo suka ba ta hkr hade da cewa data sani ta tsaya Allah yasa kada yyimata mugun Abu Dan sun tsorata da kalaminshi ,Amma ita bbu hakan atare da ita. Byn sun gama d'ibar ruwan ko wacce ta wuce gidansu jiki asanyaye. Riyanatu kuwa ko afuska bata nuna ma umma komaiba,Amma Abu daya yatsaya mata arai ,shine sai kinyi danasanin haihuwarki agarinan yau...,byn ta aje ruwan," nan tashiga hidimar aza girkin dare Wanda da k'yar umman tahada kudin akasiyo abin bukata sudafa sbd basu dashi. Sai gab da magrib ta ida tuwan ta gyara Gurin tayi alwarlal magrib ta nufi daki ta data Sallah" Itama umma alwarlal ta Fara tana Duke taji anyi sallama"ta d'ago tana amsa fuska asake sbd ganin gali D'an aminiyarta ,saidai jikinta yyi sanyi ganin arikice yashigo gidan Ko gaisawa basuyiba arude yace umma Ina riyanatu?" "Da sauri tace lfy dai ki?" Arikice yace bbu umma ,Dan ALLAH duk yadda zaayi cikin 2 kuyi guda ko kubar garin nan ko kada ku kwana agidan nan... Cikin kosawa umma tace dan ALLAH kamun bayani mana! Sbd mezamubar gd?" "Gali yace sbd yarima HAMZA nason yaketawa riyanatu haddin ta" Inna lilahi wa Inna ilaihir Raju un" umma ta fad'a tana kuka,hade da cewa akan wane dalili,ko kuwa hakanan sbd zalinci anganta arainiya ko??" Cikin tausayinsu gali yashiga sanar da ita komai kasan cewar agabansa yarima HAMZA yyi maganar,Amma be nuna yasan riyanatu ba kuma( Yana sonta be nuna mata)hakan yasa hankalinsa tashi sbd yasan yarima mugun busurune... Sannan yyi ajiyar zuciya yace umma ga shawara ..adedenan riyanatu ta fito dg daki da alamar ta idar da sallar ta nufosu tana kuka.. Da sauri umma taceinajinka" Yace muje gidanmu ku kwana scan kafin da asuba kubar garin sbd wlh kinsan zai iyayin komai akanku sbd ubansa bazaice Masa komaiba " Umma da riyanatu na kuka suka kwashe kayan sawarsu agana,da abinda suke bukata suka saka a buhu ,Saida akashiga sallar isha'i sannan suka kwashe kayan su ,sukabar ledar k'asa d katifa suka rufe gida hade da nufar gidan Inna mariya mahaifiyar gali,yyinda uma gabanta ke faduwa svd batason wane gari zasu ?"kauye ko birni?"Dan xuwarta bunni guda alokacin yayarta nacan to yaxu Kuma batasan Ina yayarta takeba ta mutu ko tana raye.. Da wannan tunanin aran umma,suka iso gidan Inna mariya, yyinda riyanatu keta kuka da adduar ALLAH yakubutar da ita dg sharrin yarima. Byn zuwansu gidan gali ya ma inna bayani ,salati tayi sbd ta tsorata. ta kalli umma tace ki kwantar da hankalinki bintu insha ALLAH zaku kub'uta sbd inaji ajiki na barinku garin nan alkhairi ne babba,Zan Kira wata zuwaira inada number ta agarin kaduna take can zakuje insha ALLAH zata baku masauki ta nuna muku gari Dan gaskiya nabaki goyan bayan kubar garin nan sbd martabar y'ar ki guda aduniya tak... Ajiyar zuciya umma tayi tace to nagode sosai ALLAH yabiya. Inna tace amin byn komai yalafa zan je nasanar da baffan riyanatu, sannan akwai kudi gurunku?" Umma tace eh a"akwai dubu ukku" Inna tace zanbaki dubu5 ,kukara sbd ai Sanaa Zaki samu acan harki maida riyanatu makaranta ko?" Umma tace eh nagode mariya,Amma akwai busashena zasuyi kudi mai kauri kisiyarmun gali yakaimun kudin "inna tace to,yyinda riyanatu keta kallon su tana tunanin zasubar garinsu zuwa wani gari sbd wani banxa Allah yasa hakan shiyafi alkhairi... Nan Inna ta sa gali ya Kira mata ita da wayarsa. Bbu bata lokaci Inna ta amsa tayiwa zuwaira mai abinci bayanin zuwansu riyanatu d mahaifiyar ta , tace ALLAH yaka wosu lfy. Nan Inna ta musu kwatance insun iso garin yadda zasu gane.. Shikuwa gali yaso yaja riyanatu yafad'a mata sirrin zuciyarsa kafin su tafi amma ganin su Inna sai yafasa. Washe gari tunda asalati su umma sukayi ban kwana da mariya,gali yadaukar musu wasu dg cikin kayansu,yyi musu rakkiya sbd duk ana masallaci bbu Wanda yagansu ,dukda atsorace suke. Be barsuba Saida suka yi tfiya mai nisa har suka iso titi suka hau acaba sannan yajuya yafafi cike d kewar su hade d tausayinsu..alokacin har gari yafara haske... Bangaren yarima HAMZA kuwa da misalin karfe 2:00 am yanufi gidansu riyanatu da yaronsa da yasaka yabinciko Masa gdn su. Suna zuwa....😇😇 Yawan comments yawan typing. Share pls BY MMN FAREESA [1/22, 8:52 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 1/21, 3:11 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written By mmn fareesa Not edited Dedicate to my lovely sister hauwau u lado😇😇 P2 ....Suna zuwa gidan suka haura ta katanga , yyinda yarima yasanar da yaronsa yatsaya tsakar gd shi yashiga dg ciki. D'akin dake bud'e ya kutsa Kai ciki Yana dariyar mugunta....turus yyi ganin dakin wayam bbu alamar da mutane aciki sbd yahaske ko Ina da fitila"da sauri yafito Yana cewa taf lallai meke Shirin faruwane?" Yallab'ai lfy dai ko?" Cikin takaici yace tabbas akwai Wanda yasanar da ita da iyayenta zuwa na "amma muddin Ina raye akuma garinnan take to dole burina yacika... Fuuuuu suka fice dg gidan rai bace. Zuwa safiya gari yakarad'e riyanatu sun gudu da ummanta,wasu na tausayinsu wasu na tsinewa yarima sbd dalilinsa suka gudu... Koda baffan riyanatu yaji wanna an lbari da kanin ummanta hankalinsu yatshi matuka sunyi nadamar zamansu garin da me garin garin baya adalciko kad'an, D'ansa na bata d'iyan jamaa amma baya mishi mgn ko tsawatar Masa... ############ K'amshine daddad'a ke tashi a parlourn na turarukan wuta dna air freshener"kallo daya zakama parlourn kasan mamallakansa naira tana kuka agurinsu yahadu ya k'awatu. Wasu masu aikine suka shigo da warmers ahannunsu suna jerawa akan dining table din dkae cikin parlourn...wata hamshakiyar mace ce ta fito cikin shiga ta alfarma tana yauki had'e da takun izza,Yar kimanin shekara45 xuwa 47 ." Cikin girmama had'e da rawar jiki sukace ranki yadad'e ankammala! Cikin bada order ta yatsina fuska tace Ina fatan komai very need sbd kunsan my son akwai k'yankyami,Dan munyi waya yanxun yace sun kusa k'arasowa. Wacce ake Kira da hassu tace insha ALLAH komai yyi lfy yadda kikeso hjy...kafin tayi mgn sunji karar motoci da alamar Wanda ake ma liyafar ya iso, da sauri ta sallamesu, sannan ta nufi kofar fita dg waiting parlou tana wani murmushi Wanda bansan ma'anarsaba.. Gaba d'aya body guard d'insane suka Fara fitowa,shikuwa ogan nasu be fitoba.wata haddiyar motace dake tsakkiyar motocin ita aka bude gidan baya...wani fitinan nan kamshi me saka nishadi yafara gauraye Gurin, kafin santala santalan kafafunsa su bayyana sanye da takalmi sawu ciki . ahankali ya ida fitowa... Wow Masha ALLAH nafad'a azuciya ta sbd ganin guy din hmmm ALLAH yyi baiwar halitta agun kyakykwa wane ajin farko dogo fari...suit ne bak'ak'e ajikinsa Wanda suka haska farar fatarsa da agogo baka daure atsintsiyar hannunsa ,yyinda kansa yasha gyara sai salk'i yake lolx.. Fuska bbu walwala yarika amsa gaisuwar ma'aikatan gdn,daketa aikin gaidasa,sannan cikin takunsa na isa yake tafiya tamkar bayason taka qasa..tuni guard's d'insa suka Fara kokarin binsa . da hannu yyi musu alamar ah ah hakan yasasu dakatawa dg binsa.. Adede step din da zai sadasa da waiting parlou yahadu da momynsa... murmushi yyi hade da nufarta Yana cewa i miss you my lovely mom.. Dariya tayi ta rungumesa suka shige cikin parlourn.;;; Kan 2 seater yazauna Yana k'arewa parlourn kallon yaushe gamo"kafin su gaisa da mom Yana tambayarta abbansa. "Tace Yana hanyar isowa gdn" Tamkar wani yaro ya shagwabe fuska had'e da cewa gsky Abba yadena ji Dani gsky mom ,sbd ai dayazo tarata ko yajira zuwana agd in bezo air port ba" Murmushi tayi hade da cewa hmmm my son yanxunfa ka girma sai Shirin aje iyali kake amma kak'i barin shagwaba ko ?" To ai munatare dashi jiranka ,akamasa Kiran gaggawa a office shiyasa. Had'e rai yyi hade da cewa Ni gsky mom Adena maganar na wani aje iyali dududu shekarata nawa daza'amun aure ne?" bacin kinsan ma zeenat din da kikeso ki auramun sai nan da sheraka 2 zata gama skul Kuma ake tada mgnar yanxun . Girgiza Masa Kai tayi tace hakane ALLAH yakaimu lokacin ,yanxun tashi muje kayi lunch ko. Agogon hannunsa ya duba yace NO mom bara nayi wanka tukum"Ina fatan komai yyi mun ?"kinsan bansan kazanta. "Ahankali ta ce oh me hali baya barin halinsa"ABDALLAH komai yyi need kaje kaduba , shiyasa ma nasaka harira ta nemomun mai aikin dazata ruk'a kulamun dakai kafin kayi aure tunda ni Ina office...kafin yyi mgn abbansa yyi sallama. Da sauri yatashi Yana murmushi ya rungumesa, yyinda abban ke dariya Yana d'anbuga bayansa Yana cewa my son Kai baka girma ko?" Shima dariyar yyi yace eh Mana tunda banida kani ko yayaba, yafad'a yana sakin abban ,yyinda mom tayi tamkar bata parlourn. Abban ne yakalleta Kai Duke yace hjy nadawo ,cikin ko inkula tace ok Ni zanshiga ciki kafin yarona yayi wanka ,akwai inners dina dake a toilet ka wankesu su fita kasan na jiyama basu fitaba ....fuska asake Abba yace to ,bacin wanki bbu aikin dazanmiki?" Iya nan ABDALLAH yaji yabar parlourn Yana huci. Tunanani yake azuciyarsa ,dama har yanxun momynsa Bata Dena juya abbansaba ke nan?" Sbd tsawon shekara4 kenan baya k'asar Yana ingila,Ashe bata bariba...wani mugun tsaki yaja afili yace bazan iyaba saina Miki mgn harda abban shima. Wai meke faruwa ne,miyasa take Masa haka??"shikuma Yana binta tamkar shine matar itace mijin ,cikin bacin rai ya isa part nasa. Duk yadda ma aikatan suka yi kok'arin gyara part d'in Amma shi be masaba sai ma yaja tsaki rai bbu Dadi yyi wankan yasaka jallafiyya Fara had'e da feshe jikinsa turarukan sa .yanufi masjeed sbd time din sallar azuhur yyi... ******************** Su riyanatu kuwa byn sun sauka dg acab'an dayakaisu Tasha ,bbu bata lokaci suka hau motar kaduna.saida sukayi tafiyar awa6 amota tukum sannan suka iso kasancewar dg garinsu zuwa nan da nisa sosai. Tun a Tasha suke raba ido abunka da Wanda ke bako, riyanatu ta tambayi wasu dattijai inane unguwar kawo?" Su bak'i ne.... Nan akasamu mai adaidai aka fad'a Masa inda zai kaisu . Har kofar gidan zuwaira me abinci aka aje su,sbd tayi suna agarin duk asanta shiyasa basu wahalaba. Amatukar gajiye da yunwa suka yi sallama asoron gidan da jamaa keta cin abincin Rana da alokacin befi karfe3 ba na Rana. Sai kallon su ake ganinsu da gana d buhu ansan matafiya nesu , sannan Kuma kauyawa dukda ba irin kauyawannan neba sosai sbd riyanatu tayi boko akauyen su. Cikin sakin fuska suka ida shiga ciki da sallama . Ko da zuwaira tagansu tuni taganesu ta amsa da faraa tana musu maraba. Nan taimusu iso ciki suka ci abinci sukasha ruwa , sannan suka yi Sallah. Zuwaira tabasu wani daki karami agdn tace su saka kayansu suyi wanka su huta ,inta gama sallamar customers sunyi mgn . Amsawa sukayi suna mata godiya da wannan karamcin data musu..,,,, Ana idar da sallar yanufi gd. Part d'in mom yanufa fuska bbu walwala yyi sallama can ciki ciki. Mom ta amsa..... Share pls BY MMN FAREESA [1/21, 3:11 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by Mmn fareesa P3 """Mom ta amsa tana kallonsa had'e da mik'ewa tsaye tana cewa kada womy son?" Muje ko kaci abinci,fuska bbu yabo bbu fallasa ya amsa da to mom muje.. dining area suka nufa a tare. Zama sukayi kafin tafara serving nasa. Haka yake cin abincin suna fira da mom jefi jefi yake mgn dan shi mutum ne dabaya son yawan surutu da mgn,saidai fa ta lura D'an nata na cikin damuwa Amma taki tambayarsa damuwarsa . da haka ya ida cin abincin ya Mike had'e da cewa mom bara naje part dina munyi da Hafiz zaizo yanxun...katse sa tayi dacewa atsawace hmmm kana nufin Hafiz yafini k'ima a gurinka ,Ina matsayin mahaifiyar ka har wani banxa yafini daraja agunka ,shekara4 bamu haduba Amma baza ka zauna mu gaisa muyi firar yaushe gamo...iye?"nifa banason abotarku da shegen yaron nan Yana fama da tsawo uwa daran Sallah mitss taja tsaki hade da yin kwafa.. Mamaki abdallah keyi azuciyarsa ,shidai yasan Hafiz bashida wani aibu ko wani mugu hali ,hasalima tun tuni Hafiz naba shi shawarar kwarai da fad'a Masa gsky Amma yalura mom batason abotarsu... K'arara take nunawa Hafiz k'ii.. Wai badakai nakeba ?" Kamun shiru! Kafin yyi mgn abbansa yashigo parlourn da sallama, Abdallah y amsa Yana murmushi had'e d hugging abbansa Yana cewa Abba bara naje part d'ina nadawo mu sake gaisawa. Sannan ya juyo Yana kallon mom ke musu wani kallo mai wuyar fassara yace pls mom i am really very sorry! bejira amsartaba yafice Yana tambayar kansa miyasa yafison abbansa da tausayinsa akan mom bacin ance duk d'a yafison uwarsa akan ubansa.. Da wannan tunanin ya isa part nasa" Murmushi yyi sakamakon hango Hafiz dake zaune kan 2 seater . Shima Hafiz tashi yyi Yana dariya had'e da hugging abokin nasa dayake masifar kauna yyi, sannan suka yi musabiha suka zauna had'e da Fara firan yaushe gomo. Abdallah yakalli agogon dakin yace friend time din sallar la'asar yakusafa! Y'ar dariya Hafiz yyi hade da cewa hmmm big man kenan Ashe har yanxun halayenka masu kyau nanan?" zuwanka turai bai canzakaba ko?" Harararsa Abdallah yyi yace Kai Dan iskane wlh to Dan mutum yafita waje sai yacan za halaye . Amma ai kasan akwai masu canzawa,bama wannan ba kasan bikinmu my feedo ,saura 3 weeks Kuma sbd Kai nakara Masa tsawo Dan biki bbu aminin ango ai bazaiyi armashiba, kaga kaima dg nan ai sakasamu wata fine baby ko jone ko?"cewar Hafiz Yana dariyar shakiyanci... Tsaki abdallah yaja had'e da cewa hmmm kaifa matsalata dakai kenan wlh bakada mgn sai ta mata ai gara su ammi suyi maka aure wlh sbd jarabarka kada wata Rana ka Fara kama ya'yan mutane wlh ,sbd nason inkana mafarki da sabbatun....look mlm dallahai gara Ni dakai,tunda Kai boye taka jarabar kake amma saika rik'a basarwa,garama ka falka dg bacci cikin y'an matan dake tururuwar cewa suna sonka ka fitar da guda musha biki kawai.. Harararsa yyi cikin kosawa yace hmm aini har yanxun Banga macen data isa nace inasontaba bangantaba Dan duk basuyiminba ,ita xeenat tursasawar mom ce kawai yasani kulata da kokarin cusata araina Amma taki ta cusun. Shiru Hafiz yyyi danko shi kanshi wani time din Yana tunanin anya mom ce mahaifiyar Abdallah kuwa?" Sallamar zeenat ce ta katse musu firarsu...tuni gogan naku yyi kicin kicin da fuska sbd ganin yadda tabayyana surar jikinta a fili Kuma Wai itace matar dazai aura.. "Sanye take da riga da wando sun matseta kirjinta have waje "ga gashin doki da tayi attached dashi ,tasaka wani siririn mayafi dashi gara bbu,sai fitinan nan kamshi ketashi ajikinta. Hafiz ne yyi kokarin danne dariyarsa sbd ganin yanda Abdallah yahade rai,ya amsa sallamar ta, had'e da cewa ranki yadad'e munyi fushi gsky sai yanxun zakizo ganinmu . Murmushi tayi hade da cewa hmmm wlh ba laifina bane ,Saida na tambayi baby yaushene time din dazai sauka dg jirgi naje airport tararsa ,amma yaki fad'a. ta fad'ar hakan had'e da nufar tana kokarin hugging nasa...wata zabura yyi hade da kaucewa tafad'a kan kujerar ,fuska bbu walwala tace meye haka baby?" Tabe bakiyyi beyi mgn yadubi hafis yabanko Masa harara sbd ganin Yana tarin k'arya akan dariya nason kuccemasa. Cikin basarwa had'e da danne zuciyarsa yace my zeenat ya kk ya su ummi ??" Lumshe ido tayi sbd jin sansanyar muryarsa mesata nishadi,tuni ta nemi bacin ranta ta rasa"ahankali ta ce lfy lau alhmdllh gsky baby kayi kyau Zama ingila ya karbe ka dukda wani time din Muna video call ,amma sainaga kafi kyau azahiri. Murmushn gefen Baki yyi hade da mik'ewa tsaye sbd tuni Hafiz yabasu guri gudun kada yyi katib'ara.. Ya dubeta ,cikin k'osawa da surutunta yace my zeenat zamu wuce masjid dg nan ...amma aizaku dawo Zan jiraka pls shekara4 fa bamu haduba,tayi saurin katse Masa mgn,adakile yace dg masjid akwai inda zani..amma baby b....pls ya isah banason surutu kada kisamun ciwon Kai malama .hmmmm kodai gun wata zakaje ,inkuwa hakn yafaru wlh zatayi nadama yarinyar sbd indai akankane to wlh har kasheta Zan iya yi sbd....stop it Abdallah yakatseta atsawace, had'e da ficewa dg parlourn fuska daure. Tsaki yaja azuciyarsa yace shiyasa banson xaman Nigeria gashi tun ban kwana ba Raina na baci,wlh taci darajar mom shiyasa nike binta ahankali sbd gudun b'acin ran mahaifiyata da wlh sai tagane kuranta ,sbd rashin hankali Wai zata iya kisa mittss yasake Jan doguwar tsuka....Hafiz dake kallon sa yace lfy dai ko AK(haka abokansa ke kiransa) naga kana tsaki ko kaida madam ne?" wata uwar harara ya maka Masa suka fice zuwa masjid, yyinda Hafiz yyi shiru sbd yasan halin abokinsa.;;;; Da dare byn yagama isha'i sannan yanufi part din abbansa. Byn sun gama gaisawa atare sukayi diner da Abba sannan suka Fara fira . Can Abdallah yace Abba Wai Dan ALLAH miyasa baka zuwa bauci Kuma bakason naje??" bacin kasan danginkane acan pls ka amsamun . Shiru Abba yyi hade da Jan numfashi , sannan yashe kayi hkri nima bansan daliliba ,amma very soon zamuje tare amma kada kasake kayiwa mominka wannan zancan kaji?" Cikin mamaki abdallah yace miyasa Abba?" Kallon sa Abba yyi yace kayi hakuri banason tambayar kaji ?"shiru Abdallah yyi Yana tunanin Wai Mike faruwa ne tsakanin Abba da danginsa daya mantadasu baya taimakonsu da d'inbin dukiyarsa". Kallon Abba yyi cikin marairai cewa yace pls my Abba Zan maka wata tambaya " Kallon sa Abba yyi hade da tsaresa da ido yace inajinka" Fuska bbu walwala yace Abba miyasa kake bin umarnin momy saikace Kaine mijin itace matar?"gsky Abba abun namun ciwo inda Momi ba mahaifiyata bace dole karabu da ita,sbd bazanso ganin ana juyaka ba Abba why?"yafad'a cikin 'bacin rai ,idanunsa sunyi jajir, yyinda Abba yakasa mgn dabashi amsar tambayar sa. Cikin huci yace shiyasa banson aure sbd abinda mom ke maka Abba gsky ,dan bazan iya k'yale mace ta juyaniba,Kuma Ni xanmata mgn Abba sai....da sauri Abba yace kul! Kada kasoma kaji abdallan Abba kamana addua komai zai daidaita zata denakaji insha ALLAH yafad'a cikin damuwa. Kallon Abba yyi hade da cewa shikenan Abba baza n mata mgn ba.... murmushi Abba yyi yace ko kaifa my son . Mamaki abdallah keyi azuciyarsa ganin Abba yasaki ransa jin Wai bazaiyiwa mom mgn ba lallai akwai abinda ke faruwa wanda besaniba .... Besake ma Abba wata tambayar ba baci wannan haka sukayita firarsu har mom takira Abba a waya tukum sukayi sallama. Part d'in sa yawuce, direct toilet yashige ,yafi 30 minit sannan yafito yyi Shirin kwanciya yafeshe jikinsa da turarukan sa masu masifar kamshi. Tamkar zeenat najira ta yi kiransa,tsaki yaja ganin itace,saima yarufe wayar baki daya ,dama be dadeda saka sim card d'in sa ba na Nigeria.,,,,, Bangaren su riyanatu kuwa"da dare byn sunyi komai harda Shirin kwanciya zuwaira ta shigo" Bayan ta sallami customers,da sallama ,ta zauna suka sake gaisawa sannan ta musu murnar kubutarsu dg garinsu.. Sannan tace to da farko dai mariya Yar uwatace, sannan nima mijina y mutu inada y'a zatayisaar wannan,ta nuna riyanatu dake zaune kan ta duke. Tana makaranta kwana ajinta5 befi saura kwana 8tadawo hutuba nan dakintane kuke. To yanxun wace Sanaa Zaki iya?" Umma taja ajiyar tace ko aikatau nasamu lfy lau. Zuwaira tace to shikenan ma sai kimun sbd memun wanke wanke tayi aure sati2 dasuka wuce,awata Ina Bata dubu ukku ,Kuma nikecida ta,Zaki iya?" "Umma tace eh insha ALLAH" Zuwaira tace to ita riyanatu tayi makaranta?" Umma tace eh wlh dg aji 3 tabari,anata mun surutu Wai nabarta tana karatu bbu aure saita lalace ta girma ta gand'ame. Murmushi zuwaira tayi tace hmmm in bacin abin mutumin kauye duka riyanatu nawa take,ai batawuce 17 ko 18 ko?" Umma tace eh" Zuwaira tace to shikenan insha ALLAH in sun koma huta sai a maida ita da islamiya ko? Umma tace eh ,acan ta allo takezuwa tayi ihu34 . Zuwaira tace Masha ALLAH. Nan sukayi sallama ta basu guri su sake. Washe gari... Share pls BY MMN FAREESA [1/23, 6:19 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written By mmn fareesa Wannan shafin nakune halak malak Bilkisu Auwal Fatimatou Queen Kuyi yadda kukeso dashi comments naku yafi nakowa yimun 😄😍❤ K'oRAFI...wasu dg cikin ku suna mun korafin Wai banfadi waye Abdallah ba da Kuma wacece riyanatu ba,musammun mmn shukra novel kunfi K'oRAFI. To kusani gsky banison gajan hakuri kubi komai ahankali zakuji ,dukafa pages3 akayi Amma anfaramun K'oRAFI,duk wadda taji bazata iyaba so pls tadena bina... P4 '''"""washe gari misalin karfe 8:30 am Abdallah yafito cikin bacin rai da damuwa a fuskarsa"straight parlourn mom yanufa yasameta ita da masu aiki a dining area suna shirya breakfast . Koda ta lura da yanayinsa,tuni ta sallami masu aikin .byn sunfita yazo yazauna kusa da ita had'e da aza kansa agefen kafad'arta,cikin shagwaba yace good morning my mom! Murmushi tayi had'e da shafa kansa tace morning my son,yahbak'unta?" Turo baki yyi tamkar yaro yace gsky mom bazan iya Zama cikin dattiba,kwata kwata masu Miki aiki basu iyaba nifa nafison ko Ina nagansa need.... girgiza Kai tayi had'e da cewa pls my son kayi hakuri Zan sake Kiran harira ta sake bincikamun wacce zata ruk'a kularmun dakai,amma yanxun muje nahada maka ruwan wanka ,kafin ka fito nagyara inda kakeso kaji abdallan momy ta fad'a cikin rarrashi... Murmushi yyi yace yauwa kokefa mom ,to Amma gaskiya me tsabta zaa samu ko Kuma marar surutu . sannan gsky momy intazo kiyi warning nata akaina danbanson shishgi.... fuska bbu walwala tace Wai yaushe zaka Dena wannan miskilancin nakane?"damafa jiya da zeenat tazo gunka haka tadawomun da kuka Wai ka shareta kunyi tafiyarku kaida wannan yaron mittsss taja tsaki hade da cewa ni wlh narasa wacce jaraba ce wannan kudai ba gari daya kukeba aiki yakawosa anan iyayensa na kano,dg kunyi skul tare yazo yawani manne maka ,kilama shike turaka ka wulakanta zeenat... Kallon mom yyi"ahankali yace kiyi hkri mom Hafiz bashida wani aibu ko wani mugun hali sai kyawawan halaye, sannan zeenat banmata komaiba, lokacin sallah yyi dalilin dayasa muka fice kenan,dg karshe mom zeenat batada tarbiyya da kamun Kai na ya'yan kwarai... Ya isa haka kayi hakuri zata canza kasan dai uwarta kawatace ko?"to banison jin komai muje kayi wankan. Bbu musu yabita har part nasa. Mom batabar part d'in ba. saida komai yyi yadda Abdallah keso tukum ta fito da niyar aiko Masa breakfast dinsa.,,,,, Bangarensu riyanatu kuwa ,cikin yadda ALLAH suka tashi da safe suka kimtsa hade da Karin kumallo , sannan umma ta Fara aikinta yyinda riyanatu ketayata. Azaman dasukayi da zuwaira dg jiya zuwa yau sun gane mace ce ita mai kirki dason jamaa,sbd duk wani Abu dazasuyi kauyanci akai ,zatayi saurin gyara musu shi cikin aminci bbu tsangwama. ************ Abbane ketsaye gaban dressing mirro Yana fesa turaruka,yanata sauri da alama fitama zaiyi... Abdallah yyi sallama yashigo Yana murmushi had'e da kallon Abban nasa Yana gaisheshi,hade da cewa Abba office zakajene kk sauri?" Juyowa yyi Yana dariya yace ah ah my son!wlh tafiyace ta kamamu harta tsawon 2 weeks Kuma tare da president zamuyita zuwa indiya dg nan mudawo Abuja muyi wani meeting tukum nadawo ,nima da safen nan byn nadawo dg masjid sakon tafiyar ya isomun jirgin karfe,9:am zamu hau... Fuska bbu walwala yace Abba gsky nidai banison katafi dudu yaub kwana na nawa a Nigeria?"murmushi Abba yyi hade da cewa sorry kaji my son nima naso mu zauna sbd inason to bude sabon kamfaninka kafara aiki ,karika fita office Amma insha ALLAH innadawo munyi mgnar.. Yafad'a had'e da daukar wata jaka, yyinda Abdallah yakarba da nufin Masa rakkiya. A parking lot ne yakedubarsa ganin bbu momi amasu rakkiyar ,yace Wai Ina mom bazata maka rakkiyaba??" Murmushi Abba yyi hade da cewa ah ah munyi bankwana ai da ita"Abdallah bece komaiba yyishiru har guards d'in Abba suka bude Masa gdn baya yashiga ,nan yarika dagawa Abba hannu had'e da Masa adduar sauka lfy.. ##### Haka rayuwarsu umma da riyanatu ta kas canance agdn zuwaira mai abinci bbu kyara balle tsangwama har tsawon kwanaki 8 Ayaune Kuma suke jiranxuwan Fatima y'ar zuwaira dg skul kasancewar yau ake hutu .... Zazzaune suke atsakar gd bacin sun gama aikin safe ,zuwaira nata yanka salad na abinci .wata dattijuwar mace tayi sallama , zuwaira ta amsa fuska sake tana cewa ah ah lallai harira b'atan Kai kikayi agidan nan?" Murmushi harira ta yi tace hmmm ah ah wlh naxo mu gaisa ne andad'e baahad'uba ... Nan suka gaisa da zuwaira, sannan umma tace Ina kwana?" Harira ta amsa , had'e da cewa Masha ALLAH zuwaira Baki kikayine agdn?" Zuwaira tace eh Yar uwatace wannan yartace,banan suke ba ,Amma sundawo da zama agarin nan.,, Harira ta ce Masha ALLAH" Byn taci abinci sukayi sallama ta fice.. Harira batafi minti12 da fitaba saiga Fatima da masu daukar Mata kaya sunyi sallama. Da gudu tajeta rungume mamanta ,tana ihun murna, dariya zuwaira tayi tace to auta sakeni karki kadani ga Baki nan munyi Kuma goggonki ki gaishe d ita... Juyowa tayi lahh Ina kwana ?" Waccan kyakykyawarfa mama?"ta fad'a tana nuna riyanatu dake kallon ta. Murmushi zuwaira tayi tace y'ar uwarkice Kuma kawarki....ihun murna tayi had'e da zurawa aguje t rungume riyanatu sbd Fatima akwai son jamaa. Ita riyanatu cikin murna ta tarbeta,kafin kace me,harsun shaku da juna,komai tare suke har aka kwana aka wuni ,tuni Fatima ta Fara kokarin wayar da riyanatu da koya Mata kwalliya duk da bbu abin kwalliyar Dan kayanta basufi kala7 ba ,suma kuma duk sunji jiki,hakan yasa Fatima tabata nata kala4 Kuma sabbi , sannan da kayan kwalliyar ta suke amfani... Hmmmm acikin kwanakin duk Wanda yasan riyanatu a kauye to yaganta yanxun bazai ganetaba,sbd yadda ta canxa. Dama gata da muguwar tsabta ,saidai matsalarta guda batason saka gyale saidai hijab. Lokacin da Fatima ta koma islamiyya duk tadamu sbd ita agd ake barinta Kuma zaman gundurarta yake,Koda umma ta lura rarrashinta tayi had'e da cewa in wata yyi zata sakata Amma bacin wannan aikatau dole su nemi wani abun suyi.sbd sai wata yyi abasu kuma kafin zaka zasu iya bukatar wani Abu gakuma skul da akeson mayarda riyanatu,danma zuwaira na kokari akansu to Amma yau d gobe sai Allah. ************** Mom ce zaune kan kujera ta aza k'afa daya kan daya ,ga lemun kwali gabanta kan center table tana kurba ,tana yatsina, yyinda tayi wani murmushi had'e da kallon matar dake zaune gefen kafafunta kan carpet tace to harira kinji dai dalilin. Kiranki Dan ALLAH kisamo mai tsabta, wacce zata kularmun da yaro Amma ba mai surutuba Kuma banison babba ,nabaki nan da kwana 2 Dan ALLAH kikamun ita muyi mgn nasanar da ita aikinta ,Amma banison mai yawan mgn da surutu gsky sbd my son bayason yawan mgn , sannan Kuma kikawo marar wayo sbd kinsan banison sa ido gsky...inhar kikayi yadda nikeso kinada kaso mai tsoka kema. Ajiyar zuciya harira ta yi hade da cewa to ranki yadad'e insha ALLAH zaasamu Dede yadda kikeso.zan bincika dg yau zuwa gobe insha ALLAH. Kafin mom tayi mgn Abdallah yashigo parlourn da sallama, sanye yake da suit farare ,yyi masifar kyau ,yyinda sallayar dake tsakkiyar goshinsa takara fitowa da Masa kyau ga sajensa yasha gyara sai kamshi take tashi ajikinsa tunkan ya ida isowa kamshinsa ya bayyana. kamar kulum fuska atamke yazauna Yana gaida mom had'e da cewa harira Ina yini?" Baki washe ta amsa tana Masa kirari,yatsina fuska yyi yamike tsaye da nufin barin parlourn, adedenan zeenat tayi sallama sukayi 4 eyes da Abdallah tabe baki yyi hade da kauda Kai yyi haryar dazata sadasa da part nasa.... Mom ta yi saurin dakatardashi gurincewa haba my son !bak'uwa fa kayi zaka tafi kuma" Cikin agree voice yace banason mgn da kowa sbd kaina na ciwo pls mom nafison kebantuwa,bejira asartaba yafice. Yyinda mom ta sallami harira ta fice. Byn fitar harira mom Ta dubi zeenat dake kukace tace oh ni hafsatu mezan gani haka,sbd d'a namiji kke kuka da hawaye??" gsky zeenat kin rako Mata aduniya,shiyasa yakemiki wulakancin daya gadama ,tunda yalura da yadda kikesonsa . To bari kiji shi namiji baa Masa haka ,saikace ke ba rainon hjy kilima bace?" To bari kiji dg yau kirike ajinki ,kina Abu kamar Baki lek'a ajiba ,ainariga nagayamasa kece zabinsa ,Dan haka ko zai mutu sai ya aureki kibaridai ki kammala karatunki tukum ... Ajiyar zuciya zeenat tayi tace ALLAH mom ?" Mom tace kwarai kuwa,Kinga byn kin auresa sai musan y....salamu alaikum cewar Hafiz dake ta sallama su mom basujiba... Da sauri mom ta d'ago taga Hafiz ne,kicin kicin tayi da rai had'e da amsawa fuska bbu yabo bbu fallasa. Bedamuba da hakan ba sbd yasaba ,Kuma duk yaji maganarsu,cikin tuhuma mom tace oh wai tun dazu ne kaketa sallama ko yanxun?" Murmushi yyi yace ah ah shigowa ta kenan Ina wuni mom?" Yacanza topic d'in,amsawa tayi bata kallesaba. Yadubi xeenat Yana murmushi yace madam ya kk ?AK nanan?" Mom ta karbe zancen da cewa Cikin bada order eh amma nahana kowa ganinsa yanxun... Murmushi Hafiz yyi yace to shikenan mom na wuce" Kagaida gd,ya girgiza Kai yafice ,mom tarakasa d harara. Sannan suka cigaba da fira da zeenat. Bangaren harira kuwa tunani ta hauyi byn ta bar gdn hjy hafsatu wato mom akan wata samoma mom. Kwatsam riyanatu ta fado Mata arai ,afili tace to ALLAH yasa uwarta ta amince Dan nakura yarinyar akwai hankali d nutsuwa. Ay tuni harira ta nufi gdn zuwaira mai abinci. Sallama tayi atsakar gd tasamu su riyanatu da Fatima suna ta fira yyinda umma d zuwaira keta aikin yin miyar abincin siyarwa. Gaisawa sukayi sannan harira ta bukaci ,su riyanatu subasu guri suyi mgn ,bbu musu su bar gun. Sannan harira ta Fara dubar zuwaira tace dama wata damace tasamu ,shine nace baranaxo gurunku. Zuwaira tace to munjinki" Harira tace kinsan Alh KABIR GIRMA ?" Zuwaira tace kwarai kuwa"harira ta koramusu bayani game d bukatar mom , sannan tace to aganina in har yarinyar nan zata iya me zai Hana muje da ita ,agayamata abinda zatayi abiyata salin alin Kuma abinda yasa nace haka gsky yaron kirkine bbu wata matsala Dan ko mgn Bata damesaba balle yakalli mace. Shin yakuka gani Dan wlh zata samu albashi mai tsoka sosai . Zuwaira tadubi umma tace to yakikagani ne yanzun. Umma tayi ajiyar zuciya tace..... Share pls BY MMN FAREESA [1/24, 6:02 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa Wannan shafin nakine mmn sultan aminiyar k'warai.😍marubuciyar SON ZUCIYA kiyi yadda kikeso dashi Ina mugun jidke😇😇 Jin jina ga ZUMUNTA novels MMN SHUKRA novels AUREN WATA SHIDDA novels Maimuna.. Bilkisu Auwal Queen Teema Aysha k y Mmn arfart Hanifa isah k Zee hamis wada Inajin dadin comments naku sbd ku nayi typing kuna dabanne azuciyar mmn fareesa👍🏻❤ Mmn fareesa fans page&auran wata shidda fans ku gyara bakwasan comment zandena posting daku.😜 P5 .....Umma tayi ajiyar zuciya ta kalli zuwaira tace kiramun mariya awaya muji me zatace inta amince to nima na amince. Zuwaira tace to shikenan,nan takira number gali tasanardashi tanason mgn da Inna mariya,yace to bara yakai Mata wayar baya gd. befi minti3 ba da yanke wayar yakira, umma ta daga had'e da yin sallama" Cikin murna suka gaisa da Inna mariya da tambayar su bbu matsala daiko ?" Umma tace eh, sannan tasanar da ita mgnar aikin da riyanatu zataje. Inna mariya tace to ai bbu matsala bintu tunda bama aikatau bane Dan aiki neba waniba,amma gsky kiyi Mata fad'a ta rik'e mutuncinta da Kuma gsky dukda nasan halin riyanatu yarinyace. Nutsatstsa amma ki tunarda ita. ALLAH yasa hakan shiyafi alkhairi" Umma tace ameen" Inna mariya tace dama kuwa gobe nikeso Zan turo gali yakamiki kudin tumakinki dubu15 kunyi amfani dasu sannan ki siyawa riyanatu Yan kaya tunda ance gdn masu haline. Umma tace to ALLAH yakawosa lfy.inna mariya tace ameen ,Wai kinsan byn tafiyarku kuwa yadda Iro da baffan riyanatu sule sukatashi hankalinsu,saida naje har gd namusu bayani tukum hankalinsu ya kwanta ,Kuma iro yace insha ALLAH zaizo yarika dubaku tunda ya rasa Yaya HAJARA kema bazaiyi sakaci yarasaki ba...hawaye yazubowa umma sbd jin an anbaci HAJARA y'ar uwarta wadda batasan araye take ko a mace ba....cikin Jan majina tace to ngd sosai agaishe dasu,Koda inna mariya taji muryar umma tasan kuka tayi sbd jin sunan HAJARA.nan sukayi sallama,,, Zuwaira tayi ajiyar zuciya sbd ganin umma na goge hawaye tace kiyi hkri dukda bansan miyasa kikekukaba,Amma yakukayi d ita?" Umma tace bbu matsala duk mun amince, sannan ta dubi harira dake kallon su tana washe baki jin sun amince tace to yaushe zata Fara be?" Harira tace eh yanxun gobe Zan zo muje gdn zaa sanar da ita aikinta da lokacin zuwa da albashinta, sannan afadi ranar dazata Fara. Umma tace to ALLAH yasa hakan shiyafi alkhairi" "Zuwaira tace ameen" Sannan sukayi sallama da harira. Umma ta k'walawa riyanatu Kira....da sauri ta fito dg parlourn mama zuwaira, kallon ta tayi had'e da Kiran sunanta ,hakan yasa riyanatu gane cewa maganar da umma zatamata mai mahimmanci ce,sai ta amsa anutse" Sannan umma ta Mata bayani komai game da aikin da zata Fara... Atsorace cikin jin faduwar gaba tace aiki Kuma umma?"sannan nmj Wanda bansan halinsaba nidai gsky...sai Kuma tayi shiru... murmushi umma tayi sbd yasan abinda riyanatu kesan fad'a be wuce tace tanajin tsoro ba sbd abinda yarima HAMZA yaso yima" Ahankali umma btace duk abinda zakiyi arayuwa kiyi da zuciya d'aya, sannan kada kisaka zargi aranki ko zato sbd mafi akasarin zato karyane riyanatu Kuma baduka aka Zama dayaba ,duk lalacewar duniya da mutane baza a rasa mutanan kirkiba sbd ni inaji ajikina wannan aikin da zakiyi alkhairi ne ko yanxun ko nan gaba , sannan Kuma bawai Ina nufin ki dauwamaba da yinsa aha ah!,insha ALLAH abinda kikasamu inkin yi Yan watanni dashi zamu nemi wata sanaar kibar aikin insha ALLAH.. Ajiyar zuciya riyanatu tayi sbd ta gamsu da zancen umman ta, sannan Kuma mama zuwaira ta kara Mata nasiha..... ##### Washe gari harira ta Kira hjy hafsat tasanar da ita anjima suna nan tafe da yarinyar ,mom tace to sukayi sallama, sannan takira abdallah taji wayarsa busy .sai byn kusan minti25 ta kirasa tace yazo parlourn ta yanxun,kasan cewar Yana gd. Sallama yyi hade da Zama kuda ita,yarik'e hannunta Yana murmushi had'e da cewa my sweet mom gani" Fuska bbu walwala tace my son dawa kake waya?" naji wayarka is carry busy... murmushi yyi yace wlh mom abbane gsky Abba yadawo haka nan cikin familyn sa ....yatsina fuska tayi had'e da cewa dallah rufemin baki tunda gani ai ba wani Abu bane ko?" shiru Abdallah yyi Yana mamakin halin mom....katsesa tayi da cewa yau my son kaga yau Friday ko?"to insha ALLAH me kula dakai dg Monday zata Fara aikinta yau ma zaa kata muyi mgn" Fuska bbu yabo bbu fallasa ya ce ok had'e da tashi da nufin tafiya. Mom tace sai Ina Kuma?" Yace zanje gun hafis ne,! Yauwa mom jiya miyasa kika hanashi shiga guna pls ya marairaice fuska?" Fuska daure tace to ubanah k'arata yakai gunka neka hukuntani kome?" To nahana sbd na isa ne...cikin girmama wa Abdallah yalangabe Kai yace kiyi hkri mom bansan mgn ta zata Bata Miki raiba , yafad'a had'e da dawowa ya aza kansa akan cinyarta. Shafa kansa tayi tace shikenan my son nahakura Amma kadena fadawa hafis sirrinka kaji?"Abdallah yace to, sannan suka cigaba da fira.;;;; Da misalin karfe 2:30pm mai adaidaita yasauke harira d riyanatu a kofar gidan alh kabir girma,byn sun sallamesa suka nufi k'atan get d'in gdn da riyanatu tashagala d kallo wani gefe na zuciyar najin faduwar gaba had'e da tsoro. Get man ne yazo yabude karamar kofar shiga ,Koda yaga harira bbu musu yabasu hanya sbd yasanta ta Saba zuwa gdn. Harira ta kalli riyanatu tace to yannan ki kama kanki kinjiko kada ki nuna kinada wayo kinji?" riyanatu tace to hade da mamakin miyasa harira tace haka. Tafiya sukayi mai Dan nisa, yyinda riyanatu ke yaba kyawun gdn a zuciyarta,har suka iso kofar da zata sadaka da babban parlourn gdn. Sallama sukayi kafin su shige ciki,bbu abinda ketashi a parlourn sai kamshin room frishners da turarukan wuta sai sanyin AC. Masu aikine keta Kai da kawowa ,su suka amsa sallamar su, sannan byn sun gaisa harira ta bukaci suyi Mata mgn da hjy ... Sunkai kusan minti20 zaune har zaman ya ishi riyanatu ta Kuma tabbatar matar gdn batasan darajar bak'o ba.. maganar mom ce da kamshin turarenta yadawo da ita tunanin ta d'ago kanta da sauri sukuyi 4eyes da mom ,suduka atare gabansu yafadi, yyinda riyanatu ta sunkuyar dakanta k'asa. Cikin yatsina had'e da izza mom tace wannan itace yarinyar?" Ta fad'a cikin gadara fuska bbu walwala, yyinda wani b'angaren zuciyarta ta tsorata da kyawun yarinyar. Harira tace eh" Riyanatu ta yi saurin dukawa tace hjy Ina wuni?" Lfy ,ta amsa atakaice"had'e da cewa to da farko dai inason ki bud'e kunnanki kijini da kyau game da aikin da zakiyi . Cikin girmama riyanatu ta ce to" Mom tace da farko dai ranar monday Zaki Fara aikinki,kitabbata karfe7am tamiki agdn nan,sbd my son karfe8:am yake tashi to kafin yatshi kin gyara masa parlourn sakin wanke Masa toilet kin hada Masa ruwan wanka. Inyashiga wanka ki gyara bed room d'in sa,kafin kije kitchen gun kuku ki karbo Masa break fast nasa kiyi serving nasa, sannan ki gyara Gurin da Kuma sake gyara bed room nasa sbd bayason k'azanta shi mai tsabtane sosai Dan in har bakida tsabta zaku Bata dashi gsky fuk in kika gama zuwa 9 am Zaki iya tafiya musammun inkina skul ,sai 2:pm kidawo sbd 2:30yake shigowa yyi wanka yaci abinci ,Zaki cigaba da kulawa dashi har4:00 pm sbd Yana fita Kinga inkina islamiya sai kije dg nan ki wuce gd sai wata safiyar. dg karshe my son bayason surutu had'e da shishshigi,nima haka, sannan ban hada Dana da kowaba muddin ki ka b'ata Masa rai can hukuntaki nakuma koreki , sannan kada ki yi zaton d'ana mutumin banzane kice Zaki ja raayinsa da kyawunki to ba haka ABDALLAH yakeba.nasake gayamiki ki kularmun da yaro kada ki bata Masa rai.... Jikin riyanatu yyi sanyi,jiki bbu lakka tace to insha ALLAH Zan kiyaye. Harira tace ai hjy batada matsala yarinyar nan....ban tambayekiba ,mom ta katse harira hade da zuge jaka ta fito da kudi ta mik'awa harira , sannan tace albashin ta a wata dubu 30 be,sai Monday din. Harira ta karba , sannan tayi godiya , sannan tace ai hjy anyi hutun boko itakuma sai islamiyya take,mom tace bbu damuwa akwai islamiya farkon layin nan zanma ya'u direba mgn asiya Mata foam intazo saita ruk'a zuwa. Godiya su riyanatu da harira sukayi kafin suyi sallama su fice,mom tabi bayansu da harara. Koda suka fita , adaidaita suka hau ,har gd harira ta raka riyanatu ta ma su umma bayanin komai da irin aikin da riyanatu zatayi da albashinta da sakata islamiya duk sunji Dadi sosai , sannan harira ta dubi zuwaira tace ammainaganin kafin Monday din yaka Mata akoya Mata kamar... Wanke bayi da yadda ake hada ruwan wanka da turare d'aki dasu moping da sauransu dukda nasan xata iya amma gara ak'ara nuna gudun kuskure .. Zuwaira tace to shikenan Zan saka Fatima suje gdnsu yusra kawarta tunda suma masu haline sai ta kara ganin yadda ake amfani da komai . Harira tace to sannan suka yi sallama. A cikin kwanaki biyu riyanatu ta koyi duk abinda akeson ta koya, yyinda riyanatu ke ta faman Yaya zata kasance da ita gobe Monday agdn aikinta. Monday.... Innaga ruwan comments kujini da safe.... Happy juma at kareem❤ Share pls BY MMN FAREESA [1/25, 11:23 AM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa Dedicate to all my fans ana mugun tare😍😄 p6 Monday """"Tun gurin karfe 6:30 riyanatu ta shirya cikin doguwar riga bak'a y'ar kanti tasaka hijab Fara "bbu wata kwalliyar datayi dg powder sai kwalli ta shafa ,sukayi sallama da umma dasu Fatima dake Mata fatan alkhairi itada mama zuwaira" Adedeta tahau ,ya ajeta a unguwar nassarawa G R A.byn ta sallamesa tashiga ciki kasancewar get man yasan da zuwanta. Waiting parlourn gidan ta nufa gabanta na mugun faduwa,tasami mom da Yan aiki"har k'asa ta tsugunna ta gaishe d mom ,ta amfa fuska a tamke yyinda tasaka ladidi(d'aya dg cikin masu aiki) ta nunawa riyanatu part d'in Abdallah..,,, Suna zuwa kofar shiga part d'in ladidi ta juya ta tafi" Wani mugun tsorone fal aranta ,amma saitayi jarumta had'e da yin addua azuciyarta,kafin ta murd'a kofar tayi sallama"bbu kowa a parlourn" Tasbihi riyanatu tayi da ganin wannan kayataccen parlourn a zuciyarta ,ko Ina k'al amma Wai nan sai an gyara sai kamshi ketashi na room frishners aciki.. Kofar dake cikin parlourn ta kalla hakan yanuna Mata nan be bed room d'in. Tsintsiyar data shigo da ita had'e da mofa da wani towel ,tasaka ta Fara gyaran parlourn had'e da karkad'e kujerin d kayan kallo , sannan tayi moping. Ta duba taga komai yyi daidai. Sannan ta nufi kofar bed room gabanta na dukan Tara Tara,tayi Knocking yafi sau 3 shiru hakan yasa ta murd'a kofar tashiga ciki ahankali had'e da yin sallama,amma shiru"bed d'in tasaci kallo ta hango mutum kwance atsakkiyar yarufe jikinsa d alama bacci yake. Kofar dake da keda carpet takalla ganin harda silifas akan carpet din haka yatabbatar Mata da nan ne toilet.. Addua tayi ta shige ciki " sai zare ido take sbd atsorace take,Saida ta k'arewa toilet din kallo tukum sannan ta Fara aikinta , azuciyarta tana mamakin Wai bayine wannan aka zubawa kayan alatu haka tamkar baza a mutuba , lallai mutumin nan d'angatane sannan akwai muguwar tsabta gsky.... da wannan tunanin ta gyare toilet din k'al har tayis d'in jikin bango Saida ta wanke , sannan ta wanke hannunta ta fito.....tana fitowa taga mutum tsaye gaban mirro dg shi sai towel iya guiwa da alama wanka zai shiga ,yabada baya hakan yasa bataga fuskarsaba.. Ta tsorata ainun takuma razana sbd batatab'a ganin nmj hakaba "da sauri ta d'auke kanta had'e da cewa ranka yadad'e Ina kwana?" har sau2 jin yyi Mata banza sai ta nufi Gurin bed Dan ta gyara. Shikuwa Abdallah uffan beceba Kuma be kalleta ba yawuce toilet ya rufe,k'arar rufe kofar ya ankarar da ita baya cikin room d'in" Ajiyar zuciya tayi azuciyarta tace oh ikon ALLAH lallai mutumin nan baisan darajan d'an adam ba ... Cikin minti 25 tayiwa bed room d'in fas,ta duba kan mirro ta dauki air freshener ta feshe ko Ina harda parlourn tuni guri yakaure da k'amshi.. Bed room d'in ta koma ta ajiye air freshener din sannan ta duba wardrobe din haggu cikin saa taga bed sheet da sauri ta dauka ta canza ,sbd Fatima ta Bata shawarar ta rik'a canzawa tunda ance shi mai tsabtane. Wayoyinsa data aza kan mirror taje da nufin ta dauka ta mayar Masa kan bed inda tagani... adedenan taji motsin zai fito da sauri ta janye hannunta ta nufi kofar fita dg bed room d'in... Waye zai fitomiki da kayan da Zan saka?" Yafad'a cikin husky voice,tamkarbashi yyi maganarba" Cak yatsaya hade d juyowa sukayi 4eyes dashi"Masha ALLAH tace azuciyarta sbd ganin baiwar halitta agun sa,tayi mamakin jin yyi hausa ,dabaiyi mgn ba saitace balarabene bayajin hausa....tsakin dayajane yasata janye idanunta dg barin kallosa. "Ahankali tace Ina kayan suke?" Tasake tambayarsa, yyinda shikuma yaketa duba body cream nasa ,yamata banxa...d hannu yanuna wardrobe d'in tsakkiya" azuciyarta tace oh ni nashiga3 ,Toni nasan irin kayan dazai sakane?" Jiki bbu kwari ta nufi wardrobe d'in ta bud'e, lumshe ido tayi sbd jin kamshin da kayan keyi....Saida ta ce Masha ALLAH sbd ganin tulin kayan sawarsa duk yawancinsu k'ananu ne" addua take ALLAH yasa kada tayi ba dai daiba "can idanunta suka hasko Mata wasu suit dark blue da sauri ta fito da su,kasancewar tare suke da wandon da komai ta aza kan bed ta fice da sauri sbd tunawarta da karb'o Masa breakfast.. A babban parlourn gdn ta koma ta Sami mom na break fast a dining area ,ta isa gunta cikin ladabi tace hjy na gama Ina ne kicindin?" Tsaki mom taja hade da nuna mata wata kofa da hannu sannan tace kije can ki karba inya gama kije can ki karbi naki sbd ba Wai nasa zakiciba ,abincin masu aiki dabn yake dg yanxun ban abukatar kisake tambayata in 4 tayi kije bakin get gun ya'u direba zai kaiki islamiya ga yunifaom nan ta nuna mata wata leda dake k'asa kusa da kafarta. Jiki asanyaye ta dauka had'e da yin godiya ta wuce kicin ta karb'o break fast nasata koma part d'in sa. Da sallama ta shiga ,zaune ta samesa a parlourn yasaka kayan agogo na hannunsa ,gefensa takalmi sawuciki kafarsa d safa. Gun dinning ta nufa "ahankali yace kawo nan yafad'a Yana latsa waya"ajiyewa tayi ,ta mik'e da nufin tafiya....waya Baki izinin tafiya?" Juyowa tayi ta kallesa,fuska daure yace last warning dazan Miki game da kallona"yafad'a had'e da mik'a Mata agogon sa " Da mamaki t karb'a tana dubawa ,sai Kuma taga ya Miko Mata hannunsa na dama danufin ta d'aura masa"cikin tsoro da mamaki tace Dan ALLAH banganeba ?" Kuma kayi hakuri innayi badaida b kada kafad'awa hjy sbd tace Inna maka laifi korata zatayi..... stop it yakatseta atsawace had'e da cewa surutu kikazo kimun ko aiki?" Da sauri tace aiki" Tsaki yaja had'e da saka takalminsa,yasake mik'a Mata hannu alamar tabasa agogon sa"cikin muryar kuka tace Kayi hakuri me zanyi d agogon?" Tamkar mai koyan mgn yace ki dauramun.... Zaro ido tayi tace.... Muhadu da marece pls kuyi manage da wannan🙏🏻 Share pls BY MMN FAREESA [1/25, 6:21 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🐾🐾🐾🐾 🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa Wannan page din nakune halak malak AUREN WATA SHIDDA FANS &mmn fareesa fans page Ina mugun jidaku bbu laifi kunyi comments😍😇 p7 .....Zaro ido tayi tace ai ban iyaba!kayi hakuri Dan ALLAH"banza yyi da ita yasake mik'a hannu da nufin karba"zabura tayi had'e da sakin agogon k'asa tana hawaye had'e da cewa kayi hakur....are you mental?" Yafad'a atsawace had'e da mik'ewa tsaye yadauki agogon sa had'e da dubawa kota kashe Masa glass d'in" Saka abinsa yyi ganin baiyi komaiba"Saida yagama Shan k'amshinsa , sannan yace serve me break fast yafad'a batare da yakalleta ba" Ita kuwa hawaye kawai take jin yace ita Wai mahaukaciyace , sannan Kuma dayace tayi serving nasa batafahimci me yace sbd(kunsan skul din kauye bbu wani karatu) Cikin muryar tace ranka yadad'e nifa ban f.....I say don't call me ranka yadad'e,call me ABDALLAH! Ni bana fahimtar turancin kayi mgn da hausa manah.... tsaki yaja ganin wannan yarinyace k'arama,yadago Kai yaga tana kuka wata uwar harara ya aiko mata da ita. cikin bada order yace kixo ki hadamun tea da sauran kayan , sannan kika sake mun kuka anan Zan nuna Miki calour d'ina yafad'a Yana yatsina fuska" Tashi tayi , zuciyarta bbu Dadi ganin wannan mai girman kan na juyata kamar bewarsa duk sai taji aikin yafita aranta ,zata jurene kawai sbd umma.,,,, Haka ta daure ta hada Masa tea din tana d'ar d'ar , sannan Bata cika suga ba sbd gudun laifi,amma tayiwa cup din dam da tea, sannan tasa Masa chieps ta hade da farfesun kaji🤣 d'auka tayi ta aje gabansa , had'e da cewa ranka yadad'e gashi... adedenan Hafiz yyi sallama yashigo cikin parlourn, riyanatu ta amsa had'e da cewa Ina kwana?" ganin yanata kallonta"sannan ta mik'e da nufin fita.hafix Yadubi Abdallah yace AK duk Kai daya zakaci wannan garar? da sauri Yadubi plate d cup din.... Keeeeee! I don't go"Abdallah yafad'a rai bace ganin kwabar da tamasa na hade chieps d farfesun kaji gu d'aya...cak ta tsaya had'e da juyowa taga yyo kanta ! saurin toshe bakinta tayi sbd kukan daya taso Mata azuciyarta tace naga ta kaina" Sai zare ido take....d sauri Hafiz ya danne dariyarsa yarik'e hannun Abdallah had'e da cewa calm down abokina!kaga ka tsorata ta ,pls kayi hakuri... Tsaki abdallah yaja had'e da nuna riyanatu yace you are very stupid! sannan ya fisge hannu sa dg na hafis Yadubi riyanatu dake kuka yace dama ciwon Kai kikazo kisamun b aiki kikazo yiba get out of my parlour"yafad'a atsawace.... Hafiz ta kallah fuska kalar tausayi tace Dan ALLAH kabasa hakuri ,hjy tace dana Masa laifi korata zatay....bazaki fitaba?" Cewar Abdallah batare da yakalleta ba. Hafit yace jeki bbu komai kinji,bazaa kore kiba! Jiki asanyaye ta fice" Abdallah ya ya tsina fuska had'e da cewa Kai mlm dakace baza a koreta ba, Kai zata bi ko saita ruk'a maka ko? Hafiz yyi murmushi yace Wai mutumin wannan fine baby dinfa dg Ina?" Kai gsky ta had'u akwai kyau tamkar aljana ai wlh I.....dallah mlm ya isa haka sai zuba kake bbu commer balle full stop,cewar Abdallah . Yana tsaki. Murmushi Hafiz yyi yace eh naji ka amsamun tambayata. Saida yagama Shan k'amshinsa sannan yace mai kula danice !amma dg yau kuma zatabar aikinta ,sbd bata iyaba . kaduba kaga wannan haukan datamun... relax Mana AK ,kaga yarinya ce sai ahankali zakaga yadda kakeso, sannan na lura tana tsoronka Dan ALLAH kabita ahankali saikasa mom ta nuna mata inda tayi kuskure saita gyara amma pls kada ka koreta sbd naga batason akoreta. Kuma tunda ta Fara aikinta duka duk ba daidai tayiba ko kuwa yanxun tayine b daidaiba?" Yatsina fuska yyi hade da cewa babu laifi tayimun gyaran daki yyi" Hafiz yace to pls maganar korarta ka ajiyeta gefe,sanny kada ka gayawa mom sbd na lura tana tsoronta itama. Ok kawai Abdallah yace atakaice, sannan ya hada tea ,yyi serving kansa . Shima Hafiz haka" Sai Gurin 9:14 am suka fito da nufin Abdallah yaje yagaishe da mom. Suna fitowa suka ganta zaune tayi tagumi idanuwa sunyi jajir alamar taci kuka" Cikin tausayawa Hafiz yace kaga kasaka bewar ALLAH damuwa k... kallon da Abdallah yyi Masa ne yasaka shi yin shiru Yana murmushi . Da hannu Hafiz yyi Mata alamar ta biyosu,da sauri kuwa ta taho ,tana satar kallon Abdallah caraf suka hada ido yabanko Mata harara had'e da miko Mata wayoyin hannunsa Yana Jan tsaki. "Karba tayi tabisu a baya har suka iso part d'in mom" aikoda mom ta gansu tuni ta had'e rai aciki ciki ta amsa gaisuwar Hafiz, sannan ta watsowa riyanatu mugun kallo had'e da cewa kefa lfy Zaki wani kwaso jiki ki biyosa?"shin tamayi komai yadda yadace ko kuwa tayi wani gidadancin ?"" Girgiza Kai Abdallah yyi alamar ah ah" Kallon su tayi had'e da cewa to kuban waje nayi mgn da yarona ko" Murmushi Hafiz yyi yace to momi, sannan Yadubi riyanatu yace muje ko" bbu musu ta bisa suka fice" Hanyar part d'in Abdallah Hafiz ya nufa hakan yasa tabisa,ahanya yace kiyi hkri kinji meye sunanki?" Tace RIYANATU" Yace ok ,muje na nuna Miki inyace kiyi serving nasa abinci ,sai kiyi Masa. Murmushi tayi tace nagode sosai. Shima murmushn yyi da haka suka isa part d'in. Tea yafara hadawa yadda yasan abdallah naso ,yace ta sha , sannan yyi serving aplate da sauran abinda suka rage, sannan yace Mike baki ganeba?" Shiru tayi sannan ta ce inyayi mgn da turanci wani lokacin bani ganewa"murmushi yyi yace ko Zaki iya tunakal mar daya fad'a bakiganeba?" Cikin jin kunya ta fad'a Masa, y'ar dariya yyi yace cewa yyi kidena kiransa da ranka yadad'e ki rik'a kiransa da Abdallah" Ahankali tace to amma injin nauyin Kiran sunansa Kai tsaye..... ringing d'in wayarsa ta katse Masu mgn,da sauri ta shi da nufin Kai Masa. Hafis kuwa yace Kinga kijirasa zaizo tunda mom tace mu basu waje,nima na wuce inyazo ki fad'a masa. Bata kallesaba tace to shikenan nagode, murmushi yyi yace pls kici abincin nan kinji sbd ya koshi karshe ma badashi zaayi....da sauri ta ce ai hjy tace kada na ci ,naje can na karb'o acikin na masu aikin gdn. Shiru Hafiz yyi,Yana tunanin hali irin na mom,sbd gudun kada ta disgata yace kada takai wayar"Kai Anya matar nan akwai gsky alamarinta?" Kallon riyanatu yyi yace ki ciki kinji inkin gama ki Kai kayan gun masu wanke wanke ,baza tasan kinciba sbd in ya rage abinci masu gadi yake ba. bejira amsarta ba yafice dg parlourn. Ita kuwa riyanatu bbu bata lokaci taci ta koshi ta gyara parlourn tas , sannan ta fito da kayan da sukayi break ta nufi part din ma'aikatan gdn,ta tambayi gun masu wanke wanke aka nuna Mata takai masu. Komawa tayi part d'in Abdallah,da nufin dauko Masa wayarsa ta Kai Masa,tasamesa zaune hakimce kan 2 seeter yana latsa waya, sallama tayi ...ya amsa akan labb'ansa " Ahankali tace dama zantafi gd! banza yyi da ita dg karshe ma sai ya rufe ido "tab'e Baki tayi had'e da dage kafad'a alamar ko ajikinta "saidai batasan duk Yana kallon ta ba"hijab nata ta gyara ta nufi kofa da nufin fita....keeeeeee!cak ta tsaya cikin k'uluwa ganin raininwayonsa yyi yawa besan tana d'aga masababa"tagaji haka nan,shiru tayi ita batayi mgn ba ,Bata Kuma juyoba" yyinda shima yyi shiru.takuma yi alkawari muddin bazaiyi mgn ba to itama bazatayi ba saidai sudauwama a haka . Shikuwa gogan yacika yyi fam da rainin hankalin wannan ta tsitsiyar yarinyar nan,wani gefe Kuma Yana tunanin magan ganun mom na d'azun byn tafiyar su Hafiz,yarasa me Hafiz yakashewa mom, sannan miyasa batadamu da Abbansa yadawo gd ba koma maganar sa bataso yyi shin Wai Mike faruwa ne haka ?"" Sake duban riyanatu yyi dake tsaye tun d'azun databashi baya ,tsaki yyi azuciyarsa yace me wannan tsakuwar yarinyar nan ke nufi?" wato ita bazatayi mgn ba kenan ,aiko in har sainayi mgn zata yi to saidai ta kwana anan,kuma ta tafi to bakin aikinta..... Riyanatu kuwa... Share pls BY MMN FAREESA [1/26, 10:34 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by Mmn fareesa Not edited p8 """Riyanatu kuwa gajiya tayi da tsayuwa "sotake ta ta fi gd "tana gudun kada ta tafi yakoreta.azuciyarta tace bara na kyalesa kawai "cikin jin haushi ta juyo tana murgud'a baki tace Dan ALLAH kasanar dani me zanyi ?" banza yyi Mata ,Kuma Yana lura da murgud'a bakin datayi"sai da yagama Shan k'amshinsa tukum "ya ware golden eyes nasa akan fuskarta "ya had'e girar sama d k'asa"saurin janye idanunta tayi sbd jin yyi Mata mugun kwarjini....mitttsss yaja tsaki hade da cewa ke vileger girl wakika bari yagyara Miki bed room d'in?" and last kika koma kallo na ko yimun mgn atsatstsaye amatsayinki na hadimata to Zan koyamiki manner of toking"maana ladibban mgn dan nalura da alama kinada k'wak'walwar kifi.... mitss yakoma Jan tsaki akaro na biyu sannan yadauki wayoyinsa yafice had'e da buga kofar da k'arfi.... Hawaye masu zafine suka wanke Mata kunci sbd jin haushin abinda yyi mata....oh dama haka masu aiki ke ganin irin wannan tozarcin?"lalai dole ma tabar gdn duk rintsi ,amma bazata gayawa umma komaiba kodan sbd kada taji haushi ko hankalinta yatashi... ajiyar zuciya tayi sannan ta wuce ciki tasake gyarawa tukum ta fito ta nufi part d'in mom ... Ladidi ta gani a waiting parlou tace Ina hjy Dan ALLAH?" Tace tana parlourn ta,Kinga kofar can ta nuna mata da hannu"kofar ta nufa ta murd'a....cak ta tsaya sbd jin wasu maganganu da kus kus....innalillahi wa inna ilaihir Raju un kawai Riyanatu ke maimaitawa azuciyarta had'e da saurin toshe bakinta"sbd gudun kada aji motsinta "ahankali ta ja kofar had'e da yowa baya jiki na b'ari tabar part d'in.. Tunani take azuciyarta shin Wai meke faruwa ne?" Ita Tama fasa zuwa gd bara kawai tabari sai 6 d'in kawai tunda sai taje islamiyya"guri tasamu a gurin flawas na gdn tayi ta gumi tana kuka shin Wai wannan wace irin masiface ne?" Itadai rabon wahala yakata gdn nan da yanzun suna garinsu Kai ita dai tsakaninta da yarima ALLAH ya isa sbd shine sanadin zuwanta garin nan" Ajiyar zuciya tayi had'e da d'aga Kai sbd wani tunani dayazo Mata dukda atsorace take. Tafi awa1 anan har kusan 12: sannan ta bar Gurin ta tafi gab da part d'in Abdallah ta tsaya" batafi minti12 ba ta hangosa da body guards nasa suna biye dashi har suka iso gab da ita da sauri ta tashi tsaye had'e da satar kallon Abdallah tag a fuskarsa atamke"suit d'in dake rataye kan kafad'arsa tasa hannunta ahankali ta janye had'e da binsa ciki"ganin ya sallami guards nasa. Suna shiga parlou yace zanyi wanka"atakaice sannan yashige bed room d'in beko kalleta"girgiza Kai tayi tabi bayansa" Toilet ta wuce ta had'a Masa ruwan wanka tana mamakin Wai baya gajiya da yin wanka dudu ba gurin8 yyiba amma gashi yanxun be fi 12:30 ba Amma zai sake" Fitowa tayi tace ranka yad...am in ab... mitttsss yaja doguwar tsuka had'e da tashi Yana kokarin cire kayansa "yyinda riyanatu tuni ta fice. Tana komawa parlourn "xeenat nayin sallama suka had'a ido da riyanatu...wani faduwar gaba xeenat taji,murya asark'e ta kalli riyanatu up& down tace WHO ARE U?" Tab'e Baki riyanatu tayi had'e da Zama kan kujera...da sauri zeenat tace keeeeee y'ar matsiyata ,talaka uwar me yakaiki dakin mijina ne ?"iye bazakiyi mgn ba Dan ubanki?" Ak'ule riyanatu tace ya isa kinzo inda bazan iya jurewa sbd banhad'a iyayena d kowaba ,kada ki koma zaginsu, sannan dakike cewa mijinki ai Ni banga alamar ke matar aure bace ajikinki sbd duk macen datasan darajan kanta bazata yi shigar d kikayi ba.....ke wawiya y'ar iska mikikaje kukayine da kika fito da bed room d'in sa?"zeenat ta fad'a tana huci had'e da d'aga hannu da nufin Marin riyanatu. Da sauri riyanatu ta rik'e hannun had'e da cewa baki isaba! sbd banmiki komaiba...afusace zeenat na fisge hannunta ta nufi bed room d'in tana cewa inke baki fad'a ba shi dole yafad'a mun... Turus zeenat tayi sbd ganin Abdallah gaban mirro tsaye sg shi sai towel...shi kuwa jin anshigo ya zata riyanatu kasancewar yabada baya,cikin bada order yace ki fitomin da kayan....whattttttt?" Abdallah me kake fad'a haka ?"kaddai ace yarinyar nan.... afusace yajuyo sbd jin muryar zeenat"cikin tsanar halayenta yace lfy malama ?wabaki izinin shigomun bed room?" A k'ule zeenat tace bansaniba Abdallah dama Kai maciyin Amana ne bansaniba to wlh kasheta Zan yi.....ta fad'a tana kuka hade d ficewa... Tuni ran Abdallah yyi mugun b'aci dan in ya fahimci zeenat tana nufin sun aikata Masha a da wannan y'ar k'auyen kome?" afusace yajawo jallabiya yasaka yafice dg bed room d'in.,,, Yana zuwa yasami zeenat na dukan riyanatu ta haye saman ta...wasu maruka masu rai d kafiya yabawa zeenat har sau2 ,cikin b'acin rai yace i hate u zeenat nikike ma sharrin zina da mai aikina har kina dukanta sbd ni... girgiza Kai yyi had'e da fincikota yyi wurgi da ita kanta yabigi kujera"ya kalleta da jajayen idanunsa dasukayi ja sbd bacin rai ,yace dg yau kada ki koma zuwa guna na tsaneki bana son ganinki....ya fad'a had'e da sake nufarta....juyowa yyi sbd jin anrike Masa hannu"ido 4 sukayi da Hafiz Yana girgiza Masa Kai alamar yabari" Zeenat kuwa kuka take tana cewa saita kashe riyanatu, yyinda riyanatu duk ta kara tsorata da lamarin gdn sai kuka take" Abdallah ya matsa kusa da riyanatu ya yyimata alamar ta tashi zaune bbu musu ta tashi.... zeenat na ganin haka ta tashi da gudu ta fice. Cikin takaici Abdallah Yadubi Hafiz yace friend katafi kawai nasan gun mom zataje so banason surutu kema Zaki iya tafiya, yafad'a had'e da nuna riyanatu. Ajiyar zuciya Hafiz yyi yace Ni bara na tafi in ka sauka dg dokin zuciyar kafadamun miya faru"ita Kuma ta tsaya sbd kula da Kai..be jira amsarsaba yafice. Tashi Abdallah yyi batare da yakalli riyanatu ba yace kije sallah"be jira cewarta ba yyi cikin bed room d'in sa. Ajiyar zuciya tayi had'e tashi ta je part d'in masu aiki tayo Sallah , sannan ta je kicin Dan karb'o Masa abinci sai a kace ai an karbar Masa "da sauri ta nufi part dinsa harda gudu....tana zuwa ta Sami har anyi serving nasa zai Fara cin abincin" da sauri ta buge hannunsa ,abincin yazube kan jikinsa... Bece Mata komai ba ,hasalima be kalleta ba, atsorace tace kayi hakuri d'azun nashiga kicin d'in in amso abincin shine naga tsaka acikin wannan kwanon,Kuma akicin din bbu kowa sai naje nayi Sallah shine naje na fadawa kukun yace ai ankawo.....d'aga Mata hannu yyi Yana yatsina fuska yace kedashi bakusan aikinkuba ,da wani abu yasame ni kece dashi kum.. sallamar mom ce da zeenat ta katsewa Masa mgn. Amsawa yyi hade da daure fuska tamkar besan menene dariyaba. Murmushi mom tayi had'e da cewa oh my doghter,ai wannan mai aikinsace yo ko Mata sun kare aduniya me zaiyi d wannan....pls mom kuje kaina na ciwo sannan dg karshe na tsani zeenat.... look Abdallah yak...cewar zeenat sai tayi shiru sbd nunin d mom ta Mata d ido. Shikuwa Abdallah ficewa yyi dg part d'in ma, yyinda riyanatu tsoro ne fal aranta. Cikin xare ido mom tace ke muna fuka tashi ki fice kiyi Shirin zuwa islamiya dg can ki wuce gd sai da safe Kuma kin wani tsaremu da k'wala kwalan idanunki....jiki na kirma riyanatu ta fito ta nufi part din masu aiki..... Riyanatu taje islamiyya bbu wata matsala sbd dama tasan littattafan addini ,basu tasoba sai 6:00 pm dg nan ta wuce gd. Tana isa tayi sallama,tasami umma d Fatima atsakar gd. Zama tayi ,suna Mata sannu. Sannan umma ta dubeta tana murmushi tace to yayadai , babu wata matsala daiko?" Murmushi tayi ta ce eh umma "bara naje na huta na gajine" Tana zuwa dakinsu ta kwanta kan katifa ta Fara tunani.... Bangaren Abdallah k... Share pls BY MMN FAREESA [1/27, 7:07 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa Wannan shafin nakune AUREN WATA SHIDDA FANS & ZUMUNTA novels,kuyi yadda kukeso dashi comments naku yafi nakowa🥰🥰 Ina mugun jidaku irin totally d'in nan... p9 .....Bangaren Abdallah kuwa zaune yake byn yyi Shirin bacci Yana tunani... yinin ranar cikin bak'in ciki d b'acin rai yyisa sbd jin zafin abinda zeenat ta Masa. Kuma Wai mom bata damuba ,Wai Mike damun mom ne Wai?" tanason rusa farincikinsa ta gina farin cikin wata "shifa kwata kwata yakasa gane mom ko jiyafa ya bukaci gobe in hafis zayaje kano gun amminsa yabisa dg nan yaje gdn uncle Suraj Amma sai ta hana ,takuma nuna Masa ranta yab'aci...shifa abin na damunsa ace dg dangin uwa har na uba ba kowa yasani ba ,shin da haka zaya yi zumunci.... mittsss yaja tsaki hade da jawo wayarsa yyi calling Abba.... Sallama Abba yyi Yana dariya yace my son sorry kaji insha ALLAH gobe Ina hanya Zan Kuma zo maka da wani albishir insha ALLAH. Turo baki yyi tamkar yaro yace haba Abba dan ALLAH kacika alk'wari "wlh Ina kewarka sosai ga mom duk t.... look kasan banason yawan kawo sukan mominka ko?" so abar maganar gobe nafi so kazo d kanka kadaukeni a air port dakaida guards d'ina... Jiki asanyaye Abdallah yace to Abba sannan ya yanke wayar had'e da lumshe idonsa Yana mamakin miyasa Abba ke nuna Yana tsoron mom bacin ita batasan darajar sa ba....da wannan tunanin bacci yyi gaba shi.,,,,,,, Washe gari tunda wuri riyanatu ta isa gdn"kamar kullum tayi duk abinda tasaba yimasa , sannan ta karb'o break fast ta aje hade da Zama a parlourn, ta na jiran fitowarsa "bata tab'a komai ba sbd gudun laifi dan yanxun tsab tagane halinsa .... Sai Yan kalle kalle take jin k'amshin turarensa yasata saurin daidata nutsuwarta dantasan yashigo gurin .da sauri tace Ina kwana?" Tsaki yaja had'e da Zama ,Saida yaja kusan second 45 sannan yace ki rik'e gaisuwarki banaso,kiyi abinda ke gabanki... Shiru itama tayi tana sauraronsa batace komai ba ,saidai ta k'udurta aranta bazaa koma na3 ba sbd sau2 kenan tana gaidashi baya amsawa sai bak'ar mgn dayake gay....in baza kiyi abinda yaka wokiba Zaki iya tafiya,ya fad'a cikin sweet voice d'insa...nanma shiru tayi ,ta ta shi ta had'a Masa komai sannan ta aje gabansa batayi mgn ba ta mik'e da nufin fita ,tana Dede bakin kofar zata fice....taji muryar sa Yana cewa waya Baki izin tafiya?" Banza tayi Masa tazo ta zauna ,tana mamakin isa da girman Kai irin nasa saikace wata baiwarsa ,shin kud'i haukane?"itafa gsky tagaji da wannan wulakancin nasu ,shi yyi uwarsa tayi... Shikuwa Abdallah haushinta yakeji ganin taki mgn ai Tama rainasa kenan...mitttss Yaja tsaki ,Yana cigaba d latsa waya Yana Kuma break... Be wani ci sosaiba sbd shi bai wani cika cin abinci ba duk da ba laifi tayi serving nasa komai yyi,ture kayan yyi dg gabansa ,fuska daure yace keeeeeee!banza tayi dashi....keeeeeeeeee wlh kikabari na koma kiranki Zaki gane bakida wayo"tashi tayi taje gabansa ta duk'a batayi mgn ba,kin karb'o break?"girgiza Kai yyi atsawace yace keee! be careful wlh " nizaki rik'a wa mgn da body language uwarme yasa Baki mgn?"dolema na sallameki sbd yawan surutu da kike sani....kayi hakuri Dan ALLAH kada ka koreni ,Kuma ban karb'o break dinba....tsaki yaja had'e da kwantar d kansa kan kujera yarufe ido... Yakai kusan minti2 sannan yace you can go.... Shiru tayi Bata tashiba sbd bata fahinci me yaceba" Tsaki yaja had'e da cewa Zaki iya tafiya ki karb'o ,kada kidade zakimun aiki, sannan dg yau da 12:00 pm tayi Zaki tsayazan saka akoya Miki turanci" sbd ni na Saba mgn da turanci ke Kuma ba wani ji kikeba ko kuwa kwakwalwarki ce haka bakya fahimta.... murmushi tayi tanajin Dadi sosai sbd tanaso arayuwarta ta ruk'a mgn da turanci"amma nagode sos....banason godiya a tsarina hakan xaisa na fasa... Girgiza Kai tayi ta fice ta mamakin wane irin haline da Abdallah?" Komai aka Masa baa Masa gwaninta .....part d'in masu aiki taje byn ta karb'o break taje can tayi ta koshi tukum ta dawo part d'in Abdallah. Yana nan zaune yadda ta barsa,byn tayi sallama tace na dawo....aina ganki ko?"ga phone's d'ina nan zanyi baccin one hour and 35 minit Kuma ba silent sukeba ,Kuma banaso akirani k'aran yata dani" bance kisata a silent ba dukda ma bakisan miye security dinta ba , so saiki San yadda zakiyi inhar wani ya Kira natashi bakin aikinki... yafad'a had'e da mik'o Mata wayoyin. Zaro ido tayi had'e da kallonsa tace Dan ALLAH ni bazan iya ba Kuma ban fahimci me kake nufiba " Banxa yyi Mata ya aje Mata wayoyin gefenta, sannan yaje y gyara kwanciyarsa kan 3 seater ya rufe ido.... Shiru tayi tana mamakin wannan tsaka mai wuya daya sakata,takai kusan 15 minit azaune .can ta saci kallon sa taga yyi bacci....k'uri ta Masa d ido tana tasbihi sbd ganin kyawunsa yanata bacci hankali kwance ,yarufe ido eye lashes d'in sa tamkar an xana ga sajensa bak'i Kirin yyi kwance lub a fuskarsa ga sallayarsa data yi baki,ta k'ara Masa kyawu....hmmmm k'ila yanada yawan ibane shiyasa ta fito Masa,ah ah ai ance ita hallittace ko mutum beda yawan ibada tana iya fito Masa ,Kuma masu ibadar sosai taki fito Masu...cewar riyanatu a zuciyarta.;;;; Kauda kanta tayi sbd tuna warning da yayi Mata akan kallonsa. Zaman ne da ya isheta itama saita kwanta kan carpet.... bacci yyi gaba d ita, sun jima sosai can wayarsa tayi ringing,atare suka falka sai zare ido riyanatu keyi....shikuwa hannu ya Miko Mata alamar ta Miko Masa wayar. Da sauri ta basa?" Dubawa yyi yaga saura 8 minit ya farka...Dan ALLAH kayi h..stop it! yafad'a had'e da d'aga mata hannu yatshi tsaye had'e da cewa kije gd na sallameki sai gobe ....be jira amsarta ya wuce bed room.... Cikin farin ciki ta nufi gd" Tana shiga d sallama...turus tayi sbd ganin GALI" Murmushi yyi ya kafeta d ido ganin yadda tayi mugun canxawa , ahankali yace riyanatu ki k'araso Mana " Murmushi tayi ta isa kusadasu ,shida umma dasuke fira da alama be dad'e da zuwaba" Ahankali tace Yaya gali Ina wuni?"yasu Inna dasu baffa na?" Yace duk suna lfy ,suna Kuma gaidake" Ta ce Ina amsawa, sannan ta kalli umma tace umma nah nadawo"uma tace da wuri haka , riyanatu ta ce eh atakaice sannan ta wuce ciki ta gaida mama zuwaira da gd itada Fatima , sannan ta dawo gun gali ganin umma ta tashi... Zama tayi suka sake gaisawa sai wani murmushi yake Mata , yyinda riyanatu Bata ma San yanayiba" Ahankali yace kinsan kuwa abinda yasami yarima kuwa byn tafiyarku ?" Ware golden eyes nata tayi ta ce meya faru d mugun?" Bayan tafiyarku da sati2 sai gdn ilu direba sukayi bak'i dg birni,Ashe yaga yarinyar sadda suka shigo garin,shine yasa abita aga nan Masa ina zata shiga ,Ashe matar ma karuwace suna sukaje agarin sai suka biya gdn ilu direba su kwana sbd matarsa y'ar uwarta . Shine yaje da dare yamata FYAD'E byn yagama take sanar masa tana da cuta mai karya garkuwar jiki wato H I V ....zaro ido riyanatu tayi had'e da cewa subhanallah!,gali yaci gaba da cewa yanxun kowa yasan yanada ita... sannan liman yaje gun sarkin kano yakai k'arar mai gari "zancen danike Miki saura kwana 3 a nad'a sabon me gari,shikuwa yarima Yana gdn yari sbd daaka lissafa yyiwa Yara 15 fyade ,yyima zawara d matan aure... Girgiza Kai riyanatu tayi tace ALLAH ya kyauta yashiryi masu irin halinsa. Gali yace ameen"sannan riyanatu ta tashi taje tana ba su zuwaira lbri,ashema yafad'a ma umma ta sanar da su,sai cewa su mama zuwaira keyi ai hakkin jama a new sunata jajan abun. Sai Gurin 2:00pm gali yamusu sallama byn yabawa umma kudin ta da Inna mariya tace zaa kawo Mata na tumakinta ,yatafi gudun kada yyi dare a hanya. Yaso fadawa riyanatu abinda ke zuciyarsa besamu damaba. ###### Abdallah kuwa Yana fitowa dg bed room d'in sa yawuce airport tarar Abba shida guards d'in su.... Cikin farin ciki Abba ya rungume tilon D'ansa guda aduniya Yana murna ,suka shige motocinsu ... Part d'in mom suka nufa,bbu laifi Abba yasami tarba a gun mom." Abinci sukaci tare a dining area harda mom,byn sun gama" sannan abba yaje yyi wanka yyi Sallah ya huta. Sannan yakira Abdallah dan yazo yaji albishir d'in. Bayan yakirasane mom tashigo ita,ta zauna gefen Abba saiga Abdallah yyi sallama yashigo. Zama yyi Yana murmushi had'e da cewa yau Abba naji dadin wannan Rana sbd kadawo lfy. Murmushi Abba yyi yace nagode my son" Jiya munyi meeting da president nake fad'a Masa akan fannin zane ka kammala karatunka, shine yatambayeni kanada iyali Ni Kuma nace eh,dukba bansan miyasashi tambayarba. To shine yace zai bud'e maka campany a nan yakuma zabeka akan duka wani gini na maaikatu ko makarantu ka zanashi sannan agina.. Cikin farin ciki mom tace alhmdllh yanxun yaushe zaa bude campany din?" Da mamaki abdallah ke kallonta,Yana tunanin wane irin sin abin duniya ne da mom Wai?" Ko jira agama mgn batayi. Dagowa yyi jin Abba yace Amma fa akwai matsala sbd mai girma president yace in yadawo dg k'asar India da 3 weeks za'ayi bikin bud'e campanin atime din angama ginasa to zaiyi kusan 2 weeks acan,shine nike ganin yarinyar nan zeenat d kikeso ya aura ,ayi auran ta ida karatun acan gdnsa ,sbd bazaiyu wu ayi bikin bud'e campanin bashida aureba ,Kuma na amsa yanada aure be kamata yallabai yaga nakasance me mgn 2 ba . Yaka gani my son?" Had'e rai mom tayi tace ai zeenat sai taga karatu zai aureta sbd haka acikin 5weeks Zan nema Masa AURE maana In zabar Masa wacce zai aura ,auren wucin gadi, byn Yan watanni sai yarabu d matar. Abba yace haba ya....ah ah kaga kayi shiru kawai ayimasa AUREN WATA SHIDDA da lokaci yyi yarabu da ita,in Kuma kafison aganka me mgn biyu to. Shiru Abba yyi Yana tunanin wannan maganar, yyinda uban gayyar bece uffanba saima ya fice dg parlourn.... Share pls BY MMN FAREESA [1/29, 7:44 AM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa Dedicate to all my fans🥰🥰👍🏻❤ ana mugun tare ,naga comments had'e da fatan alkhairi agareni a grps daban daban nagode sosai🙏🏻 p10 """Ransa bbu dad'i ya isa part nasa" kwanciya yyi Yana tunanin wane irin haline da mom ?" Tsaki yaja yafi ak'irga , yyinda yakudiri niyar bazai cewa mom komai ba gameda auren datakeso tamasa ,Kuma shima abban bazai Masa mgn ba ,inhar sun tursasa to zai amince amma duk wacce aka aura Masa wlh zata raina kanta agunsa... Yo inbacin abin mom koni da kaina sai in bud'e campanin da gumina ba sai wani yabudeminba , yafad'a afili had'e da tashi ya wuce bath room... Washe gari byn Abdallah yagama Shirin yyi break fast sannan yabar riyanatu na gyara Gurin ya nufi part din iyayansa Dan gaidasu. Tab'e baki riyanatu tayi byn ya fita sbd ganin yadda yaketa cika Yana batsewa,amma ta lura yau Yana cikin damuwa,dan fuskar nan tasa murtuk take tamkar besan miye dariya ba... apart d'in mom yafara zuwa ya gaida ita ,ta amsa cikin kulawa , sannan ta ce my son kayi hakuri pls kaji wlh zeenat tayi nadamar abinda ta maka Kuma anjima zatazo tabaka hakuri.ina umartarka daka nuna mata ka amince sbd yarinyar nan tana sonka ai yakamata ka Mata uziri sbd fa Kai take kishi ,shiyasa tayi hakan....amma mom Kuma sbd rashin hankali d wayo had'e da sakarci sai ta zargemu ni wlh banison.....ya isa haka kada kace komai.. Sannan mgnar auren da zaa maka yakake gani?"dan gsky banison wannan campanin yawuce ka....haba mom niwlh banison kina haka ko be budemunba inada kud'i kin sani,Abba ma haka zai iya bud'e mun can....ah ah my son wayace maka ana maida hannun kyauta ni na rigada na tsaba maka wacce zaka aura byn wata shidda ku rabu kaga baza a zargekaba da auri saki. Tunda mahaifinka yyi subutar bakiyace kanada aure be kamata Kuma aji ba haka bane gsky... Shiru yyi Yana sauraronta " can yace nifa mom banida wani zab'i saidai daza a fasa auren harda na zeenat d'in to zanfi kowa farin ciki wlh...,,,,, Hmmmm baza a fasaba kuwa nagaya maka mungama mgn da abbanka ko" Tashi yyi hade da cewa to mom , yafad'a fuska bbu walwala... murmushi mom tayi tace na zauna nayi tunanin da wa Zan hadaka ?"sai na tuna da mai aikinka RIYANATU..... Whattttttttt?" Mikike nufi mom?" Zauna kaji Mana my son inmaka bayani sbd inada hujjojin yin haka zaifi" Zama yyi had'e da tsareta d ido"ahankali tace kaga dai da farko iyayenta talakawa be Kuma ba nan garin sukeba ada ,amma yaxun sundawo da zama anan inaso kuyi AUREN WATA SHIDDA da ita akuma sirri nafiso dg mu iyayenka sai Kai d ita kawai zaku sani sai zeenat shima sbd kada ta tashi hankalintane. Munyi mgn da dad naka gobe zai tura alh bukar yaga mamanta suyi mgn akan suna neman aurenta Nanda sati3 zuwa 4 zaayi auren. In har sun amince to zasu siya ma ,mamanta gd subata jari ta Kuma saka amata binkice akanka kasan aure' dole Saida binkice in ma tana shakkun bada y'ar tata. Saidai baaxa a fadi AUREN contract bane zaa dai nuna kana bukatar auren d wuri ita Kuma yarinyar Zan tsorata ta akan dole ta amince in iyayenta suka tambayi tana sonka , sannan Zan Mata alkawarin mai da ita boko sbd harira ta fad'a mun dg JSCE ta tsaya.... Shiru Abdallah yyi yanajin dogon sharhin mom harta Kai aya azancenta" Tamkar zai fashe sbd bacin rai ,sbd ganin Wai kamarshi zaa tsorata wata can akan tace tana sonsa Wai ta auresa ,Kuma Wai duk arasama wadda zaa ce a aura Masa sai wannan vileger girl d'in k'aramar yarinya mittsss yaja tsaki afili.... Azabure mom tace nikakewa tsaki abdallah?" Da sauri yace ah ah mom tunanin zuci nake kiyi hkri pls" Shiru tayi tana mamakin halinsa, sannan ta ce yanxun kaje gun abbanka ka gaidashi sannan ka koma part naka ka turomun wannan yarinyar.... To"yafad'a atakaice, sannan ya fice dg parlourn. Koda ya shige part d'in abban,samunsa yyi zai fito ya shirya da alama fita zaiyi,fadawa jikinsa yyi tamkar yaro yasaki kuka.,,, Da sauri Abba yace yah Salam" My son gayamun damuwarka kaji ?" Ahankali yace gsky Abba Ni banson auren nan Dan ALLAH ku barni... ajiyar zuciya Abba yyi hade da cewa to shikenan tunda kafison in kunyata agaban babban mutum irin yallabai yadauki mahaifinka mak'aryaci Abdallah na fasa yimaka auren...bazanso sakaka adamuwaba" saidai matsalar mominka da k'yar zata....Abba na amince kayi hakuri Dan ALLAH insha ALLAH zankasance mai biyayya agareku. Murmushi Abba yyi yace yauwa yaron Abba ko kaifa ,ka daure sbd nasan Kai jarimine insha ALLAH inaji ajikina akwai wani babban al'a mari mai kyau ko akasin haka da zai faru nan gaba , sannan wannan auren na sirrine bazayi shagaliba sbd gudun kada agane sai yanzun zakayi aure nafison aganka d matar ranar bikin bud'e campanin insha ALLAH sbd baniso mai girma president yaji lbarin bikin ,inhar sun amince iyayanta zasu baka ita,to da'a d'aura aure washe gari ta tare bbu wata bidia ko al'ada daza ayi. Sannan apart naka dake gdn nan zaku zauna,ka fahimta?" ak'agare Abdallah yace eh sbd yadda yakejin zafin maganar auren.... sannan yajanye jikinsa dg na Abba had'e da cewa to Abba sai kadawo, yafad'a had'e da saurin varin Gurin... Azuciye ya isa part nasa,yasami riyanatu zaune kan carpet tana kallon indiyan firm a receiver"ke kije inji mom.....batamasan ya shigowa b. Atsawace yace keee eeee!wawiyar inace?" anamiki mgn, atsorace ta juyo sukayi 4 eyes wata uwar harara ya aiko mata da ita had'e da Jan doguwar tsuka,yace kije momna kiranki , sannan kada ki koma yimun kallo a parlou"kinji ko bakijiba?" Yafad'a atsawace.... Jiki na kirma tace naji, had'e da saurin fita t nufi part d'in mom... Zaune tasami mom itada aminiyar hjy ikilima wato mahaifiyar zeenat, sallama riyanatu tayi gabanta na mugun faduwa sbd tana mugun jin tsoron mom had'e da shakkarta. Sama d qasa suka kalleta hjy ikilima ta tabe baki .sannan mom taja tsaki hade da hararan riyanatu dake gaidasu tace ki rik'e gaisuwarki. Tuni mom ta Fara mgn kamar haka ,dalilin kiranki shine inason saki wani aiki mai hadari saidai zanmki GARGADI 2 na farko kiyi shiru kada ki fadawa kowa na biyu dole ki amince ko kuwa duniyar ta gagareki Zama....zaro ido riyanatu tayi cikinta yyi k'ara k'uuuuuuuuuuu tuni xufa tafara keto Mata.... murmushn samun nassara mom tayi sannan ta zayyane wa riyanatu k'udirinta akan son ta auri Abdallah Kuma AUREN WATA SHIDDA.... Cikin tsoro riyanatu tace Dan ALLAH hjy kirufamun asiri wlh tsoronsa nake ......rufemin baki ai na Masa mgn bbu abinda zai Miki sbd shi mgn Bata sha Masa kaiba saiki kiyaye kada kimasa kuskure akwai dalili shiyasa Zaki auresa inba hakaba ai ke ko darajar matar direbansa Baki kaiba. daga k'arshe gobe zaa je gdnku gun ummanki neman aurenki inta amince ta fad'a musu suje gun iyayanki maza abasu aurenki. Sannan inaso ki nunama ummnki kinason Abdallah Kuma soyayya kuke dashi.... Cikin tsoro riyanatu tace Amma Dan ALLAH kada kimun komai sannan da way shidda yyi zai sakeni?" Harararta mom tayi tace eh bbu ragi bbu k'ari ,saiki tafi ko!kin wani kama kallonku d k'wala kwalan idanunki.... Jiki asanyaye Riyanatu ta fice ta na mamakin meke Shirin faruwa d rayuwarsu itada ummanta be?" Tasan in bata amsaba to komai mom zata iya yimata sbd tunda taji maganarsu rannan ta yarda hjy batada Imani. Da haka ta koma part d'in Abdallah,tasamu bayan nan,haka ta zauna tana tunani har 12 tayi,saiga wani yyi knock ta bud'e nan yasanar da ita shine zai rik'a koya Mata turanci . Babu musu ta bisa alambun gdn yafara koyar da ita. Cikin ikon ALLAH kafin su tashi riyanatu ta iya wasu abubuwa,shi kansa malamin yyi mamakin k'wak'walwarta.... Byn sun tashi dg islamiya ta koma gd ,duk jikinta asanyaye Fatima na lura da ita,harta tambayeta Amma sai tace bbu koma. *********** Washe gari Gurin karfe 2:30pm su umma na zaune atsakar gd suna fira yyinda mutane na zuwa siyan abinci...wani yaro yashigo yace Wai ance ana son mgn da umman riyanatu inji wani mutum.... Da mamaki zuwaira tace to kace tana zuwa. Byn fitar yaron ,umma tacewa mama zuwaira tayi hkri ita bazata b sbd batasan kowa agarinba. Murmushi zuwaira tayi sannan ta saaka hijab ta fice waje.....tafi minti12 sannan ta dawo tana murmushi ta kalli umma tace kisaka hijab naki muje soro bara na shimfad'a ta barma bak'i mukayi sunxo mgn da kene akan dansu nason riyanatu.... Umma tace.... Share pls BY MMN FAREESA [1/29, 8:28 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa Wannan shafin nakune Queen Fatimatou Mmn Bilkisu Sury baby Bilkisu Auwal Zee hamis wada Queen mimi Inajindadin comments naku sosai love u wujiga wujiga👍🏻🥰🥰 p11 Umma tace anya kuwa da gaskene?" Murmushi zuwaira tayi tace muje Dan ALLAH!ta fad'a had'e da daukar tabarma ta nufi soro.... Umma ma tasaka hijab tabi bayanta ranta fal da tunani" sallama tayi had'e da Zama kusada zuwaira" byn gama gaisawa,alh bukar yyi gyaran murya had'e da cewa to nasandai zakuyi mamakin ganina a wannan lokaci,suna Alh Abubakar da'aki sani da alh buka .nasan kunsan ALH KABIR GIRMA ko?"suka d'aga Kai" sannan yacigaba da cewa ni amininsane yaturoni akan neman iziniku akan zaya turo a nema ma D'ansa auren y'ar ku,wato RIYANATU dake ma D'ansa aiki,wato ABDALLAH dg nan suka Fara soyayya d juna .... Cikin mamaki umma tace oh D'an yau kenan dama ba aiki takemasa ba soyayya suke?" Murmushi alh bukar yyi hade da cewa kunsan halin Yara insunason Abu to shine ai Abdallah ya matsa ayimusu aure saita cigaba da karatunta acan insha ALLAH,amma yanxun miye amsar ku?" Umma tayi ajiyar zuciya had'e da cewa da farko dai sai naji ta bakinta intana sonsa sannan muyi binkice akansa d iyayensa tukum saina turaku gun dangin mahaifinta dake k'auyen... Tashi alh bukar yyi hade da yimusu godiya sannan ya ajiye musu rafa guda ta 1K ya fice Yana cewa ah ah su karb'a sbd jin umma na cewa yabar kud'insa... byn fitar sa,su umma suka shiga cikin gd"mama zuwaira nata murmushi tace oh ikon ALLAH Ashe alkhairi ne ya maidoku garin nan,ai dama matar mutum kabarinsa ALLAH yasa hakan shiyafi alkhairi. Umma tace ameen, Amma nifa gsky inajin tsoron ta auresa mufa talakawane gara dai ta auri talaka daidai mu. Kuma bamusan halinsaba....ah ah bintu addua yaka Mata kiyi, maganar hali Kuma gsky dukda ba Wai hudda nikedasu ba to Alh Kabir girma Yana mutunci sosai akwai temakon talakawa wlh ga yadda naji ,Kuma shi Abdallah bama nan yyi karatu ba ,bedade d dawowaba ,Amma inbaki yardaba bara nasaka harira dake hudd'a su dakuma salisu mak'ocinmu dake dreban gdn su Miki binkice akansu.. Ajiyar zuciya umma tayi tace ai bama wannan ba ,sai tazo naji abakinta tukum kinsan Dan yau ,kahaifesa baka haifi halinsaba. Zuwaira tace hakane tana dariya , yyinda Fatima dake sauraronsu tanad'aki taita murmushi tana tuna yau zata tsokani Riyanatu.... ********* Zaune yake a lambun gdn kan resting cheir. gabansa center table ne da choke d cup akai da riyanatu ta aje Masa" Idonsa alumshe yaje sai girgiza Kai yake,Yana jiran zuwan Hafiz sbd yakirasa akan yazo yanxun yanason ganinsa... Yyi zurfi atunani yaji andafa kafad'arsa "da sauri yabude idanunsa dake jajir ya aza akan fuskar Hafiz"tamkar bayason mgn yace pls kazauna friend" zama Hafiz yyi had'e da cewa lfy dai ko AK?" cikin damuwa yasanar da shi maganar AUREN WATA SHIDDA da mom ke son tamasa Kuma Wai wannan vileger girl d'in ta zab'a Masa.....hhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhh...look mlm ba dariya nakiraka kamunba ,shawara zaka bani pls"cewar AK cikin jin haushin Hafiz daketa Masa dariyar.kallonsa Hafiz yyi ido cikin ido yace gsky kaji dad'i wlh... mittsss kaifa d'aniska ne ,Ina maka wani zance Kai kanamun wani"murmushi Hafiz yyi had'e da cewa hmmm to Wai miye abin damuwa anan ai gara RIYANATU akan zeenat gsky Ina maka murna sbd yarinyar ta had'u wlh 💯% inbacin daka rigani aida nike Shirin yin ta biyu da ita ni wlh dama tuni naga kunyi mugun marching da ita harfa kama na ga kunayi da ita,sbd.....STOP IT kanada matsala wlh kaxo kanamun surutan banza, bacin bashi na kiraka kamunba...wlh zaka jamata wlh .... Sorry abokina Ni gsky banison kayi auren contract,amma kayi biyayya gasu Abba amma insha ALLAH wannan auren zai Zama alkhairi ,Kuma insha ALLAH baza ka auri zeenat ba. Tsaki abdallah yaja had'e da cewa suduka bbu choice dina aciki kinsu .....hmmm haba mutumin kadafa ka kamu kazo kana mun y'ar murya nashawo maka kanta , Hafiz yafad'a cikin tsokana....wani purch Abdallah yakawo Masa yyi saurin kaucewa Yana dariya had'e da cewa k'ila mu angwance tare k'ila ma na rigaka sbd ni gsky bbu d,aga k'afa in my feedo ta shigo hannu na yadda nike amatse....tsaki abdallah yaja had'e da cewa banxa Dan akuya... murmushi Hafiz yyi had'e da cewa eh naji kaikuma me zaa kiraka sbd gara ni da Kai....kayimun shiru ga wannan yarinyar nan karma kaja ta kamun raini wlh na fasa bakinta yafad'a in a serious tone... Riyanatu na k'arasowa,ta sunkuyar dakanta k'asa sannan tace yallabai ko akwai aikin da zanyi maka lokacin islamiya yakusa?" inkin tanka Abdallah yatanka saima yarufe ido had'e jingina jikin sa d kujerar yamata banza.,,, dagowa tayi ganin yashareta tace Yaya hafis Ina wuni?" Murmushi Hafiz yyi yace lfy qlau ,Ashe kina islamiya?" Eh tafad'a"atakaice. Kallon AK hafis yyi hade da cewa friend kayi mgn pls kabarta tsaye "kada Kuma ta tafi tayi laifi.. Yakusan second 52 , sannan ya tsina fuska cikin husky voice ya dubeta had'e makamata harara sannan yace ban hanaki kirana da yallabai ba saikace kina gaban d'an sanda mittsss,Wai miyasa inbaki sani surutuba,bakijin dad'i?" "Ahankali tace kayi hakuri lokaci na tafiya me zanyi?" Banza yyi da ita" Hafiy dake kallon su yace riyanatu kitafi abinki kinji... Juyawa tayi had'e da tafiya.....RIYANNNNNNN cak ta tsaya sbd jin muryar Abdallah ta daki dodon kunnanta , had'e da mamakin jin yafad'i sunanta dukda yarage wasu haruffan aciki,Kuma yau ce ranar daya Fara Kiran sunanta.,sai Kuma taji sunan yyi mugun Mata dad'i amma Bata nuna ba. Ahankali tace tadawo baya had'e da cewa gani,yadauki wasu second kafin yace ki had'a mun ruwan wanka,saiki tafi.... "To tace had'e da tafiya" Byn tafiyita Hafiz yabugi kafad'ar Abdallah yace gsky mutumin kana lokaci fa wannan kasaita haka ,kumafa sunan da ka kirata dashi yyi daidai dama haka ake kiranta wlh RIYAN nice name.... Ya isa parrot Kanata zuba kamar ruwa na kirata ne sbd bazan iya kiran sunan har k'arsheba sbd yyimun tsawo sunan... Murmushi Hafiz yyi had'e da girgiza Kai suka cigaba d fira wacce afirar Hafiz ne yafi mgn.,,,,,, Riyanatu ce zaune gaban umma " Umma tace dama Ashe ba aiki kikeba soyayya kuke da yaron nan dama?" Wani mugun faduwa gaban riyanatu yyi ,cikin dauriya ta kak'aro murmushi ta sunkuyar dakanta k'asa.. Tunani take wato Ashe harma anzo neman auren kenan?"tunda gashi har umma na Mata maganar, lallai hjy abin tsoroce ita yanxun to yanxun daukar suna soyayya da Abdallah ake Mata wannan mai girman kan tsiyar d izza...kin yi shiru bakiyi mgn ba, iyayensa sun Aiko suna son abasu damar suje su nema Masa aurenki. Kifad'amun gsky kina sonsa ko kuwa?" Cewar umma tana kallon riyanatu... Shiru tayi tana mamaki da wannan tsaka mai wuya datake aciki" Umma tace kinyi shiru ,kada kiji kunya kinji kifad'amun abinda ke ranki... Ahankali tace... Share pls BY MMN FAREESA [2/1, 8:19 AM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa Masumin mgn a pc ko agrps bbu reply kuyi hakuri pls &pls dakuma rashin jin posting d'ina inada uzuri.... p12 "Ahankali tace eh umma"ta fad'a tana murmushn dole had'e rufe fuskarta Wai taji kunya.... dariya umma tayi hade da cewa ALLAH yatabbatar Mana d alkhairi.sannan cike da jin kunya riyanatu ta tashi t fice.. Aranan ba'a kwanaba umma ta Kira Inna mariya tasanar da ita had'e da neman shawarar ta" takuma amince cikin farin ciki had'e da musu fatan alkhairi bbu bata lokaci umma ta bukaci Inna mariya ta sanar da baffa sule(k'anin baban riyanatu)zuwan bak'in yakuma fad'i yaushe zasu zo?" sannan sukayi sallama akan duk yadda sukayi zata saka gali yakira su umma tamasu baya ni... Zaune yake a cikin mota dawowarsa kenan dg wani park,kasancewar da kansa yyi driving bbu Wanda yabisa, ya d'ora kansa bisa sitiyarin na motor yyi zurfi atunani.... k'amshin turarenta da motsin bud'e motar datayi yasakashi dawowa tunaninsa"hiiii baby! d'agowa yyi ransa bbu dad'i fuska a had'e yadubeta ya juya Kai , azuciyarsa yyi tsaki sbd ganin irin kayan dake jikinta... ahankali tace yakk? lfy!ya amsa atakaice"haba baby duk kawani daure fuska bbu faraa kasan banason haka ko?"look zeet kinsan halina banason surutu da yawan mgn so pls ya isa"murmushi tayi tace hakane baby amma yakamata kaji meke tafe dani,kasan inasonka sosai am ma Kai ko irin zuwa fira guna bakason yi miyasa ?"cikin k'osawa yace hakan baya cikin tsarina" Yanzun gsky yakamata kaje gdnmu ayi mgn asan da Kai dna kammala skul muyi AURE....ki sanar da su Mana ni ....haba Mana baby?"Kinga ki barni inji da damuwata mom ma AUREN WATA SHIDDA zatamun da time yacika narabu d matar na aureki shikenan?"yafad'a Yana kallonta da sexy eyes nasa. Tasoyi Masa bore amma sbd yadda yatsaare ta ido dakuma cewar zai aureta sai tayi lak'os dukda dama tasan da maganar aurensa sbd mominta ta gayamata ,amma bataso riyanatu ce ba wadda za'ayi auren d ita" sbd batasan miyasa data ganta takejin faduwar gaba ba?" sannan kyawun yarinyar na Bata tsoro. cikin kissa tace amma dai bbu abinda zai shiga tsakanunku d ita in...keeeeeeeeee! mikike nufi?" banason hauka fa yafad'a atsawace.... murmushi tayi had'e da cewa yauwa baby har naji Dadi dakake nuna kinta... murmushn takaici yyi hade da cewa my zeenat Kenan ai Kisha kuruminki ke ce zabina...wani ihun murna tayi had'e da kokarin hugging nasa...kallon daya Aiko Mata dashi yasata dakatawa sbd yadda yyi mugun tsare gd,tsaki yaja had'e da ficewa dg motar yabarta ciki,Yana mamakin rashin wayonta tana classic lady amma harta yarda itace zabinnsa.... Part nasa ya wuce , parlour yasami riyanatu na turere parlourn,iya lab'b'ansa yyi sallama ,ita kuwa azatonta bayama sallama sbd girman kan sa,batasan budeymurya yyine ke be iyawa. Ko kallensa batayiba tacigaba da aikinta. Zama yyi kan kujera ya aza k'afa daya kan daya Yana wani Shan k'amshi"can yadubeta ak'ule hade da cewa keeeeeee! wace irin sokuwa ce Wai?" bakisan mutum yadawo kimasa sannu ko ki kamasa ruwa balle Kuma ki kaiga tambayar sa yana buk'atar wani Abu ke kin Fara wayewa ko?" Shiru tayi had'e da mugun mamakinsa ,shin Wai shi wane irin mutum ne? in an kulasa yyimaka banza Inka k'yalesa shima laifine kenan"ko bakya jine?" da sauri tace ah ah kayi hakuri naji bakayi...in ...um sal....what!mikikeson cewa?" Oh nagane kina nufin banyi sallama ba ko?" wato ni Zaki gayawa mgn ko kinunamun bansan darajan addininaba ko meye?" da sauri tace nifa ba haka nake nufi ba....dallah yimun shiru Kona fasa Miki Baki stupid kawai kinzo kina sani surutu mittsss yaja tsaki hade da cewa dallah kamun ruwa..."ahankali tace ALLAH yahuci xuciyarka" Byn ta kawo ruwan ta zuba Masa had'e da mik'a Masa,tana tsugunne yashanye sannan ta d'auke cup d robar ,Bata kallesa tace zakayi wanka ne?" Saida yadauki wasu mintina tukum sannan yace keeeee zonan!jikinta na rawa ta juyo had'e da kallonsa tace kayi hakuri intambayar ta maka zafi...Wai ba cewa nayi kizoba " cikin tsoro ta duk'a kusada k'afafunsa yyinda yyimata mugun kwarjini ta kasa kallonsa. Cikin isa yace nasan mom tasanar dake aurenki dazata kikamun ko?" To inaso kisani bawai son AUREN WATA SHIDDAn nikeba Zan Mata biyayya nekawai sbd haka ko byn anyi auren zanrabu dake ,shawara d'aya zanbaki shine kada ki yarda zuciyarki ta SONI sbd ni bazan taba SONKI ba " Shiru tayi tana mamakin Wai mi mutumin nan yadauki kansane ?"itafa gsky tagaji da wannan wulakancin nasa, sai kace kud'i haukane"shibaisan wannan abun dayake Mata ba mugun tsanarsa takeji,cikin dakiya tace hmmm BOTH kenan ai inkmayi tunanin ni riyanatu zansoka kayi kuskure sbd bazan tab'a son mutum irinkaba wlh"....zaro ido yyi sbd mugun mamaki da maganarta tabashi Amma be nuna mamakinba cikin daurewar fuska yace ke ni Zaki gayama mgn sbd kin samu guri ko?" to bari kiji zanyi pernishment naki"ahankali tace pls sorry both nafad'a maka gasky tane... shout up!ok no zki nunawa ma kin waye kin Fara jin English ko to as from today kada ki koma kirana da both inba Zaki iya cewa Abdallah ba ki bari "stupid girl kawai "inkin gadama ki had'a mun ruwan wanka and last ki fitomin da k'ananun kaya sbd gulma shine d'azun da safe kika fitomin da manyan kaya ko sbd kin rainani....amma ai sune al'adarka ko?" bansaniba Ina ruwanki to ma!naje nak'i Al adar" girgiza Kai tayi had'e da nufar bed room nasa tabarsa aparlou. Batafi 6 minit ba ta dawo....turus tayi had'e da jin faduwar gaba sbd 4 eyes dasukayi da mom" jiki n rawa ta duk'a had'e da cewa hjy Ina wuni?" Lfy" mom ta amsa atakaice tana Yan Harare Harare... Cikin isa had'e da bada order tace ke yau bazaki islamiya ba ,kitsaya ki kularmun da yaro anguwa zanje, tafad'a had'e da gallawa riyanatu harara"jikinta na kirma tace to hjy. Tsaki mom tayi ta dubi Abdallah had'e da cewa sai nadawo my son ka kularmun da kanka kaji" Murmushi yyi yace insha ALLAH mom, ALLAH yatsare. "Tace Amin had'e da ficewa" Riyanatu dake zaune cike da jin haushinsu dg shi har mom d'in sbd hanata zuwa islamiya da akayi ,tunani take wai akan wannan k'aton saikace wani yaro ace ta wani kula dashi ,shiko kunya bayaji ace komai sai an Masa toda basuda kudinfa?" K'arar rufe kofar bed room d'in yasa ta gane yabar parlourn" tsaki taja afili tace ALLAH ka kamun k'arshen matsalar nan.... Byn minti 15 tashiga ciki sbd ta fito Masa da kayansa. Koda ta duba wardrobe nasa,k'ananun kaya ta fito Masa da su ,jeans dark blue da red d'in t shirt ta aje gefen gado, sannan ta fice jin Yana kokarin fitowa. Komawa tayi a parlou ta zauna ta Fara kuka sbd bacin rai da tunanin wannan aure da zaa lakaba Mata watanni kad'an amai da ita k'aramar zawara...zaro ido tayi sbd wani tunani datayi,afili tace yah Salam insha ALLAH bbu abinda zai ahiga taakanunmu "to Wai ni miyasa ma na amince wai?" Share hawanta tayi sbd jin zai bud'e parlourn. Wani fitinan nan kamshi ketashi ajikinsa ,Saida ta lumshe ido"ko inda take be kallaba ya hakimce kan kujera. Koda ta ga haka dining area ta nufa ta kwaso mai takawo gabansa tayi serving nasa, had'e da cewa kaci abinci pls" Murmushi ya kuce Masa sbd ganin tana wani yin mgn cikin rarrashi wato taji maganar mom kenan. Bbu musu yadan ci bbu laifi ,ta zuba Masa ruwa d drink yasha... Byn ya idar ,yajawo laptop Yana dubawa can Kuma taga yashige bed room Jim kad'an yafito da pen d katuwar paper yafara Zane cikin kwarewa....sai satar kallon sa take "cikin 30 minit ya ajiye yafice zuwa masjid sallar la'asar. Tashi tayi cikin sand'a ta duba zanen datayi,zaro ido tayi sbd ganin yadda ya Zane mutum sak tamkar hoto da alama photo ne ya kalla yyi zanen" Ajiye tayi tana mamakin kwarewarsa azane" Sannan taje tayi Sallah itama" Sadda ta dawo har yadawo yadan kwanta kan 3 seeter"yatsina fuska yyi hade da cewa keeeeeee zanyi bacci bansan yawan motsi sbd dakinyi sai naji. Cikin mamakin isarsa tace kana nufin da Raina bazanyi motsiba?" "bansaniba" Yafad'a had'e da gyara kwanciyarsa yarufe ido. Sunkai kusan 35 minit , sannan cikin sand'a ta tashi ahankali zata fice..keeeeeeee! yafad'a cikin husky voice d'in sa,jikinta na kirma ta tsaya cak sbd batasan Yana kallonta ta k'asan ido" Azuciyarta tace oh ni nabani d Mr arrogant din nàn....zonan nace" muryarsa ta katse Mata tunani. Gabanta na faduwa ta je nesa dashi had'e da cewa gani! Dagowa yyi ya bankomata harara sannan yace dama kula da ni mom tace kiyi ko kuwa sakani surutu kisamin ciwon Kai? Girgiza Kai tayi had'e da cewa kayi h...short up your mouth stupit bacemun da gani...sum sum ta wuce ta Sami guri ta zauna. Kwanciya yyi hade komawa bacci" Be farkaba sai 6:21pm da sauri ya wuce ciki yyi alwarlal magrib yafito yadubeta cikin yatsina fuska yace Zaki iya tafiya gd" bejira amsarta ba yafice. Tabe baki tayi had'e da gyara hijab nata ta dauki Jakarta ,ta fito parking space tasamu ya'u direba na alwalla (shike mai da ita gd kullum) yace ta jira yyi Sallah. Byn ya ya'u direba yadawo yasameta inda yabarta wato bakin get , sannan suka wuce gd. Bayan kwana2... Share pls BY MMN FAREESA [2/3, 5:52 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by Mmn fareesa p13 *Bayan kwana2* Abubuwa sun faru inda Inna mariya ta sanar da baffa sule k'anin baban riyanatu zuwan bak'in yakuma yi murna sosai sbd jin wannan magana, yasan insha ALLAH barinsu garinsu alkhairi ne" hakan yasa yacewa mariya duk ranar dazasu zo suxo yyi . bbu musu inna mariya tasanar da umma komai,ita Kuma ta sanar da Alh bukar sbd yazo ranar da umma sukayi waya d Inna mariya har take sanar Mata gali na cikin damuwa sbd jin labarin auren riyanatu Wai sonta yake Amma be fad'a ba tuni." Cikin jin tausayinsa umma tace oh ikon ALLAH !gsky banji dad'i ba , ALLAH yabasa wacce ta fita, k'ila ita ba alkhairi bace agunsa.. inna mariya tace Amin sukayi sallama.,,, "Gefe guda Kuma riyanatu bbu laifi tana gane turancin sosai ,sbd hakan teachern nata yake had'a Mata da wasu abubuwan" Sannan yasanar da Abdallah tunda wannan week d'in za'a koma skul kawai yasaka ta zaifi"shikuwa yace saiya duba. Yyinda ita Fatima nakokarin ganin riyanatu ta xama classic lady itama,hakan yasa ana Bata albashinta sukaje bortique ta zabo Mata k'ananun kaya masu saukin siya "bakuma masu fidar da tsiraiciba" Had'e da kayan kwaliya tuni riyanatu ta shiga sahu itama lolx..🤣 *********** Yau yakama Sunday akuma yau da marece Fatima zata koma skul" Tun safe riyanatu tayi shirinta bbu k'arya,dukda ba tasoba sbd gudun Abdallah ya yarfata to Amma tilas Fatima ta Mata sbd ita azaton Fatima kwalliyar zata burge Abdallah hakan yasa da ita sukayi kwalliyar,hmmm duk Wanda yasanta inba farin sani ka mataba to bazaka ganeta. Sanye take da gownt maroon da veil bak'i tayi rolling, ga takalmi bak'i flat tasaka da Yar hand bag , yyinda lips d'in ta sukasha lip stick maroon "sannan Fatima ta fesheta da body sprays. Fuska bbu walwala ta fito dg daki sbd tafiyar Fatima skul tasan Kuma sadda zata dawo dg gun aiki ta koma skul ga wannane kwalliyar,,ita tsoronta ma kada mom ta gani ta Mata wani zato....kin fito ne ,cewar umma dake tasbihi azuciyarta sbd ganin yadda yar tata tayi kyau. "Ahankali tace eh umma bara na wuce "umma tace ALLAH yatsare"amma gsky in an tsaida mgn ,to zakibar aikin sbd be daceba , amatsayinki na hausa Fulani ,kikasance me kunya da Kuma tsare mutuncinki . Insha ALLAH umma nima nafison na Dena ,ta fad'a had'e da ficewa dg gdn.... "Kamar yadda ta Saba haka ta gyare ko Ina "sannan ta had'a Masa ruwan wanka kafin ta fito a parlou tayi jiran fitowarsa . Shiru tayi tana tunanin kada Abdallah yyi zaton sbd taja hankalinsa tayi kwalli haka !Kai kodai ta gogene...salamu alaikum, sallamar Hafiz ta katse Mata tunani... murmushi tayi had'e da amsawa suka gaisa, sannan tace oh Yaya hafis kwana2 nabar ganinka"y'ar dariya yyi yace wlh RIYAN kinsan bikina yakusa befi 10 days ba shiyasa naje Kuma kano sbd ammi na anmata transfer a hospital tadawo anan garin da aiki ,jiya muka sauka,shine nazo gun ogan naki nakawo gaisuwa sbd jiya naga 2miss call nasa,nakira be d'agaba nasan fushi yyi.tabe Baki riyanatu tayi had'e da cewa to ALLAH yasa alkhairi" Yyi saurin cewa amin,Zama yyi Yana murmushi sbd ganin kyawun datayi har cikin ransa yanama abokinsa fatan mallakarta har abada." Ahankali tace to a Ina amaryar tamu takene?"murmushi yyi yace y'ar nan garince ai,Kuma nan zamu zauna duk fg Ni har ammina aiki yakamu nan garin. "ajiyar zuciya tayi had'e da cewa to ai yanxun ka Zama Dan gari ai. Kofar bed room d'in yakalla sannan yace hakane,amma zakije bikina ko ,ma'ana kiyi attending d'in duk event na bikin?" Kafin tayi mgn Abdallah ya murd'a kofar yashigo parlourn...tuni k'amshinsa ya mamaye parlourn"fuska murtuk ya gallawa hafis harara had'e da cewa parrot kazo ka cikawa mutane parlour da mgn " yafad'a had'e da Zama gefen hafis dake dariya" Ahankali tace barka da fitowa! dagowa yyi sukayi 4eyes...k'uri yyimata sbd son gano shin itace ko ba ita bace sbd yadda tayi kyau na ban mamaki...yanxun zakayi break ne?"muryarta ta katse masa tunani,saurin barin kalleta yyi cike d basarwa ,yawani yamutsa fuska tamkar yaga abin k'ii yace eh akan labb'ansa... Hafis da tunda yaga Abdallah yad'ago zai kalleta yakafesa d ido... murmushi kawai yake mai sauti,"ahankali yace AK dakai fa take yakamata kadawo hayyacinka... mittsss Abdallah ya ja doguwar tsuka had'e da cewa dallah mlm miye haka?"kamar ya nadawo hayyavina ,daba a hayyacina nakeba ko me??"" nidai bance hakaba maida wukar...cewar Hafiz Yana dariya. Yyinda riyanatu ke saurarensu Amma Bata kallonsu. Keeeee! Kije ki kamun break kinyiwa mutane wani zaune sai kace kina gaban sa'anninki.. mitttsss yaja tsaki hade da makawa Hafiz harara ganin zaiyi mgn. Ahankali ta tashi ta fice" Hafiz yace haba mutumin kana yadda kakeso wlh wannan iko haka ai kabari abiya sadakin ko, sannan da alama wannan kwalliyar tata ,tatafi d imaninka....stop it !inkasan wannan surutun yakawoka guna zaka iya tafiya "wato namalura sokake da gske na auri wannan yarinyar ko?" Hmmm friend kenan abar maganar kawai,dama naga Miss call naka jiya ,nakira kak'i dagawa sorry kasan jiya muka dawo tare d ammi bana kusa da wayar , sannan my feedo ta dameni da rigima tanason kuje kuga k'awayenta abasu abinda zaa basu ,kasan in tanamun wannan rigimar wlh jinake tamkar nacika aiki kaima ka gane?"yafad'a Yana daga gira had'e da murmushi,tsaki abdallah yaja had'e da cewa aikin banza jarababbe ai garadai da ammi zata maka aure wlh, sannan batun ganin k'awayenta zamu iya zuwa Amma kasan banason surutu da hayaniya Mata 2 sun isa muyi mgn da su.... murmushi Hafiz yyi had'e da cewa relax Mana ai nafad'a musu anbadakai😂 dud da nasan abokin nawa da farin jini dole wata ta k'yasa, shiyasa nafison kuje da babynka RIYAN kawai "itama nafad'a Mata tare zuje takuma amince.... Iya k'uluwa Abdallah ya k'ulu da iskancin da Hafiz ke Masa"murmushn takaici yyi Yana kokarin mgn... riyanatu tayi sallama had'e da ajiye musu tray din a gabansu " Kok'arin had'ama Abdallah tea takeyi ,yyi saurin dakatar da ita ,cikin mugun tsare gd yace ke wakikayiwa kwalliya?" Mamaki sosae tayi da tambayar sa, azuciyarta tace zanyi maganinka kuwa.... "Ko bakya jine?" da sauri tace saurayina nayiwa!Wanda in Zan aura in mun rabu! atsawace yace keee nikike gayawa saurayinki?"hhhhhhh yyi dariyar rainin hankalin sannan yadubeta off & down yace ai Ni banga wani Abu ajikinki da wani zai gani har ya burgesaba and last nakoma Miki mgn ko tambaya kina bani amsa agadarance Zan nunamiki ainahin calour d'ina.... Bata ce komai ba "tea din ta mik'a Masa hade plate datayi serving nasa , sannan ta fice dg parlourn Dan tajira awaje su gama. Hafiz ya girgiza Kai beyi mgn ba,saidai yasha alwashin duk ranar da Abdallah yakamu dason riyanatu bazai taimakesa akan yashawo kantaba Kuma zai gayamasa managar dayake so son ransa... ####### Abdallah sunje da sauran friends nasu sunga k'awayen fiddausi(feedo)sun basu abinda suka bukata ,acewar Abdallah ai in suntaya akan abinda suka bukata sunyi k'aranta ,da kud'insa yabasu. Yyinda duk yawancin Yan matan sun rude da ganin Abdallah duk da sun lura yanada Shan k'amshi had'e da izzah" Shire Shire kawai ake duka b'angaren 2 Dana Abdallah Dana Hafiz, yyinda Abdallah iyayensa sun je kauye antsaida mgn akan Nanda sati3 za'ayi bikin, sannan riyanatu umma tace ta Dena aiki yau kwanta 3 rabon ta da gdn,mom ta tura harira taji ko lfy" Sai umma tace lfy lau ta Dena ne in ALLAH yasa tazama matarsa ta Masa komai.. Tabe baki mom tayi dataji bayanin umma gun harira, azuciyarta tace hmmm danbakisan auren yarjejeniya bane shiyasa.... Ayau yakama laraba Kuma yau ake arebiant night nasu hafis,ga Abdallah ne babban abokin ango , sannan Hafiz yace inhar bada RIYAN zashiba to baya bukatar sa ,da farko yyi fushi yace eh bazashiba tunda Saida ita. amma dayayi tunanin yadda yakeda Hafiz saiyaji bazai iyaba gashi besan gdnsu RIYAN ba. Wata arebiant gown ce me masifar kyau da tsada yasiya yakira ya'u direba, kasancewar yasan gdn sbd ganin Yana maida ita gd. Yabasa yace yabata ,Kuma yasanar da ita anjima Gurin 5:00 pm zaizo ta shirya tasaka wannan rigai...,,, Zaune take tana tunanin wannan k'addararran aure da za'amata" umma ta shigo dakin had'e da kallon ta tace kije soro kinada bak'o Abdallah ya aikosa..... "Wani mugun faduwa gaban ta yyi sbd jin ankira Abdallah" Cike da mamakin Wai ya aiko wani ta fice zuwa soro. byn sun gaisa da ya'u direba ,ya mik'o Mata ledar had'e da sanar da ita abinda Abdallah yace.... Cikin k'arfin hali tace to shikenan, sannan sukayi sallama. Tunani take to Ina zasu insun saka kayan be?" Itafa gsky tanajin tsoro k...har bakon yatafi?" cewar umma dake dubanta. Murmushi ta k'akaro had'e da cewa eh wlh Wai kayane ya aiko zaizo da karfe5 nasaka zamuje anguwa... Umma tace to ALLAH yakawosa lfy kidai kula da kanki dukda ansa muku Rana ni banson yawan nan bbu aure atsakani... da misalin karfe 4:30 riyanatu ta gama Shirin ta ,sbd gudun masifar Abdallah kada yazo bata shiryaba. Masha ALLAH tayi masifar kyau tamkar balarabiyar abinka da bafulatana." Sai kamshi ketashi ajikinta,byn ta gama shiryawa ta zauna jiran zuwan sa... Batafi minti12 ba da Zama yaro yashigo da sallama Wai wasu masu motoci sunce RIYAN tazo... Tana dg cikin daki ta juyo...umma ta k'walo Mata Kira had'e da cewa ta fito. mama zuwaira ta dubeta tace Masha ALLAH y'ata kinyi kyau"toshi sirikin namu bazai shigo yagaidamuba" Cikin kak'aro murmushi tace uhmmm mama kunyafa yakeji"umma tace Ni kaina bana ma son yazo wlh... murmushi mama zuwaira ta yi tace oh bintu kunyarku ta Fulani na nan ajininki. Kallon su riyanatu tayi had'e da cewa bara naje naji ina zamuje ne Wai. To sukace sannan ta fice...... Yawan comments yawan typing 😎😎 Share pls BY MMN FAREESA [2/3, 5:53 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa Congratulations mmn sultan Ina taya ki murnar kamla littafinki(SON ZUCIYA)ga Kuma wani sabon salon kin fito da shi a Y'AR SADAKA... ALLAH yasa kifara asaa... Not edited p14 Abdallah zaune acikin mota gdn baya Yana hangen gdnsu RIYAN konace gdn mama zuwaira mai abinci. Kallon gdn yake cikeda tausayi, azuciyarsa yace oh gsky yarinyar nan basudashi ,Amma ace kamarni ace surukaina na wannan gdn miye anfanin samuna?" Dukda auren wucin gadi zamuyi da time yacika narabu d ita" Amma zanga Ibrahim (amintaccen yaronsa) yasiya musu gd su koma.....hango RIYAN da yyi cikin arebiant gown tamkar balarabiyar ko shuwa Arab..lolx.. yakatse Masa tunanin sa.... had'e rai yyi tamkar besan miye dariya ba,ganin cikin guards nasa wani zai bud'e Mata motar" Sallama tayi , jikinta na b'ari cike da shakkarsa sbd ganin yadda ya had'e rai ,ta tsaya Bata shiga ba"tace ina wuni?"lfy"ya amsa atakaice"sunkai kusan 2 minit tukum yace inbaki shirya tafiyarba zaki iya komawa gd kin wani yimun tsaye akai..."ahankali tace kayi hakuri na shirya ,amma dan ALLAH Ina zamuje ne?"inaso in sanar da umma tukum. Harararta yyi yace bansaniba?"mekika d'aukeni be Wai?"ok Zan saidake neko" Fuska bbu walwala itama tace hmm Ni bahaka nake nufiba !inason sanine dannafad'a agd"be kalleta ba ,yawani yamutsa fuska sannan yace gun event din Hafiz sannan ki sanar da ita cikin 2 minit inkika .wuce haka zamu tafi.,,, "batace komaiba ta juya zuwa gd" Batakai 2 minit dinba ta fito ta nufi motar gabanta na faduwa. Bismillah tayi had'e da shigewa ta takure gu d'aya, sannan ta saci kallonsa sanye yake da jallabiya bak'a me gajeren hannu"bbu hula akansa dayasha gyara sai salk'i yake ,yawani lumshe ido,ya kwantar d jikinsa akan kujera. Cikin sweet voice d'in sa yace kallon ya isa haka yau kika Fara ganinane?"cikin daburcewa ta d'auke kanta had'e da maidasa kan titi tana kalle kalle... Babu Wanda yasake mgn acikinsu har suka iso hole d'in da zaa gudanar da partyn atime din anfara Kiran magrib "suna parking ,yadube ta cikin bada order yace ke kijira nayo Sallah tukum sannan ki fito sbd ko kinfito bakison kowaba,raba ido zakiyitayi ,dama gaki bak'auya.... yafad'a had'e da ficewa yarufe motar. Cikin jin haushin maganar sa tace ba komai indai wulakanci abin yine" Koda AK yafita dg motar y'an matan dake Gurin sukayi Masa k'uri da ido(kasancewar baa Fara ba sbd ba duk'a suka isoba ko angon be isoba sbd duk'a yanzun akafara magrib) sun yaba shigarsa ,kowace najin inama inama. Ak bedawoba Saida yadauki kusan 20 minit tukum, sannan yadawo Yana wani Shan k'amshi yabude motar beyi mgn ba ,wayarsa tayi ringing , d'agawa yyi sbd ganin angone Hafiz, murmushi yyi had'e da cewa ango ango!yotun yaushe muke anan ?"ku muke jira sbd kasan African time baya cikin tsarina ko?"ohon maka in banzo da itaba so what?" Riyanatu kuwa Tasha alwashin muddin bece ta fito ba to bazata fitoba ,zata nuna Masa itama mace ce me daraja.. Shikuwa yacika yyi fam da rainin wayonta sbd ai tunda yabude tasan Yana nufin ta fito shine zata sharesa Dan wulakanci... Sunkai kusan,6 minit bbu Wanda yabar gun bbu Wanda yyi mgn acikin shi d ita.ak'ule yaduk'a had'e da finciko hannunta.....wani electrical shock sukaji dg shi har it's sbd wannan karon ne farkon da jikinsu ya had'u"cikin jin haushin sa tace mlm sakeni "miye anfanin hakan?"bansaniba !nixaki jawa aji?"haba yarinya ke k'aramar kwaroce wlh yafad'a Yana murmushi Wanda gaba d'aya mutanen dake Gurin tsaye suna jiran isowar ango d amarya suka sahagala d kallon su sbd ganin mugun facewar dasukayi da juna, sannan murmushn da Abdallah yyi azatonsu na sone, yyinda ita Kuma ta galla Masa harara akaro na farko daya kamata k'iri k'iri ta hararesa,yanuna kansa waishi ta d'aga Kai alamar eh" Kwafa yyi hade da sakin murmushn mugunta yace Zaki sani yarinya" Ajiyar zuciya Hafiz yyi da ke kallonsu Yana cikin mota kasancewar yanzun suka iso Gurin idonsa ya haskomasa su.. Murmushi yyi yakama hannun feedo suka fito....Masha ALLAH sunyi kyau tamkar ka sace su ka gudu. Tafi aka hau yi sbd ganin couples d'in,tuni AK dasuke tsaye tamkar suna firan soyayya yaja RIYAN suka nufi gunsu. Murmushi RIYAN tayi had'e da cewa Masha ALLAH kunyi kyau"Hafiz yyi dariya had'e da cewa aibamu kaikuba sainaga kunyi tamkar Zara d wata... harara AK ya galla Masa had'e da cewa kana ango kana zuba surutu gsky feedo kiyi Masa fad'a ya canza, yafad'a Yana kallon amarya " Murmushi tayi batayi mgn ba, sannan suka jera suka Fara tafiya domin shiga holl d'in"yyinda d RIYAN da Abdallah ke bayansu..... Tuni MC yasaki kid'a guri yarin cabe ,ango da amarya anata musu pics da Kuma video har suka zauna , yyinda wakokin larabawane ke tashi agurin duk y'an matan sun saka jallabiya maza ma jallabiya... Byn sun zauna RIYAN ta fincike hannunta dg na Abdallah sbd yadda yyi Mata mugun ruk'o na mugunta"har hannunta yyi ja sbd matsa.... Kallonta yyi ido cikin ido yace kin rai naniko?"turo baki tayi had'e da cewa to Ni mai nayine?"murmushn takaici yyi... adedenan mai photo yadaukesu basu saniba. Sannan yace laifi 2 kenan kin harareni kin turamun Baki" To kayi hakuri Dan ALLAH ,amma ai...amma what?" Kimayimun shiru ko ki karawa kanki laifi,baki na zaton yanxun kinbar yimun aikiba ko?" To ai zaa d'aura auren yarjejeniya ,Zaki gane kuranki....haba Mana friend wannan soyewa haka duba ka gani kunyi kyau ,cewar Hafiz Yana Masa rada hade d nuna Masa pic nasu shida riyanatu.kasancewar nan take aka wanke photon. Cikin b'acin rai Abdallah yyi kok'arin karban pic din Amma Hafiz yahana"Yana dariya ya juya gun amaryar sa.... Tab'e baki riyanatu tayi had'e da kallon gefensu batayi mgn ,saidai ta lura duk mutanan Gurin idansu na gunsu itada Abdallah hakan yasa tayi bala'in kama kanta. Nan aka Fara rarrraba irin cimakar da larabawa keyi ,itadai riyanatu bata ci komaiba gudun kada mutumin nata yace tayi kauyanci... Dubansa tayi had'e da cewa Dan ALLAH kasaka amaidani gd isha'i tayi harta wuce ko magrib banyiba" Banxa yyi Mata" Dagowa tayi da nufin tasake Masa mgn,sukayi 4 eyes d zeenat ta nufosu a haukace ,jikinta Tasha wasu matsiyatan English wears dasuka fito Mata da suran jiki. Wani mugun faduwa gaban riyanatu yyi had'e da jin Yana dukan tara Tara. Saidai Bata nuna wata alamar ta tsorata ba ,ganin zeenat ta kusa xuwa gab dasu yasa ta Kai hannunta cikin na Abdallah, sbd tabata haushi....saurin juyowa yyi da nufin yamata masifa , idanunsa suka hasko Masa Zeenat. Azabure ta...... Share pls BY MMN FAREESA [2/4, 1:42 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa Dedicate to all my fans🥰🥰 Ina mik'a godiya ta ga d'inbin masoya wannan novel ,kunyi ruwan comments a last page👍🏻❤ Wannan shafin nakune y'an team din mom😂🤣🤣 p15 ..... Azabure ta kaiwa riyanatu cafka tana huci had'e da cewa Muna fuka algunguma kasheki zanyi! k'uri da ido Abdallah yyi Mata yaga iya gusunta ga hannun riyanatu cikin nasa... ganin tana kokarin shak'e wuyan riyanatu yyi saurin fisgo riyanatu da k'arfi ta fad'o jikinsa tasaki ka'ra tuni idanuwan mutane suka dawo kansu,tuni Hafiz yamike tsaye... adedenan zeenat cikin b'acin rai tasake kaiwa riyanatu Punch Abdallah yatare had'e da sinketa da wani gigitaccan Mari Yana huci had'e da nunata da yatsa yature riyanatu dg jikinsa.. Hafiz yyi saurin rirrik'esa Yana tausarsa sbd ganin ransa yab'aci komai zai iya faruwa,yyinda riyanatu ta buya abayansa" Cikin kuka zeenat ta ce nagode Abdallah sbd wannan banzar ka mareni ,kuna nan kuna cin amanata ,wato har kasaki jiki da ita haka ,inaga ka aureta !to wlh bazaka auretaba zanje na fadawa mom.dole ka rabu da wannan matsiyac.... keeeeeee! Shout up Abdallah ya fad'a cikin hayayyako sannan yace dakikiya !mahaukaciya !inkin cika y'ar halak ki fita arayuwarta....be jira amsarta ba ya finciki hannun riyanatu suka fito dg hol d'in, tuni guard's d'insa suka bud'e musu mota sbd ganin sa azafafe,nan suka bar Gurin. Acikin hole d'in kuwa sai hayaniya ke tashi da suruttai da yawa nata yiwa zeenat dariya da irin tozarcin da Abdallah yyi Mata suna cewa ALLAH ya k'ara da ya tsink'ata aiyafi dacewa da wadda yazo... Cike da jin kunya had'e da k'unar rai, zeenat tabar gurin" Hafiz kuwa girgiza Kai yyi cike da tausayin abokin nasa yace ALLAH shi kyauta.,,,,,, ******** Kuka kawai Riyanatu ke yi,tana danasanin yadda da wannan aure"gashi anata ci Mata mutunci harda cewa za'a kasheta.... dallah malama rufemin baki ,matsora ciyar banza miyasa kika nuna kinajin tsoronta?"Koda k'wanji kuka gwada da ita me zata iya yimki?" Mittsss yaja tsaki hade da rufe idonsa... Shiru riyanatu tayi tana tunanin magan ganunsa "tabbas bazata sake nunawa zeenat tsoroba tunda ta lura ba son zeenat d'in yakeba mom ce ta tura mishi ita,Kuma tana k'yaleta ne sbd masifar mom da Abdallah...inbaza ki fitaba mumutafi kin yi wani shiru kina tunani" cewar Abdallah yana yatsina fuska....da sauri ta yi ajiyar zuciya had'e da cewa dakai da ita duk banyafe muku ba ,tayi saurin fita dg motar sbd sauri harta mance pos d'in ta. Cike da mamakin ta Abdallah yace afili lallai yarinyar nan kin gama rainani wlh ,zankuwa yimiki mugunta son Raina saikiji dadin cewa Baki yafeba... ######### b'angaren zeenat kuwa cikin bak'in ciki ta isa gd.ko parking batayi daidai ba ,ta fice ta shiga parlourn mominta hjy ikilima tana kuka mai sauti...afirgice hjy ikilima ta mik'e tayo kanta had'e da rungume ta,tana cewa lfy auta na ? wanene yabata Miki rai ?"shima nasa yab'aci... ABDALLAH Mana !ta fad'a cikin kuka. Hjy ikilima tace hmmm narasa miyasa kika mak'alewa matsiyacin yaron nan?"shin dolene kibarsu Mana! dashi da hjy hafsatu wlh zasu gane banida mutunci.....Wai momy daga fa naje gdnsu nemansa sai mom tacemun Yana Gurin party na hafis friend d'in sa,tace naje can nabisa tayima zaton yasanar da ni,nace ah ah,saitamun kwatance. naje nasameshi da y'ar iskar yarinyar nan.....ta sanar da ita komai.... Whattttttttt?" kina nufin sbd ita yamareki shi Dan iska to wlh yadobo ruwan dafa kansa saina dauki mummunan mataki akansa sbd duk Wanda yaci tuwo Dani miya yasha ,Kuma kema sai kinje da bakinki kin gaya Masa mgn komai Daren dadewa ai hafsatu shashasha ce "iza mai kantu ruwa Zan Mata wlh ,kadama ki sake ki nuna Mata abinda yafaru,kinajina?" Cikin jin dad'i zeenat tace to momi.,,,,,,,, 🍁🍁🍁🍁 Masha ALLAH anyi dinner d'in Hafiz lfy inda uban gayyar yaje Amma banda riyanatu"Hafiz kuwa beji dad'i ba.. Washe gari aka d'aura auren sa da fiddausi Ahmed.... Abdallah ya wanku tamkar shine angon,haka akayi hidima lfy akagama lfy , amarya ta tare ad'akinta sai muce ALLAH yabada zaman lfy...... Kamar yadda Abdallah yyi alkawari azuciyarsa zai siyawa su riyanatu gd.cikin ikon ALLAH yacika "komai anxuba aciki d'aki,2 ne sai sitting room d kicin bbu laifi komai yyi daidai mai rufin asiri , sannan yaje da ya'u direba gdnsu RIYAN,sai akayi rashin saa da umma da riyanatu basanan suna wajen sunan k'anwar zuwaira,Kuma atime d'in zuwaira ta shirya itama zata tafi can,ta tsayane sbd masu siyan abinci ,shine tace su umma suyi gaba. Cikin mutunci d girmamawa suka gaisa da Abdallah sannan ya bata takardar gd yakuma sanar da ita gobe ya'u direba zaizo yakaisu riyanatu gdn,nan zuwaira tayi ta Masa godiya da saka Masa albarka.... Lokacin da su umma sukaji labari tayi murna da godiya ta kumaji dadin zuwansa Bata nan sbd ita Wai kunya. Riyanatu ma taji dad'i sosai saidai fargabanta Yaya umma da dangin mahaifinta zasuji insunji bayan wata shidda Abdallah yasaketa inya aureta?""" Zaune mom take tana tunanin maganar dasukayi da hjy ikilima jiya... Abdallah ya shigo ya aza kansa akan cinyarta yana wani shagwabe fuska... murmushi tayi tace oh my son me Kuma yafaru ne?" Kallonta yyi yace gsky mom ni gyaran da akayi bemunba kinsan ba d'aki d'aya zamu zauna da itaba gsky" Yo dama ai dakinta daban na Gefen naka ko?" Ok mom" yauwa my son abinda nikeso dakai kaga yau sauka 12 days auren nan Kuma da anyisa da 2days za'ayi bikin bud'e campanin ka. Cikin k'osawa yace eh"tace yauwa to kada ka yadda in yarinyar nan ta zo wani Abu yashiga tsakaninku da ita ..maana kada ka kusanceta....b'ata fuska yyi hade d cewa habamom! ALLAH ya kiyaye nayi....saikuma yyi shiru cike da jin kunya yana sosa kai" murmushi mom tayi sbd tasan duk miskilancin sa akwai kunya. Canza topic d'in yyi da cewa yauwa momi kin sanar da su Uncle Suraj kuwa d hajjo ne(mahaifiyar momi) had'e rai tayi had'e da cewa ah ah sbd kasan acikin sirri za'ayi auren ko?"amma su mom ai baidace ace basu saniba tunda shak'ikankine kum....rufemin baki nace bazasu jiba!shiru Abdallah yyi Yana tunanin kan mom d'aya kuwa..muryarta ta katse Masa tunani gun cewa ada nace bazayi lefeba to sai nayi tunanin hakan xaisa agane koba sonta"to yanzun na karb'i kud'i gun abbanka anmata set6 na trolley, bbu laifi ansaka kaya masu tsada kala40 ne andinka 20 .sai dogayen riguna sun isheta sakawa har ku rabu" gobe nema zanbawa hjy ikilima da harira sukaimusu da 50K tayi kunshi ....cikin k'osawa yace hakan yyi had'e da tashi yace mom saina dawo"adawo lfy my son,yace amin had'e da ficewa... Riyanatu zaune a parlourn su tana kallo tunani take na wannan aure gashi ita rabonta da Abdallah tun ranar da sukaje Gurin arebiant night tamasa rashin kunya k'ila be mantaba yarik'e abun intazo gdnsa yahukuntata...yauwa riyanatu naceba gsky inkinyi aure Zan cewa baffanki ya maidomin bilkisu sbd bbu Dadi Zama ni kadai gsky. Murmushi tayi had'e da cewa hakane umma,Zama tayi had'e da cewa gsky bbu abinda zancewa yaron nan sai ALLAH yasa yagama da duniya lfy Dan ALLAH kimasa biyayya riyanatu kina gani yasiya mana ya zuba komai na bukata hardasu kayan abinci da fridge gashi inayin sana'a komai yimuke bamu neman taimakon kowa sai ALLAH! Murmushi riyanatu tayi had'e da cewa hakane umma ,Kuma Kinga yace agdnsu zamu zauna kafin yagama namu Kuma be bukatar akaini da komai sai kayan sawa"umma tace eh haka alh bukar yafad'awa dangin babanki yaudai saura kwana 13 ALLAH yasa alkhairi yakaimu lokacin ameen,Amma Wai lfy naga ko sau d'aya baya zuwa fira gunki?" cikin dakiya hade da lalibo abinda zata fad'a tace Lfy lau umma yyi tafiyane gashi bbu waya guna balle na kirasa, amma yace inyadawo zai siyamun waya. ALLAH ya maidosa lfy ,tace ameen. *byn kwana 10* Abdallah na part d'in sa agefen inda yake motsa jiki,Hafiz ya shigo kamar anje hosa yyi wuri wuri dashi. kallon sa Abdallah yyi had'e da cewa my man lfy dai ko?" naga kamar baka lfy ko kuwa angoncin ne yazo da haka?" Ajiyar zuciya Hafiz yyi had'e da cewa hmmm inafa lfy?" Fiddausi tunda aka kamun ita Sam tak'i yarda Dani! Hhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhh🤣🤣 Harda rik'e ciki Abdallah sbd dariya bakuma k'amin kyau tamsaba"yyinda Hafiz ya k'ulu iya k'uluwa da iskancin Abdallah. Abdallah Saida yatsagai ta da dariyar sa tukum yace haba mazaje !yakake haka,yau bbu my feedo sai fiddausi atsaye? Ina soyayyar dasu bbu d'aga k'afa?kazauna tausayinta kome yasa ka kasa biyan bukatarka gaka da fitina ,aini nazata an rugada an wuce wuri....dallah dakata ba dariya nazo kamunba "zaka wani tasani gaba kanayi harda rik'e ciki ,kabani shawara ya zanyi pls?" Tabe baki Abdallah yyi had'e da cewa abinda zakayi yawuce ka yi Mata ta k'arfi ko kasa Mata k'wayoyi a drink feeling yataso Mata.... Girgiza Kai Hafiz yyi had'e da cewa duka bazan iya ko d'aya ba. Tsaki abdallah yaja had'e da cewa to shikenan ka kashe kanka sbd son mace da tausayinta " Hafiz yace hmmm dole kace haka tunda baka fad'a tarkon SO ba" Yatsina fuska yyi hade da cewa bana fatan na fad'a kuwa" ga shawara ta karshe in za iya?" Zan iya Mana" Kaje kayi Mata barazanar k'ara aure ,zata yadda da Kai inhar tana sonka...amma kuma....hmmm amma what? Inbazaka iyaba kaikasani" Shiru Hafiz yyi...can yace to bara na kwada mugani. Towai miyasa ma bata yarda dakai?"ko maitar ka ka fito fili ka nuna Mata. Cikin jin haushi Hafiz yace rufemin kofa fa take...tsaki abdallah yaja had'e da cewa sai kace ba nmj ba " wlh in nine ta karfin tsiya Zan Mata tunda na biya sadakina. Murmushi Hafiz yyi had'e da cewa to shikenan sai kabari in RIYAN ta Zama mallakarka kayi hakan... mitttsss ALLAH ya kiyaye,aikasan auren dazamuyi ko?"inma kayi wannan tunanin to kabari,sbd nafi k'arfin hakan... Girgiza Kai Hafiz yyi had'e da cewa ai saura 3 days ko ?" Dukda kace baza ayi komai ba na fad'a wa manyan abokanmu. Kaikasani yanxun kaje gun matar ALLAH yabada saa kayi kok'ari kasama Mana baby,cewar Abdallah yana dariya. Tsaki Hafiz yyi had'e da cewa Zan rama sannan ya fice... Share pls BY MMN FAREESA [2/5, 9:14 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story& written by mmn fareesa Dedicate to Queen❤ naji wasu maganganu gameda wancan novel d'in nawa (WATAH UWAH) wasu na cewa na siyarwane,wasuma anfara siyarmusu... To inaso kusani duk makirar data siyarmun da novel ALLAH ya isa banyafeba. Sannan inaso kusani ni mmn fareesa nafi k'arfin insaida novel a social media🤷🏼‍♀ p16 """"Hafis ne tsaye kofar gdnsu RIYAN Yana jiran zuwan ta kasancewar yatura akirata."kwalin wayane ahannunsa daya siya Mata da layi da komai" Ak'alla kud'in wayar sunkai 50K" yyi seving d'in contact na Abdallah aciki. Tunani yake azuciyarsa sbd yanaso ya nunawa RIYAN Abdallah ne yasiya mata wayar shin zata karb'a ko kuwa?" Salamu alaikum....sallamar RIYAN ta katse Masa tunani.. Cikin sakin fuska had'e da mamakin ganinsa tace ahhh yah Hafiz Kaine agdnmu ?"murmushi yyi had'e da cewa aikuwa !badolena ba nazo sbd mijinki ya matsamun nakawo Miki wannan, kinsan in yanajin sarautar tasa sai ahankali"yafad'a Yana mik'a Mata kwalin wayar.... Hararar wayar tayi had'e da cewa gsky kamayar Masa da abinsa...haba! RIYAN hakan be kamataba"kinsan bbu kyau ayimaka kyauta kamayar ,sai shaid'an ke hakan ,sai kace bakya zuwa islamiya ne!cewar Hafiz fuskarsa na nuna beji dad'i ba...karb'a tayi sbd ganin beji dad'i ba"ahankali tace shikenan nagode Amma waya nuna maka gdn? Murmushi Hafiz yyi had'e da cewa ya'u direba ne. To nagode sosai agaidamun da amarya,insha ALLAH zataji...yauwa yace ki kirasa number insa na ciki,yatsina fuska tayi had'e da cewa yo miye Kuma abin nakirasa?"yamin me ?". haba RIYAN !nifa banason kina haka,kisani duk aure , aurene bbu wani batun kice ai auren yarjejeniya sbd musulunci be yadda dashiba,sbd haka in anyi auren nan ki zauna da abokina da zuciya d'aya... ajiyar zuciya tayi cike da gamsuwa tace to nagode sosai" Sannan sukayi sallama tayi cikin gd da kwalin wayar ahannunta.,,,,, Umma dake zaune kan kujera ta na dame wani abu cikin cup gefe ga gwangwanin Madara peak emty ,ta dubi RIYAN ta ce kindawone?" Eh umma ,Kinga Abdallah ne yabani "yace agaidaki Wai kunya yakeji bazai shigoba(tayi k'arya) Murmushi umma ta yi hade da cewa to ba komai Ina amsawa, sannan ta karb'i wayar tana dubawa had'e da yiwa RIYAN fatan alkhairi." Ajiye wayar umma tayi had'e da maikawa RIYAN cup din tace ungo maza shanye kiban cup d'in"bbu musu ta karb'a tashanye tana tandar baki sbd jin dadin maganin... byn ta shanye ne ,umma ta jawo wata kula had'e da cewa riyan maza ki cinye naman nan ,Amma banda K'ashi, d'azun zuwaira ta kawosa kina bacci...turo baki tayi had'e da cewa Dan ALLAH umma kibarsa wlh bbu dad'i sai d'aci ,garama me dad'in nan yafi wlh... hararar ta umma tayi had'e da cewa maza kicinye yanxun"badan tasoba taita turawa tana mamakin miyasa ake Bata wad'an nan abubuwan?";;; ****** Abdallah ne zaune a parlourn sa fuskarsa atamke sai tsaki daya keta yawan ja"sbd daya tuna gobe zaa d'aura auren sa da wannan yarinyar bacin ba itace choice d'insa ba....wayarsa tayi ringing yaduba yaga bakuwar number...tsaki yaja had'e k'in d'agawa....sake Kira akayi,ak'ule ya daga bbu ko sallama yafara masifa kamar haka!dallah wanene zaka takuramun ne?"bacin banida lokacin kowa e ye? cike da mamakin sa Riyan tace hmmm nice RIYAN , sannan kai kace nakiraka da mazan kiraba!what kinada hankali kuwa? wane makaryacin yafad'a Miki hakan ne Wai?"lallai kin waye tunda har kin Fara rik'e China phone shine kikasamu contact d'ina kika kirani kinunamun kin waye ko?" To bara kiji last warning duk inkika sake kirana should be in trouble".... yafad'a Yana mugun sakin doguwar tsuka yakashe wayar had'e da dafe kansa....haba Mana AK inata mgn kana zuba masifa lfy dai ko?"cewar Hafiz daya shigo yanzun "kallon sa Abdallah yyi off & down sannan yace hmmm dg gani kashiga dg ciki sbd gashi ka canxa"look mlm ka amsamun tambayata ba wani zaurance zakamunba"tabe baki Abdallah yyi had'e da cewa wannan yarinyar ce sbd sokwanci ta kirani.... yafad'a Masa abinda tace.... Hhhhhhhhhhhhhhhhhhh🤣🤣 nine nan na had'a komai" Kana nufin Kai kace nace ta kirani?" Yes"cewar Hafiz Yana d'aga gira" Azabure Abdallah ya mik'e had'e da cewa wlh ka gama Dani ,kazubar min da aji, to kamayi gaggawar zuwa ka fad'a Mata k'arya kake ,sbd kadama ta dauka nadamu da itane,nikuma kasan nafi k'arfin hakan....hmm AK kenan ba'asan inda Rana ke faduwa ba, kabi ahankali , sannan Ni ba wannan yakawoniba ,nazone inmaka godiya sbd brain Inka naja shawararka tayi amfani nida my feedo mun jone..sannan in sanar da Kai cewa gobe byn angama d'aura auren ka ,nashiryawa abokanmu walima ....ka gama?" cewar Abdallah cikin fushi" eh wlh nagama "bara na wuce my feedo na jirana naje muci gaba dg inda muka tsaya,cewar Hafiz cike da tsokana.... mitttsss Abdallah yaja tsaki hade da barin parlourn" Girgiza Kai Hafiz yyi had'e da ficewa. ######## Riyanatu zaune da dare tana hawaye had'e da kallon d'akin datake aciki sbd dg yau bazata sake kwanaba sai tsawon wata 6"wani gefen Kuma tanajin bak'in ciki akan maganganun da Abdallah yafad'a Mata d'azun," anya batayi kuskuren amincewa da wannan aurenba,gashi bbu Wanda yasani dg ita sai iyayen Abdallah dashi"ga Fatima na a skul balle tasanar da ita suyi shawara "ALLAH dai yakawo Mata mafita zata dage da addua " Kwanciya tayi tana tunanin irin zaman da zatayi da Abdallah da mom...har bacci yyi gaba da ita... Masha ALLAH Rana Bata k'arya saidai uwar d'iya taji kunya "ayau aka d'aura auren ABDALLAH Kabir girma da RIYANATU umar mohd a masallacin dake G R A nassarawa... yyinda ango bejeba yarufe kansa adaki yaki fitowa...shikuwa Hafiz tamkar shine angon sbd yadda nan nan da mutane. Byn antashi sg daurin auren da ba'yi taroba sosai , Hafiz ya je da abokansu gdnsa akayi walima, sannan aka watse,Hafiz yanufi gidansu AK... Part d'in mom yafara zuwa....kafin yyi sallama yaji mom tana cewa to hjy ikilima haka za'ayi goben da wuri zamu tafi muyi sakko Aina fad'a Miki dole....ah kamar mutum ko?"da sauri Hafiz yyi sallama had'e da gaidasu,fuska atamke mom ta amsa atakaice,cikin ladabi yace mom an d'aura AURE! ALLAH yasa alkhairi....kaga dakata ba aminba wlh mitttsss jeka tunda mun gaisa inkuma gun Abdallah kazo jeka sashensa kasamesa. Hafis bece komaiba ya fice, azuciyarsa Yana musu adduar shiriya.. Ankai ruwa Rana tsanin Abdallah da Hafiz akan dole Abdallah ya shirya yasaka manyan kaya sbd shi angone. Saida hafis ya nuna yyi fushi sosai sannan ya saka. Wayyo ALLAH zanso inga mai karatu ,ya kiyasta azuciyarsa yadda Abdallah yyi masifar kyau sbd kayan sunyi mugun karb'arsa" Milk shaddace ajikinsa Tasha aiki da brawn zare ,ga hula da takalmi duk brawn yasaka ,sai fitinan nan kamshi ketashi ajikinsa. Tare suka fito shida Hafiz ,saidai fuskarsa atamke take" Inda abokansu suke suka nufa.. Karfe 8:12 pm su mama zuwaira da dangin uban RIYAN sai wasu abokan arziki,suka iso gdn Alh Kabir girma da amarya RIYAN dake kuka tana a lullub'e yyinda wasu kwta gud'a. Directly part d'in mom su mama zuwaira suka nufa da RIYAN sbd akaita Amana. Sallama sukayi..... Share pls BY MMN FAREESA [2/11, 8:11 AM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa p17 ...... Sallama sukayi kafin su shiga ciki"mom da hjy ikilima dake hakimce kan kujera center table na gabansu d'auke da kayan motsa Baki"cikin kak'aro murmushi suka amsa sallamar ,mom ta mik'e ta kamo hannun RIYAN dake lullub'e ta zaunar da ita kusada ita" Cikin iya bariki hjy ikilima ta musu maraba , sannan suka gaisa had'e da bada amanar riyan ga su mom. Cikin dariyar yak'e mom tace hmmm ba komai ai y'armu ce kunji"zamu kula da ita insha ALLAH. Riyan ta girgiza Kai sbd ganin yadda mom keyi azuciyarta tace hmmm lallai matan nan shu'umai ne na gske...cikin sakin fuska sukayi sallama dasu mom ,wadda duk dangin uban RIYAN nata yabonta suna tadace suruka dakuma gd aljannar duniya..lolx.. Part d'in Abdallah suka nufa da ita" kowa yaba kyan gdn yake had'e da santinsa , yyinda riyanatu gabanta ke faduwa,byn sun k'ara Mata nasiha su mama zuwaira da goggunanta dasukaxo dg k'auye sukayi sallama,sukabar RIYAN na kukan rabuwa da ummanta dakuma tausayin kanta... Tsaye take ta jingina da motar ta parking space na gdnsu Abdallah"hawaye ne masu zafi ke zuba a kumatunta,har cikin ranta tasan tana masifar son Abdallah da kishinsa ,saidai data tuna irin wulakancin da cin fuskar dayayi Mata sai taji wani irin bak'in ciki arayuwarta. rabonta da gdn tun ranar da Abdallah ya mareta sai yau,gashi jiya dataji firar momynta da mom sunayi ta tsaya Mata arai" Shin tasanar da Abdallah ko kuwa?"to yanxun inhar tasanar da shi ta tabbata marar zuciya kenan kamar yadda yace?" Wai tsayuwar me kike kinyi shiru?" Muje da ALLAH lokaci natafi,dare yayi,cewar hjy ikilima tana shigewa cikin motar.. Ajiyar zuciya zeenat tayi had'e da shiga ciki ta tada motar zuciyarta bbu dad'i Dan jitake azuciyarta Abdallah nason Riyanatu....iska na wahal da me kayan Kara wlh "gwarama kin hakura da shegen yaron nan shizai fimiki sauki "sbd ko a da abinda yasa nikeso ki auresa shine dukiyarsa da Kuma muma muyi suna,to Kuma ayanxun bbu wannan na canxa shawara ,Amma fa hardani amasu cin dukiyarsa."sannan yaron nan ya wulakantaki agaban bainar jamaa,Kuma nima bayason taronmu da uwarsa Kinga kuwa dole na dauki mataki akansa ,byn nagama sannan mugaya Masa mgn... Ahankali zeenat tace wlh momy narasa miyasa sonsa yaki fita dg Raina?" Tsaki hjy ikilima ta ja had'e da cewa aisai kiyitayi,ke inhar kinsan ciwon kanki kyace kina sonsa duk tozarcin da yyimiki...Amma mom ki....rufemin baki,ta fad'a cikin tsawa. Tsit zeenat tayi batasa ke mgn ba har suka iso gd. ********** Bangaren Abdallah kuwa Gurin karfe 9:23 pm yanufi part d'in sa fuskarnan tasa a tamke ,Abu 2 kecimasa rai na farko wannan aure, dayake ma kallon na dole dakuma ma kalmar da riyannta fad'a Masa Wai dg shi har zeenat Bata yafe musuba , shiyasa yazo yanxun yymata abinda zatace Bata yafe d'inba d hujja.. Straight bed room d'in riyan yanufa.. Bbu sallama ya murd'a kofar yashiga...riyan dake zaune a tsakkiyar gadonta fuskarta Duke tana hawaye taji anshigo.... k'amshin turarensa yasa tagane shine...wani irin faduwa gaban ta yyi ,batad'ago ba tajira jin dame yazo ne?" Keeeeeeeeee! yafad'a cikin kakkausar murya"tashi ki had'a mun ruwan wanka ,Inna fito akwai kaya ajike a toilet ki wankemun sannan kishiryamun kayan guga daaka kamun a wardrobe... Yafad'a cikin tsawa had'e da cewa kobakya jine?" Wani irin bak'in ciki had'e da k'unar rai, riyanatu ta ji azuciyarta" Sbd ganin yadda Abdallah ke juyata tamkar wata baiwarsa"ahankali ta d'ago kanta tagansa yakafe ta da sexy eyes nasa Yana hararan ta. Saurin janye idanunta tayi had'e da cewa gsky kayi hakuri dare yyi sannan Kuma dg xuwana...shout up your mouth,kin isa Ina mgn kinayi" ok kina nufin bazakiyiba?" To bara kiji bauta kikazo kiyimun kafin adadin kwanakinki su k'are a gdn nan,ko kinmanta kince Baki yafemunba to yanxun Zan Fara Miki abinda nagada ma saikice baki yafeba d hujja,Zaki tashi ko kuwa stupid ko anfada Miki dama zama aka auroki kiyine?"to inkinma yi tunanin hakan kiyi saurin canxawa,Zaki tashi ko kuwa?" Hawaye masu zafi nata zuba a baby face nata ta fice, yyinda d Abdallah ya rakata da harara.. Byn ta had'a Masa ruwan wankan, sannan ta fito tafara shiryamasa kayan a wardrobe. Sai share hawaye take tana tunanin ummanta...ana hakan Abdallah ya shigo ya matso dab da ita....tuni jikinta ya kama rawa" tsaki yaja had'e da dukawa ya dauki jallabiya,yanufi toilet... Byn minti25 [2/11, 10:03 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by Mmn fareesa p 18 Byn minti25 riyan ta gama shirya kayan sai hak'i da nishi take sbd kayan nada yawa" Bed room d'in ta ta koma domin tajira yafito yashirya saita koma"wayarta ta jawo ta Fara game,wani gefen zuciyarta natuna nin gd,dakuma rayuwar da zatayi awannan gidan...takai kusan 20 minit tukum ta ji wani mahaukacin Knocking"girgiza Kai tayi had'e da tashi ta bud'e...wani sanyayyan k'amshi yadaki hancinta,talumshe ido"atsawace yace keeeee!dg yau nasake fad'a Miki mgn ko Baki umarni ,ki ka bari nakoma maimaita Miki Zan nuna Miki colour Dina"stupid!kallonsa tayi acikin second 6,sanye yake da Fara k'ar din jallabiya,datayi bala'in karban sa yyi kyau ita kanta RIYAN tace Masha ALLAH" Tsaki yaja akaro na 2 sannan ya juya tabi bayansa zuciyarta bbu dad'i sbd irin wulakancin da Abdallah ke Mata.,,, Yana shiga gefen bed yazauna had'e da Fara duba lop top"RIYAN data shigo ta ajiye wayarta gefen bed ta shiga toilet" Ajik'e cikin bucket ta Sami kayan , fararen vest ne da jallabiya kusan kala4 ajike, zuciyarta na zafi tana kuka tana wankin sbd wannan ne karon farko data wanke kayan nmj a rayuwarta"dubawa tayi taga bbu boxers aciki,takuma yi alk'awari inhar akwai bazata wankesu ba ko zai kasheta wlh"...ta d'au lokaci kafin ta gama ta shanyasu a toilet d'in" Abdallah kuwa yajima yanata aikinsa can wayar riyan ta Fara ringing bbu k'akk'autawa,tunbe kulaba har yafara tsaki sbd k'aran na damunsa"kallon agogon dake jikin bango yyi yaga 10:34 pm,tsaki yaja had'e da cewa miye abin Kiran amarya a irin wannan time din?"inbacin son jin gulma... mik'ewa yyi da nufin kashe wayar,wani Kiran yakoma shigo,Yadubi fuskar wayar yaga ansaka Y'AR SIT"yatsina fuska yyi hade da cewa gsky yarinyar nan muguwar y'ar kauyece to inba rashin class ba meye nasaka wani y'ar sit mitttsss" daukar wayar yyi yashiga contact...by surprise yaga tayi seving number insa da Mr arrogant.😳 Adede nan riyan ta fito dg toilet idanunta sunyi jajir sbd kuka"wani mugun faduwa gaban ta yyi sbd ganin wayarta a hannunsa, tunani take ALLAH yasa bega....keeeeee!zonan ,da sauri ta dubesa taga fuskarsa murtuk bbu alamar wasa aciki kinta Dan ALLAH kayi hakuri wlh mistake n.....nace kinmun wani abune? Tambayar ki zanyi kawai"yafad'a batare da yakalleta ba"wanne suna kikayi seving number d'ina dashi? Ummm....dama..dama,ban... shout up"lallai RIYAN kingama rainani ko?Amma bbu damuwa,saidai kin jahilci Abdallah Kuma har yanzun bakisan ko waye Abdallah ba"sannan Zaki cigaba da ganina ayadda kika d'aukeni" And last nayi seezing wannan China phone d'in naki....turo baki tayi had'e da cewa to dama kaika siyamun Kuma baninace abaniba... Dariya yyi had'e da kallon ta up & dawn , yyinda ita Kuma ta shagala da kallonsa sbd ganin yadda yyi mugun kyau...ni Abdallah nafi k'arfin hakan inma fad'a Miki ,Wanda yabaki shiya siyamiki wayar, sannan zanmiki hukunci sbd naga kin rainani and last ki gyaramun bed sannan ki had'a mun cofee,innayi bacci kya iya tafiya ki kwanta da 7:am tayi nasameki a parlou na... Cike da mamaki riyan ke dubansa " Kafin tace Ni ban iya had'a coffee ba , sannan bazan iya tsayawa ba har kayi bacciba a irin wannan lokacin sbd shed'an" What?" Mekike nufi da hakan? Turo baki tayi had'e da cewa kagane Mana" Tabe baki yyi had'e da cewa"inhar kikasake turomun k'azamin bakinkin daya ke warin kuka da daddawa zanbaki mamaki..ke yanxun dakike cewa shaid'an yoke har kinkai mace?dubeki kwaila dake mittsss yaja tsaki hade da cewa" Kije ki yi abinda nace banason surutu" Bata kulasa ta Fara gyaran bed d'in Wanda bbu abinda yyi and yawal da itane ,ga hawaye nata zuba a kumatunta , gwanin ban tausayi... Byn ta idar ta zauna k'asa kan carpet ta cigaba da kuka. Dagowa yyi sbd jin wayarsa na ringing yaduba yaga Hafiz ne,tsaki yaja had'e da cewa ke dauko wancan basket d'in nafad'a Miki, yadda zakiyi" Mamaki riyan ke yi,wato Yama iya hadawa sbd yawahal d ita zai ce ta had'a" Bbu musu ta d'auko Yana Jan ajinsa da Shan k'amshinsa har yagama fad'a Mata,byn ta had'a ta Kai gabansa ta aje. Ta juya tanufi kofar fita ,bece komaiba ya k'yaleta... Koda ta koma d'akin,wanka tayi had'e da alwarla tayi nafila,ta dad'e ta addua akan ALLAH ya Bata ikon hakuri da juriya da Abdallah da mom tukum ta kwanta tana tunane tunane har bacci yyi gaba da ita... ******** Washe gari tunda wuri riyanatu tayi wanka da salla ta nufi parlourn Abdallah ta Fara gyaran parlourn... Abdallah nashigowa yasameta tana aikin,,dawowarsa kenan dg masjid sbd yau yatsaya yyi karatun alk'ur ani mai girma. Kallonta yyi,da sauri ta duk'a had'e da cewa ina kwana?" Ayatsine yace lfy?" Jiyayi tabashi tausayi sbd ganin tun kafin7 d'in ta Fara aikin"Kuma yalura idanunta sun kumbura. Wanka zanyi"yafad'a tamkar bayason mgn" Da sauri ta tashi ta shiga ciki tabassa a parlourn. Saida ta wanke toilet d'in tukum ta had'a Masa ruwan wanka kafin ta fito tasoma gyaran room d'in. Tana ciki yashigo yanufi toilet,byn ta ida ta fito Masa da manyan kaya sbd tafi ganin sunfi Masa kyau duk da tana gudun kada yadisgata. Parlourn ta koma ta zauna. Shikuwa Abdallah byn yafito yagama shafe shafensa, yaduba kaya yaga milk shadda y'ar ciki da malun malun...tsaki yaja had'e da cewa Wai miyasa RIYAN kin rainani ne?" Dg shi sai vest da boxe ya murdo kofar...da sauri riyanatu ta d'ago kanta suka had'a ido da Abdallah... harara ya aiko mata da ita had'e da cewa zakixo ki canxamun wasu ko kuwa? Atsorace ta kauda Kai sbd ganin irin shigar dke jikinsa,shikanshi yalura da hakan ,sai ya tab'e baki yakoma ciki. Binsa tayi had'e da cewa Dan ALLAH kayi hakuri kasakasun ,anjima seka canxa yanxun kafin na canxo wasu lokaci yatafi gashi hjy ta Aiko kiranka.... Mittsss dallah naji Zaki iya tafiya ko" Batace ko maiba tajuya ta fice. Tana nan jiran fitowarsa yyi break fast,ya fito yyi masifar kyau ,sak yafito a angonsa lol.x.. Fuska daure yace keeeeeee!dallah zonan ki dauramun link na maballin tunda kece kikaja nasakasu, yafad'a na Jan doguwar tsuka. Girgiza Kai tayi had'e d tashi ,jikinta na rawa sbd tsoron hannu zai taba jikinsa dukda tasan mijintane Amma ai basa son juna Kuma ba aurene na dindin ba. Ahankali ta Fara saka Masa,dukda hannunta na kirma,shikuwa hankalinsa na gun waya Yana dubawa Yana murmushi..kawai yaga hasken flasha ...da sauri yad'ago sukayi 4 eyes da Hafiz . Murmushi Hafiz yyi had'e dayin sallama yashigo Yana cewa ango ango!! Hararar d Abdallah Masa yasakashi yinshiru,mlm inkasan photo ne kama na wlh kama yi saurin gogeshi ko nahada maka borm Gurin feedo ince kanada budurwa... Dariya Hafiz yyi had'e da cewa hmmm to saime inkace hakan?" Ina kwana yah Hafiz cewar RIYAN,byn ta ida gama aikinta. Lfy lau amaryar mu, Masha ALLAH kunyi kyau wl....ke had'a mun tea dallah" Bata ce komai ba ta had'a Masa, sannan ta zauna tajira ,sai zolayanta Hafiz keyi Bata kulasa sbd ganin yadda Abdallah ke hararanta. Byn yagama break fast ,suka fito da ita harda Hafis domin suje su gaida Abba d mom. Parlourn abb Share pls BY MMN FAREESA [2/13, 7:20 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa p19 Parlourn Abba suka yi straight"Abdallah ya Fara sallama yashiga , sannan su riyan d Hafiz suka mara Masa baya" Zaune Abba yake yana duba jarida, yyinda tire babba agabansa da alamar bejima da yin break fast ba"byn ya amsa sallamar ya aje jaridar ya d'ago kansa.....atare gaban Abba Dana RIYAN yafad'i. Dasuka had'a ido,saurin duk'awa tayi ta gaidashi cikin girmama wa,shima Hafiz haka , yyinda da gogan ya matsa jikin abban Yana shagwaba... murmushi Abba yyi hade da kallon RIYAN yace y'ata kiyi Masa fad'a ya Dena wannan shagwab'ar bacin yagirm....haba Abba! Kada kajama yarinya ta rainani wlh"yafad'a Yana wurgowa riyan harara... Kauda kanta tayi had'e da dukar k'asa"hararar sa Abba yyi hade da cewa banason haka fa ,kadena kanajina?"cike da girmamawa yace eh Abba kayi hakuri"murmushi yyi had'e da cewa ba komai , yasunan y'ar tawane?"kallon tambaya Abdallah keyiwa Abba. Sbd yalura kamar son aurenma Abba yake...sunanta RIYANATU Abba! muryar Hafiz ta katse Masa tunani" Masha ALLAH"kiyita hakuri kinji y'ata" ALLAH yyi muku albarka. suka amsa d ameen banda Abdallah daya Lula tunani... Tashi Hafiz yyi had'e dayiwa Abba sallama ,itama RIYAN cike da jin kunya tace Abba sai anjima,amsawa Abba yyi Yana murmushi haka nan yaji Yana son yarinyar Kuma bayason tarabu da Abdallah... Abdallah yace Abba bara muje part d'in mom mugaisheta" murmushi Abba yyi hade da cewa to... Koda suka fito da niyar shiga parlourn momin...kawai suka yi clash da ita d hjy ikilima"sunsha wanka cikin shiga ta alfarma ko waccensu Tasha las babba sai kamshi suke"kicin kicin da fuska Abdallah yyi sbd ganin mom tare d hjy ikilima. yyinda riyanatu kejin faduwar gaba, shikuwa hafis duk'ar da Kai yyi" My son lfy dai ko?" naganku atare da yarinyar nan ko"tab'e baki Abdallah yyi had'e da cewa gaisheshi ki mukazo yi....Dan zaka zo gaisheni saikamun gayyane .... mittsss cewar mom cikin tsawa.... murmushin takaici Hafiz yyi had'e da cewa Ina kwananku mom? bejira amsarsuba yyi gaba yajira Abdallah sbd yasan sbd shi mom ke masifa" Mom ta dubi riyanatu dake gaidasu awulak'ance kafin tace last warning zanbaki kada nakoma ganin kina binsa inzai tafi wani guri inba da izininaba,Zaki b'ace mun da gani ko kuwa"sum sum sum riyan ta bar gun. Tsaki mom tayi had'e da maido kallonta ga Abdallah ta hararesa" adole yaduni hjy ikilima dake kallon sa yace momi Ina kwana?" Tab'e baki tayi had'e da cewa hmmm lfy qlau "ai nad'auka bazaka gaidaniba ai"banza yyi Mata,saima ya dubi mom ya sassauta murya yace mom Ina Zaki da safen nan?" Eh..umm ...Zan tafine,Gurin gaisuwa"waya rasune?"Wai miye haka Abdallah ko turkeni zakayine da tambaya?? Ko ubanka bemun haka balle Kai"inzakamun addua kayi inbaza kayiba nidai natafi...ta fad'a tana tafiya, yyinda hjy ikilima ta mara Mata baya" Girgiza Kai Abdallah yyi,ransa bbu dad'i,ya nufi campaund na gdn sbd yasan Hafiz bewuce can... ******** Riyan ce zaune kan kujera,a waiting parlour na Abdallah" sai tunanin ummanta take gashi Abdallah ya karb'e wayar balle ta kirata" sbd itama yanxun tanada waya...kee!tashi kihadamun ruwan wanka"da sauri ta juyo suka had'a ido tsaki yaja had'e da cewa banhanaki kallonaba! Tashi tayi cikin sanyin murya tace Kai ya akayi idonka yakalli nawa har kasan Ina kallonka?"Amma kayi hakuri" What?"zonan ! yafad'a Yana nuna kansa had'e da tunkararta....da gudu ta shige bed room d'in sa ta rufe,Dan duk azatonta dukanta zaiyi....ruwan wanka ta had'a Masa kafin ta lek'o ta kafar mukulli taga baya parlourn"da sauri ta fito dg d'akin... adedenan cikin ma'aikatan mom wata zulfa"tabiyosa da ture da kayan abinci asama, da alama lunch ne aciki"da sauri ta yi wuf tashige bed nata...ko inda take be kallaba,amma hak'e yake da ita" Kan dining area ta aje"kokarin wucewa take , idanunta su hasko agogan Abdallah mai tsada da ke bisa ya manta d'azun...da sauri ta dauka ta sake a siket nata....ki tura sosai sbd tad'an lek'o....cewar Abdallah ke kallon duk abinda take.....wani mugun faduwa gaban ta yyi had'e dajin mugun tsoro tasan yau zamanta ya kare agdn muddin mom tasani dukda Bata gd....jiki na kirma tace Dan ALLAH kayi h.... shout up!ya fad'a atsawace had'e da cewa on your kneel! da sauri tayi, atsawace yace and hands up" Babu musu ta yi tana kuka tana Masa magiya,cike da tsana yajuya yanufi bed room d'in sa Yana cewa kijirani kinji RAT" Xufta tagaji iya gajiya ga tsoron kada akoreta kuma wannan karon ne n afarko datayi sata arayuwarta ,gashi ankamata Kuma tayi nadama,sbd dolece tasakata yin sata,tanemi taimakon mom akan za'ama mamanta aiki ,saita zageta tas tak'i Bata kud'in harma tana cewa zata koreta" Hakan yasa tayi sata kota samu kudin....lfy dai ko zulfa naganki ahaka?" Cewar RIYAN dake waige waige gudun kada mutumin nata yafito....tas zulfa tasanar da ita abinda tayi dakuma dalilinta dayasa tayin"cikin kuka tace Dan ALLAH kibasa hakuri"kafin RIYAN tayi mgn k'amshin turaren Abdallah ya daki hancinta" Da sauri ta duk'a had'e da cewa Dan ALLAH kayi hakuri akan laifin da zulf... you are very stupit kin isa kisa nayi abinda banyi niyaba ,kinsan dama kinmun laifi d'azun ko?"shine yanxun zakimun shishshigi da katsalandan dan haka maza kiyi joining da ita" Hawaye na zuba a fuskar zulfa tace Dan ALLAH kayi hakuri ka saurareni kada laifina yasha feta... Banza yyi Mata yyi musu ,saima ya zauna yakunna laptop ya aza kan center table, yyinda riyanatu batace komaiba ta yi joining din zulfa kamar yadda yace suka cigaba da knee &hands up. Yakai kusan minti 20 kafin ya bar lop top d'in da wayoyinsa,ya fita waje" Da sauri riyan ta tashi ta lallab'a ta dauki wayar ,kasan cewar baa security takeba sbd saka waya a security baya a tsarinsa. "Number din umma ta saka had'e da Kira" Bugu2 umma ta daga ,cikin murna had'e da boye damuwarta suka gaisa da umma"sannan umma ta ce ,nakiraki d'azun wayar akashe aketa cemun" Da sauri riyan ta ce eh umma"tasamu matsala ne,Amma Zan canza wata"(tayi k'arya) Dama Dan insanar dake gobe zanje k'auye insha ALLAH Zan kwana 2 kafin nadawo daganan ma mudawo da bilkisu... Kai umma dan ALLAH ,Amma kinzo muyi sallama ko?" Bakida hankali yarinyar nan wlh"nazo nayi me agdnki? Kidai gaidamun Abdallaan kinji,yaron nan baya gajiya da d'awainiya ai d'azun yazo yagaidani da yaron nan Hafiz abokinsa... Lah umma Ashe kunga juna kedashi? Nasan bakyason yaganki" Murmushi umma tayi tace hakane"Amma ko yau din wlh bankallesaba har yagaidani na amsa kaina na duk'e...Kai gsky umma kunyarki tayi yawa...hmmm riyanatu ALLAH ya shiryaminke"yanxun da wayar waye kika kirani ne? Eh umma wayarsa ce"oh ni bintu"to sai anjima...lah umma kijira...d'it ta yanke wayar... Murmushi RIYAN tayi had'e da cewa Kai umma wlh kunyarki tayi yawa"ta fad'a tana kokarin goge number in ta maida wayar taji ance inkin gama bani wayar.... Share pls BY MMN FAREESA [2/14, 4:17 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa Dedicate to all my fans😻😻 Not edited p20 """Arazane ta d'ago kanta tagansa tsaye yakafeta da sexy eyes nasa"fuskarsa murtuk bbu alamar wasa acikinta. Cikin faduwar gaba had'e da daburcewa tayi saurin aje wayar a inda ta d'auka"murya araunane tamkar za tayi kuka tafara mgn"kayi hakuri Dan ALLAH ai kaineka kwace way... d'aga Mata hannu yyi alamar beson ji, sannan yyimata alamar tazo "magiya tahauyi dabasa hkri. yyinda yyimata banza saima Zama yyi, had'e da yiwa zulfa alamar ta zo kusadashi,ita kuwa ta galabaita da kneeling down gakuma hands up" Da k'yar take tafiya har ta iso gabansa ta duk'a tana kuka"yakai kusan minti2 kafin yakalleta yace meyasa kikayi sata?" Cikin kuka tahau basa dalilinta" kije Zan bincika"yafad'a atakaice, yyinda yake kallon RIYAN ta wutsiyar ido dake Shirin guduwa,sbd dama ta tsayane taga zai k'yale zulfa kozai Mata rashin m ne.....tashi zulfa tayi ta fice"inhar kika koma guduwa kinjawa kanki"garama kizozai fi Miki sauk'i".....tsaye tayi tanata zare ido ,wata zuciyar tace gara kitafi kawai zaifi miki.cikin sand'a take tafiya har ta iso gabansa "ta wani murgud'a baki tukum tace gani"yakai kusan minti 4 kafin yadako yadubeta ya yatsina fuska yace gsky naga k'ok'arin ki kina under purnishment kina k'arama kanki laifi"Aina fad'a Miki kika koma murgud'a min bakinki me warin kuka da daddawa zanbaki mamaki,to zanbaki mamakin...by suy taji lallausan tafin hannunsa kan kunnenta"kafin tayi mgn ya murd'a kunnen....ihu da k'ara tasaki sbd azaba har batason time din da ta'aza hannunta akan nasaba da nufin ta cire hannunsa.....wani mugun electrical shock sukaji atare da sauri AK yatureta ya janye hannunsa Yana Jan doguwar tsuka..... Hhhhhhhhhhhhhhhh🤣 Da sauri AK yad'ago yaga waye ke dariya haka"suka had'a ido da Hafiz"tsaki abdallah yaja had'e da cewa k'ila kayi gamone ko?"dage gira hafis yyi had'e da cewa gsky nayi gamo nakuma alkhairi "gsky friend naji dadin ganunk....dallah yimun shiru Dan iska kawai....ke tashi kibawa mutane waje zannemeki ki karb'i hukuncin ki"haba Mana AK pls metayine?"Hafiz yakare maganar Yana kallon RIYAN daketa kuka sbd bakaramin murd'a Abdallah yyiwa kunnantaba" Tabe baki Abdallah yyi had'e da cewa laifi tamun"tashi riyan tayi batace komaiba tayi tafiyarta. Hafiz kuwa cikin masifa yafara da cewa gsky baka yiwa RIYAN adalci"Wai Mike damun Kane Wai?katuna D'an Adam yanada daraja "sannan kada kayi saurin wulakantashi sbd bakason ko agaba ba zai maka Rana"kabi katakurawa yarinyar nan komai tayi laifine....look mlm dallah zakazo kanamun surutu aka,kokasan me tamun ne? Sassauta murya Hafiz yyi had'e da cewa to Dan ALLAH friend kabari kaga yarinyace be kamataba irin wannan abin dakake Mata saita tsaneka wlh....so what ?"inta tsaneni " To yanxun shikenan ni inasonta inkarabu da ita Zan aureta"tab'e baki Abdallah yyi had'e da cewa well in zaka iya. Murmushi Hafiz yyi sbd dama yafad'i hakan ne dan yagane shin ko Abdallah ya Fara son RIYAN ne?" Ahankali Hafiz yace Bata kyautaba gsky Amma Dan ALLAH kayi hakuri na rokeka dukda bansan laifintaba"tashi tsaye AK yyi had'e da cewa Ni fita zanyi in kagama surutunka muje"Hafiz bece komaiba sbd yalura abokinsa yyi nisa bayajin Kira. ******* Tun byn ta tashi ta koma d'akin ta,byn taci kukanta tayi wanka tayi sallar la'asar"sannan taji zuciyarta tarage zafi"tunani tahauyi sbd ganin abban Abdallah datayi kamar ta tab'a ganinsa wani waje ko Kuma taga wani me kama dashi be"sai juye juye take wani gefen zuciyarta Kuma ta gudurci niyar in umma ta dawo dg k'auye zata tambayeta su wanene danginta,ma'ana dangin ummar sbd itadai dangin ubanta kawai tasani,ko adangin umma baffa sule yayan umma kawai tasani"inbata mantaba ta tab'a tambayar umma danginta sai ummar takama kuka.... Knocking d'in datajine yasakata dawowa tunaninta"tashi tayi taje ta bud'e"zulfa tagani tana Mata murmushi had'e da mik'a Mata kud'i tace Kinga Abdallah ya bani ayiwa ummana duk abinda ake bukata"murmushi riyanatu tayi had'e da cewa gsky natayi murna kin gode...zulfa tace dama hjy tace kije...Saida hantar cikinta ta kad'a Amma sai ta dake tace to gani nan zuwa , sannan zulfa ta fice... Ajiyar zuciya riyan ta yi afili tace hmmm indai akan Abdallah ne ,dakin huta kirana,nida ayau zai sawakemun aura sa dayafimun sauk'i wlh ,sbd ta dauki alwashin zata guji duk wani Abu nasa dazaisa har yaga yamata mgn koya wulakantata. Parlourn mom ta nufa ,byn ta yi sallama ta zauna a k'asa kan carpet. Ayatsine mom tace abinda yasa nace akiraki shine jibi ake bikin bud'e campanin my son ,za'azo ayi Miki kwalliya sbd yadda za'aganki a waye baa bagidajiyarki ba . Sannan munyi mgn da my son yace bbu laifi kinjin turanci Kuma mai miki lesson zai cigaba dg yau har ku rabu" Sai ki iya takunki ,inhar naji kin gayawa wani ko wata AUREN WATA SHIDDA kukayi wlh ninasan abinda zanmiki Kuma agun taron kinuna ma duniya ku masoyane shima zanjamasa kunne kinajina? Da sauri tace eh" Wasu kayane cikin bak'ar leda ta mik'o Mata hade da cewa in angama Miki kwalliyar kibasu su shiryaki. Kin gane? "Eh hjy" Ok Zaki iya tafiya" Da sauri riyan ta dauki kayan ta tafi d'akin y , sannan ta bud'e wardrobe tasaka ko ganinsu batayiba ,tana tambayar kanta wane campanine Abdallah zaibude? Knocking taji,taje ta bud'e "zulfa ce tazo tace dama teacher d'in kine yazo" Riyan tace to shikenan ganinan zuwa , sannan zulfa ta fice... Da dare byn tayi dinner"tana parlour jiran fitowarsa kod aakwai aikin da zata Masa ,sbd haka mom tace tarikayi kullum Kuma abincima yadda ake Bata da irin na y'an aiki ,yanxunma haka ake Bata irin nasu Kuma Bata damuwa. K'amshin turarensa taji"hakan yasa tagane Yana parlourn" Zama yyi kan kujera,beyi mgn ba itama hakan" Can yace ke tashi kikamun coffee," Batace komaiba ta tashi taje ta had'omasa kamar yadda ya koya Mata" Bayan ta aje Masa ta shi zata koma ciki" Waya Baki izinin tafiya?" Zama tayi had'e da cewa to mezanyi yanzun ?" Ki kunnamun kallo"bbu musu ta tashi taje ta kuna tv da receiva"sannan ta ce saime Kuma? Zoki dauki wannan ki ida shanyewa" Kayi hakuri bantaba shaba,Kuma baya birgeni" Kifara dg yau" Dan ALLAH Ni bazan iya shaba Kuma Kingine" What?kamar ya kingi?"ok nagane nufinki kixo Kisha coffee d'in nan tun kina dariya ko Kisha atsiya. Da sauri ta d'ago kanta suka had'a ido tsaki yaja had'e da cewa zakixo ki dauka ko kuwa?" Hawaye ne masu zafi ke zuba a kumatunta gwanin ban tausayi"cikin kuka tace miyasa kakeson takurawa rayuwatane?" Bansaniba"zakizo ko sainazo ? garama kiyi shiru Dan ko kukan jini zakiyi sai Kinshasa Dan bazan barsa ayi asaraba. batace komaiba ta je ta d'auki cup din tashanye....tana yamutsa fuska tana kakarin amai. Hmmm yarinya kika sake kikamun amai Zaki shanyesa" Oya kima zauna " Adole ta zauna kusan 20 minit,kafin tasaci kallon sa taga Yana kallon wani American firm"atashar mvc 2. Zanje na kwanta Dan ALLAH! Saida yagama Shan k'amshinsa tukum yace Zaki iya tafiya. Da sauri ta shi har tana tuntube... AK ya tab'e baki yacigaba da kallonsa.... Bayan kwana2 Share pls BY MMN FAREESA [3/16, 9:10 PM] +234 810 194 3850: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺AUREN WATA SHIDDA 🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written By mmn fareesa Wannan shafin nakune AUREN WATA SHIDDA FANS GRP2& MMN SHUKRA NOVELS.comments naku yafi nakowa yimun dad'i😻 Love u guy's❤ Not edited P21 .....bayan kwana2 Zaune riyan take a bed room nata tana tunanin yaushe za'amata kwalliyar da mom tace amata"tunda talura yau Abdallah busy yake rabonta da shi tun safe daya fita har yanzun shiru"sai tunani take ALLAH yasa Yana lfy" Wata zuciyar tace k'ila da gske yau ake bud'e campany din Abdallahn" Agogon d'akin ta kalla taga karfe 3:28 pm tashi tayi tayo alwarlal la'asar ta kabbar Sallah" Byn ta idarne taji ana Knocking na kofar"tashi tayi ta bud'e Abdallah tagani tsaye sai faman Shan k'amshi take"da sauri tace kadawone?"tun safe daka fita baka dawoba lfy dai ko?"tab'e baki yyi had'e da cewa me ruwanki da dawowata da rashin dawowatane?" Kizo wanka zanyi tunda ke Baki gadamar shiryawa ba Kuma karfe 5:0pm za'a yi taron.ni bazan tsaya jirankiba....Baki bud'e riyan ke sauraren wad'annan bak'ak'en maganganu da Abdallah ke yab'a mata har yakai aya ya juya yyi tafiyarsa... ""Bed room nasa tabisa tasamesa Yana rage kayan jikinsa"kauda kanta tayi had'e da shigewa toilet d'in ta had'a Masa ruwan wanka kafin ta fito"dg shi sai boxer da towel a hannunsa Yana jiran ta fito ya shiga" Atsorace ta rufe idonta sbd ganin yadda yake, ga uban gashi kwance afaffad'an kirjinsa" Jikinsa a murd'e duk gashi"tsaki yaja had'e da cewa Zaki bud'e idon ko kuwa? Dan ALLAH kayi hakuri bazan iyaba wlh niba y'ar iska bace"lallai yarinyar nan kingama ganin gadon baccina wlh ok kifito kawai kice Abdallah Dan iska kawai...wlh wlh niba haka nake nufi ba kawai d....rufemin baki,ki tsaya kishiryani Inna fito sannan kije mom zata saka amiki kwalliya, sannan kima kamaa kanki agurin "kikamun hauka ko kanyanci wlh muka dawo tare d karnukan gdn nan Zaki kwana.. mittsss yaja tsaki hade da shigewa toilet d'in. Zama tayi gwanin ban tausayi sbd tana mugun tsoron kare ne ,sbd jiya yaga sadda tashigo da gudu Kuma atsorace yace lfy ,tace karnuka suka biyota shine zaice intamasa laifi acikinsu zata kwana..,,,, Befi 15 minit ba yafito sbd Yana sauri inyashirya zaije Gurin Abba ,insannan anshirya riyan su wuce" Kanta na duk'e yace ke duba wardrobe dg sama kayana nan ki mik'o min , yafad'a Yana kokarin shafa mai" Tashi tayi taje ta dakko ta aje gefen bed,kafin tace saime ?"kifito mun da agogo da takalmi" Ahankali tace a Ina?"d'agowa yyi yaja tsaki hade da cewa ok bakisaniba?"Inna sani mezaisa na tambaya"nikike gayawa mag... afusace aka murd'o kofar"atare Abdallah da riyan suka d'ago Dan son ganin waye"mom ce ta shigo kamar anjehota" afusace tace bakada hankali Abdallah ?" Dubeka a have nerket Amma kake tare da munufukar yarinyar nan,tayimaka uwarme ?" Cike da mamakin ta Abdallah yace haba mom me kike zargine? Kinsan koni waye inma bacin kun likamun ita bazan iya tsayawa ba har nakirata tamun wani Abu,,Kuma ko yanxun kayana ne zata fitomun dashi... mittsss kayan banza ,Zaki fita kije dakinki masu make up najiranki ko kuwa?"suna can natura su ,sundawo sunce Baki can Ashe kina nan munafuka....riyan da kanta ke duk'e tayi saurin ficewa dg d'akin, yyinda mom ta dubi Abdallah had'e da cewa dg yau kada nakoma ganin yarinyar nan acikin d'akin nan"kaji koba kajiba?" Fuska bbu walwala yace naji....fuuuu tafice tamkar wata kububuwa..lolx.,,,,,,,, Bangaren riyan kuwa tanashiga ,aka hauyimata make up sbd dama da wankan ta"sai yaba kyan ta suke har suka gama Mata kwalliyar ta fito musu da kayan da zata saka" Sai asannan taga doguwar riga ce gwont dark blue sai Yar ciki Fara sai veil dark blue da takalmi dark blue.... Hmm..zanso me karatu yaga irin kyawun da riyan tayi,ga k'amshi na musammun dake fita ajikinta,byn sunmata rolling ta dubi kanta a mudubi....zaro ido tayi tana dubar kanta... murmushi masu kwalliyar sukayi had'e da cewa Masha ALLAH Kinga yadda kikayi k'ila ma mai gdn yakasa ganeki" Kafin tayi mgn zulfa ta shigo had'e da cewa amarya kije inji angon"tafad'a cikeda zolaya" Murmushi riyan tayi had'e da cewa to gani nan"sannan tayi sallama damasu kwalliyar suka fita. Sake kallon kanta tayi a mirro,tayi tasbihi ga ALLAH dakuma godemasa da irin baiwar halitta dayayi Mata" Ahankali ta canza lafiya tana wani yatsina d amotsa Baki ,tana dubar kanta a cikin mirro,taga intayi hakan Abdallah bazaice tayi wani kauyanciba sbd ita ayanxun ganin kanta take daidai da kowace mace,fatanta ALLAH yasa zeenat taje Gurin saitayi abinda tasakata zubda hawaye. Jin ana knock yasa tayi saurin daukan post nata ta fice. Ahankali take tafiya har ta iso waiting parlour inda Abdallah yakeda zugar abokansa"wadanda sukayiwa riyan k'uri da ido "yyinda gogan be kalli inda takeba dukda yanajin sautin Karan takalminta,hankalinsa nagun waya" Masha ALLAH Hafiz ke cewa a zuciyarsa sbd da ace banan yagantaba to wlh bazai ganetaba inba muryarta yajiba. Da k'afa ya zunguri Abdallah dashima yyi masifar kyau cikin dark blue na suit da takalmi da agogo duk dark blue ,sumarsa Tasha gyara sai salk'i take... Cikin kak'aro murmushi yad'ago sbd bayason friend nasa su fahimci wani Abu,in ancire amininsa Hafiz"Dan sake ware ido yyi sbd ganin wata shuwa Arab din yarinya,yyi saurin dubar Hafiz,shikuwa yad'aga Masa gira"alamar eh itace"cike da basarwa yamike tsaye Yana wani shu'umin murmushi... adedenan cpt suleiman yace wow AK ka iya zabe' ammafa batafi iftihal d'ina ba komai(INA TARE DA ITA ) kallonsa AK yyi had'e da cewa dubadai"sannan ya dubi riyan data ida isowa"cikin murmushi yace gsky baby kin shanyamu da yawa"cikin dakiya riyan ta shagwab'e fuska tace to bana ce muje basai ammun make up d'in ba kace sai anyi....hmmm kincika rigima wlh ai in ammiki zakifi kyau ko?"yafad'a Yana murmushi had'e da mik'a Mata hannunsa"yace ga friends nawa ku ki gaidasu,cike da tsoro ta aza hannunta kan nasa, sannan tace hii!sannunku da zuwa!gsky Ina fushi daku tunda sai yau kuka tab'a visiting namu" Baki bud'e Hafiz ke kallon wannan dirama ta riyan da Abdallah sbd tayi bala'in basa mamaki riyan. Duk murmushi sukayi ,kafin Hafiz yace laifin mijinkine dabe gaiyaci wasuba a bikin naku saidai sukaji labari yyi aure... Harararsa Abdallah yyi had'e da cewa "laifinka daiko"muje kada muyi latti"shagwab'e fuska riyan tayi had'e da cewa nidai gsky da nisa kafin mu isa get kadaukeni..... hhhhhhhhhhhhhhhhhhh🤣😂😄😻 duk suka saka dariya" sir Aliyu (nida d'alibata) yace gsky AK kuna lokaci kaida madam, wannan irin shagwaba da kayi Mata...cikin dariyar yak'e Abdallah yace to badole na shagwabata ba"yafad'a Yana muntsinin Riyan....da k'yar da daure batayi ihuba. Ahankali Hafiz yace to ai tunda kashagwabata ko kunyarmu bakwayi saika dauketa ko"kallon gargadi Abdallah yyi Hafiz da riyan,saima Hafiz yyi tamkar bejiba. Mlm riyan kuwa sai ta turje ita adole sai ya dauketa,yyinda hafis keta danne dariyarsa sbd yasan mutumin ya k'ulu" Janyota yyi jikinsa suna kokarin ida fita dg cikin parlourn....wani yarrrrrrrrrrrr!yaji ajikinsa Amma sai yadaure,yakai bakinsa daidai saitin kunnenta"wata irin kasala riyan taji ajikinta"cikin masifa yace ke wlh ko yi tafiya da kanki ko ki kwana yau Gurin karnuka nizaki saka nayi dakon wannan k'azamin jikin naki. Ita kuwa shiru tayi sbd ta k'udurta aranta saifa ya dauketa kodan zeenat da mom suji haushi sbd tasan suna a compound din gdn jiran fitowarsa. Saurin janye jikinta tayi dg nasa tace shikenan nibazan jeba"Hafiz dake bynsu yace haba AK miye aciki? Duk yadda kke sonta sbd ganin mu kak'i daukanta" Abdallah jiyake kamar yarufe Hafiz da suka Amma bbu hali. Yarima Ashman datun d'azun beyi mgn ba sbd kasaita "ahankali yace towai miyasa baza ka dauketa ?immune munyi gaba a mota mujiraku sai muwuce ko" Hafiz yace hakane ai zai dauketa ma sbd aishi yashagwaba ta" Cikin bak'in ciki Abdallah ya Suri riyan Yana murmushin yake,yyinda ita Kuma ta aza hannuwanta ta zagaye wuyansa dasu,tana murmushi.... adedenan Hafiz yyita musu pics . Abdallah yyi mamakin jinta sakwab,azatonshi zatayi nauyi,sai hararan Hafiz yake yana Masa alama da ido yabari" Amma yaki bari,shikuwa Abdallah shikadai yasan hukuncin dazai yankewa riyan . Haka yasabeta har suka iso campaund din gdn....atare mom d zeenat suka tashi tsaye... Da sauri mom ta nufi gurunsu. Tun dg nesa.... Share pls BY MMN FAREESA [3/16, 9:10 PM] +234 810 194 3850: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn Fareesa Dedicate to all my fans🥰😘 Kuyi hakuri narashin posting d'ina inada uzurirrikane ,masu kirana dan jin lfy ta nagode sosai wad'an da banma reply ba a what's app pls kuyi hakuri"banida time nagode sosai... p 22 ""Tun dg nesa riyan ta hango su mom sunmike tsaye itada zeenat kowacce fuska da mamaki... duk'ar da Kai tayi ,tana dariya kafin ta d'ago taga mom gab dasu fuskarta daure,yyinda friends nasu AK ke kallonta" Tana isowa tace kai Abdallah meye haka nake gan....kallon da Abdallah yyi Mata da ido had'e da nuna Mata abokansa yasata yin shiru,ta k'akaro murmushn takaici d bak'in ciki" Ita kuwa riyan Yana sauketa ta juya bayanta ta Dena kallon mom tana sauraronta taji dame tazo?"sai taji tayi shiru" Mom kuwa dubar riyan data juya baya take , azuciyarta kamarta rufeta da duka ,ta daure tace y'ata yayadai kin juya baya?" Kushiga mota Mana" Murmushi riyan tayi had'e da juyowa tace ok mom sai mundawo "ta fad'a had'e da dagawa mom hannu "sannan ta fakaici idon kowa ta yiwa zeenat gwalo wadda dg nesa tana kallonsu.. Hannunta Abdallah yakama yabude wata mota me kyau yasakata,kafin yashige sauron abokansa surufa Masu baya" Mom ta bisu da kallo har suka b'acewa ganinta"ahankali tace hmmmm ALLAH yasa ayi taron lfy kafin komai yazo karshe kilama bazaki Kai WATA SHIDDA ba zansaka yasakeki....ah ah kada kiyi haka kawata ai plain namu bazai tafi daidaiba kibarta kawai cewar hjy ikilima tana dafa kafad'ar mom, yyinda zeenat ke kusada da ita tana hawaye... Inmukayi hakan tana gdn bbu komai kuwa?" Cewar mom tana kallon hjy ikilima. Yo eh Mana" Bara kiji kawo kunnenki"nan ta rad'awa mom wata mgn suka shek'e da dariya. Kafin mom ta dubi zeenat da mamaki tace lfy dai ko kike,Kuma miyasa bakije gun taron ba??" Hmmm hjy hafsat rabu da marrar tunani wahalallar banza,ita a haukanta kishi take shiyasa take kuka ko"dubarta mom tayi had'e da kashewa hjy ikilima ido tace sorry kinji y'ata kidai Bari yarabu da ita dolensa ma ya aureki... murmushi zeenat tayi had'e da cewa yauwa mom amma Dan ALLAH kada kuyiwa abdl....ke rufemin baki wuce muje....shiru zeenat tayi had'e da bin byn hjy ikilima dkewa mom sallama.,,,,, Bangaren Abdallah da riyan kuwa, byn sun shiga mota riyan ta matsa tayi nesa dashi" Abdallah kuwa yaso yyi Mata rashin m amma ganin driver najinsu sai ya k'yaleta kawai Yana murmushin yake had'e da matsawa gab da ita yakama hannunta ya matse cikin nasa gam Yana Mata mugunta...ita kuwa daurewa kawai take tamkar tasaki ihu sbd azaba" Matsowa yyi da kansa kusada fuskarta"cikin sweet voice insa yace hii baby! akwai zafi?" ko nakara ?" banza tayi dashi tama rufe ido"murya k'asa k'asa yace zanbaki mamaki yarinya sbd kin sakani yin dakon wannan k'azamin jikin naki ....niwai Zaki ce nayi dakonki ko?"sbd gaki jarababbiya kina son had'a jiki Dani to kibari innarabu dake saiki auri jarababbe D"an uwanki kutaru kuyita jarabarku" "hmmm inhar mukashiga Gurin nan kikamun iyayi wlh muka koma gd Zaki gane bakida wayo....saurin janye fuskarsa yyi sbd ganin anyi parking.... Driver nayin parking yafice dg motar" AK Yadubi riyan da idanunta ke rufe" Yace keeeeeeeeeee! Bud'e idanunta dasukayi jajir tayi ,sbd bak'in cikin kalaman da Abdallah yagaya Mata San ranshi.. Batace komaiba ba tana sauraronsa" Cikin ko inkula da yanayinta yace abinda zan fad'a Miki"shine kikama kanki kada kisake kimana hausa ko body language,kinji ko bakijiba?" To "ta fad'a atakaice" Fitowa yyi ganin anbude Masa motar"Hafiz ne ke murmushi Yana cewa haba abokina wannan soyewa haka ,kamar ba gida d'aya zaku kwanaba "ai yakamata kufito hakan!yo wannan kana ma iya zuwa office kuwa?"sbd soyayya,ainas...mugun kallon da Abdallah yyi masane had'e da take Masa k'afa yasashi yin shiru Yana dariyar tsokana....saidai fa dariyar tasa ta tsaya sbd ganin fuskar riyan wata iri ba kamar d'azunba.... azuciyarsa yace AK ne kuwa yayimata wani Abu" Hannun riyan yakama had'e da rungumota tuni camera ta Fara haskasu ,kowa na Gurin cewa yake Masha ALLAH sbd ganin couples d'in "ita kuwa riyan binsa take suna tafiya cikin nutsuwa Amma ranta fal bak'in ciki ta dau alwashin duk radda yasake yanemi wata alfarma gunsa zata basa mamaki... Tuni MC yafara bayanin abinda yatarasu anan sbd ganin AK da riyan sun zauna ga abokansa abayansa" yyinda Abba da manyan mutane ke zaune gefe da sauran jamaa ,byn annatsu aka Kira AK yazo sbd ya yanka farin k'yalle"tashi yyi tsaye had'e da mik'awa riyan hannunsa ta kama ta tashi ,saita noke kafad'a alamar shagwaba.... azuciyarsa yace nafi iyawa"rank'wafowa yyi da kansa yace inhar kikbari nabar nan Baki biniba zanbaki mamaki"murmushi tasaki had'e da kama hannunsa ta tashi tsaye....tafi da sowa mutane suketayi sbd kowa azatonsa suna son juna ne,yyinda Abba keta murmushi sbd yazata ko Abdallah yafara son matarsa ganin yaduk'a azatonsa rarrashinta yake... Ahankali riyan ta aza hannun ta kan na Abdallah byn sun isa Gurin ,nan ya yanka aka hau tafi sannan aka hau ciye ciye da Shan abin sha ,gefe guda kuwa music ketashi,riyan kuwa bataci komaiba ba" saidai Abdallah yasha drink kawai"byn duk su Abba sun fice akayita matsowa kusada su ana musu ALLAH yasa alkhairi !Koda riyan ta lura da mutane sunyi yawa saita sulale ta fito ta nufi Gurin motar dasuka zo" da sauri wani guard yabude Mata tashiga"saidai hafis duk Yana lura da ita da sauri yabiyota yaga Ina zata tafi" Koda yaga tashiga mota ,gun motar yanufa...turus yayi sbd ganin tana kuka harda shashsheka....da sauri yace riyan lfy kuwa?miye abdallah yyimki kike kuka haka?" Yakusa minti5 tsaye Yana Shirin tafiya ma sbd ganin Taki kulasa...yaji tace yah Hafiz meyasa Abdallah besan darajan d'an adam ba? Ajiyar zuciya Hafiz yyi had'e da cewa Mike faruwa ne Dan ALLAH? Cikin kuka tasanar da shi kalaman da Abdallah yaga yamata"ta kare da fad'ar to Mike nufinsa?ko yaan zargina ne kome?" Ya isa Dan ALLAH riyan'kiyi hkri kibarwa ALLAH bkinji sannan kada kikoma nuna Masa ranki na b'aci inyayimiki Abu ,kinuna ko inkula insha ALLAH zai bari Kuma Dan kicigaba da addua had'e da hakuri ni inaji ajikina akwai wani babban al'amari dazaifaru gaba kad'an riyan kinji.... Shiru tayi tana nazarinsa"ajiyar zuciya tayi had'e da cewa nagode sosai yah Hafiz" "Murmushi Hafiz yyi yace ba komai ki goge hawayenki ki nutsu kada yagane kinyi kuka kinji bara na koma gurinsu sbd Kinga anata fitowa da alama antashi.... Abdallah kuwa be lura da tashintaba "sai gaisawa d jama'a yake harsuka rage kafin yalura Bata nan" Tab'e baki yyi alamar ko ajikinsa ,tashi yyi ma Yana neman Hafiz be gansaba, sallama yadunga yi mutane yyinda yaketa yan waige waige ko yaga riyan Amma be gantaba Kuma gashi bega hafis shimaba,tsaki yaja had'e da cewa ita tasani matsalar ta" Fitowa yyi su CPT SULEIMAN da SIR ALIYU abayansa suna cewa Wai AK Ina sahibar takane?"tabarka Kai kadai...cikin kak'aro karya yace eh tana mota "waya take sbd ciki bbu network... yafad'a yanajin haushin yau yyi k'arya sbd wata can bacin yatsani yin k'arya ko mak'aryaci arayuwarsa... adedenan Hafiz ya iso gunsu Yana cewa AK ga riyan canfa amota tana jiranka... Ajiyar zuciya yyi sbd jin maganar Hafiz tazo daidai da karyarsa. Bece komaiba ya yimusu godiya had'e da sallama kowa yashige motarsa... Bud'e masa mota akayi yashiga cikin isa had'e da kasaita, yyinda riyan ko inda yake Bata kallaba,shima haka sai latsa wayarsa yyita yi har suka iso gd.. Ana gama parking riyan ta bud'e kofar kusada da ita ta fito ,tanajin Abdallah nacewa ke jirani...tayi Masa banxa. Afusace yafito ,Amma tayi Masa nisa,kamar ance ta juyo taga yabiyo bynta sbd azatonta part d'in mom zai nufa. Da sauri ta nufi part d'in su,tayi saurin shigewa bed room d'in ta ta saka key,ta jingina da kofar tana Sakin ajiyar zuciya.... Bam !bam!!bam!!! Abdallah kedukan kofar kamar zai balle kofar... Riyannnnnnnn! Nace ki bud'e kofar nan ko" Inkika bari na kirga ukku Baki budeba wlh saikin sani kinji na rantse..... One!twoo!!!thre..... Share BY MMN FAREESA [3/16, 9:11 PM] +234 810 194 3850: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa p23 One !two!!three!!!kafin yarufe bakinsa ta bud'e kofar tana kallonsa Bata ce komai ba"afusace yace gsky kin ceci kanki Dan wlh dabaki bud'e ba nidake ne agdn nan"oya kije kiyi magrib "inkin idar kije bed room d'ina kayan wanki na nan adaure ki wankesu,hukuncin sani dakon k'azamin jikin ki..... murmushi tayi had'e da cewa to shikenan"tafad'a tamkar bataji haushin sakata wankinba" Cike da mamaki take dubanta harta juya ta koma cikin d'akin"tab'e baki yyi had'e da nufar bed room nasa yyo arwalal magrib yanufi masjeed" Bedawoba ba sai byn isha'i yawuce part d'in mom" Zaune take tana kallon TV, murmushi tayi had'e da amsa sallamar sa"byn sun gaisa ta Masa fatan alkhairi kafin ta gabatar Masa da abinci" Byn yagama dinner d'in suna fira da mom Abba yashigo rik'e da jarida a hannunsa ya zauna gefen mom suka cigaba da fira da shi har kusan 9:35pm kafin AK yyi musu sallama yafito, yanaso ya kwanta da wuri sbd gobe karfe 8:am zaifita office" B'angaren riyan kuwa byn ta idar da sallar ta je ta duba tulin kayan wankin sunkai set 16 ,danba basuda datti"wani kunci taji da bak'in ciki aranta amma data tuna INNAL LAHA MA'ASSABIRIN da Kuma INNA MA'AL USRU ISRAH...sai taji zuciyarta tarage zafi"wani tunani tayi da sauri ta koma gefen dayake motsa jikinsa ta dakko washing machine ta saka kayan ya wanke su tas Bata sha wahala ba"duk da atsorace take gudun kada yazo yatarar,Bata idarba sai 8:52 pm ta nufi Gurin hanger ta shanyasu byn ta maida washing machine d'in gunda ta d'auka. Bed room nata ta koma ta yi isha'i had'e da sha'fa'i da wuturi "taci abinci ta kwanta cike da kewar ummanta... Abdallah kuwa be shiga bed room nasa ba Saida yaje yaduba yaga ta wanke kayan tukum...saikuma yaji tausayinta,wata zuciyar tace yanzun in y'arka ce aka yima haka zakaji dad'i?" Shiru yyi Yana tunanin tunda riyan ta zo gdn yake mata rashin kyautatawa,sai yaga be kyautaba duk da wani Time din ita keja ana Mata hakan.amma insha ALLAH zai Dena takurata har lokaci yyi yarabu da ita ya huta, kafin yyi ajiyar zuciya ya koma bed room nasa "ya wuce toilet ,da kansa yahad'a ruwan wanka kafin yyi... Bayn ya fito yashirya ya kwanta.... ******** Washe gari tunda wuri riyan ta tashi taje ta gyare masa ko Ina ta had'a Masa ruwan wanka kafin ta fito dg toilet d'in"ta dubi agogon dake jikin bango taga 7:14 am "afili tace anya ba8:am bane zai fita office?" Nufar gadon tayi ta dubesa Yana kwance atsakkiyar gadon ya rufe jikinsa da bilencat,fuskarsa ce kawai ake gani"k'uri da ido tayimasa azuciyarta tace Masha ALLAH mutumin nan badai kyauba"matsalar sa girman Kai... ahankali ta Kai hannunta kan pillow tad'an bubbuga tana cewa katashi kada ka makara" Yakai kusan 2 minit kafin yasoma motsa golden eyes nasa,harya waresu akan agogan bangon d'akin"tsaki yaja had'e da dubar riyan wacce kanta ke duk'e tanajiran yafara Mata masifa"shine Dan wulakanci sai yanzun Zaki tayar Dani?"yaushe harnayi wanka na gaidasu mom har natafi office?" Bata dubesa ba tace kayi hakuri ,yanzun ma nayi kasadar tadakaine Amma kaje kayi wanka lokaci na tafiya"harara ya gallamata dukda ba ta kallon sa,jin motsin zai tashi yasata saurin juyawa da nufin fita"oh bazama kijira kitayani shiryawa ba ko?"shine Zaki give"baat juyoba ta tsaya sbd batason ganinsa help nercat"suit Zaki fito mun dasu "to saika fito"banza yyi Mata yadauki towel yashige bathroom d'in.... Ajiyar zuciya tayi had'e da nufar wardrobe ta fito Masa da suit red ta feshe su day design na performance nasa,ta curo Masa takalmi da agogo bak'a k'e ta duk'a tana goge takalmin sbd gudn masifarsa duk basuda k'ura to tasan shi mai tsabtane sosai... adedenan yafito daga toilet d'in"sai yaji ta kyauta sbd yanason tsabta"fuska bbu yabo bbu fallasa ya ce fitomun da brief case d'ina!to tace byn ta aje takalmin gefen mirro, yyinda yacigaba da sha mansa,harta kawo Masa"had'e da laptop nasa"ahankali tace gashi...tsaki yaja had'e da cewa Wai miyasa bazaki iya kiran sunana ba ne?"saikace Baki saniba "karki Bari nakoma Miki mgn"kayi hakuri bara najiraka aparlou kasaka kayan !Bata jira amsarsaba ta fice dg bed room d'in.. Cire towel din yyi, sannan ya ida shafe jikinsa yadauki kayan cike da mamaki yadubesu jin suna k'amshi wato ita tasaka turaren kenan"afili yace bbu laifi ta fara wayewa! Kafin yasaka kayan agaggauce yagyara sumarsa yafito da agogo ahanunsa"tana ganinsa ta shi vta karb'i agogon ta d'aura masa Yana duba wayarsa harta idar,kallonta yyi up& down yaga doguwar riga ce fited gownt maroon ajikinta,da wata huta baka tayi acuci...dagowa tayi suka had'a ido...saurin kauda kansa yyi cikeda basarwa, ahankali tace amma ko tea ne zakasha ko? Ah ah bazanyi break ba gsky" Amma katafi baka karyaba" Laifin wa?" Shiru tayi had'e da dukar da kai k'asa...as from today kada kikoma sakamun acuci maza acikin gd,ko kin dauka bansanshiba ne? Axotonki kija ra'ayina kome....indai acucine to duba na cire,ta fad'a had'e da cire hular kanta...tuni bak'in gaahinta mai tsawo da salk'i yabaiyana"kallo d'aya AK yamata yadauke kansa sbd ganin tabbasa gashintane tayi acuci dashi'yyi mamakin yawan gaahinta Amma be nuna ba. Ita kuwa hularta ta mayar,tana cewa bara ko tea d'in ne nahada maka kasha . Bata jira amsarsa ta wuce dinning area and had'a Masa ,ta dauko ta aje gabansa , yyinda shikuma yake waya da Hafiz. Bbu musu yadan sha kusan fin rabi ,ya aje cup din had'e da cewa muje kiraka Ni....um um amma kamance hukuncin mom na tahanani binka ko Ina?ok banida suna ko?ah ah Yaya Abdallah.... murmushi yyi mai sauti yace ok haka Kuma nasamu y'ar kalan dangi,dukda banida kani ko kanwa ,aibance Ina nema ba ko"hmmm inma kayi wannan tunanin baka canka daidiba Inka tuna ma abokinka ma Yaya Hafiz nake kiransa sbd bana iya Kiran sunan Wanda ya girmeni Kai tsaye....am...is ok muje aininace ko" Babu musu ta bisa, brief case d'insa na a hannunta ,ahr suka iso gabda part d'in mom....dakatar da ita yyi had'e da cewa jirani anan... Ajiyar zuciya tayi sbd hakan yafi Mata sauk'i da masifar mom. Bejimaba yafito,tabi bayansa gab dazasu isa get ya karb'i kayansa had'e da cewa Zaki iya komawa ciki...ok adawo lfy ALLAH yabada saa,akan labb'ansa yace ameen,kafin yanufi Gurin body guards nasa dake jiransa.... Masha ALLAH Abdallah yaje office yafara aiki lfy duk da yamaka, acan Kuma Hafiz da feedo suka samesa suka sakemasa fatan alkhairi,"anan Hafiz kw rad'awa AK akunne cewa my man munkusa Zama fa iyaye muma sbd nacika aiki madam laulayi take... yafad'a Yana dariya had'e da dagowa yace saura Kai ma yaka....shiru Hafiz yyi ganin mutumin ya had'e rai yasakashi jin shiru yyinda feedo ke murmushi tana kallonsu sbd bataji me Hafiz yaradawa AK ba. ######## Kwanci tashi bbu wuya Gurin ubangiji yaudai kimanin sati 6 kenan dafara zuwan AK office,Masha ALLAH yanata ganin ci gaba yyi suna ta fannin iya Zane da kwarewa sai kwangila ake kamasa ta gine gine ya zana ,yasaka agina abun sai godiya,tuni yakara yin suna a kd harda wajenta, arziki yakara bunkasa saidai har yanxun miskilancinsa na nan ,gwfe guda na zuciyar sa yanajin zafin abinda mom keyiwa dad , sannan yatsani hjy ikilima sbd yasan ita ke aza mom akan duk wani abin k'ii... Gefe guda Kuma watansu 2 kenan da riyan, ak'agare yake 4 month yacika ya sallameta,duk har yanxun be Dena yimata abinda yakeba saidai yarage kaso ukku acikin goma na abinda yake Mata... Zaune take kan kujera tana tunanin ummanta har yanxun tak'i dawowa tana k'auye gashi aun Dena waya ,Amma bara mutumin nata yadawo k'ila intasamu Yana cikin Yan arzikin yabata wayarsa takira umman.... k'amshin turarensa dataji yadaki hancinta yasa tagane yashigo parlourn. Kallonsa ta sata tga fuskarsa bbu walwala kamar Kuma yanada damuwa" Ahankali tace sannu d xuwa" Yauwa"yafad'a atakaice. Karbar brief case nasa tayi had'e da daukar takalmin daya cire ta nufi bed room nasa. Btafi 5 minit ba ta fito tana cewa Yaya Abdallah kaje kayi wankan.... Riyan abar wankan nan bazanyiba. Da mamaki take dubarsa,sbd jin Wai abar wankan nan"mutumin da saiyyi wanka sau 4ko5 arana ma, ahankali tace kayi hakuri kaje kayi tunda kadauko gajiya a office kaji dad'in jikinka ma. Banza yyi Mata,sbd yau kwata kwata bayajin dadin jikinsa,ga faduwar gaba dayaketaji tun dg jiya da dare har yau besan dalilin jintaba. Amm kayi hakuri Inna maka shishshigi Naga tun jiya kamar kana cikin damuwa ko? Nima bansaniba , sannan pls kirabu Dani " Bejira asartaba ya nufi bed room d'in sa,badan yasoba yyi wankan da alwarlal magrib yafice zuwa masjid. Bedawoba sai byn isha'i,Kuma yashige bed room nasa be nemi kowaba ,beci dinner d'in da aka jaemasa a dining table. Ita kuwa riyan k'yaleshi tayi kamar bukata"9:pm nayi tayi kwanciyarta. Washe gari byn riyan tayi sallar asuba ta koma ta kwanta sbd ganin week end ne bbu office dukda zataje islamiyar safe sbd Bata Dena zuwaba. Bata jima da kwanciya ta farka agigice sbd mummunan mafarkin datayi taga Abdallah acikin baccinta. Da gudu ta nufi bed room nasa ,bbu ko sallama ta kutsa Kai ciki.. Kwance tasamesa kamar..... Yanzun aka soma labarin sbd abaya baa Fara komaiba,bana bukatar steakers ko godiya comments kawai ko kuji shiru... BY MMN FAREESA [3/16, 9:11 PM] +234 810 194 3850: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa Wannan shafin sadaukarwane ga masoya wannan novel aduk inda kuke Naga comments bbu adadi had'e da fatan alkhairi agareni,naji dad'i . sannan kuyi hakuri da rashin post akai akai inada uzuri wlh...🥰😘 Not edited p 24 ..... kwance tasamesa kamar matacce! Inbacin idonsa da ke motsi data d'auka cewa ya mutune" Sbd ko motsi bataga yanayi ba "ahanzarce , Had'e da kid'ima ta nufi gefen gadon tana cewa Yaya Abdallah!Yaya Abdallah!!yaya Abdallah!!!Amma shiru Kuma Yana kallonta. Inna lillahi wa inna ilaihir Raju un kawai take maimaita wa had'e da Kama hannunsa Amma saitaji hannun asake kamar matacce"zaro ido tayi ta girgiza sa"tana cewa kayi mgn Dan ALLAH! Hawaye tagani na zuba ta gefen idonsa hakan ya tabbatar mata yanada Rai" wani mummun abune ke Shirin samunsa koma yasamesa"runtse idanunta tayi sbd tuna mafarkinta nad'azun!da sauri ta saki hannunsa ta fice dg bed room d'in cikin tsantsar tashin hankali.... Yyinda Abdallah yyi zugudum akwance sbd ko hannunsa baya iya d'agawa balle Kuma yyi mgn "azatonsa ma ko mutuwa zaiyi,gashi yanajin maganar riyan Amma baya iya mgn shi,ko tashi balle har ya iya tafiya"abinda kawai yake iya amfani dashi ajikinsa....IDO..tun bayan sallar asuba ya kwanta bacci yyi wani mafarki da wata dattijuwar mace kyakykyawa tana kiransa Yana kok'arin zuwa Amma ta Masa nisa ga Daddy nason yaje gunta ga mom najan hannunsa ta hanasa zuwa da k'yar ya fisge hannunsa dg na mom zai tafi Gurin matar sai yaga Rami gabansa zai abka sai riyan tayi saurin rik'e sa... adedenan ya farka !Amma me ?sai yajisa cikin bak'on yanayin dabaitab'a riskarsaba arayuwarsa. Yyi yayi yatashi ta kasa Koda motsa hannunsa balle bakinsa dayyi tamkar anrufe masashi "ambaton ALLAH kawai yake ana cikin hakan riyan ta fad'o dakin"to Wai meke Shirin faruwane Dani?"yafad'a azuciyarsa.... Riyan cikin tashin hankali ta kutsa Kai parlourn Abba "bbu ko sallama"akidime ta dubi Abba dake dining area tsaye Yana Shirin hadawa mom tea , yyinda mom ke zaune busa kujera 1 dake gaban dining table d'in"Abba! Abdallah..ne ..ne bashi...bashi... mitttsss dallah inzakiyi mgn kiyi inbazakiyiba ki fice kibawa mutane guri"cewar mom tana watsowa riyan muguwar harara" Yyinda Abba gabansa yyi mummunan faduwa "da sauri yace lfy dai ko?meyasami Abdallan??" Cikin kidi'ma tashiga sanar dasu...LA'ILAHA ILLA ANTASSUBA NAKA INNI KUNTI MINAL ZALIMINA!WALAHAULA WALAQUWATA ILLA BILLAH... abinda Abba keta maimaitawa, yyinda mom ta kurma uban ihu had'e da cewa nashiga ukku ni hafsatu"meya ke Shirin samunka Abdallah?" Shiru riyan tayi tana dubansu kawai,kafin Abba cikin tashin hankali Yadubi mom yace muje mugansa... Yadda tabarsa ,haka suka samesa!da gudu mom ta nufesa tana kuka da surutai tana girgiza sa da Kiran sunansa cikin zubda hawaye, yyinda Abba ketsaye gaban gadon yana kallonsa cikin tausayi da son D'an nasa tilo guda aduniya, idanunsa sunyi jajir "gefe guda Kuma riyan itama hawaye take sbd tausayin Abdallah,takuma k'ara Imani da ALLAH meyin yadda yaso alokacin dayaso "jiya iwar haka take fito Masa da kayansa har Yana cewa ta canza,Amma yanzun dubesa shida matacce banbanci kad'an me, lallai mutum ba'akin komai yakeba agurin ubangiji zaibaka lfy da rashinta assada yaso.... maganar Abba ce ta katse Mata tunani,daya ce bara na Kira ya'u direba da Hafiz abokinsa mukaisa asibiti " Gimtse fuska mom tayi had'e da sakin Abdallah dake jikin ta ,ta maidasa kwance tace ah ah Alh basai anwani Kira Hafiz ba akiradai ya'u direba d'in" Ok" yafad'a atakaice kafin ya fice da hanzarinsa... Kallon Abdallah mom tayi taga yarufe ido,jikinsa ta duba taga jallabiya ce Fara yasaka,da alama da ita yyi sallar asuba kenan.. Cikin kuka tace Abdallah kana mgn ko baka iyawane?Kuma kanajina be?" Cikin mamaki riyan ke sauraren wad'annan tambayoyi na mom dasuke da alamar ayi Mata itama tambaya" Abin mamaki sai Abdallah be bud'e idonba koya motsa bakinsa"hakan yasa tasaki kuka tana cewa wayyo ALLAH yanxun ko ji da mgn bakayi Abdallah" Oh ALLAH yabaaka lfy! Kallonta ta maida akan riyan dake hawaye"cikin hantara da tab'e baki tace to ke asuwa kike kuka?" Girgiza Kai riyan tayi,sbd yau taji kwata kwata yau bbu tsoron mom atare da ita. Kai tsaye tace ,Ina kuka sbd Ina tausayinsane dakuma tausayin wasu mutane na cikin duniya dake zalinci da cin Amana basa tuna ranar da ALLAH zai kamasu ,yyi musu hukunci,wato a.....ke dallah rufemin baki!dak'kiya!uwar me kika sani,dazakice zakiyawa wani waazi....hmmm kiyi hakuri hjy Ni bance Miki inawa wani waazi ba... mittsss mom taja tsaki hade da cewa kikulamun da yaro na canxo kaya mutafi asibiti ta fad'a had'e da shafa kan Abdallah ta fice... Abdallah kuwa duk abinda sukeyi yanajinsu da tambayar mom data Masa, sannan da amsar da riyan ta Bata yatsaya Masa arai yakuma yiwa amsar tata fassarori da yawa,saidai Kash bazai iya mgn ba ,balle ya tambayeta dalilin bawa mom wanna amsa... Mom na fita"da hanxari riyan ta d'auki d'aya dg cikin wayoyin Abdallah dake kan bed side dirowa" talalubo number in Hafiz sbd tasanar Masa"aganinta Hafiz be kamata ace besan meke faruwa ba" tasaka Kira bugu2 yad'aga Yana cewa my man....bashi bane riyan ce...nan tashiga sanar dashi abinda yafaru...cikin tashin hankali Hafiz ke ta salati had'e da cewa dama Ina hanya bara na k'araso....ah ah yah Hafiz kabarshi,yyi saurin cewa meyasa? Kallon Abdallah tayi haryanzun idonsa arufe...abinda Bata saniba! duk yanajin ta ,yaji dad'in sanarma da Hafiz datayi " cikin inda inda tace um muhade a hospital sbd can zamu!ok yace had'e da datse Kiran domin yagane cewa cikin2 dole guda ko mom ta hana asanar Masa ko Kuma tana Gurin ta nuna bataso yazo... Riyan kuwa tak'i fad'a Masa mom ce taha na sbd ganin Abdallah k'ila yanaji tasan Kuma bazaiji dadiba....saurin aje wayar tayi sbd jin motsin za'a shigo.,,,,,, Mom ce da Abba,abayansu ya'u direba ne,cike da tausayawa suka Kama Abdallah suka fito da shi sbd asakashi mota,juyawa riyan tayi sbd taje ta sako hijab tabisu"mom ta dubeta had'e da cewa Ina zuwa?" "Xanje nasaka hijab be"ta fad'a atakaice. Baza kijeba , sbd zuwanki beda wani amfani agaresa ko agaremu,Bata jira amsarta ba ta fice dg d'akin" Shiru riyan tayi had'e da Zama ,tana mamakin halin mom"kafin ta d'auki wayar Abdallah tasaka number in umma ta Kira. sallama umma tayi ,muryar riyan taji"murmushi tayi tace oh riyan kwana2 ya gdn?nan suka gaisa cike da alhini riyan ke sanar da umma lalurar datashafi Abdallah.. Cikin tausaya had'e da damuwa ,umma ta jajanta Mata had'e da cewa insha ALLAH acikin satin nan zatazo taga Abdallah d ajikin,nan suka Yi sallama umma nata kwantar Mata da hankali. **** **** **** Hafiz byn sun gama waya da riyan,Kai tsaye asibitin da amminsa ke aiki ne yanufa sbd yasan da wuya Suki zuwa can sbd tafi kusa dasu Kuma asibiti ce maitsada da kula. Office din ammin yanufa ,tana duba patient,amatsayinta na babbar likita k'wararra"da mamaki ta amsa sallamar sbd basudade da rabuwaba yazo gaisheta"saidai yanayin data gansa tasan tabbasa bbu lfy! agaggauce ta sallami patient d'in"kafin ta dubesa tace lfy dai ko Hafiz?" Cikin damuwa had'e da tausaya wa ,yashiga yimata bayanin matsalar Abdallah. Kafin tayi mgn anyi Knocking" Yes "kawai tace,wata nurse ta shigo had'e da cewa Dr kije emergency da gaggawa anason ganinki sbd ankawo wani patient Kuma doctor's da yawa akeson sutsaya akansa! Ok kije ganinan zuwa"cewar ammin (Dr naja'at haruna)ta fad'a had'e da mik'e wa tsaye tasaka farar riga saman hijab nata ,kafin ta dubi Hafiz tace bara naje k'ila Abdallah ne. Tashi yyi hade da cewa to mom muje nima na gansa" Atare suka fito har zuwa kofar da zata sadaka da shiga emergency d'in... adedenan suka Sami Abba da mom had'e da ya'u direba, suna Kai komo" kallo d'aya zaka musu ka gano tsantsar tashin hankali acikin idanunsu.... Gun Abba Hafiz ya nufa , yyinda ammi ta nufi ciki kawai,dukda ta lura da mom na Mata kallon sani ,Amma saita waske ta nunama batasanta,dukda cewar akwai abota mai k'arfi atsakanin yaronsu to Amma basu tab'a ganin junaba,dukda ita ammin tasan mom ce mahaifiyar Abdallah . Rungume Abba Hafiz yyi Yana kuka tamkar karamin yaro" Bubbuga bynsa Abba keyi cikeda da rarrahi yace kayi hakuri insha ALLAH abokinka zai Sami lfy "addua zami yimasa ba kukaba"cikin gamsuwa Hafiz ya d'aga Kai. Gum mom ya isa ,ya gaida ita, had'e da Mata jaje" Fuska bbu yabo bbu fallasa ta amsa,tana mamakin ya'akayi yasani?"kasna zuciyarta nace wa Anya waccen matar ba naja'at bace? Da wannan tunanane tunanen takira hjy ikilima ta sanar da ita halin dasuke ciki" Sannan suka zauna jiran fitowar doctors din dake kan Abdallah. Hafiz kuwa office d'in ammi ya koma , yafito da wayarsa yakira layin Abdallah da riyan ta kirasa dashi yaji miyasa batazo asibitin ba. Riyan dake zaune jugudum a parlou..taji wayar na ringing,dubawa tayi,ganin Hafiz ya sakata saurin d'agawa,bbu wani boye boye tasanar dashi mom ta hana, girgiza Kai yyi had'e da kashe wayar" ####### Kusan awa3 da wani Abu dashigar da Abdallah ,amma bbu wani Dr daya fito duk sub abba sunyi jigum jigum,tun safe ga shi har 1:saura. Nan wasu doctors 2 suka fito suna sharce gumi"da hanxari Abba yanufeso har Yana tuntub'e"mom na Mara Masa baya ,Har suna had'a Baki Gurin cewa Yaya jikinsa?meke damun da?" Girgiza Kai sukayi had'e da cewa ku kwantar da hankalinku,Dan ALLAH!yanxun zamuje muyi Sallah kafin mu ida bincikenmu " Jiki asanyaye Abba yace to shikenan,kafin Yadubi mom cikin damuwa yace bara naje nayi Sallah,kiyi waya agd akawo wani abun bukata" To "kawai tace,kafin ya fita" Tana nan zaune Hafiz ya iso gurinta,Yana cewa mom Yaya dai jikin nasa?" Cikin yatsina tace da sauk'i, had'e da cewa zaman me kake a hospital d'in nan? Cike da mamaki azuciyarsa,yake sauraronta,Amma be nuna ba,sai yace na tsaya sbd naji yajikin Abdallah ne..Kuma nima ammina,wato mahaifiya ta anan take aiki..da sauri tace ko itace naja'at Musa ?" Har zai ce eh ,sai kawai yatsintsi kansa da cewa ah ah itadai Dr naja'at haruna ta ke" Ajiyar zuciya mom tayi ,wadda basan cewa hafis yajiba,tace ok inaga kamace. Shikuwa Sarai Hafiz yasan ada da naja'at Musa take bearing ,byn abbansa yarasu ta maida da sunan mahaifinta ,wato naja'at haruna. Sannan ya boyewa mom ne sbd besan miyasa take son sanin ammice koba amminceba gashi tasaki ajiyar zuciya to meke faruwa ne?Amma in hankali ya kwanta zai tambayi a mmi d'in. Sallama yyimata akn xeje yyi Sallah. Bayan awa3,hakan yyi Dede karfe 3:25pm, doctors d'in sufa fito sunata sharce gumi. Da hanzari su Abba suka taresu,Dr naja'at ta cire eye glass d'in ta tace kusameni a office"Bata jira amsarsuba ta nufi hanyar office d'in ta da wani likita ,da alama ita dashi ne zasuyiwa su Abba bayanin ciwon dake damun Abdallah. Babu Bata lokaci su Abba suka rufa masu baya zuwa office d'in. Share BY MMM FAREESA [3/16, 9:11 PM] +234 810 194 3850: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa Wannan shafin nakine halak malak Queen minart🥰😘 kiyi yadda kikeso dashi... Not edited P 25 ""Bayan duk sun zauna koya ya nutsu"kafin Dr naja'at ta Fara mgn kamar haka...da farko dai Alh inaso kuyi hakuri ku maida lamarinku ga ALLAH ta hanyar karb'ar k'addararku daya k'addareku da ita! sannan kucigaba da Masa addua sbd shi ciwo lokaci guda yake shiga jikin mutum ,Amma sauk'i ahankali yake zuwa ind....ya isa haka pls kusanar damu Mike damun yaron mune?"cewar mom dake kallon Dr naja'at dake musu bayani"Dr naja'at Bata kalletaba da dubi Abba dake kallon ta tace maganar gsky Alh bazan boye maka ,munyi iya bakin kok'arin mu zurfafa bincike naganin munsan meye ke damun d'anka "Amma amsar guda ce"cikin k'osawa mom tace meye amsar?" Dr naja'at ta cigaba da cewa binkicenmu yanuna Mana cewa Yana cikin koshin lfy!abad'ini kenan"azahiri kuwa idanunsa kawai ke aiki ajikinsa, sannan abinda muka gane yanxun na damun shine jininsa Yana kok'arin yahau, Kuma zuciyarsa na bugawa. Hakan Yana nuna alamar cewa yasaka damuwa aransa ne,Kuma munyi kok'arin shawo kan wannan matsalar...salati kawai Abba ke maimaita sbd tashin hankalinsa yakaru akan nada, yyinda mom keta kuka da surutai.. Dr kamar yadora da cewa duk asibitin da zaku kaisa indai tsakani da ALLAH zasu gaya muku to amsar d'aya ce da nan "sannan ayanzun abincinsa yakasance me ruwane sbd be iya motsa bakinsa balle har yatauna abinci"zamu rik'e sa sai zuwa gobe musallamesa"Amma dai yanada iyali ko?"eh yanada Mata ,cewar Abba kafin mom ta yi mgn yarugata. Dr Kamal yace ok to yakamata tazo kusa dashi sbd Yana bukatar kulawarta amatsayinta na iyalinsa,tunda yanxun komai sai anmasa.,,,,, Insha ALLAH yanxun inmunyi la'asar zamuje adakkota tana gd"cewar Abba Yana duk'ar da Kai sbd ganin yadda mom ke jifansa da kallon tuhuma" Gyaran murya Dr naja'at ta yi hade da cewa inada shawara Alh! Abba yadubeta ya ce miye shawarar likita? Gsky ciwon danku bana asibiti bane,ayadda na fahimta,ciwonsa na....ah ah dakata bamasan Jaye Jaye tunda kun kasa gane abinda ke damunsa inkun sallamesa zamu can za hospital ko mufitar dashi waje..cewar mom tana tashi tsaye. Murmushi Dr naja'at ta yi domin yanxun ta lura mom ta daina Mata kallon sani,Kuma itama bazata nuna ta Santana,sai kawai tace to shikenan hjy ALLAH yasa adace" cikin Shan k'amshi mom ta ce Amin"sbd azatonta k'ila Dr naja'at ta ji shakkuntane... Atare mom da Abba suka fice dg office d'in Dr naja'at. Hafiz dke cikin toilet d'in office d'in yyi ajiyar zuciya sbd yaji komai ,ya fito zuciyar sa cike da tausayin abokin nasa. Saurin dubarsa ammi tayi had'e da hararan sa tace har kabani tsoro,miye anfanin hakan kamana labe? Murmushi Hafiz yyi had'e da cewa yi hkri ammi inason jin abinda ke damun AK ne" Ok to kaje gd hakan nan tunda kaji,tun safe kake nan ,itama fiddausi yakama ta kaduba kaga halin datake ciki" Zan tafi ammi Amma Dan ALLAH Zan tambayeki?" Ina jinka "miye tsakanunku d hjy hafsat (mom) mahaifiyar Abdallah?" Murmushi ammi tayi had'e da cewa meyasa kamun wannan tambayar? Nan yashiga sanar Mata yadda mom ta tambayesa akan ta.....ajiyar zuciya ammi tayi had'e da cewa Zan sanar dakai wacece HASSU TSIYA TSABA! amma ba yanxunba ,abinda nikeso dakai kada ka nuna Mata cewa nice naja'at Musa,kanajiko?"eh ammi Ok zaka iya tafiya... ******* Abba d mom na fita takama balbalesa da masifa akan wane dalili zai ce Abdallah nada iyaline?" Girgiza Kai yyi Kai tsaye yace basa abinci ,wanka , alwalla,kulada abinda yashafi tsiraicinsa ke Zaki kula Masa da sune?" Tabe baki mom tayi had'e da cewa eh hakane muje to sai akawota nan d'in"ta fad'a. Cike da mamakin Wai yau Abba ke gaya Mata mgn a tsaye lallai da sake.... Saida suka sake zuwa d'akin da akaje Abdallah ,suka samu Yana bacci ga drip an d'aura masa Kafin su fice dg room d'in sukabar ya'u direba agunsa.... Byn Abba yyi Sallah suka nufi gd shida mom... Byn mom tayi wanka tasaka zulfa ayi Mata Kiran riyan. [3/16, 9:11 PM] +234 810 194 3850: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa Not edited p 26 Riyan na zaune kan abin Sallah yana azkar,byn ta idar da sallar la'asar wacce ta dad'e tanama Abdallah addua ,kafin ta soma azkar yyinda k'asan zuciyarta ke tunanin Yaya jikin Abdallah da sauk'i ko bbu?" Knocking d'in da taji ne yasaka cewa ashigo...byn zulfa ta shigo tasanar da ita Aiken mom kafin ta fice... Tab'e baki Riyan tayi had'e da tashi ta ajiye cazbaza d'in,kafin ta fice ta nufi part d'in mom.",,,,, Fuska bbu yabo bbu fallasa tayi sallama had'e da Zama kan carpet tace ganiiii! Cike da mamaki mom ke dubarta sbd ta lura dg yau da safe zuwa yanzun wani hayak'in rashin kunya ko me Riyan keji,Amma sai Bata nuna mamakin ta,tadaiyi kwafa azuciyarta sbd gab riyan din take da barin gdn... Ayatsine tace abinda Zan gaya Miki shine kishirya yanzun ki dauki abinda zaku iya bukata keda my son" acikin driver's din my son wani zai kaiki hospital gurnsa ki kula dashi kafin muzo anjima nida abbansa! To insha ALLAH"riyan ta fad'a had'e da tashi ta fice"mom ta rakata da harara... Bbu bata lokaci riyan ta shirya cikin doguwar riga ta amfa red tasaka hijab red,kafin ta fito taje bed room d'in Abdallah ta fito Masa da kayansa irinsu vest boxers jallabiya sbd tasan be wuce su mom take nufi ta fito Masa dashiba.... sannan ta Kira Hafiz tasanar Masa su had'u a asibiti "yace to... Basu iso abitinba sai kusan 5:12pm "har room d'in da Abdallah ya ke driver d'in yanunama riyan , sannan ya tafi"cikin faduwar gaba ta murd'a kofar tashiga,bakin ta d'auke da sallama.... Hafiz ya amsa Yana kallon ta "byn sun gaisa ta ce yamai jikin?Yadubi Abdallah dake jingine da pillow bisa gado yace da sauk'i... Matsowa tayi jikin gadon tana kallonsa tace yajikin?" ALLAH ya baka lfy" k'uri da ido yyi Mata Yana hongo tsantsar tausayinsa acikin k'wayar idonta,Wanda be tsammaci hakanba,azatonsa k'ila ma tace dole sai yasaketa Amma gashi ita rashin lafiyarsa tadameta....Yaya Hafiz ya ci abinci kuwa da wanka da Sallah??? Tambayar da riyan tayi ta sakashi dawowa tunaninsa,yanadaita aikin kallonsu.. "Ahankali Hafiz yace ah ah be jima da falkawaba ai"dama fresh milk ce da tea akace mu basa to komai dai akwai shi"to bara na had'a Masa tea din sai yyi Sallah da wanka. Ok toshiken, Hafiz ya fad'a had'e da matsawa kusada Abdallah sbd byn farfadowarsa Yana Masa nasiha akan ya rungumi k'addararsa,dadai nasiha anan yafahimci yanajin mgn ,bede iyayinta" Ahankali yace my man inason in sanar da Kai wata shawara Dan ALLAH inbacin nida riyan kada ka nunawa kowa kanajin mgn,inafatan kagane?" Da ido Abdallah yace sbd me? Hafiz yace Zan fad'a maka Amma da sauran lokaci... adedenan riyan ta iso da cup d'in tea mai kauri a hannunta ta dubi Hafiz tace gashito" Gira ad'age yace nayime dashi?" Kabashi yasha Mana" Ke Kuma kiyi me Inna basa?"haba riyan! aike yakamata kibasa kinji" Batace komaiba,taja kujerar roba Fara dake cikin d'akin ta matsa sosai kusada Abdallah dukda tanajin faduwar gaba ,haka ta daure, Hafiz ya d'ago kansa"had'e da bud'e Masa Baki har ya shanye duka Yana kallonsu da ido,kafin ta sake fito da fresh milk itama ta dura nasa , sannan ta basa ruwa yasha ... Byn kamar minti12 , Hafiz ya fice dg room d'in" Bbu jumawa yadawo shida wani doctor da keke me kujera suka Kama Abdallah suka aza akai"Hafiz ya shige dashi toilet sbd yyi arwala ya Rama sallolin dake akansa tunda Yana a haiyacinsa. Bayan shigarsu riyan ta gyare gadon had'e da share room d'in sbd tasan Abdallah bayason k'azanta. Bata jima da gamawaba suka fito, Hafiz ya saitashi ga alk'ibla yaga batarda Sallah dg zaune sbd lalurarsa... Bayn ya idar ne Hafiz ya turasa acikin toilet , yafito Yadubi riyan yace kije kiyi Masa wanka"Amma kibi ahankali kada yashaki sabili inkin gama Masa ki fito ,sai nazo na fito da shi" Zaro ido riyan tayi had'e da cewa wankafa?"girgiza Kai Hafiz yyi had'e da cewa eh riyan ai mijinkine ko?"Kuma akwai boxer ajikinsa....batasan sadda tasaki ajiyar zuciya ba. Duk anacikin wani hali Saida hafis ya murmusa. Kafin ta shige toilet d'in atsorace. Zaune yake kan keken idonsa arufe,sbd jin k'arar bud'e kofar yasan itace saiyai maza ya rufe idonsa,dukda yasan akwai boxer ajikinsa sai yaji nauyin tagansa ahaka musammun sai yadda tayi dashi....wani imani yaji yasake shigarsa lallai rayuwa abun tsoroce "Wai ita wace irin mutumce yanxun duk rashin kwautatawar da yyimata ,bazaisa ta cusguna masaba kota goranta Masa sbd yanzun Yana k'asa.. Wata zuciyar tace sbd ita daban take"Kuma zuciyarta tsarkakakkace tasan ko ita Bata wuce ALLAH ya jarabetaba.....tunaninsa ya tsaya cak sbd jin hannunta da soso ajinsa tana murzawa.... Kofar toilet d'in aka Fara budewa ,kafin ta turosa akan keken,da Abba suka hade ido yyi tagumi cike da tausayi yake dubarsu... Hafis ne yatashi yataimaka Mata suka saukeshi dg kan keken suka aza kan bed. Kafin Abba yadubeta fuska asake yace sannu !kinji ALLAH yyimiki albarka yabaki ladar" Fuska aduke tace Amin. Abba ya matsa kusada da Abdallah ya rungumesa Yana Masa adduar samun lfy had'e da nasiha akan ya yadda da k'addara " Kallon sa Abdallah keyi yanason yace Masa Ina mom?"ai azatonsa bazata iya yin nesa dashi Kona na 1minit ba Yana cikin wannan halin"ALLAH sarki riyan ! yarinyar dayake wulakantawa gashi ita tafimasa mahaifiyarsa,sai yanzun ya tunada da nasihar Hafiz agaresa daya ke Masa fadan yadaina wulakanta riyan sbd D'an Adam darajace dashi bakasan Wanda zai maka Rana ba!gashi yagani ya wulakanta ita Kuma ta taimakaesa.... lallai bazai tab'a mantawa da Hafiz da riyan arayuwarsaba , wadanda yatabbatar bbu wad'anda mahaifiyar sa ta tsana sama dasu arayuwarta... wasu hawayene masu zafi na tausayin kansa suka Fara ziraromasa agefen ido.... Cikin dubara Hafiz ya goge Masa sbd kada Abba yagani. Da taimakon Abba da Hafiz aka shirya Abdallah cikin t shirt da wanso 3 quarter... Gab da magrib ,Abba da Hafiz suka fice zuwa masjid,sukabar Riyan agunsa ita kadai. Itama alwarlal tayi bayn ta saita Abdallah dake kan keke a alk'ibla. Bayan sun idar ,riyan na kan abin Sallah tana lazimi kafin lokacin isha'i yyi. Afusace aka banko kofar ,bbu ko sallama. Da sauri riyan ta d'ago kanta Dan ganin su wayene. Zeenat ce da hjy ikilima,suna jifar riyan da mugun kallo. Wani faduwar gaba riyan ta ji Amma saita dake. Abdallah na..... Share BY MMN FAREESA [3/16, 9:11 PM] +234 810 194 3850: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by Mmn fareesa Wannan shafin nakune y'an team d'in HASSU TSIYA TSABA....lolx..🤣🤣 Not edited❌ P 27 Abdallah na kallonsu "Yana jiran jin meyakawo ne"yyinda riyan ta maida Kai tacigaba da abinta take batace uffanba....hmmm dole ki sunkuyar dakai Mana marar kunya"ko kinmanta ranar da kikamun gwalo sbd wannan nakashashshan mjin naki"?ok na mantafa Ashe auren contract nefa...cewar zeenat tana nuna Abdallah dake sauronsu yyi jigum tamkar gunki. Hjy ikilima ta karbe zancen da cewa ai gara dabaki auresaba wlh "dayanzun anbarki da jinya ,yazamana Baki amfana da komaiba a auren nasa dakikayi.... ALLAH ya tsareni mom da Zama da nakashashshe,ai wlh ko ya aureni yazama haka dole yarabu Dani,dama inasonsane sbd kyau, aji.dakuma nassaba,to Kuma yanzun bbushi...hmmm yo insuke ai inhar basu yi sannuba abinda suka mallaka sai yakare gun neman magani...cewar hjy ikilima tana murmushin mugunta, had'e da cewa dubesa shida gawa duk days suke banbancinsu guda 2 shine numfashi d gani mutane kawai,Amma bayaji baya mgn "dayanaji saina gaya Masa abinda zaisa zuciyar sa bugawa,domin ni hjy ikilima nafi k'arfin aja Dani ko a wulakanta mun y'a daya Dana mallaka aduniya gashi kaga aya dg yau inkaji wani zai wulakanta wata ka mishi mgn yabari.... Riyan ta d'ago cikin tsantsar bacin rai had'e da tausayin Abdallah sbd ana ci Masa fuska Dan ALLAH yajarabesa,sbd azatonta bejin mgn da gske" Salamu alaikum!bara namuku sallama sbd naga da alama dg y'ar har uwar bbu Wanda yasan darajan yin sallama ko amsata...keeeeeee k'aramar mar kunya....cewar zeenat tana nufar riyan tamkar zata daketa.. Murmushn takaici riyan tayi dukda tad'an tsorata tace hmmm ALLAH ya Baki saa kikawo hannunki jikina wlh ,Dana nunamiki ke danbace!Kuma JAHILA"nikike cewa jahila?" Eh"ance jahila mezaki iyane?" Inbacin jahilci Taya zakixo gun bawan ALLAN da ubangiji yajarabta da lalura kima Masa ba'a kosan goranta Masa...iyeeeee! tafad'a cikin tsawar dabatan ta iyataba....saurin janye zeenat hjy ikilima ta yi sbd taganin kamar riyan zata iya bige zeenat d'in sbd taji ance abin ba ajiki bane "zuciyace . Mom rabu Dani naci uwarta wlh....hhhhhhh...kinadai zagin takusa dake batawaba"sannan kisani dama Abdallah yasha fad'a mun bayasonki ko kad'an hasalima cusa masake akayi...kutumar ubancan,cewar zeenat azafafe...ita kuwa riyan abad'ini Abdallah bece Mata hakaba tafad'a ne sbd zeenat taji haushi ,gashi Kuma ta ji haushin.. Yyinda Abdallah tun farkon Fara yab'a Masa mgn yakejin zuciyarsa na zafi had'e da k'una...Amma jin kalaman riyan sai yaji tamkar anyaye Masa abinda yakeji sbd shima ya fahimci riyan batasan yanajin mgn ba... Hjy ikilima ta ja hannun zeenat had'e da cewa muje kibarta kawai zata ga abinda zai faru d ita... sannan Wanda takeyi danshi batada daraja agunsa sbd ai itama dama aka Bata ta auresa bashi yace yanasoba....hmmm hjy kenan ai Ni bandamu yasoni ko kar yasoniba !mijina ne ko auren me mukayi Zan Kuma kula dashi tsakani da ALLAH sabanin y'ar ki sake sonsa sbd wasu abubuwa, wad'anda mutum ke kuskure yace zai so Dan uwansa sbd su,ke kuwa Abu gudane yasaka Abdallah rashin kaunarki,shine rashin tarbiyya,dukda inazaton gadon hakan kikayi....Dan ALLAH momi kisakeni na lallasa yarinyar nan... Hmmm kisaketa Mana! Sannan inaso kusani keda ita sbd da alama bakuje islamiya duk abinda zai Sami bawa mai kyau ko marar kyau to yanada ga k'addararsa ne,sbd haka baku isa kumin komaiba suk abinda yasameni nayi imanin dg ubangijina ne. Hmmmm haka kikace?" Eh "basaina maimaita Miki ba,cewar riyan adake. Kwafa hjy ikilima tayi had'e da cewa zakisan wacece Ni wlh,dg yau zuwa gobe Zaki fita dg rayuwar Abdallah Dan zansaka mahaifiyar sa tace yasakeki kota tsine Masa... Kisaka niya Dan ALLAH tunda Bata lfy Yar sa kukeba ,to kisaka hartace zata tsine Masa ,kisani barazanar ki batayi amfaniba, sannan dg karshe kisani duk mai gsky yanatare da ALLAH,kija akuyar yarki kufice ko nata taramuku jamaa....kafin suyi mgn su Abba sun murd'a kofar sun shigo , kasancewar dawowarsu kenan dg masjid angama isha'i. Koda Abba yaga hjy ikilima Saida yaji wani iri"sbd dama beson abotarsu da mom,Dan bbu yadda zaiyine kawai. Fuska bbu yabo bbu fallasa ya amsa gaisuwar ta da jajen datake Masa akan Abdallah. Wacce ta ke mgn tana karya wuya ita tausayi... Riyan kuwa batayi mamakin ganin hakan ba,har suka fice itada zeenat. Mamakine fal da al'ajabi acikin zuciyar Abdallah ,game da hjy ikilima da mom... Sannan Kuma wani gefen na zuciyar sa cike yake dajin dad'in maganganun da riyan ta fad'a musu,sbd ko shi iya abinda zai fad'a d'in kenan, inda zai iya mgn. Ya k'udurta aransa ko mom ta ce yarabu da riyan wlh bazai Mata biyayya ba" sai yanxun yagane dalilin dayasa Hafiz ya ce kada yanuna yanajin mgn. Mgnar da Abba yyice tadawo dashi tunaninsa,Gurin tambayar riyan sunyi isha'i?tace ah ah"nan da toimakonsa Abdallah yyi isha'i yasha abinsha.. Gurin karfe 10:30 Hafiz ya shigo,byn sun gaisa da Abba yace Abba yaka Mata ka koma gd" nida riyan zamu kwana gunsa,anbani wani daki dake kusa Da nan ,ita riyan sai su kwana anan ita dashi.. Abba yace ah ah Hafiz kaga kanada iyali,kaje kawai tunda ga guards nasa awaje....kayi hakuri Abba kada muyi jayayya ,ai tana Gurin ammi(matarsa) can zata kwana,Tama koma can ,sai Naga yadda jikinsa yakasance kafin ta dawo ... Abba cike da jin dad'i,yace to shikenan Hafiz ALLAH yyi maka albarka. Yabarku tare,naji dadin yadda ka dauki Abdallah Dan uwa agareka. [3/16, 9:11 PM] +234 810 194 3850: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa Not edited❌ P 28 ..... Hafiz yyi murmushi had'e da cewa Amin,nan abban ya matsa kusada Abdallah ya rungumesa,yyi a ddua yasha famasa ajiki,kafin yyimusu sallama ya fice dg room d'in sbd body guards nasa Dana Abdallah na waje... Byn fitar Abba riyan daketa gyangyadi ta dubi Hafiz tace Amma Wai Dan ALLAH me ke damunsane?Dan ALLAH! ajiyar zuciya Hafiz yyi had'e da zaiyane Mata abinda doctors sukace,yadora da cewa Amma yanajin abinda ake cewa....be k'arasa ba riyan tayi saurin kallon Abdallah sbd ta tambatar da abinda Hafiz yace,kaddai ace duk abinda yafaru d'azun akunnansa,gashi ta Masa k'arya... tafad'a azuciyarta.... yyinda Abdallah keta aikin kallonta sbd yafahimci abinda take tunani,sai yyi kok'arin kanne Mata ido d'aya...saurin janye idonta tayi ta dubi Hafiz dake cewa bara na je d'akin dake kusa da nan na kwanta har 11:tayi, yafad'a Yana hamma,kafin Yadubi riyan yace inyanason shiga toilet ,ki bud'e kofar body guards nasa na nan kice su kirani...bejira asartaba yanufi kofa... Amma Kuma Dan ALLAH nifa....saikuma tayi shiru sbd ganin Abdallah yatsareta da ido. Hafiz ya juyo yakalli Abdallah wanke Masa alamar yacewa riyan ta kwanta. Murmushi yyi had'e da cewa to ke kinji both yace ki matsa kusada shi ku kwanta... yafad'a cike da tsokana Yana satar kallon Abdallah dake hararan sa... Itama riyan murmushn tayi,sbd ta lura Hafiz tsokana ajininsa take. Tabarma da bargo taja ta shimfid'a ta kwanta,shikuma Hafiz ya gyarawa Abdallah kwanciya kan bed d'in ya fice... Can cikin dare riyan takasa bacci ,sbd tunanin ciwon Abdallah d a Hafiz ya fad'a Mata Wai doctors since basuga abinda ke damunsa ba"inhasashenta gsky ne to ciwonsa bana asibiti bane na gd ne. Tashi tayi cikin sand'a ta matsa kusada Abdallah ,Wanda ke kallonta tun farkon tashinta Amma Bata saniba" Gabansa ta tsaya tayi addioin tsari ta tofa Masa ga jikinsa ,kafin ta koma ta kwanta. Lumshe ido Abdallah yyi cikin wani bakon yanayi...dg haka bacci yyi gaba da shi. ****** Washe gari tunda wuri riyan da Hafiz suka shirya Abdallah bacin yaci ya koshi,kafin mom da Abba su shigo tare da doctors. Tsintar kansa Abdallah yyi da k'inson ganin mom dajin mugun haushinta,sbd haka ko kallonta be yiba ,yanaji tana cewa jiya da masassara ta kwana shiyasa batazoba, yyinda itama riyan ko kallo Bata ishetaba balle ta gaisheta... Byn doctors sun gama dubasa ,aka sallamesa. Mom tace dole acanza hospital. Kai tsaye wata private hospital suka sake zuwa....hmmm saidai abin mamaki da ita d awaccen duk Abu guda suka fad'a gameda Abdallah.. Hakan yasa Abba yace sukoma gd gobe zai saka asama Abdallah biza konan da sati 2 su tafi Cairo ko Egypt adubasa sosai... Da wanna suka koma gd. Byn isarsu mom tace awuce da Abdallah part nasa,tasaka angyara d'azun. Abdallah yyi mamaki kwarai ,azatonsa acan part d'in mom za'a yi jinyarsa. .. ###### Bayan 6 "yau yakama Abdallah kwanan sa 8 kenan acikin wannan lalura tasa,Wanda yakasance dg riyan sai Hafiz da Abba kawai ke kula dashi,Dan mom arana sau2 ta ke lekowa ta gansa ko sau d'aya.hakan yasa zuciyar Abdallah rauni da karaya had'e da wani zato.gefe guda be wuce saura kwana 9-10 afita dashi waje Dan duba lfy yarsa.... sannan kullum riyan namasa adduoi azamzam data saka Hafiz ya kawo Mata tana bashi Yana sha.. sannan anrufe campany d'in Abdallah sai byn yaji sauk'i wannan umarni ne na mom,hakan yatada hankalin mutanen dake aiki campany d'in... Zaune yake kan keken sa, orange din t shirt ce ajikinsa da wando 3 quarter" riyan na tsaye a gefensa tana basa frash milk "sai aikin kallonta yake"a Dede ban mom ta shigo tana wani yatsina fuska had'e da toshe hanci....cikin al'ajabi Abdallah ke kallonta be ankaraba ya k'ware awahalce yabiyo Masa ta hanci da Baki,gashi baya yin tarin sai rawa bakinsa keyi cike da azaba...hawaye riyan ta ji sbd tausayinsa ...da sauri ta saka tissue bbu nuna ko k'yama tafara goge Masa na hancin kafin ta goge na bakin... Mom ta tab'e baki had'e da cewa ke ki kula adunga gyara Gurin sosai sai wani d'oyi nakeji,bara naje in anjima na dawo ai sai zuciyata ta tashi nayi amai wannan kayan k'azanta haka...ta ida fad'a tana ficewa. Riyan ko ci kanki batace mataba,ta dubi Abdallah da idanunsa sukayi jajir"yyinda jijiyoyin kansa duk sun tashi Rad'o rad'o"almar ransa yab'aci matuk'a... Cikin sanyin murya riyan tace kayi hakuri Dan ALLAH,duk tsanani Yana tare da sauk'i... Rufe ido Abdallah yyi yanajin wani Abu game da riyan,dake kula dashi tsakani da ALLAH Bata hantararsa ko nuna k'yamarsa gashi mahaifiyar sa na gudunsa , wannan wace irin rayuwace haka... lallai sai yanxun yafahimci cewa ciwonsa bana asibiti bane,gsky Yana sakaci gun adduoin neman tsari dukda wani time d'in yanayi,Amma yadauki hakan amatsayin k'addararsa...sai yatuna da hadisin monxon ALLAH (S AW) daya ke cewa TAHARIF I'LALLAHI!YA'A RIFIKA FI SHIDDATI...ma'ana(kasan ALLAH sadda kake cikin yalwa, zai Sanka sadda kake cikin tsanani.) Lallai RIYAN ba abin yadawa bace arayuwarsa gashi tana Masa addua kullum dare d safe Bata gajiya hakan yasakashi shima yanayin adduar azuciyarsa.... Gashi Kuma Yana ganin amfaninta tunda yanxun Yana iya d'a ga kansa ki ya girgiza sa....tabbas in har ALLAH ya bashi lfy bazai tab'a iya rabuwa da itaba dukda yasan batasonsa" Amma shi Yana Mata zazzafan SO"saidai inhar yaga ya jima be warkeba to dole ya hakura kada ya tauye Mata hakki,Amma shi tuni yyi ball yasoke auren contract ,saima fatan ALLAH ya yafemasa sbd yasan bbu kyau irin wannan auren".... sallamar Hafiz ta katse Masa tunani.... Da misalin karfe 4:47 Hafiz ne ke Jaye da Abdallah dake kan keken sa,suka nufi part d'in mom sbd tunda aka sallamesa dg asibiti yadawo gd kullum sai Abba yasaka guards nasa da Hafiz sun fita dashi Gurin shak'atawa da Gurin hutawa... Har zasu wuce sai Hafiz yace baradai suje suyi Mata sallama dukda Abdallah beso sun biyanba. Awaiting parlour suka shiga Bata nan...zulfa ce tace tana parlourn ta...hakan yasaka Hafiz karya kwana da Abdallah suka nufi parlourn mom. Bayan sun shige corridor d'in da kofar take , Hafiz na kokarin bud'e wa....yyi saurin dakatawa sbd jin muryar mom na mgn arude....kamar haka.. Wlh kawata bbu lfy sbd banjima da dawowa ba dg Gurin boka,wlh kashe yaron nan zanyi sbd gudun abinda zai faru..sbd boka yacemun yaga ana mishi addua zata iya yiwuwa yaji sauk'i "sannan muddin ya warke to ciwon zaidawo ajikina, alokacin zantona ma kaina asirin duk abinda nayi aciki kuwa harda yiwa alhj asirin bin umarnina da rabasa da danginsa,dayiwa mahaifiyar Abdallah kurciya shekara ashirin da ,niyar dasuka wuce,Kuma muddin ya warke karyata ta Kare kenan" meye shawara hjy ikilima?" Yauwa !hakan za'ai mugama da mitsiyacin mukashesa har lahira ,bana kaunar Abdallah ko kad'an!burina shine nagaje abinda ya mallaka. Shiyasa nace Miki sakashi yasaki riyan bashine fa'idaba ,gara abarta ,Kinga bayan munga bayansa sai mu korata ta k'ara gaba...shi alhj koni na k'arasashi Nanda wata 6ko7 Kinga sai ace zafin mutuwar D'ansa ce da bak'in ciki yakasheshi... Yo ai na amso magani gun boka ,yau da dare Zan zuba Masa a frash milk nabawa shegiyar matarsa tabasa zuwa safe ya mace Kinga...da safe sai akaisa kabarin.....ah ah kwfa kamar motsi nakeji bara na duba..... Da sauri.... Share BY MMN FAREESA [3/16, 9:12 PM] +234 810 194 3850: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by Mmn fareesa Dedicate to all my fans🥰👍 Masumin mgn a pc banmusu reply ba dawasu grps kuyi hakuri mutane sunmin yawa nakaranta comments naku ,naji dad'i sosai tunda akafara wannan novel ba'a tab'a yin comments masu yawa zafafaba. kamar na last page nagode😊😘🌹 Not edited P 29 ....Dasauri Hafiz yyi baya had'e da k'ok'arin juyawa da Abdallah"da hanzari Abdallah ya girgiza Masa Kai alamar su shiga kawai...daidaita nutsuwarsa Hafiz yyi had'e da bud'e kofar da sauri... adedenan mom ta iso tana dubarsu....boyayyar ajiyar zuciya tasaki sbd ganin bbu wani tashin hankali akan fuskokinsu "hakan ya tabbatar mata da cewa basujiba kenan....mom basai mun zaunaba gun shak'atawa dama zamuje dashi"shine nace bara muzo miyimiki sallama...gsky ka kyauta Hafiz kaji"nagode sosai d yadda kake kulamun da yaro, ALLAH ya baka ladar....tak'are da cewa ai gara yyi fitar bankwana azuciyarta... Cikin jarumta had'e da k'arfin hali Hafiz yace to mom bara muje ko....to Hafiz ta fad'a had'e da shafa kan Abdallah Wanda yyi k'asa da ido sbd gudun taga idanunsa sun sauya kala"yyinda zuciyarsa ke bugawa tana sanar da shi mafarki yake.... Cikin dakiya Hafiz yyi Mata sallama suka fito dg parlourn,yasaki wata nauyayyar ajiyar zuciya yacigaba da turo Abdallah har suka baro part d'in mom" Byn sun fito Hafiz cikin fargaba yace yanxun Ina zamu jene domin samun mafita?"ko muje mu sanar da riyan ne?" Da sauri Abdallah yad'aga Masa Kai alamar eh"yyinda gumi ya wanke Masa jiki,idanunsa sun yi jajir"har yanzun fata yake ace mafarkine abinda kunnensa yaji... Part d'in Abdallah suka nufa...tun kafin su shiga sukejin muryar yanxuwa dubiya... Riyan ce zaune da mama zuwaira da Fatima(datazo hutu) tasamu anyi bikin riyan ,shine ta matsa su zo itada mama zuwaira,shine sukazo"riyan ke fad'a musu rashin lafiyar Abdallah suna cikin jajanta Mata suka shigo shida Hafiz... Kallo d'aya riyan ta musu ta fahimci da akwai matsala" Byn sun gaisa da su mama zuwaira"sannan sukayi sallama,riyan ta rakasu ,kafin ta dawo cikin parlourn. Da Abdallah ta had'a ido...da sauri ta janye idanunta sbd ganin yadda nasa sukayi jajir"kafin ta dubi Hafiz had'e da cewa Yaya Hafiz lfy dai ko?"hmmmm riyan bbu lfy ko kad'an "munacikin tsaka mai wuya wlh...INNA LILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJU'UN! Riyan ta fad'a had'e kallon Abdallah dake hawaye sbd tuna Wai anyiwa mahaifiyar sa kurciya sbd arabata d Abba" Hafiz ya shiga sanarda riyan k'udirin mom da komai..... murmushi mai ciwo riyan tayi had'e da cewa hmmm Yaya Hafiz kenan aini tun kwanana 2 agdn nan nasan cewa mom ba itace mahaifiyar Abdallah ba...da sauri Hafiz yace da gske?eh wlh cewar riyan " miyasa Baki fad'a ba to?" Banida hujja ,Kuma hakan ba hurumina bane, sannan dama nasan kobajima gsky zatayi halinta" Kwanana 2 da zuwa gdn nan,sai naje parlourn mom Dan intambayeta Zan tafi gd...harzan shiga saina dakata sbd jin tana mgn awaya da aminiyar ta hjy ikilima cewa yanxun ta zubawa Abdallah magani ga abincin sa ,data karb'o gun boka, Abdallah zai mutu inyaci sbd tanason mallakar dukiyarsa....iya nan naji na fito aguje,nafasa zuwa gdn. Inbaka mantaba arana ta 2 da zuwa gdn nan zakaci abinci na buke hannunka ya zube k'asa ,nace maka tsakace ta fad'a to ai shine wannan abincin...ta fad'a tana kallon Abdallah...da yyi mutuwar zaune sbd ganin abun yake tamkar almara...riyan ta cigaba da cewa bayan na kwashe abincin da niyar na zubar sai a hanya muka had'u da ita ,cikin tsawa tace mun yaci Kobe ciba?"sainace beciba ,yace be ra'ayin cin komai yau(nayi Mata k'arya)sai naga tasaki ajiyar zuciya ta karb'i abincin ta wuce... To sai Raina yabani k'ila ta canxa shawara ne... Ajiyar zuciya Hafiz yyi had'e da cewa gsky ne ,nikaina namata wannan zargin naba itace mahaifiyar sa ba, sbd nasha jin suna maganganu masu wuyar fassara Koda zeenat Koda hjy ikilima. Amma yanzun riyan ki zauna kijiramu ,muje gd gun ammi na neman shawarar yaza ayine.... Yak'are maganar da sanar dasu mom tasan wacece hjy hafsat,dakuma tambayar da mom tayi Masa game da amminsa. Cikin tausayawa riyan tace to shikenan kuje d'in zanjiraku"ALLAH ya shige Mana gaba,ta fad'a had'e da saka tissue ta goge Masa zufar dayaketa Yi da hawayen dake zuba agefen idonsa.... Cikin minti 15 suka iso gdn ammi. Koda suka fito parking space ,hafis cewa yyi kada Wanda yabisu bazasu jimaba.. Tana zaune a parlour kan kujera ,kasan cewar yau week end ne bbu zuwa hospital. Da sauri ta amsa sallamar Hafiz dake Jaye da Abdallah kan kekensa,tana mamakin zuwansu a irin wannan lokacin" Ko gaisawa Hafiz be Bari sunyiba , yafad'a jikinta yasaki kuka mai cin Rai, sbd d'azun daurewa kawai yyi sbd kada riyan ta damu dakuma jama'ar dake bak'in get na gdn su Abdallah kada su San abinda ke faruwa.. Arude ammi ta d'ago sa had'e da cewa lfy ?"meya faru... Cikin kuka Hafiz ya sanar da ita komai had'e da cewa meye mafita ammi?" Cike da tausayinsu tace lallai mutum mugun icce bacin rabasa da mahaifiyar sa da tayi,shine shikuma zata kasheshi....insha ALLAH Bata isa tayi hakan ba ALLAH bazai Bata ikoba....ta fad'a had'e da kallon Hafiz tace shawara4 ce zuwa ukku mafita ayau... Ak'agare yace miye shawarar?" Share BY MMN FAREESA [3/16, 9:12 PM] +234 810 194 3850: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa Dedicate to all my fans🥰🥰👍 Not edited P 30 Ak'agare yace miye shawarar?" Ajiyar zuciya ammi tayi had'e da mik'e wa tsaye tana safa da marwa... cike da tausayawa tace na farko dole Abdallah yyi mutuwar wucin gadi sbd shi yak'i Dan yaudarane,inbaka iya Kama b'arawoba saishi yakama ka" Ma'ana zanyiwa Abdallah allurar da zatayi 24 hours ajikinsa tana aiki "tun dg yau zuwa gobe kamar yanxun , sannan ta sakesa kafi....Amma ammi ta yaya kenan bacin kinsan sotake taga bbushi aduniya..jirani Mana Hafiz"cewar ammin. Ai yanzun zanmasa allurar zaiyi kusan 30 or 35 minit kafin tafara aiki ajikinsa" Na biyu...shine byn yanxun kamaidasa gd "zamuje Gurin liman me tsaran makabartar dake k'arshen g r a,nida kai muyi Masa bayani in ankai Abdallah anbinnesa zaka koma ku hak'osa kaidashi"sai dare yyi kaje ka daukosa ka maidosa nan gdn"na ukku shine in anyi sadakar 7 Zan canza Kama na nuna nice yayar mahaifiyar riyan naje na cewa hjy hafsat Zan tafi da ita gd tayi ta kaba,nasan zataso hakan"dana tafo da ita nan sai kawai ,mujabgoransu nidakai zuwa k'auyen karaye gdn baffanka MLM HABIBU(masanin kur'ani mai girma,Yana karya sihiri yayan mahaifin Hafiz ne) nasan insha ALLAH Abdallah komai Daren dad'ewa zai warke sbd da alama sammu aka Masa "kaga dg nan inya warke sai ya fito ya yak'i hjy hafsat,Amma tunkararta yanxun gsky bashine mafitaba sbd shikanshi mahaifinsa tagama dashi....na hudu shine duk jawabin nan kusanar da matarsa (riyan) sbd gobe in ALLAH ya kaimu zatafito tana kururuwa byn sallar asuba ta nufi part d'in hjy hafsat tasanar da ita Abdallah baya numfashi ko motsi...munsan dama burunta kenan ,Kuma baza a bincika ba sbd tagama da Abbansa,inkuma riyan ta ji ana cewa za'a bincika aga ya mutu ko kuwa to tayi hanzarin kiranka !kaikuma ka kirani..... Ajiyar zuciya Hafiz yyi had'e da kallon Abdallah cike da tausayawa abd ganin za'a sa yyi mutuwar wucin gadi... Ahankali yace AK kaji duk jawabin ammi ko?" "D'aga Kai yyi "alamar eh. Hafiz yace ka amince da shawarar ta?" Abdallah ya d'aga Kai hawaye masu zafi na zubar Masa akumatu...ba tausayin kansa yasa Kashi kukaba,ah ah tausayin mahaifiyar sa da aka rabashi da ita tsawon wasu shekaru... lallai ya tafka kuskure "Yana zaune duk baisan hakan ba..wata zuciyar tace K'ADDARA ce tayi sanadin hakan.. Muryar Hafiz ce ta katse Masa tunani gun cewa to ammi kusanar damu wacece HASSU TSIYA TSABA?" Ammi ta ce Zan sanar da ku,Amma lokaci ya kure yanxun Hafiz ,muyi abinda ke gaban mu.. Hafiz yace to shikenan.... Kamar yadda ammi tace haka akayi tayiwa Abdallah allurar(bazan fad'i sunantaba sbd kada anema acutar da wani) Sannan Hafiz da body guards nasa suka maidasa gd gab da magrib , Hafiz be bar gdn ba Saida yyiwa riyan bayanin komai gameda shawarar da ammi ta basu,yakuma sanar da ita tayi taka tsan tsan Dan kubutar da rayuwar Abdallah ,sbd yau da isha'i mom zatazo ta kawowa Abdallah frash milk,kada ta yarda yasha.. Bayan Hafiz ya koma gd sunyi magrib da isha'i,yaja ammi amotarsa ,sukaje gun liman me tsaran makabartar,suka Masa bayanin komai sbd sun San insunkoma basu sanar masaba ,da matsala za'a zargesu ne...da farko liman ya nuna be yardaba ,Amma dasuka Masa bayani sosai suka nuna Masa photo na Abdallah sai ya amince ,yyi musu fatan samun nassara. Bangaren su riyan kuwa. Suna cikin tashin hankali da faduwar gaba har akayi magrib zuwa isha'i. Zaune riyan take kan kujera, yyinda Abdallah ke kan kekensa zaune jigum Yana jiran zuwan mom.. had'e da tunanin Wai shine gobe zaa binne da ransa....oh shin mi wasu suka dauki duniyane Wai?" Sallamar mom ta kashe Masa. Tunani... Wani mugun faduwa gaban su yyi shida riyan. "Cikin ambaton ALLAH riyan ta amsa"tana kallon frash milk din dake hannun mom cikeda cup..... Zama tayi fuska asake ,ta amsa gaisuwar riyan,kafin tace yamai jikin? Riyan tace gashinan da sauk'i... To madallah"ga frash milk sabon yayi,abashi Dan tafi waccan dakuke bashi,ta fad'a had'e da cewa to gata abashi mugani kota Masa dad'i... Karb'a Riyan tayi hannu na kirma.. Mom ta matsa ta shafi kan Abdallah had'e da cewa sannu my son kaji"ALLAH ya tashi kafad'ar ka "dakai nake kwana nake tashi azuciyata sbd tausayin ka Abdallah kana cikin wannan hali,bbu jiii bbu mgn Amma aikomai yakusa zuwa karshe tunda za'a fita dakai waje... fad'a had'e da kukan munafurci Wanda bbu hawaye. Azuciyar riyan tace shaid'aniya kenan,afili kuwa sai taita rarrashinta gun cewa kiyi hakuri mom ki yarda da k'addara insha ALLAH zai Sami sauk'i. ALLAH yasa riyan " Ameen mom"maza ki basa mugani kozai shnye ne... Daukar cup d'in riyan tayi tana latsa wayar Abdallah dake hannunta had'e da kokarin Zama kusada keken Abdallah Dan tabasa... Bata kaiga zamaba aka d'auke nefa ta gdn Baki daya... Mittsss mom taja tsaki hade da cewa Kai Yan nefa bbu tabbas Yanzun ai ya'u direba zai tada Jan... Kafin riyan tayi mgn haske ya gauraye parlourn... Murmushn samun nassara mom tayi had'e da cewa yauwa anmaido"maza kibasa yasha aje akaisa ya kwanta... Kallon mom kawai Abdallah keyi,jiyake kamar yashaketa sbd tsanarta,sai yau ya yadda da ake cewa wasu dg cikin Mata shaid'anu ne,Kuma dangin shaid'an...Ashe duk abin nan da mom ke Masa ba Dan ALLAH bane...cup d'in da riyan ta Kai bakinsa yadawo dashi tunaninsa.... K'uri da ido mom tayi tana dubarsu har Abdallah yashanye tas , riyan ta dubi mom had'e da cewa Kinga kuwa ya shanye duka bara na Kai cup din kicin natafo Masa da fura ya k'ara.... Ajiyar zuciya mom tayi aboye, yyinda fuskar ta fal da farin ciki tace to shikenan jeki dawo nima na wuce,namaji Alh shiru baidawoba bare yazo yaduba my son...riyan ta fice dg parlourn da cup a hannunta.... Tana fita mom ta kece da dariya had'e da cewa banzaye ,wawaye daku kaida ita... lallai Abdallah dg yau kagama numfashi... matsiyaci na tsaneka bana kaunarka kokadan ,ko rungumeni kayi ,jinake tamkar na shakeka,naso ace ka auri zeenat nasakata ta kashemun kai.... Duk abinda take cewa Abdallah najinta Amma be dagoba balle ya nuna alamar yaji,yyidai shiru...akuma dedenan Abba yyi sallama yashigo cikin parlourn. Amsawa mom tayi , had'e da maida fuska kalar tausayi,tace Alh yakamata fa amaida Abdallah hospital kafin zuwan ranan da za'a fiddasa waje.... Zama Abba yyi hade da cewa,eh wlh nima naso hakan Amma k'ila amaidasa gobe....kafin tayi mgn riyan ta shigo. Nan suka gaisa da Abba,kafin yakoma Gurin Abdallah Yana shafa kan sa, Yana Masa fatan samun lfy...dg bisani sukayi sallama ,atare da mom suka fice. Byn sun fita ne.... Saiga ammi ta fito dg bayan kujerar da riyan ke zaune tana ajiyar zuciya. ..riyan tayi ajiyar zuciya tace hankalina fa yatashi danayita ma yaya Hafiz flashing,amma anki adauke nefa...sai yanzun Dana kirasa akicin yacemun ai akan idonsa mom ta shigo parlourn nan.. Ahankali ammi tace nikaina wlh ,hankalina be kwantaba Saida aka d'auke nefa na canza Miki frash milk d'in na karb'i me maganin. .gata maza kije kiyi floshing nata ,nibara natafi gd zanbi ta inda Hafiz ya shigo Dani,yanacan Yana jirana.ALLAH yashige Mana gaba ,ki kula sosai kiyi yadda komai zai tafi daidai... Insha ALLAH ammi ,riyan ta fada had'e da nufar bed room d'in ta. Ammi ta kalli Abdallah dake sauronsu Yana kallonta da ido yanason yin mgn sai bakinsa ke motsi. Murmushi tayi had'e da babu godiya tsakaninnu kaji Abdallah dakai da Hafiz duk d'aya me aguna,ta fada sbd talura abinda yakeson fad'a Ken. Saida riyan ta dawo , sannan ammi ta fita.... Washe gari....... Share BY MMN FAREESA [3/16, 9:12 PM] +234 810 194 3850: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa Wannan shafin nakine mmn sudesss🥰 Not edited❌ p 31 Washe gari....da misalin karfe 6:30am riyan ta tashi "ahankali ta duba Abdallah tagansa tamkar mataccen da gske sbd ko kad'an be motsi balle numfashi"ta rasa meyasa take damuwa dashi da mugun jin tausayin da??"hijab tasaka ta fice da gudu dg part d'in Abdallah" Tana tafe tana ihu da kururuwa harta iso parlourn mom"mom!mom!!mom!!! Riyan ta k'wala Mata Kira afirgice had'e da gigicewa tamkar da gske...lolx Mom dake bed room nata tana jiran tsammani"tttanajin ihun riyan tasaki ajiyar zuciya had'e da yin wata dariya afili tace sainiiiiii!HASSU TSIYA TSABA!duk Wanda yaja Dani,zaifadi k'asa warwas.... adedenan riyan ta shigo afirgice tana kuka da hawaye lafiya lau,tamkar da gske...tuni mom itama tayi nata acting d'in"tayi saurin rik'e riyan had'e da cewa ke lfy,Miya faru??kisanar dani" Dan ALLAH kada kicemun wani abu yafaru da d'ana...ta fad'a hankali tashe...mom Abdallah baya numfashi ,inazaton ya mutuuuuuuu! tafad'a cikin kuka.... INNA LILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJU'UN!sukaji muryar Abba ta daki dodon kunnansu. dake kokarin shigowa yafad'a cikin wani irin yanayi....ihu mom tasaka had'e da rik'e riyan ta na kuka "Abba yace muje Dan ALLAH in gansa....bejira amsarsuba yyi gaba cikin hanzari har Yana tuntub'e..da gudu suka Mara Masa baya zuwa part d'in Abdallah.,,,, Agigice Abba ke dubasa,Yana Kiran sunansa hawaye na zuba afuskar sa...salati yasaka sbd yatabbatar bbu Abdallah d'a guda daya mallaka aduniya....su mom da riyan dake tsaye suna kuka had'e da kallon Abba" mom tace da gske alh ya mutu?"cikin wani yanayi Abba yace ehhhhh....basu ankaraba sukaga yazube k'asa su mamme..... Bayan awa1da rabi....ammi ce fuskarta fal da damuwa had'e da tausayi...gefenta Hafiz ne rik'e da gawar Abdallah Yana kuka sbd bayan Abba ya farka yakira alh bukar agigice "byn yazone, atime d'in Kuma riyan ta Kira Hafiz sbd ta lura za'a binciki gawar sai sukazo ,tare da ammi ta dubasa ta tabbatar musu ya rasu...Wanda ko dubawar agaban mom akayita"tayi kashe ka tsare da komai...gefe guda Kuma riyan ce da fiddausi matar Hafiz tana rarrashin riyan akan ta yi shiru ta Dena kuka sbd har idanunta sun kumbura, Abba kuwa da k'yar yake mgn "daurewa kawai yakeyi,Amma zuciyar a cunkushe take...wani gefen na zuciyar sa nason yakira alh nura yayansa yasanar Masa mutuwar Abdallah... Amma wani Abu yadanne Masa zuciya yahana yayi hakan... bayan an gama kimtsa Abdallah akasakashi mankara😢aka Masa Sallah,kafin afito dashi zuwa makwancinsa na gsky" Bbu laifi Masha ALLAH Abdallah yyi jama'a Dan D'an mutum baya kirguwa Gurin jana'izarsa"yyinda Hafiz ke lura da komai yadda ya kamata.. Bayan an rufesa kowa ya watse"Hafiz yyi kokarin komawa ,Amma be Bari kowa yaluraba ,ko Abba dayaga Yana kallonsa dazai tashi dg Gurin zaman makokin ,sai ya matsa gab da shi yace abba zanje air port natafo dawasu abokanmu dasukaxo yanxun...cikin damuwa Abba yace to Hafiz...jiki asanyaye Hafiz d'in ya wuce sbd mugun tausayin abban dayaji.,,,, Kai tsaye acab'a ya hau"yakaisa makabartar nesa da makabartar ya ajesa"sbd tsaro "byn yasallamesa,yashiga ciki,bbu bata lokaci shida liman cikin Yan mintina suka hako Abdallah da haryanzun baya numfashi... sannan suka maida komai suka rufe tamkar ba'a budesa ba"sannan Hafiz yatafi yabar shi gun liman acikin wani d'aki dake cikin makabartar,sbd sai zuwa isha'i zaidawo tare da ammi a daukesa sbd liman yace sai yaga Abdallah ya farfado tukum zai badashi ,besan ko da gske ya mutuba ,sukayi k'arya Dan su hak'osa.... Haka aka cigaba da karban gaisuwa bbu dangin Abba ko guda ,saidai abokan arziki da mutanan anguwa da tauwagar mom,ammi da feedo da Hafiz duk nan suka yini ana karb'an gaisuwa. Yyinda mama zuwaira da Fatima sukaji labarin rasuwar Abdallah,hankali tashe sukazo gaisuwa"dukda riyan bataso sunjiba sbd gudun kada su narda umma gashi ba gske bane,burunta sai byn sun bar garin tukum ta kirata ta sanar da ita komai. Bata nuna musu komai ba,har suka tafi gd" Bayan sallar magrib gdn,yad'an rage hayaniya da cikowa har zuwa byn isha'i. An gama Sallah,kasancewar abakin get akayi rumfuna anan wani yajasu sallar, Hafiz yyi ma su Abba sallama had'e da Kiran feedo da ammi ta waya dasuke cikin gd suka fito suka tafi. Gidansa ya wuce sbd afara aje feedo Dan ba'asan meke faruwa ba"wayar Hafiz tayi ringing dubawa yyi yaga taslim ce kanwarsa dake kano tana karatu, kasancewar kafin ayiwa ammi transfer ta Fara karatun shiyasa suka barta tana zaune a hostel" Dubar ammi dake baya yyi had'e da cewa ammi autarkice! Murmushi tayi had'e da cewa oh taslim sarkin kulafuci k'ila ta kirani taji akashe shine ta kiraka"Amma barta inmunkoma na kirata..ok yafad'a had'e da yin parking abakin get na gdnsa.. Fitowa feedo tayi ,fuska bbu walwala sbd ganin bazai shi ga gd ba yanzun. Ammi data lura da ita saitayi murmushi tasan Mai ciki da saurin fushi sbd cikin yad'an tasa, Ahankali tace jeki ciki kinji y'ata!daya ajeni zai dawo...cike da kunya feedo tashige ciki tana murmushi... Basufi 10 minit ba suka iso makabartar"parking Hafiz yyi suka shige " Sun samu Abdallah yafara motsi Amma bedawo normal ba. Hakan yasa liman d'in ya yadda, Hafiz ya dakkosa,mom ta bud'e Masa gdn baya yasakashi ,kafin su shige , Hafiz ya ja motar suna hamdala ga ubangiji. Ahanya ya Kira riyan ta wayar Abdallah yasanar da ita komai na tafiya yadda yakamata. Bayn sun iso gdn ammi,d'akin da Hafiz ke zaune kafin yyi aure nan yakai Abdallah . Byn ammi tasake saka kayan aiki ta bincika taga normal" Befi 15 minit ba yabude idanunsa Yana kallonsu,da sauri Hafiz yace yayadai ,komai normal??"d'aga Kai yyi alamar eh. Hakan yasa Hafiz ya taimaka Masa yyi brush da sallolin dake akansa,tabashi tea mai kauri yasha ,kafin ammi tamasa allurra bacci ,sbd dare yyi balle ayi Masa wanka,Kuma Hafiz yace saidai riyan ta Masa Amma shi Yana jin nauyin hakan. Sai ammi tace to yakira riyan din , yasanar da ita gobe byn sallar asuba ta sato jiki ta fito ,su had'u bakin titi sai yakawota tayimasa wankan ,sai tasaka nik'ab ta koma... Da wannan shawarar sukayi sallama da ammi sbd ganin yadda feedo keta faman jera Masa Kira... Ita ammi sai asannan ta Kira autarta taslim...... ********** Washe gari ,kamar yadda suka tsara haka akayi komai"byn riyan tagama shirya Abdallah agaggauce ta basa tea fuskarta adaure sbd ta lura sai wani kallonta yake Yana kashe Mata ido"yyinda Hafiz dake jiran tagama su wuce,yake satar kallon su,sbd tuni ya fahimci mutumin nasa ya zurma dg ciki....lolx...saiso yake su had'a ido Amma Taki yarda sbd yau wata irin kunyar Abdallah takeji had'e da tsoronsa sbd yau bbu komai ajikinsa tamasa wanka🙈 ,ganin tak'i yarda su had'a ido gashi ta daure fuska sai yyi zaton kota Fara gajiya dashine"sai ya kalli Hafiz yatambayesa da ido Wai mi takema fushi?" Oho"Hafiz ya fad'a had'e da d'age gira"itadai riyan batayi mgn ba,idonta akan red lips nasa tana bashi tea....Wai riyan ko kingajine da kula da abokina me"Naga kin wani daure fuska?" Cewar Hafiz sbd yalura abinda ke ran Abdallah kenan. Murmushi tayi had'e da cewa ah ah Yaya Hafiz,kawai dai Ina kewar ummana ne, ai bazan gaji da kulada shiba sbd irin d'unbin ladar da nike kwad'ayin nasamu. Sannan bazan gaji da kulada shiba insha ALLAH har ya warke mu rabu.....sbd bazan iya barinsa ahakaba Dan D'an Adam darajace dash..... kwarewar da Abdallah yyi da tea d'in datake basa ,yasakata k'in k'arasa maganar ta.... Share... BY MMN FAREESA [3/16, 9:12 PM] +234 810 194 3850: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa Not edited❌ p32 Murmushi kawai Hafiz keyi"azuciyarsa yace yauwa yarinya gara ki Fara ramawa "wani abunma sai ya warke" Abdallah kuwa maganganun riyan suka sakashi k'ware wa, azuciyarsa yace tabbas riyan Bata SONA! Tunda tana maganar rubuwa... yafad'a had'e da k'ok'arin hararan Hafiz daketa murmushi...tashi Hafiz yyi had'e da cewa to marigayi AK saina sake dakkota gobe tasake maka wankan harzuwa ayi adduar bakwanka... yafad'a Yana dariya... yyinda riyan ke goge Masa tea din daya zubar Masa ajiki" Duk yadda Abdallah ya so su had'a ido da ita" Amma tak'i yarda"harya hardai ya hakura suka fice itada Hafiz... ******** Bayan kwana7 "Hafiz ya buye number yarufe account d'in Abdallah kud'i basa shiga basa fita sbd ganin mom ta cire dubu dari biyar, sannan ya had'a duk takardun kadarorinsa da campany d'in sa ya b'oye ma Abdallah sai byn komai yalafa tukum.... Riyan zaune kan carpet da hijab ajikinta ita ga Mai takaba" kusada ita kan kujera mom da hjy ikilima ne zaune..suna wani yatsina sbd mom tafara gajiya da riyan,a yau takeson sanar da Abba yakamata riyan ta koma gdnsu tunda anyi7...sallamar wata Mata ta katsewa mom tunanin ta "sanye take da safa da hijab duka bak'ak'e da farin glass afuskarta"kallo d'aya zaka Mata kasan Yar shi'a ce"da murna riyan ta tashi tana cewa lahh goggo!sannu d xuwa..ta fad'a sbd tagane ammi ce" Zama tayi kan kujera , yyinda mom da hjy ikilima keta wani Shan k'amshin"byn sun gaisa "goggon ta bukaci abata riyan sbd ta maida ita gd tayi takaba! Washe Baki mom tayi sbd dama haka takeso abata guri ta Wala yadda ta gadama...tuni ta amince ,tacewa riyan ta je ta kwaso kayanta apart d'in Abdallah tabata keys sbd ta anshe keys d'in da wayoyinsa guda 2 danma riyan ta yi dubarar boye 1 da ita suke mgn da Hafiz" Gurin debo kayan ne dg nan ta had'a da wasu na Abdallah tasaka akasan nata kayan , sannan ta fito sukayi sallama da mom byn tabasu dubu 10 Wai suyi na mota...kafin su amsa Abba yashigo yaji Wai riyan zata tafi...beso hakanba , sannan yahana abata dubu 10 yabata dubu 100 "sannan yace byn tagama takaba tadawo za'a raba gado abata hakkin ta....mom na kokarin mgn hjy ikilima ta k'yafta Mata ido tayi shiru... Har get Abba yarako su riyan Yana Mata godiya da saka Mata albarka, har suka fice dg gdn "ya k'udurta azuciyarsa inhar riyan zata amince to zai saka Hafiz ya aureta sbd samun irin yarinyar sai antona"yasan Hafiz zeji dad'in Zama da ita, sannan yasan tayi hakuri da Abdallah kafin yasamu lalurarsa"har hawaye Saida Abba yaji... Byn fitar Abba mom tayi tsaki had'e da cewa wlh bazata dawoba sbd zansa amantar da ita mu,balle hr araba gadon da ita,shikuma wata6 nabasa kafin yabi byn D'ansa...hhhhhhhhhhhh😍 🤣🤣 suka shek'e da dariyar mugunta suna jin duniyar ta zamo masu tamkar sabuwa. Bayan sun tsagaita dariyar"hjy ikilima tace Toni in ankammala komai miye nawa kason adukiyar Abdallah?" Kafin mom tayi mgn"anyi sallama"d'ago wa tayi had'e da kallon wacce ta shigo! Goggo ce"fuska asake ta ce hjy nayi mantuwa Dan ALLAH wayata na b'ari"ta fad'a had'e da nunawa wayar da ke Cikin kujera inbaka luraba baza ka gantaba"tayi saurin d'auka had'e da cewa sai anjimanku. Suka tab'e baki had'e da rakata da harara... Ammi na fita tasamu riyan inda tabarta" sannan suka hau adedeta. Abakin get na gdn ammi ya ajiyesu,suka sallamesa had'e da shigewa cikin gdn. A bak'in kofar waiting parlour suka Kira Hafiz yazo ya bud'e musu, sbd tunda aka kawo Abdallah agdan basu barinta bud'e sbd gudun idon sani yashigo yagansa ... Zama sukayi , yyinda Abdallah yakafe riyna da ido ,tayi kyau Masha ALLAH cikin riga da zani na jar super da hijab ja har k'asa..jiyake inama zai iya mgn...muryar ammi ce ta katsesa gun cewa to bara nafara saka muku recording d'in kuji.... Kaf suka saurari suk maganganun mom da hjy ikilima har karshe...kafin ammi ta dubi riyan da Abdallah tace gobe insha ALLAH zaku tafi sbd munyi waya da mlm jiya ,sai kin kula da addua shima zai dukufa da addua muma haka kunadai jin mugun nufinta ko?" Abdallah ya kafe Hafiz da ido Yana tambayarsa in wata shidda yyi be warkeba kenan mom zata kashe abbansa?" Girgiza Kai Hafiz yyi had'e da cewa insha ALLAH kafin lokacin ka warke AK ALLAH ya shige Mana gaba. Suka amsa da Amin, sannan ammi tace ai kada kadamu Abdallah dama nasn zakayi wannan tunanin,Kuma muma zamu rik'a lurar maka da mahaifinka kaji ko? Yad'aga Kai alamar eh yajin" Ahankali ammi tace Zan sanar da ku wacece HASSU TSIYA TSABA sbd nafison kuji kafin kutafi.... ******** Hafsat sani shine cikakken sunanta,suna zaune a unguwar Jan bulo itada iyayenta"iyayenta talakawane Amma akwai wadatar zuci,dukda mmnta nadason abin duniya" Hafsat yakasance masifaffa hakan yasa ake Mata lak'ani da HASSU TSIYA TSABA!yarinyace ita Mai matukar kwad'ayi, had'ama ,son abin duniya ,burunta ta auri Mai kud'i sb d tazamo wata acikin k'awayenta,hafsat bak'a ce ba k'irinba, sbd tanada D'an haske...Kuma bazamu kirta mummunaba bbu laifi tanada kyau tuni tayi amfani da shawarar k'awayenta akan tarika bleecing"tuni tayi bau da ita,batayi karatu Mai zurfiba iyakarta J S CE ta watsar....nakasance makotansu sbd gdna na kallon nasu alokacin da na auri mahaifinka Musa,kowa da naja'at Musa ake kirana,byn zuwana anguwar hafsat ta ruk'a zuwa musammun dataga bbu laifi munada wadata "agd na take cin abin Rana Dana dare da Naga mijina zai dawo zance ta tafi"Bata zuwa islamiya inhanturata sai tataho gdn,Kona ce ta tafi batazuwa har nagaji na k'yaleta... Wani lokacin mahaifinta yakamata ya Kinga Amma Bata zuwa makarantar"ana cikin haka ta had'u da wani saurayi Mai suna Suraj ,Wanda bbu laifi yanada abun hannunsa Amma ita ta Raina Abu daya yasakata kulasa shine kyawun sa,Amma tunda taga bbu mota bazata kulasa. Tazo tasanar Dani amatsayina na uwar d'akinta , shawara nace inyanada halin kirki ta yarda harsuyi aure Mana. Murmushi tayi had'e da cewa aurefa kikace?ai wlh bazan auri Suraj ahkaba albashinsa dubu 85 awata,sai yazama wani Abu zaidai ruk'a tatsarsa kawai inyazama wani Abu na auresa,danbdubu 85 ai baiwuce asati nagama dasuba "su amaleji kawai, inkuwa,jiya iya yaune to nacanza shek'a. Girgiza Kai nayi had'e da cewa hmmm ALLAH ya shiryaki... Haka kuwa ta kasance , hassu kullum saita Rok'i Suraj wannan "gobe wancan jibi wancan,shikuma dayake ALLAH ya jarabetasa da sonta begajiya dayimata hidima komai nasa akanta yake k'arewa,inyabata tayagarma mamanta wani Abu dg saitaki yimata fad'a inkinga ammata fad'a to babantane. Shikuwa Suraj dama mahaifiyar sa ba ta raye sai ubansa ,bbu laifi Yana taimaka Masa,Amma Koda yahadu da tsiya tsaba ai saiya Dena. Gefe guda Kuma Suraj nacikin maza masu yawan buk'atar mace ,hakan yasa yasanar da hassu cewafa gsky yanason turo magabatansa sbd yanason kasancewa da ita. Fau fau fau tace ba hakaba,wlh bazatayi aure ayanxunba ta tsofe abanza ,hakan yasa sukayi fad'a da ita, sbd ta sanar Masa ta Raina samunsa ,wato albashinsa daya ke dauka sbd Yana teaching... Kwana3 sukayi basuga junaba ,sai a lokacin tasan tabbas tana sonsa,hakan yasa ta nemi shawara gun kawarta ikilima sbd tasan intazo guna zanbata shawarar kirki. Aidama haka ikilimar keso sbd ita tana bin maza ita Kuma batayi. Hakan yasa tabata shawarar yo miye aciki kawai kucigaba da huddarku dashi indai zai yarda ,har zuwa lokacin da zakuyi aure tunda jarababbe be... Jikinta asanyaye tace Mata to Amma Ina zamu ruk'a haduwa ne? Gidan hajjo"(dillaliyace Kuma Yar duniya,anashiga gdn da Mata tabada d'aki abiyata) Tundaga wannan lokacin Suraj ya maida hassu tamkar matarsa kullum suna atare gdn hajjo suna aikata Masha'a ALLAH katsaremu. Nikuwa bansan komai ba gameda da hakan Saida abbanka yasanar da ni abinda hassu ta koma sannan yace nasanar da ita kada Takoma shigo Masa gd. Ana cikin hakan mahaifiyar ta tarasu sakamakon ciwon kensa,byn tayi 40 ta koma ruwa. Wani lokacin insukayi fad'a da Suraj yyimata mugun duka,Amma da dare tare zasukwana. Lokacin da mahaifinta yafahimci inda tasaka gaba saiya koreta dg gdnsa dama bayn mutuwar mmnta yyi aure. Hakan yasa ta koma gdn hajjo da Zama suka watsewarsu da Suraj ,dukda haka tana kuka samari Amma bata hud'd'asu sai da Suraj kawai take hudd'a. Bayan na haifeka ,baza ka wuce shekaru 2 da rabiba. Asannan ne hassu ta had'u da Alh kabir girma..... Wash nagaji wlh muhade next page danjin ta Yaya Hassu ta had'u da Alh Kabir girma.... Share BY MMN FAREESA [3/16, 9:12 PM] +234 810 194 3850: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa Wannan shafin nakune SURRY BABY&RAFI'ATU...kuyi yadda kukeso dashi Ina mugun jidaku🥰🥰 Not edited❌ p 33 ....Ayau yakama Friday akuma ranar ake dinner party na bikin Dan sarkin kano"hakan yasa aketa zumudin zuwa gun dinner d'in." Hassu ba'a gaiyacetaba ,haka ta dauki wanka na kece raini ta tafi Gurin dinner d'in dukda Suraj yaso hanata zuwa Amma ta kafe sai taje... Byn komai ya hallara MC yakira babban abokin ango sbd yabada tarihinsa....wato ALH KABIR GIRMA"hassu ta d'ago kanta sbd son taga waye shin Dan taji Marika nata kuzuzutashi....cak numfashinta ya tsaya sbd tozali datayi da kyakykyawar surarsa fari doge yyi kyau bbu karya ,cikin shadda light blue yar ciki da babbar riga" ga wani hand some asaman kafad'ar sa,yyinda hannunsa guda ke cikin na wata kyakykyawar mace koba tamtama matarsace,itama tana sanye da shadda doguwar riga kalar tasa"kallo d'aya zaka musu kasan suna matukar kaunar junansu... yyinda matar ta fito da rafa ta Yan dubu dubu tafara rabawa marok'an... Har yagama jawabinsa yaja matarsa da D'ansa(Abdallah da mamansa) idanun hassu na akansu"sbd lokaci d'aya taji yyimata ta ko Ina , musammun sbd ta ga yanada zufar aljihu wato(kud'i) Har aka tashi dg Gurin dinner d'in,idonta akansu , takuma tabbatar yanawa iyalinsa son dabaya was kansa shi... Acikin kwanakin tayi binkice akansa taji Shiba Dan garin nan bane shida maatrsa aiki be yamaidosa anan,Kuma yaronsu 1 Abdallah Dan shekara3 da rabi,tuni ta je gun boka yabata wani kwalli da turare ta fesa ta shafa kwallin,daya had'a ido da ita ,yakuma shaki turaren angama zai sota ya aureta. Sunsha rigima da Suraj kafin ya amince ,saidatace zata ruk'a yagomasa rabonsa dakuma cigaba da hud'da dashi tukum ya amince. Haka kuwa akayi tashirya komai taje office nasa ,suna had'a ido da ita yaji tamkar ya mutu sbd ita. Acikin wata 2 akayi komai aka gama ,inda tanuna Suraj amatsayin yayanta,hajjo mahaifiyar ta,saitace ubanta ya mutu, sannan ta ci alwashin tarwatsa matarsa intashiga gdn ,sbd likita ya tabbatar mata mahaifar ta ta lalace Bata ita haihuwa sbd tulin magungunan Hana d'aukar ciki datake Sha.. Hakan yasa ta ci alwashin rabasa da matarsa da gdn. Lokacin da nasami labari" auren be wuce saura sati1 ba,naje na Mata nasiha har inda take nabata shawara taje ta Rok'i mahaifinta yafiya ,tace to Ashe batajiba" Bayan auren ,Ashe matar nada yaron ciki dabaifi 3month ba ,sai dokin cikin uban keyi...Koda hassu ta lura da hakan saitafa Kai sunnsa gun boka tafara mallakesa alokacin mamanka tashiga wani hali gashi alokacin akayiwa alh kabir girma transfer yakoma kaduna da aiki,sukabar garin kano" Bayan komawarsu can ,hassu tarabasa da danginsa da matarsa saidai aka nemeta aka rasa sbd kurciya ta Mata"Amma tabar Abdallah annan, alokacin shekarsa 4"nan hassu taja sa ajiki sosai yasake da ita har ya manta da mamansa ,kamar yadda ubansa ya manta da ita... Hakan yasa dangin mamanka "basu San inda abbanka yakomaba,sbd sunxo say bbu addadi neman mamnka sai ace musu suntashi sbd wasu ke agdn zaune byn tashinsu.. Yyinda dangin mahaifinka suke zuwa Amma bbu sakin fuska gurun abbanka da hassu sai wulakanci da tozarci,sunason tambayarsa Ina mamanka Amma bbu fuska. Kanada shekara 18 aka kaika Cairo karatu "acan kayi degree naka ,dg nan ka koma ingila kayi degree na2 acan , sannan duk azatonka hassuce mahaifiyar ka. NiKuma dalilin dayasa nasan katafi karatu acan,sbd alokacin shima Hafiz can yatafi,munkawosa airport nida mahaifinsa,mukaganka kaima zaka shiga jirgi da abbanka,anan abban Hafiz kecemun Kinga Dan mijin hassu can,ko Ina zashi?" Nace k'ila shima cairon zashi"dg nan byn tafiyarku ,Inna Kira Hafiz ya ke sanar Dani cewa ai skul d'aya kuke Amma kowa da department d'insa Amma a hostel guda kuke dashi" Hakan yasa kuka Zama abokai sosai ,baku rabuba Saida ,kukayi degree,shiyadawo gd,Kai kawuce ingila" alokacin dakadawo kasami mijina yarasu,hakan yasa nakoma naja'at haruna"byn dawowarka ne akamun transfer nadawo garin nan da aiki..... Wannan shine asalin hassu dakuma tarihin Abdallah,Abu dayane banfada mukuba shine mutuwar uban hassu dakuma , ikilima ta dawo gdn hassu da Zama "har suka samu wani Mai kud'i ta auresa da asiri.... Ajiyar zuciya Hafiz yyi had'e da cewa lallai mutum abin tsorone"to Amma ammi ta Ina zamu soma gano wacece mahaifiyar Abdallah da danginta??" Ai insha ALLAH Hafiz zaa gane "mudai fatanmu shine samun saukin Abdallah,sbd ai kun sanarmu a yadda kukaji tace inhar Abdallah ya warke to ciwon zaidawo ajikinta,Kuma alokacin zata ma kanta tonon asirin abinda tayi tunda Bata ahaiyacinta,Kuma tace inharta fad'i da bakinta ita tayiwa mahaifiyar Abdallah kurciya to asirin zai karye"kaga zata waiwayi gd,dukda nasan insha ALLAH in tanada Rai to kano zata Fara zuwa hakan yasa in Abdallah ya warke zamuje kanon har gdn da abbanka yafara Zama musanar dasu intazo ga number sukiramu ,kada insha ALLAH komai zaizo da sauk'i,fatanmu ALLAH yasa tana a raye.. Gaba d'aya sukace ameen... Abdallah kuwa sai hawaye yake na tausayin kansu"ALLAH yasa cikin da mamansa ta Bari be zubeba, yafad'a azuciyarsa... Rarrashinsa ammi da Hafiz sukayi tayi,kafin ayo Masa alwarlal magrib suka gabatar da Sallah...... Washe gari tunda wuri riyan ta gama shirya Abdallah Wanda ta lura yau Yana cikin damuwa sosai... Kan kekensa ta turosa har zuwa parlour suka gaisa da ammi da Hafiz (wand ayyiwa feedo karyar zashi Lagos)sbd shizaiyi driving d'in su.... Bayan tabasa tea da fresh milk ,itama ta karya a gaggauce ,kafin ammi taja ta d'aki ,yamata nasiha cikin minti 15 akan ta kula da kanta da Abdallah bbu ruwanta da kowa Kuma duk abinda Bata ganeba ta kirata da wayar Abdallah... Allurar bacci ammi tayiwa Abdallah aka sakashi gdn baya aka Dora Masa Kaya marasa nauyi(sbd gudun kada masu tsaron hanya Yan garin su duba su gansa hannun agogo ya dawo baya. Acikin boot sukasaka kekensa da kayan sawarsu sai irinsu kayan tea da katan na fresh milk sbd su ne zai iya sha ,sai gdn sauro sbd k'auye ne garin...dawasu abinda zasu bukata dakuma kud'i duk akabawa riyan inji Hafiz dukda tak'i karb'a saidai yanuna ransa yab'aci tukum ta karb'a.. Cikin ikon ALLAH komai ke tafiya lafiya suna waya da ammi a hanya" Basu iso garinba sai byn sallar la'asar"sunyi tafiyar awa 7" Abdallah dake zaune gdn baya ,kasancewar bedad'e da farkawa ba sbd Hafiz ya budesa da sukayi nisa sosai yasan bazasuga idon saniba" Bayan sun yi parking"Hafiz da riyan suka Fara fitowa , Hafiz ya dubesu yace Ina zuwa pls,kafin yashige wani Dan madaidaicin gd,me zaure dogo ,yasha Suminti da dakali babba akofar gdn"bbu laifi garin akwai iska Mai Dadi Kuma bawani mugun k'auye bane akwai Yan boko ma'ana Yan k'auyen nazuwa bunni karatu. Ajiyar zuciya Abdallah yyi Yana k'arewa Gurin kallo azuciyarsa yace ikon ALLAH Ni Abdallah yau Kuma anan zanyi rayuwa! lallai naga rayuwa...isowar Hafiz da wani matashin magidanci da Kuma mlm yakatse Masa tunanin da. Nan Hafiz ya fito da keken aka aza Abdallah riyan dake tsaye tafara jansa da nufin su shiga ciki. Salisu babban Dan mlm HABIBU ne "kallon riyan yyi Yana Taya Hafiz shiga da Kaya yace wannan fa?"yafad'a lokacin da riyan ke gaidasa ganin yanata aikin kallonta. Fuska bbu walwala Hafiz yyi saurin cewa matar marar lafiyarce sbd yason salisu da son Mata ,gashi Kuma yalura Abdallah ya had'e rai ,fuskarsa murtuk,sbd ganin wawan salisu na kalle Masa riyan"wani malolon Abu Mai zafi da d'aci yatsaya Masa akirji.... Itadai riyan batace.... Share BY MMN FAREESA [3/16, 9:12 PM] +234 810 194 3850: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa Wannan shafin nakune"Queen minart &teema&mmn abdussamad😘🥰 Not edited❌ p34 ""Riyan batayi mgn ba tacigaba da tura Abdallah har suka shige tsakar gdn"sallama tayi fuska asake"wata dattijuwar mace tayi saurin amsawa tana Mata Mara,byn sun gaisa Hafiz ya shigo tare da su mlm,aka shimfid'a tabarma aka sake gaisawa sannan mlm yanunawa Hafiz wani d'aki dake cikin rumfa yace ga d'akin bak'in"da to ya amsa yyinda riyan ta musu godiya kafin su shige d'akin da kayansu... Dakine falle guda ashafe yake da sumunti ga ledar k'asa sabuwa sai katifa k'atuwa itama sabuwa daidai kwanciyar mutum 2" sai gefe fanka Yar girkece anjonata tana aiki kasancewar sunkawo nefa. Trolley d'in su guda2 riyan ta aje,ta zauna gefen katifar tana ajiyar zuciya. Hafiz ne yakai Abdallah yyi alwalla,suka Yi azahar da la'asar"kafin Inna mairo(matar mlm ) ta kamusu tuwon masara miyar kubewa busassa da ruwan tulu Mai sanyi,shikuma Abdallah aka kamasa fura damamma dataji kindurmo da madarar shanu" Saida sukayi Kat "sukayi hamdala yyinda haryanzun fuskar Abdallah adaure take , Hafiz nason yin dariya Amma yadaure sbd ya lura har yanxun kishine dank'are azuciyar Abdallah. Ruwan dumi Hafiz ya saka Inna mairo ta had'a aka wanke bayin , sannan yatura Abdallah ya kaisa toilet ,kafin yakira riyan tazo tayi Masa wanka... Kafin su gama Hafiz ya sakawa d'akin labulaye da shimfid'a bed sheet kan katifar yashare d'akin sbd yason AK akwai son komai yagansa very need" Byn tagama shiryashi me sukayi magrib da isha'i.... Da dare kasancewar anan Hafiz zai kwana washe gari zai koma da safe"ad'akin mlm dake soro akamasa shimfid'a Yana wayarsa da feedo Yana murmushi... Hafizu kaje gun yaron nan naga bakinsa na motsi da alama ko yanason ganinkane"cewar mlm dake tsaye akan Hafiz,sbd yaje yayiwa Abdallah addua yashafe Masa jiki yabasa rubutu...shine yalura da hakan. Tashi Hafiz yyi had'e da tsinke Kiran feedo"yanufi dakinsu Abdallah.... Abdallah ya samu kwance gefen katifar ga Gurin kwanciyar mutum1 anbari "yyinda riyan ke zaune kan carpet d'in Sallah fuskarta bbu walwala"duka da kallo yabisu,sbd yafahimci,riyan bazata iya kwana ashimfida 1 da Abdallah ba"ahankali yace sannunku!Ashe bakuyi bacciba?"dama nazo yimuku Saida safene... Eh wlh "dama nace kizan Sami tabarma saina shimfid'a na kwanta?"yo meyasa bazaki kwanta akan katifarba?" Ai Zan yakirasa,gara abarsa yasake ko"Abdallah ya kalli Hafiz da ido ya roke'sa akan y rarrashi riyan tazo sukwanta, hararan sa Hafiz yyi had'e da make kafad'a alamar ah aha bbu ruwansa...zansamune ko kuwa? Cewar riyan tana hamma"bara mugani ko'a samu , yafad'a hade d fita. Sai son su had'a ido Abdallah keyi,itakuma Taki yarda,suna haka har Hafiz ya shigo tare da tabarma yyimusu sallama ya fice wa yanama Abdallah gwalo.. Washe gari byn sun kimtsa had'e da yin kalaci"Hafiz yyi musu sallama fuskarshi bbu walwala sbd yasan zaiyi missing d'in abokinsa... shikanshi Abdallan dka gansa kasan yanacikin damuwa ,riyance ma tadan daure sukayi sallama har bakin mota,suka raka Hafiz riyan na masa fatan sauka lfy" Basubar gunba Saida yabacewa ganinsu"kafin ta tura Abdallah suka shige cikin gdn" Dakinsu ta kaisa,tana kokarin fitowa taji muryarsa ta daki dodon kunnanta yace" Riyannnnnnnnnnnnnnnnnnnnnnnnnnn!!!! Share BY FAREESA [3/16, 9:12 PM] +234 810 194 3850: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa Wannan shafin nakine halak malak ummu sultan kiyi yadda kikeso dashi🥰🥰 Not edited ❌ p35 ""Cak ta tsaya batare da juyoba"tana mamaki da tunanin kodai kunnanta ne yajiyo Mata hakan? Tamkar yasan mitake tunani"ahankali yace kada kiyi mamakin jin nayi mgn"dama Ina kwatanta hakan sai yanxun ALLAH ya yarda! Cikin sakin fuska ta juyo had'e da cewa Masha ALLAH Alhmdllh...batajira amsarsaba ta na k'ok'arin fita....Riyannn!pls kada ki fita! Kanada matsala da hakan? banason wancan wawan yakallemunke"batare da ta juyoba tace me hakan ke nufi?haba Riyan nace kada kifita "kinsandai duk wacce ta tafi wani gu batare da izinin mijintaba mala'iku na tsine Mata ko ?yafad'a cikin sweet voice d'insa.. Juyowa tayi had'e da cewa hmmm ALLAH ko?"to bara kaji saina fita bbu Wanda ya isa yahanani"tafad'a had'e da niyar fita din sbd Taki yarda suhada ido sbd gudun kada yyimata kwarjini... riyan..kada ki..ki..kifita pls riyan...Bata aune taji shi timmmmm! yafad'o dg kan keken idonsa arufe tana tari sbd kwarewar da yyi.. Da gudu ta iso gabansa ta kok'arta ta daga kansa dake kan kujerar ta aza bisa cinyarta yyinda jikinsa ke a k'asa...pls riyan kada kije yaganki wlh Ina tsananin kishinki"kirikemun hannu Dan ALLAH my riyan kinji"ahankali take shafa kansa had'e da cewa Dan ALLAH Yaya Abdallah kayi shiru bbu inda zantafi"tafada had'e da saka gefen hijab nata goge Masa zufar dake akansa da wuyansa....kafin yyi mgn mlm ya shigo da sallama hannunsa d'auke da cups 2 Dana rubutu Dana zamzam da aka karanta surorin alk'ur ani mai girma guda shidda aciki wad'anda ke karya sihiri"ya mikowa riyan Yana cewa abashi yasha ashafa Masa ajiki! To mlm angode "cewar riyan ta na karb'a"Abdallah ya bud'e ido ahankali yace mlm nagode sosai Alhmdllh yau nafara mgn....cikin farin ciki mlm yace Kai naji dad'i sosai Alhmdllh... "Malam bai fitaba Saida yakama Abdallah aka mayar da shi kan kekensa tukum ya fice.. Bayn fitar mlm riyan ta basa yaasha"kafin tafara kokarin shafa masa,my riyan!banza tayi had'e da cigaba da aikinta"riyan Wai miyasa kukeson yimun hakane ?kidinga kallona Mana innayi mgn...hmmm ah ah basaina kallekaba sbd ni banason yawan kallon Wanda bayason akallesa, sannan naji dad'i sosai dakafara mgn da alama bazamu jimaba zakaida warkewa burina yacika...da sauri yace meye burinki? Rabuwa da Kai"tafad'a Kai tsaye... azuciyarsa yace why!tabbas yarinyar nan batasona ,inhar tanaaona ai bazatayi maganar rabuwaba"cikin wani yanayi yace nikuwa banida niyar rabuwa dake "asalima na yanke auren contract d'in "hmmmmaikuwa dole karabu da jarababbiya naje na auri jarababbe D'an uwana"tafad'a ranta na zafi sbd duk abinda yake Mata dagaya Mata bak'ak'en maganganu wannan maganar tamata ciwo.. Riyan anason Dan Adam yakasance Mai yafiya Mana kada ki tuna baya...Dan ALLAH Yaya Abdallah mubar maganar...shiru yyi Yana kallon Dan karamin bakinta... Bayan ta idar da shafa Masa tamasa alwalla yyi Sallah.. Bayan ya idar "yadubeta had'e da cewa zokiji wata mgn"turo baki tayi had'e da cewa Ni baby inda zanzo kafada koma miye ne! shikenan tunda baza kizoba kiramun Hafiz awaya...bbu musu tayi calling d'in Hafiz...da sallama yad'aga Yana cewa riyan yayadai?ai nakusa sauka!my man...da sauri Hafiz yace Dan ALLAH da gske ne?muryar AK fa nakeji"nine my man kada ikon ALLAH ko"cikin farin ciki da murna Hafiz yace Masha ALLAH gsky zanjewa da ammi da babban albishir Kai Alhmdllh naji dad'i"to ke riyan ai saikiyi sadaka marigayi AK yafara mgn ko"yayi maganar cike da tsokana...hmmm inaso kayiwa wannan wawan salinsun nan mgn idanunsa sudaina kallon my iyali wlh sbd Ina d'aga Masa sbd mlm ne... Dama kanada iyaline?cewar Hafiz Yana danne dariyarsa sbd ya lura kishine Kecin Abdallah "azuciyarsa yace nida sabon shiga...bansaniba! murmushi Hafiz yyi had'e da cewa Inna sauka mayi mgn"kafin yakashe wayar... Riyan ta tab'e baki had'e da juyawa sbd ganin yadda Abdallah ya tsareta da golden eyes nasa.... Hakan ce takasance"Hafiz na isa gd yajewa da ammi da babban albishir d'in Abdallah yafara mgn"cikin farin ciki ammi ta Kira suka gaisa dashi da riyan dakuma mlm... ******* Da dare bayan sun gama Shirin kwanciya"Abdallah na kan katifa kwance"yyinda riyan ke kan tabarma ta aza blanket ta kwanta akai"ahankali cikin wata iriyar murya Abdallah yace riyan taso mu kwanta kinji"cikin dauriya sbd jin muryar sa har wani kasala tasakarmata ,ta mak'e kafad'a had'e da cewa baza a zoba "to naji shikenan tunda baza kizoba,yanxun kibani wani long story kinji?Dan ALLAH mlm ka kwanta kacikawa mutane kunne da surutu ai sai kaina yyi ciwo... Murmushi yyi"azuciyarsa yace lallai yarinyar nan wato rama abinda namata abaya take kenan" Yyinda riyan ta lumshe ido tsikar jikinta natashi "fatanta ALLAH yasa hasa shenta yazama gsky ma'ana Abdallah SONTA yake. Sbd tun ranar da suka had'a ido da shi taji zuciyar ta na kaunarsa. Amma in har hakane dole ta garasa ta nunamasa ta bambanta da sauran Mata ,takuma Kama ajinta... ruwa Zan Sha...muryar Abdallah ta katse Mata tunani.... [3/16, 9:12 PM] +234 810 194 3850: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa Ina mik'a godiya ta ga d'inbin makaranta novels d'ina,da masu kirana suji lfy ba'a yi update ba.nagode sosa uzurirrikane suka boyeni.👏🥰🥰 Not edited❌ p 36 Batare da tace komaiba ta tashi ,tajawo katan na swan ta fito da 1 ta matsa gabansa had'e da kafa Masa abaki " Bayan yagama Sha!"yawani lumshe ido"ahankali yace thanks.tabe Baki tayi had'e da komawa tayi kwanciyarta batabi ta kansaba dukda tanajin yana magana k'asa k'asa.... Washe gari sai riyanta Sami kanta da jin kunyar tayiwa Abdallah wanka gashi yau sai wani binta da kallo yake Yana murmushi, yyinda yakebata mamaki"tana tambayar kanta Ina ya aje girman kan da Shan k'amshin?" Turasa take Yana Jan keken zuwa bayin gdn"hmmm wata yarinya yacika tsoro wlh...taji yafad'a Yana girgiza Kai"ware ido tayi azatonta bada ita yakeba,saitaga Yana murmushi,da sauri ta dubesa sai yad'age Mata gira guda.. Kauda Kai tayi had'e da addua suka shige bayin.. Keme me Abdallah ya ki rufe ido kamar yadda yake kullum inzata Masa wanka"kauda Kai tayi had'e da cewa mlm karufe idonka Mana!hmmm oh riyan meye n wani kunya bacin kingama kalleni,Aina ganoki innarufe ido ki kalleni son ranki ko?"cikin wani tsoro tace mekake nufi?"to nama fasa maka wankan tunda kace haka ai Ni bana tunanin Kai cikakken namijine dazan tsaya dubarsa...wani killer smile yasaki had'e da cewa babu damuwa ALLAH ya bani lfy Zaki maimaitamun da hujja! yafad'a had'e da rufe idonsa sbd yalura inbe rufenba zata iya fasa yimasa wankan.. Da misalin karfe 5:35pm riyan na zaune atsakar gd bayan tagama yiwa Inna mairo tankad'an garin tuwo tana game da wayar Abdallah" Can wayar tafara ringing" da sauri riyan ta duba taga ummace! Murmushi tasaki had'e da dagawa ta nufi dakinsu"nan suka soma gaisawa...cikin wani yanayi na damuwa umma tace riyan kina Ina?Ina fatan badai duniya kikashigaba ko? Sbd jiya muka dawo dg k'auye yaunaje gdn mama zuwaira mugaisa sai take mun gaisuwa nace Mata waya rasu?"tace mijinki!nayi mamaki had'e da sanar Mata bansaniba,tafaru ta Kare riyan ta fada azuciyarta... Salati riyan ta yi hade da cewa ki kwantar da hankalinki umma bbu inda natafi asalima Ina tare da mijina..da sauri umma tace miyake faruwane kinsani aduhu ?"yanxunfa dg gdnsu mijinki Nike ,nayiwa mahaifiyar sa gaisuwa na tambayeta kina Ina tace ai yayar mahaifiyar ta tazo ta tafi da ita,Amma na lura batason nice mamankiba"hankalina yatashi Riyanatu bandaice Mata komaiba nabar gdn da niyar nakiraki awaya naji kina Ina ne...ajiyar zuciya riyan ta yi sbd jin umma Bata lalata musu aikiba. Kallon gefenda Abdallah ke bacci tayi taga baccinsa yake. Ahankali tace wlh umma bbu lfy Amma zanmiki bayani ki kwantar da hankalinki Amma kada kigayawa mama zuwaira da kowama Wai mijina na araye sbd ko abbansa yadauka ya mutu !zankiraki anjima namiki bayani...batajira me umma zatace ba ta kashe wayar... Meyasa bazakiyi Mata bayanin yanxunba? Muryar Abdallah ta daki dodon kunnanta"cikin zaro ido had'e da Shan jinin jikinta ta d'ago kanta suka had'a ido da sauri ta janye nata idon sbd wani yarrrrrrrrrrrr!dataji ajikinta"kinyi shiru!kisanar da ita gsky kodan hankalinta ya kwanta... Ahankali tace to... sannan ta Kira umma "kaf tamata bayanin komai.salati kawai umma keyi tana jinjina wannan lamari tamkar almara"ta tsorata da D'an Adam, sannan ta yarda tabbas akwai k'addarar data saka suka baro garinsu"gashi sunfara ganinta sai fatan ALLAH yasa su ida ganin karshenta lfy...tayiwa riyan nasiha sosai dukda riyan Bata fad'a Mata auren contract sukayi da Abdallah ba, Kuma shima yaji dad'in kin fad'ar datayi. ******** Mom ce tsaye fuska bbu walwala"yyinda hjy ikilima ke zaune jigum tamkar masu zaman makoki" cikin bacin rai mom tace nayi mamakin meyasa hakan tafaru?Amma ba ri ubansa yadawo dukda shi yasan banina haifesaba Amma ai bazaimun musu ko hanani iko da abunsaba" Hjy ikilima ta karbe zancen da cewa Ni wlh abinda yatsoratani shine rufe account d'in da Kuma b'oye number d'in daakayi amfani da ita"kodai wani yasan me muke nufi... Cikin faduwar gaba mom tace Kai haba!bana tunanin hakan gsky"Amma Bari Alh yadawo naji koshi yarufe account d'in Abdallan" Haushin guda bbu kud'i da yawa guna ,gashi Suraj ya matsamun akan 3 million yakeso"kinsan innace alh yabani zai tuhumeni akan mezanyi dasu ,Kuma bansan amsar dazan bashiba" Haba Mana karkibada Mata saikace ba TSIYA TSABA ba!kusamu karyan dakika Masa Mana ki karba may bee dg baya musan yadda zamu yi abude account d'in Abdallan,sbd Kinga inbaki bashiba akwai matsala, sannan in kikayiwa alh maganar account d'in Abdallan shima zaimiki wani zato ko fassara,Koda kina ganin ki Masa asiri azuciyarsa zai Yi wani zato daban Koda ke bazaimiki mgn ba.... Ajiyar zuciya mom tayi had'e da cewa wannan gsky ne aminiya"ta fad'a suna dariyar mugunta.... ###### Bayan wata 2 ,kwanci tashi asarar Mai Rai" yanxun dai su riyan da Abdallah watansu 2 kenan akauyen karaye"bbu laifi jikin Abdallah saidai muce Masha ALLAH !sbd yanzun kusan abinda yarage ajikinsa kad'an ne Dan yanzun hannunsa da kafarsa suna aiki da motsi har kansa ma zai iya turawa Yana akan keken..yanxun tashi yyi tafiyane kawai matsalar sa,shima Kuma mlm yad'age Gurin basa taimako, yyinda shida riyan sakaci da adduar neman tsari da azkar... Har iya yanxun riyan Bata sakarwa Abdallah fuskar yyi Mata wata mgn dashafi soyayya inma yyi sai tabasar"inkuma Hafiz ya zo dubiya yaroki yatayasa camphane "sai yayi k'ememe yace bbu ruwansa...hakan yasa Abdallah ya Dena rokarsa"sannan itama yadena nuna soyayyar sa yabar wa yasamu k'afa tukum dukda wani lokacin say tari yakan kwatanta intazo basa Abu yahad'a da hannunta yarik'e"saita daure fuska ta kwace hannunta"ranar da yarik'e hannun ta yafisgota tafad'a ajikinsa yaga bacin ranta "batace komaiba sai kuka kawai "hakan yanuna Masa cewa tabbas riyan Bata SONSA takuma tsanesa Wanda abad'ini ba haka bane.. Gefe guda Kuma mlm yahana salisu ahiga gdn sbd lura da yyi inhar Abdallah ya ganshi musammun in riyan nagun to besake mgn ko faraa,in salisun Kuma yamasa mgn da k'yar yake amsawa...hakan yasa mlm yace insuntafi yadingashigowa sbd yafahimci Abdallah nakishin iyalinsane, sannan Kuma bega laifinsaba... Yau yakama juma'a"bayn sundawo dg masjid, Abdallah yacewa Inna mairo adama Masa fura,bacin ga riyan wacce ta nunama ko ajikinta Dan talura yau wani shan k'amshi yakeji ga wani kyau namusammun da yyi sbd anmasa aski da gyaran fuska...har cikin ranta taji bbu dad'i Amma saita share.. Yyinda gogan keta aikin satar kallonta"sbd tunda yake da riyan sai yau yamata kallon tsab "wata zazzafar kaunar ta na fisgarsa"jiyake kamar yajanyota jikinsa Amma ba damar hakan"ita kuwa Sarai tasan Yana kollonta sbd ta na lura ta gefen ido. Inna mairo ta mik'o wa riyan cuein fura had'e da gidauniya da nono kindirmo aciki tace gashi kidama Masa. Dagowa tayi taga ita yake kallo"harara tasakarmasa,sai yyi murmushi had'e da d'age Mata gira guda" Lumshe ido tayi ,kafin ta cigaba da dama furar har ta idar akan idon Abdallah. Shikanshi Yana mamakin wannan kauna dayakewa riyan " Ko sadda take Masa aiki ,in yasata kuka bayajin dad'i ga tausayinta yanaji,dukda yasan atime d'in baso bane"sannan yanajin dad'in yadda take kiransa da Yaya Abdallah... Tura kansa yyi har cikin d'akin sbd ganin ta tashi ta shiga d'akin. Ahankali yace madam abani "tunda baza'a cemun gashiba... Tashi tayi had'e da turo baki tace aibaka tambayaba" Hmmm Anya ke ba auta bace my riyan?" Mik'o Masa tayi had'e da cewa me ruwanka da hakan" Murmushi yyi yace nidaiko riyan ya? Eh din meza iyayimun?"insha ALLAH daka warke anan gdn zaka sallameni ,bazan bikaba ,balle kamun mugunta. Ko ka manta da azabtar Dani dakayi adaren da aka kaini gdnka? Shiru yyi jikinsa yyi sanyi sbd bemason tuna wannan abubuwan.... Waiwaye... Share Zakuji shin maman Abdallah Ina tadosa bayn fitarta dg gdn alhj Kabir girma?" Tana raye kobata raye? Muhade a next page... BY MMN FAREESA [3/16, 9:12 PM] +234 810 194 3850: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa Not edited❌ P 37 Waiwaye Tunda tabar gd Gurin karfe 5:30 am na asuba taketa Jan trolley dinta guda2 da hand bag nata "tana tafiya kawai batasan Ina zata dosaba?" gaba d'aya taji garin yamata zafi tamkar ana sukan jikinta da allura"ga kunci da bacin rai tana ji ,Wanda batasan Kona meye bane"ge fe guda Kuma Tama manta ita wacece" Tafiya kawai take Yi "tun gari da duhu har Rana ta fito. Tana bakin wani titi taga motoci na wucewa"can taji wani mutum nacewa ADAMAWA ko YOLA...cak tatsaya had'e da juyowa tanufi Gurin motar... Karfe 6:25 suka d'auki hanyar YOLA....tunda tashiga motar Bata um bare um um tayi gum da bakinta tana Yan kalle kalle...can wata yarinya budurwa dabata wuce shekara ashirin zuwa da d'aya"sai kallonta take , yyinda itama yarinyar tana cikin damuwa. Sunyi tafiya Mai nisa akatsaya Dan aci abinci ayi Sallah" Bayn sun gama sallar gefen wani guri da ake siyar da abinci"sai sai ummin Abdallah ta tashi taje ta siyo plate d'aya har zata Fara ci"sai takula da yarinyar ce kadai ke Bata siyi abincinba!dakuma alama tanason abincin "da hannu ta yafitota"bbu musu ta taso tazo gurinta. Ahankali tace ke miyasa bazaki ci abincinba?"shiru tayi hawaye na zuba afuskar ta"cikin damuwa tace banida kud'i!asalima ko kud'in motar bandashi Kuma bansan inda zaniba.... tafad'a had'e da rushewa da kuka. Rarrashinta ummi tayi had'e da siyamata abincin "kafin sokoma mota suka dauki hanya.. Karfe Gurin karfe 4:18 suka iso garin YOLA"duk anata sauka kowa da kowa dake cikin motar"nan ummi ta biyama kanta da wannan budurwa , yyinda taji zuciyar ta wasai tarage Zin kunci tabacin Rai sannan ayanxun inxaka kasheta bazata iya ce maka ko ita wacece ba.. yarinyar dkeda suna yusra ta dubi ummi tace to hjy nagode sosai ALLAH yabiya ki da wannan taimako da kikamun "murmushi tayi had'e da cewa Amin.. Kafin yusra tace kema anan garin kike ko Gurin wasu kikazo?? Hmmm acikin tambayoyinki bbu kodaya"da sauri yusra ta dubeta da mamaki ganin mace har mace ,kallo d'aya zaka Mata kasan tana cikin hutu da jindadin rayuwa Kuma agdn wadata...kafin yusra tace wani Abu ummi ta rugata da cewa bansan miyake damunaba nasan dai inada aure da d'a ayanxun haka Kuma i nada ciki" Amma bazan iya nuna mijin ko d'anba balle Kuma dangina "Nadai tsintsi kaina ahaka"salati yusra tayi cikin tausawa kansu sbd itama tanada tata matsalar" Ajiyar zuciya ummi tayi had'e da cewa mutambayi Ina ne gdn Mai anguwa ko"yusra tace mezamuyi acan ne?" Inaso musami masauki ko zuwa gobe ne sai nasamu hayar gd ko Kuma karami nasiya Dan nazauna ...Dan ALLAH kitemakeni na zauna gurinki kafin nadan wani lokaci nadaidaita da iyayena"nakoma gunsu agarin kano... Meye laifin da kika aikata musune?" Ajiyar zuciya yusra tayi had'e da cewa suna yusra Ahmed iyayena Yan asalin kanone Amma munda dangi asokota"byn na kammala NCE d'ina "saurayina ya yaudareni yakaini d'akin abokinsa yamun FYAD'E sanadin hakan nasamu ciki "iyayena suka koreni akan nazubar ,nikuma bazan iyaba "sbd tamkar nayi kisan Kaine"Kinga laifi 2 kenan dukda ba'ason Raina hakan yafaruba"to dalilin haka yasa babana yakoreni"yakuma gargade Ni inhar yaji labarin naje gdn y'an uwansa zai tsinemun... Hakan yasa naso ingudu awannan yanayin mota ta kadeni sai cikin yazube ,wanda yakadeni yakaini asibiti nayi kwana3 sannan nakoma gd nasanar dasu"tun kan in ida shiga gdn babana yyimun dukan tsiya yakoreni, mahaifiyata na kuka nabasa hakuri be saurareniba"tace natafi gdn danginta"sai yace innaje bakin aurenta!hakan yasa na kwana amakotanmu yau da asuba na hau motar Yola amma bansan Ina zanijeba.. Saida ummi ta Mata kuka sbd tausayi "sannan tace ki kwantar da hankalinki ,insha ALLAH zamu zauna tare kidai rik'e Amana Dan ALLAH. Kukan farin ciki yusra tayi had'e da Mata godiya,kafin su tambayi gdn Mai anguwa aka nuna musu... Byn sun gaisa had'e da samun tarba ta mutunci gun matan Mai anguwa. Ummi ta Masa bayani,kamar haka" Sunana HAJARA! wannan Kuma yusra kanwatace,mu Yan gudun hijirane,ankashemun miji da iyayena dg Ni sai muka tsira da cikin dake jikina.. ajiyar zuciya mlm dauda ( Mai anguwa)yyi Yana dubarsu had'e da nazartarsu. Can yace to yanxun miye dalilin xuwanku anan gurina! Ummi tace munaso Dan ALLAH kabamu masauki zuwa gobe insha ALLAH sai asama Mana gd karami musiya mukoma. Masha ALLAH bbu damuwa !cewar mlm dauda" ****** Haka kuwa akayi washe gari mlm dauda yaje dasu ummi kasuwa ta siyar da sarkan gwal d'in ta anaira million d'aya da dubu dari bakwai... Aka Samar musu gd karami na million d'aya da dubu dari"daki biyune sai kitchen da toilet sai soro guda. Bbu laifi gdn Mai kyaune Kuma sabo yasha tayis da fanti ga famfo akwai.. Acikin kwana2 suka koma bacin sunyi Yan siyayyar abun amfani aciki harda katuwar freezer da yusra tabada shawarar ummi ta siya taruka Sanaa sbd Gurin akwai jamaa ga Kuma islamiya dake gaban gdn. Hakan yasa ta siya bbu bata lokaci suka farayin zobo da kunun Aya ,cikin ikon ALLAH abin yasami karbuwa da albarka..kullum sai sunyi sob'o na tiya 2 kunun Aya na tiya3 ga pure water anashigowa asiya"Kuma duk cikin gd suke siyarwa harya Kare. Da wannan Sanaa sukeci suke sha... Cikin ikon ALLAH cikin jikin ummi nata girma byn wata6 ta haihu agd Kuma twins..mace da namiji"murna Gurin yusra baa mgn... Acikin haka Yara suka tashi da kiriniya had'e da b'anna.. Kyawawa dasu macen wankan tarwada ce namijin bak'i ne. Saidai matsalar dasuka Fara fuskarta itace!da farko anxata mijin ummi yarasu,byn ta yaye twins sai jawarawa sukayimata caaaaaa!abinka da farar mace bafulatana Kuma kyakykyawa...ita kuwa tasan Sarai tanada aure hakan yasa Bata kulasu..ko sakan musu fuska. Hakan sai yasa ake zundensu Wai ai yaranta shegune basuda uba basuda asali" Duk intaji hakan ranta na zafi da k'una"ita kanta yusra batajin dad'in hakan. Sau tari insun fito waje saikaji yaran anguwa na tsokanarsu da cewa Ina babansu basuda uba. Dasunzo gd sai suyita tambayar ta,ummi Ina abbanmu?" Wani lokacin har hawaye take sbd rashin amsar dazata basu.saidai tace abbanku ya mutu. Da wannan yanayin suka Fara tasawa har suka Kai she kara5 tasaka su skul harda islamiya. Suntaso darashin ji had'e da k'iri niyar tsiya ga fad'a"akwaisu da Jan fad'a ,sai suyi Taran dangi ga Wanda suka ja. Suna mugun son junansu da tsokanan juna musammun ALHASAN"yyinda yake Kiran HUSAINA da anty hussy!kasancewar itace babba" Duk ranar da aka goranta musu Alan basuda uba sai sunyi kuka dukda atime d'in yarana sosai. Hakan yasa ummi hanasu yawan fita sai intare da yusrane ko Kuma zuwa skul.. Ana cikin hakan"sunje kasuwa siyayya itada yusra...kwatsam yusra taga k'anin baban ta"yakuwa tsaidata had'e da tambayar ta Ina ta tafine anata nemanta tsawon she kara5 da wasu watanni?" Ummi tamasa bayanin suna tare "byn yabinciko gsky yyimata godiya sosai washe gari yazo yatafi da yusra gd gun iyayenta... wannan shine dalilin rabuwarsu da yusra ,suka dawo rayuwa su kad'ai... Bayan shekara 20.... Kuyi manage da wannan" Happy week end🥰 Share BY MMN FAREESA [3/16, 9:13 PM] +234 810 194 3850: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa Not edited❌ p 38 Bayan shekara 20 ""Abubuwa da yawa sunfaru "aciki harda girman twins da tashinsu dg gdn dasuke da ALHASAN Yacanza musu sbd ayanzun shi cikakken d'an jaridane(Yana aiki agdn TV) kasancewar sa Mai k'wazo yasa acikin wad'anda gwamnati tabawa schooler ship hardashi"yatafi malesia yyi 5years acan"bayan yadawo yasami aiki yacanza musu gd.. Yyinda hussy tazama nursing"harda yanzun cikin su bbu maimarmarin aure arayuwarsa sbd basusan kosu suwayeba!hakan yasa basa soyayya dukda hussy tanada tarin masoya Bata kulasu wasukuma insunji basuda asali saisu shareta" ALHASAN miskili ne shima akwai izza Amma baikai Abdallah ba"betaba son wata ya maceba,Amma yanada wata friend salimat dasukayi karatu a malesia tare "da farko suna mutunci Amma dg baya data nuna sonsa take sai ya nuna be ganeba yyi baya da ita,gefe guda Kuma y'an matan Yola na masifar sonsa kasancewarsa Dan jarida Mai farin jini.... Basa Jim dad'i suk sadda suka tuna basu son asalinsuba"sannan Kuma insunso tambayar ummi saitakama kuka hakan yasa suka Dena Mata mgnar" Hussy ta tashi kyakykyawa wankan tarwada gajera yyinda Alhasan yatashi saurayi Mai jini ajika dogo Baki kyakykyawa Mai aji,miskili... Inna kagansu zaka d'auka ba twins bane sbd hussy karamin jiki gareta saikace Alhasan ne yayanta. Har yanzun shakuwarsu Na nan saima karuwa datayi...ayanxun shekararsu 26.,,,,, ******** Zaune take acikin parlour madaidaici" Mai d'auke da kujerune matsakaita sai tv stand dake d'auke da plasma Media size da dvd sai receiver"sai carpet atsakar parlourn.. Bubu laifi yyi kyau iya gwargwado ga Mai rufin asiri...wayar Alhasan ce hannunta tana duba sakunansa na PC chat"sai dariya take ta na girgiza Kai...wani fitinan nan kamshin turare yadaki hancinta" Lumshe ido tayi had'e da d'ago kanta tabusa, sbd tasan Alhasan ne. Wow gsky broth kayi kyau! wannan babban wanka haka sai Ina Kuma?" Fuska bbu walwala ya zauna kusada ita had'e da aza kansa akan kafad'ar ta yace BABU atakaice! Kobata tambayesa damuwarsa ba" tasan miye damuwar" sbd haka sai ta k'akaro murmush had'e da cewa gsky dagani "yakamata ace acikin Yan matan dake sonka kafitar da guda musha biki Dan ALLAH !konima nazama yayar miji arika girmamani... tafad'a tana dariya"tsaki yaja had'e da cewa matsalata dake kenan wlh..ah ah miye abin damuwa kaga ma kausar kawata tace tana ciki...hussy tafad'a had'e da ture Masa Kai dg kafad'ar ta. ALLAH ya kiyaye wlh na auri tsohuwar yarinya Sa'ar antynah "yafad'a Yana dariya sbd yasan yashakata Dan bataso ace Mata tsohuwar yarinya" Ni wlh y'an matan wannan zamanin nabani mamaki !Babu kunya ko kad'an ,in anyi mgn suce wayewa...tir da irin wannan wayewar . Ai kunya adoce ga y'a mace"dallah mlm yiwa mutane shiru danma kasamu tace tana sonka zaka raina mana hankali "to sai kajika kanka kasha... Ahhhh lallai anty hussy "to ke miyasa bazaki Yi aurenba?"sannan miyasa da Faruq friend d'ina dayace Yana sonki kikace bakya sonsa? Mittsss wannan ai yamun yaro wlh ,Kuma sai kawai na auri abokin k'anina!ai saika rainani wlh....hhhhhhhhhhhh🤣😂 to sannu gyanbo sarkin son girma"yo duka dami kika girmeni ne?" Ai Rana daya aka haifemu Kuma lokaci guda... Harara ta galla Masa had'e da cewa k'ar ya kake,da safe aka haifeni! Kai Kuma da dare... Ah ah wlh ban yarda"bara na tambayi ummi.. Ummi! Ummi!!Ummi!!! Alhasan yashiga k'wala wa ummi Kira" Fitowa tayi...Masha ALLAH bazaka dubeta ba kace tayi shekara 48 ba dukda tarage haske Amma tayi kyau Masha ALLAH.. Ahankali tace oh!lafiya kuke k'walamun Kira haka?" Har rige rige suke ,tamakr Yara,Gurin nufarta suna cewa ummi bani da safe kika haifeniba ?shikuma da dare..ah ah ummi ba lokaci guda bane Dan ALLAH ummi cewar Alhasan Yana tsareta da ido... Hararar su ummi tayi had'e Jan tsaki tace da dare aka haifeka !kada Kuma wani yakoma mun irin wannan tambayar... Ihun murna hussy tayi had'e da cewa kadaijita wlh...yeeeeeeee! tafad'a tana Masa gwalo had'e da dungure Masa Kai... Kingani daiko ummi? Ita ke Jana ko wlh bazan hakuraba saina Rama nima... Da gudu hussy ta fito tsakar gd tana dariya,shikuwa azuciye yabiyota"ku Bari nace muku ko"cewar ummi tana fitowa had'e da cewa ALLAH ya shiryeku ,saikace wasu Yara k'anana" Alhasan be saurari ummiba "yacafko hannun hussy.... adedenan wani yaro ya kwad'a sallama had'e da cewa Wai ance hussy ta zo inyi wani... Hannuwanta Alhasan ya murd'e da k'arfi "tasaki ka'ra"Dan ALLAH broth kayi hakuri kaga ba k'arfin mu gudaba... murmushn mugunta yasaki had'e da dubar yaron da aka Aiko yace kaje kace Masa yayanta yace baza ta zoba tamasa laifi "Yana Mata hukunci... wlh karya yake k'anina ne"cewar hussy tana hararan Dan Aiken sbd ganin yana dariya.... Wai miyasa bakwajin mgn?zaka sake Mata hannu ko kuwa...ummi ta fad'a atsawace had'e cewa yaron kace tana zuwa... Bbu musu Alhasan yasakarmatahannu,Yana turo baki sbd be wani son taruka kula samari bacin basu son tushensuba" ya lura ummi ita sotake hussy tayi aure tabarsa sbd shi Bata Masa fad'a akan yyi budurwa ko yyi aure"Amma hussy ita tana Mata fad'a akan ta rik'a kula samari.... Hijab hussy ta saka ta fita waje... yyinda Alhasan ke zaune a parlou sai cika yake Yana batsewa...Sarai ummi na lura dashi saitashare sa,sbd ita sotake hussy tayi aure ace budurwa har 26 years Babu aure.... Wuf yatashi zai fice sbd ganin hussy ta jima Bata fitoba" Kai Ina zaka?"ummi ta tambayesa fuska daure. Toilet zanshiga(yamata k'arya) sbd toilet d'in nakinsa zai shiga dake sitting room. Batace komaiba ,shikuma ya fice.. Saida yadaure fuska murtuk ,tamkar besan miye dariya ba,dama gashi akwai kwarjini, tukum yafito kofar gdn.. Tana tsaye ta rik'e kyauren gdn ... yyinda saurayin ke tsaye Yana kokarin shigar da kansa a gunta"gefe guda yyi parking d'in motar sa. Sunansa muh'd"ajiya yakai kanwarsa hospital d'in da hussy ke aiki yaganta yaji ta Masa,shine yatambayi gdnsu.. Keeee gyaramun na wuce....cewar Alhasan cikin mugun tsare gd.. Saurin janye wa tayi tana kallonsa,Koda ta ga fuskarsa tasan no mutunci yau,dukda Yana k'aninta wani time d'in in yatsare gd " ita kanta shayinsa take... Keee!shiga gd... yafad'a fuska a had'e" Bbu musu ta juya sbd bazata iya yarfasaba awajeba tasansa da son girma. Yayanmu barka da marece ! Cewar Muhd sbd azatonsa yayantane... Cikin I..... Share BY MMN FAREESA [3/16, 9:13 PM] +234 810 194 3850: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa Not edited❌ p 39 ....Cikin isa yace barkadai "kafin yyi gyaran murya ya dubi muh'd fuska bbu Wasa yace dg yau Dan ALLAH kayi hakuri kadena zuwa gunta" Ko miye dalili?"cewar Muhd cike da mamaki" Ok dalili kakeson ji ko?"to ammata Miji...bejira asarsaba yakoma cikin gd.. Hussy na shiga ciki"ummi tace har yatafine?"eh wlh gara da yatafi "kingansa wani mummuna dashi ga k'aton Kai da k'aton Baki....ke dallah miye haka ?bakida hankali ko meye Zaki rik'a sherance mutum haka kina Masa ba'a bacin ALLAH ne ya haliccesa...to ummi nadena Amma wlh guy d'in be munba ga saurin mgn yanad....hhhhhhhhhhhhh😂😂 Gsky zakuyi marching dashi wlh "cewar Alhasan Yana rik'e ciki sbd dariya...tsaki ummi tayi had'e da cewa ALLAH ya shiryeku" Harara hussy ta galla Masa had'e da yin kwafa.. tab'e baki yyi had'e da d'age kafad'a alamar ko ajikinsa..... ******** Abdallah na zaune kan keken sa, yyinda yyi tagumi cike da damuwa Yana tuna abbansa da mahaifiyar sa da besan a wanne hali takeba! Kullum burinshi shine ALLAH ya shi lfy yaje yanemi mahaifiyar sa.... sallamar da riyan tayi ce tadawo dashi tunaninsa" kallo d'aya tamasa tagano Yana cikin damuwa" amm pls kafita Zan shirya"kasancewar dg wanka ta fito" bece komaiba ya tura keken yafice" tafara kimtsa was...beshigo dakinba Saida yadauki wasu mintina,kafin yashigo sbd yasandai yanxu ta isa idarwa. Zo muje ki rakani toilet! Kanafa iya zuwa da kanka kayi komai"tunda kasami sauk'i...bece komaiba dama Dan yaji mezatacene,"Dan tunda hannayensa suka aiki da kansa yake wanka, alwalla da sauransu" Masha ALLAH y'an matan Abdallah kinyi kyau sosai"Ina fatan wannan kwalliyar tawace ko?" Kai asuwa da zanmaka kwaliya?" Ni a mijinki manah yafad'a Ina serious tone! Hmmmm aini banida mijin daya wuce Yaya gali....what?" Bakida hankali Riyan ?"da aurena igiya 3 akanki kike Kiran sunan wani K'ato "eye! yafad'a atsawace cikin b'acin rai...to Bari kiji duk ranar da koma jin sunansa abakinki wlh zanbaki mamaki kedashi yafad'a cikin tsantsar b'acin rai...ita kanta riyan jikinta yyi sanyi ga shi ta tsorata da tsawarsa...tuni idanunsa sukayi jajir, yyinda kunnansa ke jiyo Masa kalmar ai banida mijin daya wuce Yaya gali... Rufe idonsa yyi sbd jin wani mahaukacin kishi na taso Masa..da sauri yafice dg d'akin akan kekensa... Da kallo ta bisa har yafice duk sai taga Bata kyautaba dukda dama danyaji haushi tayi hakan,Amma tasan be kamata ba ta ruk'a zancen wani da aurenta.... Gaba d'aya duk ayinin ranar Abdallah bashida walwala ko fura beshaba duk sonsa da ita,kallo d'aya zaka Masa kasan Yana cikin damuwa"Inna mairo na lura dashi ,taso tayi mgn Amma saitashare ganin beshafeta Dan tana hankalce da irin zaman dasuke shida riyan d'in.. Riyan ma gaba d'aya batada sukuni ganin itace silar b'acin ransa"gashi yashareta tunda akayi abun be sake Mata mgn ba ko saka aiki ta Masa kaza kota dauko Masa kaza har dare... Suna zaune adaki shi kan keken sa ita kan tabarmar datake kwanciya"tundazun suke zaman kurame acikin d'akin bbu me yiwa wani mgn"can riyan ta daure tace Yaya Abdallah! Tamkar bazai amsaba"Amma yajin dad'i inta kirasa da yayanta ,hakan yasa yace na'am"yanzun ne zaka kwanta?" Riyan zooo! yafad'a Yana aikin kallonta"shiru tayi tana tunanin Kiran meyake matane? In baza ki zoba kibarshi kawai...tashi tayi tsaye...kikamun ruwa! Swan taje ta dakko ta matsa kusadashi had'e da mik'a Masa... Yahad'a da ruwan da hannunta yarik'e...kafin yyi kokarin saka k'wayar idonsa acikin tata..wani yarrrrrrrrrrrr,! Riyan ta ji ajikinta "ga saimurza hannun ta dake cikin nasa take"murya qasa qasa tamkar mai rad'a yace Riyannnnnn! Meyasa bakya tausayinane ,bakya Sona kin tsaneni?"bacin yanxun kulawarki nikeso kamar yadda kikeyin komai dan ALLAH,to kicigaba kada ki duba baya nasan Ni Mai laifine agareki Amma kimun uzuri ,kibani Dama riyan"Ina cikin damuwar rashin sanin Ina mahaifiyata take da danginta da Kuma a wanne hali mahaifinayake,gakuma Taki damuwar riyan meye tsafi haka?"Dan ALLAH kiyi hakuri kibarni inji da abinda ke damuna"bazanmiki Dole akan kisoniba ko na rokeki kisoni ..ah ah sbd hakan ba adalci bane dukda kinunamun bakya Sona kintsaneni tunda gashi da aurena akanki kina ambaton wani banza k'azami....kigodewa da basansa wlh.. Dan ALLAH cikani kada mom yashigo " Hannunta yasaki had'e da Shan ruwansa,ita Kuma ta juya zuciyar ta fal da tausayinsa,tasan tabbas be kamata tahada Masa zafi 2 ba tabarsa da abinda ke damunsa...saidai fa Bata tunanin tagama koya Masa hankali , sannan Kuma sai yafad'a ma iyayenta da kanshi cewa AUREN WATA SHIDDA sukayi yakuma bawa ummanta hakuri...tukum takejin zata iya karb'an soyayyarsa Dan yasan tana daraja ...Amma yanzun da sauransa ... Riyan bazaki hakuraba Dan ALLAH? Me kakeso nace maka Yaya Abdallah?mubar maganar dan ALLAH ,addua yakamata muyi akan ALLAH yabaiyana Mana mamanka kawai dakuma samun lafiyarka....keba mamanki bace kenan?"ah ah nidai banceba...hmmm zoki kamani natashi... mak'e kafad'a tayi had'e da cewa Ium um d'azun bashareni kayiba"kak'i sakani aikin komai... murmushi yyi Yana kallonta azuciyarsa yace gsky yarinyar nan ta cika wauta da kuruciya...afili sai yace ai laifi kikamun shiyasa nashareki nayi fushi dake ke Kuma Baki iya rarrashi ba,kokuwa Dan bakya jine Dani shiyasa... Bata basa amsaba ta matso kusadashi ta kamasa ...wuf yafisgota tafad'a kansa...ya matseta akirjinsa Yana ajiyar zuciya"hannuwansa yasaka yarik'e Gam ganin tanson kwace kanta...sai mutsu mutsu take had'e da cewa Dan ALLAH kayi hakuri kacikani .....banza yyi Mata saima yafara kokarin sinsinar Mata wuya...wayyo ALLAH tuni tsikar jikinta ta tashi ,jikinta yasoma rawa saikuma tafara hawaye had'e da cewa wlh Zan maka ihu koka cikani...ajiyar zuciya yyi had'e Dora fuskarsa kan tata yace so what? inkinmun ihun ne.. Hmmm to naji sakeni"bazanfa cikakiba,atare zamu kwanama ,sbd nagaji da kwana Ni daya bacin inada iyali"yanzun Dan ALLAH ko tausayina bakyayi riyan?" Ina tausayinka Mana"nifa ba wancan tausayin na rashin lafiya Nike nufiba....um ..um Dan ALLAH cikani zanshiga ba'yi... tafad'a tana zillo "irin abukace take da lalura"cikata yyi da sauri... Tashi tayi sg jikinsa tayi Masa gwalo had'e da cewa dama ba wani bayin dazan shiga Dan ka cikanine... Nidai ko riyan?"eh din me zakamun me?"hmmm haba yarinya saikace ba yanzun kike mun magiya na cikakiba,Ai insha ALLAH Zan tashi ko"nidake ne...cikin rashin gane manufarsa tace ohodai Ni na kwanta in mlm yashigo yataimaka maka ka kwanta. Tayi saurin kwanciya tana addua. K'uri da sexy eyes nasa ya Mata ,shifa yanzun komai tayi burgesa take "lumshe ido yyi Yana kissima abubawa dayawa game da riyan inya warke... Washe gari suna zaune atsakar gd bayan sallar Zuhur sukaji sallamar ammi da Hafiz.. Cike da farin ciki riyan da Abdallah suka tarbesu... Byn sun gaisa sunci abinci Abdallah ya ja Hafiz gefe harda kwallonsa yace pls abokina miye shawara wlh na lura yarinyar nan da gske take tanason murabu?" Dariya Hafiz ya kece da ita"take Abdallah ya had'e rai. Mlm inbazaka bani shawaraba toshiken....hmmm lallai AK ai wlh gara tagaraka son ranta in ALLAH ya taimakeka k'ila tasoka sbd kamarka da k'yar asamu wacce zatace Baka mataba" Murmushi Abdallah yyi had'e da cewa ai badolene ba ka birge kowaba.... Hakane ,amma ai nason abokina taurarone" Yau Ina pics d'in dakake yawan yima nida my riyan?" Ashek'e Hafiz ya kallesa had'e da cewa bacin kagayamun mgn ai nagogesu ma...haba Mana pls kabani nagani....Wai kus kus dinme kuke hakane?"cewar ammi data fito sanyin alwallal la'asar... Tab'e baki Riyan tayi had'e da kauda kanta " Hafiz ya Yi murmushi yace ai kinsan tsakanin aboki da aboki sai ALLAH ko" Buta ammi ta d'auka had'e da cewa kwaji dashi ,tashige bayi abinta... Abdallah yasakarwa riyan wani killer smile daya kusa Tona asirin zuciyar ta"sbd smile din yatafi da ita ainun.. Bayan sun yi Sallah ,nanma Saida suka Dade suna fira ,kafin suyi sallama har kofar gd su Abdallah da riyan suka rakosu,bayan ammi ta kwantarwa da Abdallah hankali kan cewa tasanar akano gdn dasuka zauna in mamansa tazo akirata da number indata basu, sannan Abba ma suna bibiyarsa bbu matsala insha ALLAH... Bayan sati2 Share BY MMN FAREESA [3/16, 9:13 PM] +234 810 194 3850: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa Not edited❌ p40 Bayan sati2 ""Kinga yadda ALLAH yamaidoni arayuwar mijina ko?ga Kuma yarana kingani "duk bak'in cikin ki saiya kasheki"inaso kisani duk zakaran da ALLAH ya nufa da cara...ko ana muzuru ana shaho sai yyi!ummi ta fad'a tana kokarin shak'e wuyan mom .... dedenan ta farka a rud'e tayi sharkaf da gumi....wani uban ihu tasaki...Wanda yasa Alh Suraj (Suraj) yyi saurin tashi dg bacci. kasancewar Abba baya gdn ,shine yazo kamar yadda suka Saba.. Mitttsss yaja tsaki hade da cewa lfy Wai inajin dadin baccina Zaki wani tasheni da ihu?"jiki bbu lakka tasanar da shi mafarki da tayi had'e da cewa yanxun me hakan kenufi?"kaddai ace da gske HAJARA zata dawo ta fad'a hankali tashe"tabe baki yyi had'e da cewa may be ta dawon "dakuwa tawa ta sameni! Dole na koma gun boka sbd fa harda wannan mataccen ta nunamun a mafarkin" Hmmm lallai hassu waike ko tsoron ALLAH ma bakyayi"kinzo ki rusa gd kinata makirci da cin Amana gsky karsh....dallah dakata !aikin banza aikin wofi"aidole kace haka tunda ana yagomaka rabonka kana fantamawa ko?"duk wani cin amanar dawa na aikatashi badakaiba" butulu !zaka rik'a gayan mgn "to wlh ka kiyayeni...anki akiyayekin k'aramar y'ar iska k'aramar y'ar bariki,nizakiya akuyanci"indani aka ci Amana aibani na aza ki kan turbarba ganinki nayi akai nima gashi adalilinki har yanzun banyi aureba balle nayi Dan kaina"tir dake wlh "nayi nadamar saninki arayuwata'kinjani ga aikata halaka...Suraj nikake gayawa mgn haka? lallai Dan Adam bulune! Eh angayamiki,ribar mi nasamu atarena dake inba faduwa ba"nabiye Miki Muna cikin Bata"inbaki sannuba ,yadda kikazo agyara to Zaki koma a alakoro...kutumar ubancan! cewar mom had'e da k'ok'arin shak'e wuyan Alh Suraj d'in"tana huci cikin tsananin b'acin rai....kaucewa yyi had'e da cewa haukan naki Zaki nunamun ko?"to Bari kiji dg yau bazaki sake ganin Suraj ba"sbd nagama dake zanje na yita istigifari ga ubangiji !ke kuwa nasan bazakiyi nadama ba sbd kinsaka shirka aranki "saidai Ina Miki albishir d'in cewa kina d'auke da cuta mai karya garkuwar jiki(H I V )dake da kawarki ikilima sbd inbaki saniba yau kisani "ikilima Ina nemanta sbd ita takamun kanta Kuma agunta nasami wànnan ciwon sakamakon kwana2 dasuka wuce Muna gdnta tare "tana toilet"aka kirata awaya na d'aga ,kafin nayi mgn "naji ance kawata kiyi hakuri kicigaba da Shan mgni Zaki rayu lfy bbu komai,sbd ita H I V indai kana shan magani to baza'a gane kana d'auke da itaba...iya nan naji nakashe wayar ,ko afuska ban nuna Mata nansaniba,saidai nasha alwashin Zan goga Miki kamar yadda aka gogamun sbd kece silar shigata bariki,Kinga kuwa dole mudauki cutar atare... sannan dg karshe kisani ikilima Bata kaunarki ko kad'an tana Miki iza me kantu ruwa ,Tasha fad'a mun cewa akullum tanajin zafin hinta dakikayi... Daskarew a mom tayi tamkar gawa jitake tamkar amafarki"shin meke Shirin faruwane Dani?"ta fad'a afili batare da tasan ta fad'a d'inba...watan Dana saninkine yatsaya...wani uban ihu ta kurma tan cewa Zan nunamaka d'aya dg cikin kaidina"murmushi Suraj yyi had'e da cewa to shikenan inzaki iya,Koda hakan ta faru banajin komai sbd na boye number naturama Alh Kabir girma da cewa kinada HIV , sannan na sanar da abokina cewa inhar yaji kinmun wani sharrin to yatura Masa video d'in da namana nidake muna aikata Masha a Kinga zai yarda da gske ke annobace! Dukda nasan kinmasa asiri.... Kuka kawai tasaki had'e da fadawa kan bed"sbd rashin sanin me yakamata tayine,shin da gske zai iya tura. Vedio d'in,shin Wai hjy ikilima dama kinta take tuntuni???""" K'arar rufe kofar ya maido tunanin ta"da sauri ta tashi tsaye had'e da ficewa... Ihu take iya karfinta tana cewa kwarto jamaa kwarto jamaa!!!kutare kutare!! Tuni ma'aikatan gdn suka Fara fitowa da masu gd...cikin ikon ALLAH suka Kama Alh Suraj dake niyar ficewa Gurin karfe 5:30 na asuba... Saidai sunyi turus sbd ganin ai wannan yayantane sbd duk sadda zaizo har get take rakosa,takuma musu gargadin duk time d'in dayazo su barashi yashiga... Hakan yasa suka tsaya had'e da cewa kobashine bane,ana hakan yyi wuf yafice dg gdn" ita Kuma alokacin ta iso Gurin.. Sbd tashin hankali tuni ta fad'i Gurin su mamma... ******** Abdallah da mlm na zaune atsakar gd suna fira...sukaji sallama...da gudu riyan ta fito Dan darban ummanta sbd tasan da zuwanta sunyi waya ajiya ta sanar da ita sunan k'auyen datazo ta tambayi gdn mlm HABIBU za'a kaita.. Wani mummunan faduwa gaban umma yyi alokacin da suka had'a ido da Abdallah dake murmushi Yana Mata sannu da zuwa!Bata tab'a ganinsaba sai yau ,dama sau d'ayane yaje yagaida ita shima Kuma Bata kallesaba" Fuskarsa ta Mata Kama da KB(sunansa na kuruciya) mijin HAJARA yayarta data Bata... Dakewa tayi had'e da boye mamakinta"ta gaida mlm da Inna mairo kafin Abdallah da riyan suka bita d'aki suka gaida ita... Kok'arin fita Abdallah ya keyi "sauri riyan ta ce lahh Kinga umma Yaya Abdallah fita zaiyi Wai kunyarki yakeji... murmushi umma tayi gabanta na faduwa sbd ta tuna sunan Dan Yaya HAJARA Abdallah" Hararar riyan umma tayi hade da cewa to yyi dakene ? Juyowa Abdallah yyi da keken Yana murmushi yace rabu da ita umma bacin yanzun kindena Yi da ita saini... yafad'a Yana kashewa riyan ido... Turo baki tayi had'e da cewa umma Wai da gske?" Eh Mana " Dariya yyi ta Mata,itakuwa tana hararan sa" Sosai umma ta jajanta Masa had'e cewa Dan ALLAH ko kanada photo na mahaifinka nagani sbd inason sanin gano wani Abu?" Da mamaki abdallah yace ah ah wlh sbd manyan wayoyina matar Abba ta k'wacesu... k'aramar ce kawai hannun riyan"Amma Zan iya zanamaki tunda hannuna na aiki... Umma tace ah ah abarshi kawai...ah ah umm tunda zai iya bbu komai fa cewar riyan.. Haka kuwa akayi cikin kankanin lokaci mlm yasaka aka samo pencil da colours Abdallah cikin kwarewa yasoma zana alhj Kabir girma.... ********* Zazzaune suke har da ummi suna cin abincin Rana"cikin son tsokana Alhasan Yadubi hussy yace kije ki gyaramun d'akina kihadamun ruwan wanka... murmushi tayi had'e da kallonsa ashek'e yace to Yaya angama! Itadai ummi najinsu batace komaiba! Ummi Wai kece kikayi girkin nan kuwa?" Itace Mana!cewar hussy dason jin mezaice! Haba no wonder shiyasa yyi mugun dad'i.....hhhhhhhhh😂🤣 dallah mlm bi ahankali kada ka k'ware Gurin yin Santi" to ninayisa ba wata ummi... Yamutsa fuska yyi had'e da cewa hmmm to ai nima Wasa nake Dan naji Mai zakice ai! Hmmm kajidashi ai ,sarkin gulma"kadai Fadi gsky kaji. Naji ta Mohd bada kanki asare... had'e rai tayi had'e da cewa wlh ya isheka" Haba my sweet hussy!Kinga kawai ayi Yar gida da friend d'ina farouq kawai"ummi kingani ko? Tsaki ummi tayi had'e da cewa kunfi kusa ai... Aje spoon d'in hannunsa yyi had'e da cewa muje mugyara d'akin kinji antyna yafad'a cikn marairai cewa... Murmushi hussy tayi sbd tasan badan ALLAH yaceba"tashi tayi tabisa tana cewa hmmm su oh oh d agdn masu kud'i ka fito dakayi mulki da son jiki son ranka wlh, komai sai namaka, to inda babbuni ummi kasan bazayi makaba ko? Yatsina fuska yyi hade da cewa Kinga inbazaki gyaramunba kirabu Dani ,kintasani agaba kinamun surutai... Eh naje nayi ,kayi maganin abun manah"ance kayi aure amma kaki Yi,in kanada Mata saika juyata yadda kakeso... Finciko hannunta yyi had'e da cewa me kike fade?" Haba my sweet broth!Yaya Alhasan !muje nagyara maka d'akin. Murmushi yyi mai sauti.... Abba ne zaune a office nasa. Wayarsa tayi k'ara alamar shigowar sako! Dubawa yyi saiyaga ansaka kamar haka..... Kun rage comments ba kamar daba, kodan kunga kullum kuna samun 2 pages to dg yanzun 1 zaku samu" Banason tanx ko steakers comments kawai.... Share BY MMN FAREESA [3/16, 5:27 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa Kuyi hakuri my fans dajina shiru Ina da uzurirrikane🙏🏼 sannan Ina godiya ga wadanda suka kirani da Kuma masu turo sakuna" nagode sosai d kulawarku... sannan duk week end gsky bazaku samuba🤣 Not edited❌ p 41 ......Matarka!hjy hafsat tana d'auke da cuta mai karya garkuwar jiki H I V....nine Kuma na lik'amata ita" In kana kokwanto zanturo maka video d'in da nike kusantarta! Kana sone?"sannan nasan tamaka asiri tana juyaka bacin ta rabaka da iyalanka...kada kasake ka kusanceta Koda ta bukaci hakan "sannan inta maka kwarjini ka ambaci sunan ALLAH insha ALLAH zakaji tsoron yarage " Niii..na tuba yanzun ,inhar kana bukatar jin sirrin Matarka ka turo sako ta wannan number 09087671240..... Ka Kuma goge sakon sbd zata iya dubawa....iya nan Alh kabir girma yakaranta" zuface keta keto Masa dukda acikin AC yake d fanka" yyinda zuciyarsa ke tambayar sa cewa ta rabaka da iyalanka? To suwaye kenan...wani faduwar gaba yaji had'e da mugun sarawa kansa yyi "da k'arfi yyita ambaton sunayen ALLAH...ji yyi zaman office d'in ya ishesa,hakan yasa yatafi gd "zuciyar sa nason tuna Masa yau kimanin wata 3 kenan rabonda yakusanci mom tun kafin marigayi Abdallah yarasu..lolx..yakuma aiyana aransa Dole yaga video d'in, sannan bazai yarda wani Abu yashiga tsakanin suba "Kuma Wai da aurenta take aikata Masha'a ,inda gske ne to tun yaushe ta Fara aikata hakan?" Koda ya iso gd "har part nata yaje Amma bbu ita bbu alamarta"yakira wayarta akashe"to Ina ta tafi?yatambayi kansa dukda Bata tambayar sa zuwa anguwa...wasu hawaye ne masu zafi suka zubo Masa sbd tuna Abdallah da yyi"ahankali yace ALLAH ya jikanka da rahama...gaba d'aya sai yaji yatsani rayuwarma gaba d'aya... ********* INNA LILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJU'UN!shine abinda umma ke maimaitawa had'e da nuna photon Abba da hannu tana hawaye had'e da cewa shine!shine!!shine!!!wlh shine mijin yayata HAJARA data Bata shekara 25 kenan...cikin zaro ido had'e da mamaki riyan da Abdallah keyiwa umma kallon tambaya...da sauri ta d'aga Kai had'e da nuna Abdallah tace Ni jininka ce Riyan k'anwarkace! shin ya akayi hakan yafaru ?"tafad'a cikin kuka da shashsheka"dama hassu itace kishiyarta?"ni dama bansantaba alokacin da akace mahaifinka zai k'ara aure sbd alokacin ko aure baa munba"Kuma bayan AUREN abbanka da wata2 mukaje kano gun mahaifiyar ka kace sun tashi... Cikin mamaki had'e da al'ajabi Abdallah yace umma ke k'anwar mahaifiyatace?" Tace k'warai da gske "sbd ga sheida nan,na photon mahaifinka da Kuma yadda Naga kuna yanayi da Yaya HAJARA"sbd Kai jinintane,gashi sunanka Abdallah ,hakan ne sunan d'an data Haifa...umma na yarda !Ashe dama ko Yaya zanga jinin mahaifiya ta kafin nabar duniya ? Yafad'a Yana hawaye"kafin yad'aga hannunsa sama Yana wa ALLAH godiya" Mlm yyi gyaran murya had'e da cewa Masha ALLAH Alhmdllh lallai kunga rayuwa"ubangiji yabaiyanata aduk inda take yasa tana raye....da ameen suka amsa kafin mlm yafita Dan basu guri... Riyan kuwa tamkar gunki tayi sbd ganin abun tamkar almara!Wai Abdallah jinintane?" Yayanta ne! Shiyasa haba take yawan jin tausayinsa dakuma kin mom tunda tagane ba itace mahaifiyar sa ba"sannan inya Mata wulakancin batajin zafinsa ,ga yawan damuwa dashi datayi ,Ashe D'an uwantane... lallai ikon ALLAH beda k'arshe... d'ago kanta tayi ta kallesa saitaga yyi saurin janye idanunsa dg nata... Shikuwa Abdallah kunyace fal da Dana sani aransa! lallai yaga rayuwa"tabbas Hafiz ya Sha fad'a Masa yadena wulakanta mutum bakasan meyimaka ranaba ,gashi Riyan ta Masa Rana dg k'arshe Kuma Ashe ita d'in jinin sa ce"yayantane"lallai Hafiz bazai tab'a mantawa dashiba"sai yanzun yagano dalilin dayasa mom Bata kaunar Hafiz" Wato Dan taga Yana fad'a Masa gsky "tabbas bazai manta da AUREN WATA SHIDDA ba !gashi sanadinsa yasan abubuwa da yawa"wad'an da ko a mafarki bai sansuba"inama ace ana maido baya"yadawo da rayuwarsa ta baya "ya gyara kuskuransa... Sai yanzun ya tuna da tunatarwar malaminsa na addini(a ingila) dayake cewa kuguji k'in Abu"Amma kunemi zabi agun ALLAH"ma'ana in wani Abu yashige maka to Rok'i ubangiji yazaba abinda yafi alkhairi...sbd da yawa abinda kuke k'i,sai yazama alkhairi agareku"abinda kukeso yazama sharri agareku!to gashi yak'i AUREN WATA SHIDDA Ashe shine sanadin warwarewar matsalar sa,fatanshi ALLAH ya bashi lfy yagyara abinda yabata agurin Riyan d'in shi ...wani murmushi yasaki daya tuna irin farin cikin da Hafiz da ammi zasuyi....Amma Wai duk ta Yaya hakan tafarune ?ya akayi kukazo nan Kuma ita hassun tasan Kuna nan??" D'ago kanta RIYAN tayi ta shiga warwarewa umma komai"sbd abaya akwai abinda ta boye Mata,saidai ko yanzun Bata Fadi aurensu na WATA SHIDDA bane... Saida umma tasake yin wasu koke koken, sbd tausayin su Abdallah"takuma yarda Abu na farko shine subar komai sai Abdallah ya ida samun lfy tukum.. Ahankali umma tace Zan sanar da ku wacece HAJARA da yadda akayi ta auri Abbanka da halin da muka shiga alokacin da muka gane ta Bata!konace ,abbanka yasiyarda ita ya gudu kamar yadda muke cewa a k'auye... ####### Zaune take gaban bokanta"fuska bbu walwala "kallo d'aya zaka Mata kasan tana cikin damuwa" Cikin muguwar muryarsa irinta dodanni yace "Al"amarinki yazo Kashi 2 na farko nassara...tuni tasaki ajiyar zuciya...na biyu akasinta,sbd zanbaki mgn kiyi matsi dashi in har mijinki yakusanceki to kingama mallakarsa har abada bayin maganar kowa sai Taki... Kuma kinsan zai d'auki cutar dake jikinki"sannan akasin haka shine yaki kusantarki, sannan duk ranar da yyi tozali da jinin matarsa to zai tunata ! ma'ana yaga yayan matarsa ko k'aninta ko kanwarta....cikin katse hanzari mom tace insha ALLAH ma bazai gansu ba....keeeeeeeee!rufe Mana Baki anan,kibar Kiran sunan ALLAH sbd inda dashi aranki bazaki zo nanba! yafad'a cikin wata mahaukaciyar tsawa had'e da k'yalkyalewa da dariyar mugunta irinta bosawa.... Shiru tayi ,sai zare ido take,kafin boka yabata izinin tafiya. Koda ta shiga mota,kasancewar ita takawo kanta,Koda tafito dg dajin ,gdn hjy ikilima ta nufa ,sbd ta Mata wankin barko,ta tona Mata asiri... Gaban get d'in gdn ta yi parking Bata shigaba" Babu ko sallama ta banka Kai acikin parlourn gdn... Hjy ikilima na zaune gefen mijinta Alh tanimu, yyinda zeenat ke zaune kan carpet tana chat... Wani faduwar gaba hjy ikilima taji ganin mom tamkar anjehota"cikin rawar jiki tace hjy hafsat kece da Rana haka dg Ina kike?"dg gdn uwarki!mom ta fad'a cikin b'acin rai da masifa"kafin ta cigaba da cewa munafuka, makira matsiyaciya, maciyiya amana "to ALLAH ya Toni asirinki,Ashe kina da cutar me karya garkuwar jiki?"keeeeeee!dabbar inace ko kin Fara shaye shaye be??Zaki shigo kina Mana haushi acikin gd tamkar karya...cewar hjy ikilima azafafe... Tashi tsaye Alh tanimu yyi da ma shi har ga ALLAH yagaji da Zama da hjy ikilima dukda Yana tsoronta ,Amma takaisa karshe Bata basa hakkinsa na aure kimanin wata 4 kenan ,zaman dasuke ayanzun so yake yamata zancen Amma Yana shakkarta...jin wannan maganar ta mom ta fidda Masa tsoronta... Fuska daure yace keeeeeee hjy hafsat kisanar dani gsky! Wani faduwar gaba hjy ikilima taji had'e da dubarsa tace Ina ruwanka ne,fita dallah kabamu wuri...Bata rufe bakintaba taji saukar wani gigitaccan Mari akuncinta... Hahahahahahahahahahahahahahahahahahahaha😅😂🤣 mom tasaki had'e da cewa tabbas asiri ya karye "to Zan sanar da Kai tabbas tana d'auke da cuta mai karya garkuwar jiki wato H I V, sannan inaso kasani waccen y'ar ta nuna zeenat ba y'arka bace shegiya ce,tayo cikinta awaje ta manna maka...zaro ido yyi had'e da fibncikar hjy ikilima cikin tsawa yace da gske take?ita kuwa tsabar mamaki yarufe Mata Baki takasa mgn sbd batayi zaton haka dg mom d'in ba" ga kuma ihun da zeenat keyi sbd jin ita shegiya ce... Murmushi mom tayi had'e da kallon hjy ikilima wacce Alh tanimu yyiwa muguwar Shaka tace k'arshen maciynin Amana kenan,kafin ta dubi Alh tanimu tace saika binciki kanka kaji kanada cutar,saika d'auki mataki ,tunda Kai doctor ne... Bata bi ta kansuba ta fito,dg parlourn tashige mota da niyar yau Kota tsiya Kota arziki sai Abba yakusanceta... Shikuwa Alh tanimu ,dg hjy ikilima har zeenat d'in jansu yyi yarufe adaki, sannan yatafi asibiti.. Bedawoba Saida yatabbatar anmasa gwaji...cikin ikon ALLAH bashida cutar.. Kaitsaye d'akin dasuke yashige ,yarufe,yyiwa hjy ikilima d zeenat d'in mugun duka na fitar hankali ,ko tashi basu iyawa ,da kansa yajasu kamar kayan wanki yafito da su waje,yace suyi gaggawar banmasa gd ,Kuma cutarsa dasukayi ALLAH ya isa yagode ALLAH da zeenat ba y'arsa bace,ko tsinke basu d'auka ba agdn ,dg su sai kayan jikinsu,sukja jiki sukabar anguwar gab da magrib,bbu halin shiga makota sbd hjy ikilima Bata hud'da dasu sai d'aga Kai take musu.... Gyaran murya umma tayi had'e da cewa..... Share BY MMN FAREESA [3/16, 5:27 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa Not edited❌ p 42 Mlm jamilu shine mahaifinmu,asalinsu shida mahaifiyar mu halimaYan agadas ne dg can ne,sukazo k'auyen wazo k'ayawa"suka yada zango. Alokacin anhaifi Yaya HAJARA,byn haihuwarta aka naifi IRO saini Fatima ana min lak'ani da BINTU..muntashi cikin tarbiyya da kaunar junanmu had'e da hadin Kai"mun Sami ilimin addini sosai agun mahaifinmu....kasan cewarsa malami masanin addini" Bayn YAYA HAJARA takai shekara 12"kwasam mlm yyi bak'i dg birni,wato kakanka da mahaifinka anan Alh Kabir girma da akewa lak'ani da KB (sunansa na kuruciya)yaga HAJARA yaga ta Masa,anan maifinmu yabashi ita aka d'aura musu aure yabaro kauyenmu da ita ,suka tafi garinsu wato KANO...anan mahaifiyar KB dataga HAJARA tace Sam tayi k'ranta da aure ,abarta gurinta ko shekara 3 tayi alokacin 15 years gareta saisu tare... Wannan dalilin yasaka aka sanya HAJARA primary 4 bayan tayi JSCE suka tare agdnsu ita da mijinta acikin so da kaunar juna.. Alokacin da naji tayi boko sai naji inama Ni, sannan nida IRO Muna kamata ziyara Ni har sati1 Ina Mata har ALLAH yasa tahaifeka" Bayan haihuwarka ne mahaifin mu yaraasu" munshiga tashin hankali matuk'a,nan ababnka da mahaifinsa Alh Abdul fata suka dawo taimaka Mana sosai"yyinda Kanata girma da wayo har kayi shekara 4 alokacin Kuma mahaifinka yabijiro da maganar k'ara aure,Wanda HAJARA ta tashi hankalinta,Saida mahaifiyar mu ta Mata nasiha sosai , yyinda kakanka Alh Abdul fata yak'i amincewa da auren sbd aganinsa ,bega abinda HAJARA taragi KB dashiba"yyinda abbanka yakafe kan sai yyi auren...badan yasoba yabarsa,bakufi sati 3 da aurenba Alh Abdul fata yarasu...akuma lokacin HAJARA nada shigar karamin ciki ajikinta" Kwatsam bayna rasuwar kakanka ,munje kano gdn Yaya HAJARA Babu kowa Mai gd yace Mana suntashi ai...mukaje gdn marigayi kakanka sai akace Mana ai kakarka Bata k'asar anfita da ita waje sbd Bata lfy tun bayan rasuwar mijintakuma dg can intadawo Nigeria to zasu wuce Mai duguri Gurin danginta, sbd su Yan can ne aiki yakasu kano,anan muka tambayi Ina su HAJARA da mijinta akace anmasa transfer Gurin aiki amma basusan ko wane gari sukeba... Cikin tashin hankali da damuwa muka koma gd,muka sanar da mahaifiyar mu,itama ta damu kwarai "tun Muna saka ran jin wani Abu game da su harmuka fidda rai.... Shekarar Yaya HAJARA 5 da Bata akamun AURE,bayan na haifi Riyan mahaifiyar mu bango yafad'a Mata tarasu... Haka yasa muka Zama marayu nida Yaya Iro,cikin ikon ALLAH shima yyi aure ak'auyen" lokacin da naji gwamma na mutu da rayuwar shine mutuwar mahaifinki da ciwon ciki yakasheshi a "yanxun haka Yaya iro Yana da yara3 bilkisu,Bashir da aminatu... sannan ta sanar da Abdallah dalilin zuwansu kaduna dakuma abinda yasami yarima HAMZA... Hawaye kawai Abdallah keyi "sbd tausayinsu ,Ashe dama wannan dalilin ne yasakasu barin garinsu "sai gashi yajeho riyan arayuwarsa... lallai wani Abu sai ubangiji"tabbas har ya mutu bazai iya yafewa mom ba sbd ta cutar da rayuwarsu matuk'a"saidai Alhmdllh tunda asannu ALLAH keta warware musu abun... Ajiyar zuciya Abdallah yyi had'e da kallon umma yace to kenan yanxun kenan dangin Abba basu San namutuba kenan? Wannan Kuma ai su Hafiz zaka tambaya Abdallah , sbd ni rabona d adangin babakan banmasan tun yaushe ba gsky,Amma hjy kakarka tana Rai ko kuwa? Eh tanada Rai,duk da nima rabona da ita shekara8 innama Abba mgn muje bayaso saima ya nuna ransa yab'aci,asheda ta rabasa da danginsa"hajjo da Uncle Suraj sunike ma d'auka yayanta da mahaifiyar Ashe batattune irinta"Kai gsky bazan tab'a yafewa matar nanba har duniya ta nade... yafad'a Yana share hawaye.. yyinda ita riyan d'in kukan take.. Ajiyar zuciya umma tayi sbd bazata hanasu kukaba Dan yacancanci suyi" Ahankali Abdallah ya ce , shiyasa lokacin da zantafi ingila nayo 5 years naso naje Mai duguri Amma matar nan tahani zuwa sbd gudun tonan asirinta sbd last zuwana hjy kaka tace Inna zake dawowa zata gayamun wata mgn me mahimmanci,nikuma sai nagaya ma hassu ,tundaga lokacin batasake barin naje Mai duguri ba"dukda ni alokacin banajin dad'in ganin yadda dangin Abba basa nuna Mata kauna ko so saima habaici,hakan yasa duk naji aunficemun arai,sbd azatona basason mahaifiyata,sai yanzun ma na gano maganar da hjy Kaka zata fad'a mu k'ila tasanar da wani ba hassu bace mahaifita! Tabbas abinda taso ankarar da Kai kenan"Amma bbu koami,lokacin jinne beyiba,Amma gashi da lokacin jin yyi ,saikaji da kunnanka.. Satar kallon riyan Abdallah yyi ...caraf suka hada ido da sauri ya d'auke kansa... girgiza Kai tayi sbd ta gano cewa Abdallah yau nauyinta yakeji.. Umma ce ta dubesu jin anakiran magrib tace riyan maza kaisa yyi alwala,lokaci yyi. Bbu musu riyan ta turasa akan keken suka fito da ga cikin d'akin" Cikin wata iriyar murya Abdallah ya ce Riyannnnnnn! ##### Nine!! nine!!!nine Abdallah ummi !kidawo gareni Dan ALLAH"yafada Yana Miko Mata hannunsa ,Yana hawaye, yyinda umman riyan ke tsaye kusada ita tana Mata murmushi....dedenan ta farka agigice"tayi sharkaf da gumi, tana cewa BINTUUUUUUUUUUUUU!a Ina nasanku kedashi wannan saurayin Mai suna Abdallah??" Ummi lfy dai ko dg d'aki na Ina jiyo muryarki....cewar Alhasan Yana tsareta da idanunsa.... k'uri da ido tamasa tamkar yau tafara ganinsa,jitake yamata Kama da wani mutum datasani....kiyi mgn ummi Mana"yakatse Mata tunaninta" Ajiyar zuciya tayi had'e da cewa bbu komai mafarki ne nayi"lokacin sallar la'asar yyine?" Ta canza maganar.. Eh yyi"to shikenan kaje katada husaina tayi,nima bara naje nayo alwalla" To yace,kafin yafice... tarakasa d idanuwa had'e da sakin ajiyar zuciya.... Mom nayin parking ta fito ta nufi part d'in ta... Tana tura kofar ,suka had'a ido da Abba dake zaune.... Bana bukatar steakers ko godiya comments kawai,ko kuwa sai next week kuka update... Share BY MMN FAREESA [3/17, 12:41 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa Not edited❌ P43 """Babu ko sallama ta nufi bed room d'in ta,cikin halin ko inkula dashi "kasancewar ta Saba hakan "shikuwa yau sai yaji ta rage Masa kwarjini musammun dayadinga maimaita kalmar "LA'ILAHA ILLA ANTASSUBA HANAKA INNI KUNTI MINAL ZALIMINA...cikin dakiya had'e da danne jin shakkarta yace dg Ina kikeee?" da sauri ta juyo cike da mamakin tambayar sa" azuciyarta tace meke Shirin faruwa Danine?"Koda ta had'a ido da shi Saida taji gabanta ya fad'i'bakiji me nace bane?" Cikin k'arfin hali tace naje anguwane!anguwa Ina kenan?"haba Alh meye haka?"zaka matsamun da tambaya bacin nadawo agajiye"muje ciki ka had'a mun ruwan wanka...inbaki had'a da kankiba kibari "sannan kada ki koma fita batare da izininaba... Cikin tashin hankali da faduwar gaba tace mekake nufi ne Wai?" Bece komaiba ya tashi yafice sbd lokacin sallar magrib yyi... Cikin wani yanayi na damuwa had'e da tashin hankali ta nufi bed room d'in ta,tashige wanka"tana tunani da zulumin zatayi nassara ko akasin haka "harta fito ta shirya had'e da yin matsi da maganin da boka yabata"ta nufi dinning area taci abinci ta koma parlourn abbah sbd tasan sai byn isha'i yake dawowa" Tunanin maganar boka take ,afili tace inma yakiyarda to zansaka Yan daba su aikasa lahira inda na mik'a D'ansa.....karaf a kunnan Abba.... ******** Zaune suke kan carpet"hussy na chat dawowarta dg asibiti Kenan,byn ta kimtsa"yyinda ummi ita ke zaune tayi tagumi tafad'a kogin tunani, d'akin yyi shiru kasancewar ba fira sukeba, yyinda Alhasan na d'akin dake soro... Wai ance hussy ta zo inji muh'd"muryar wani yaro yaratsa parlourn..tsaki hussy ta ja had'e da cewa yah Salam! wannan wace irin masiface?yafaje a hospital har ward d'in mu yasaka akakirani "shine yanzun Kuma zai biyoni.. mitttsss taja tsaki"jekace tana zuwa! cewar ummi ta na hararan hussy, had'e da cewa Zaki tashi ko kuwa?"kafin tayi mgn Alhasan yashigo parlourn ransa ab'ace yafara zuba masifa" Zancire hannuna a al'amarin ki tunda bakyajin shawara da mgn'bance Miki kada nakoma ganin wancan Mai katan kan akofar gdn nan ba ",,,,, To ubanta!tunda Kai ke iko da ita"Dole ka azamata doka ko?"to nace taje taji meyakawosa ,sbd bbu kyau wulakanta mutum"inkuma ban isaba to dg Kai har ita kuyi yadda kukeso... tafad'a cikin damuwa...kiyi hakuri ummi niba wani Abu nake nufiba akwai abinda na hango Amma in ranku yab'aci kuyi hakuri insha ALLAH bazan koma mgn akan Wanda yazo gurintaba...bejira amsarsuba yyi saurin ficewa dg parlourn... Ita kuwa ummi saitaji jikinta yyi sanyi tamkar Bata kyauta masaba "tasan tabbas akwai abinda yake hangowa Wanda ita Bata hangosa ba" Ita kuwa hussy jiki asanyaye ta saka hijab ta fice dg gdn. Zaune yake kan motarsa Yana Wasa da keys d'in hannunsa ,fuskarsa murtuk ,jikinsa sanye da yadi milk me shara shara"Koda ta lura da yanayin fuskarsa ,ita ma saiata d'aure fuska. Sallama tayi"ya amsa aciki ciki" Lura tayi da beda alamar mgn"ak'ule tace mlm dama bakada abin cewa ka kirani?" Dirowa yyi dg kan motar "Yana tafa hannuwansa, had'e da sakin shu'umin murmushi"tafin dayakeyi ya ankarar da Alhasan dake Shirin rufe dakinsa dake soro" Hakan yasa yatsaya Yana hangensu " Sama da k'asa muhd yadubeta ya yatsina fuska had'e da cewa dama Ashe bakuda hasali ?"shiyasa wannan banzan yayan naki yazo Yana muzurai Adena zuwa gurinki anmiki miji"to asirinku yatonu ,aminu mak'ocinku abokina yasanar da ni komai"k'ila ma ku shegune...bakuda ub....wani wawan Mari hussy ta tsinkesa dashi...kafin tayi mgn k'amshin turaren Alhasan yadaki hancinta,dagowa tayi suka had'a ido"tahango bala'i da b'acin rai acikin idonsa"sai huci take...wani wawan punch yakaiwa fuskar muh'd,,atake hancinsa yafashe sai jini... rirrik'esa hussy tayi tana kuka hade d cewa karabu da shi ALLAH yasan damu zaikuwa bamu mafita alamarinmu,tureta yyi yafara suburbid'ar muh'd Wanda ba k'arfin su guda da Alhasan ba,dukda muh'd d'in yyi kok'arin ramawa Amma yaci k'arfin sa... Cikin Yan mintoci jamaa suka Fara taruwa,da k'yar wasu maza 3 suka rabasu ,sai huci Alhasan keyi...da gudu hussy ta fad'a jikinsa tana kuka" Rungume yyi ,ransa na suwa had'e da k'una ,dama abinda yake gudu kenan gashi yafaru ,anfara cima y'ar uwarsa zarafi akan abinda basuda laifi ,bakuma su da tabbas akan sunada uba koba sudashine... Faruq ne abokin Alhasan yada fasa, kasancewar zuwansa Kenan gun Alhasan sin yasamu ana wannan fitinar" Juyowa yyi yakallesa sai Kuma yyiwa hussy rad'a da sauri tabar jikinsa ta nufi cikin gd... hararan sa Faruq yyi, had'e da cewa meka fad'a Mata? Kafin Alhasan yyi mgn ,murjar aminu mak'ocinsu sukaji Yana cewa ,Dole kayi Masa haka tunda yafad'i gsky "to wlh kasani bakaci bulus ba sai kasan kadake....afusace Faruq yace dallah yiwa mutane shiru ko Kuma kaima na maka abinda akayiwa abokinka, sannan dg Kai harshi mu had'u a kotu,sai kubada cikakkiyar hujjar shegantasu dakukayi,sai kunemi lauyer ,Dan nine lauyensa...cikin tashin hankali had'e da tsoro "aminu yace wlh Ni bbu ruwana kayi hakuri Dan ALLAH... yafad'a sbd ganin yamasa kwarjini gakuma jin Wai shi lauyer ne... Tsaki Faruq yaja had'e da cewa hakuri ai bansanshiba"sannan Zan hukuntashi na sakamun Mata kuka(hussy)ai bama ajinsa bace tafi k'arfin sa"dama batasonsa shine zai billo d hakan... Magiya amunu da muh'd Wanda ke ajigace suka hau yiwa Faruq" Tsaki Alhasan yaja had'e kallon Faruq yace abokina mu shiga cikin gd.... ##### Shiru tayi batare da ta amsaba" Banida bakin dazan Baki hakuri Riyan ,nasan Ni Mai laifine agareki Amma nasan kinada zuciya Mai kyau" kiyumun hukuncin daya dace Dani ,Amma pls Banda rabuwa Dani ,naji dad'i da farin cikin kasan cewar ki jinina riyan"ALLAH kabani ikon tashi nabaki kulawa da gata" ILOVE U!bakina kauyencine yaruka fad'in irin kaunar danimeki"saidai na gwada a aikace da Kuma zahiri ba'a bakiba... Ahankali tace ALLAH yabaka lfy yakuma baiyana Mana mama"ameen Shima ameen yace dukda yacire Rai dayaji zatace wani abun... Inda yake arwala ta barsa bayan ta mik'a Masa buta, sbd da kansa yakeyi... Bayan sun kammala cin abincin dare, Abdallah da kansa yakira Hafiz ya sanar dashi komai"Wanda yyi farin ciki sosai da jin wannan al'a mari musammun dayaji cewa RIYAN k'anwar Abdallah ce," Cikin farin ciki yace gobe my man Ina hanya insha ALLAH dukda wannan watan my feedo take haihuwa,Amma zamuzo tare da ammi insha ALLAH goben.. D'akin Inna mairo umma ta nufa danta kwana,dukda bada niyar kwanan tazoba,jin Abdallah jinintane yasata kwana... Tabar riyan da Abdallah ad'akinsu Dan su sake ... Bayan fitar umma Abdallah ya dubi riyan had'e da yin k'asa k'asa da murya yace Mrs Abdallah zoki kamani na kwana pls...cikin ko inkula tace ai mlm ne ke kwantar da Kai ko inyakamaka addua ko"hmm Nike nakeso yau,inkuma bakyayi nasanar da umma bakyajin mgn ta...da sauri ta tashi , cike da tsoro ta nufesa. Ahankali ta mik'a Masa hannunta yakama ta dagosa dg kan kujerar"kasancewar gasu ga katifar"hakan yasa yyi saurin riketa Gam ajikinsa ,suka fad'a kan tatifar atare"ckin mugun tsoro riyan ke kokarin kwacewa ,amma sai yasaka hannunsa ya gyaramata kwanciya akan faffad'an kirjinsa" cikin murmushi yace matsoraciya anan Zaki kwana yau ,nima naji dumin jikin matata ,Koda yaushe saiki barni Ni daya na kwanta saikace wani gwabro ko" bacin inadake... eh d'in Nika cikani konamaka ihu ALLAH kuwa tafad'a tana son kwacewa dg jikinsa.. Murmushi yyi had'e da cewa so what?" Inkinmun ihun ne"garama ki kwanta Dan bazan cikakiba...sai zille zille take da koke koke,Wanda duk Wanda yagani zai gane shagwaba ce zalla take" hakan Kuma sai ya saka mutumin nata cikin wani yanayi.... Daskarewa Abba yyi agurin,me maganar ta kenufine?" Ta aikasa lahira inda na mik'a D'ansa" Zuciyarsa tace.... Share BY MMN FAREESA [3/18, 4:12 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa Wannan shafin nakune Queen minart & pretty Ina mugun yinku, irin sosai d'in nan🥰🥰 Not edited❌ P 44 .... Zuciyar sa tace kanada wani d'anda ya wuce Abdallah ne!tuni gabansa yyi mummunan faduwa...Amma sai yaita ambaton sunayen ALLAH azuciyarsa"meke Shirin faruwane Dani ?" yatambayi kansa"ita takashe Abdallah Kuma ta keson ganin bayansa" Dakewa yyi ,yyi sallama had'e da boye damuwarsa da al'ajabin dake cikin ransa"itama amsawa tayi fuska asake"Zama yyi agefenta ,Yana cewa yau bazaiyi dinner ba ,da wuri zai kwanta.. Mik'a tayi had'e da cewa nima da wuri Zan kwanta muje ko"Ina Kenan ?"yatambaye ta sbd ba gu d'aya suke kwanaba ! bed room d'in ka Mana acan Zan kwana.. Kallon ta yyi had'e da hmmm Aida bacan kike kwana ba ,Amma inzaki iya muje Amma fa kisani banida lfy " Cike da mamaki had'e da zaton ko Suraj ya sanarda shi wani Abu "tace banganeba kamun bayani,kamar ya bakada lfy??" Tashi tsaye yyi Yana nufar bed room d'in sa Yana cewa , ma'ana bazan iya wani Abu dakeba Wanda yashafi auratayya....dam..dam...Damm kirjinta yabuga!am bbu komai ALLAH yabaka lfy "Amma meyasa bakasanar daniba?"eh to naga Baki bukatane shiyasa...bejira amsartaba yashige ciki... Har ciki ta bisa ta duba wayarsa sbd baya d'akin Yana toilet"ta duba text message bataga komaiba "haka Kuma vedio dakuma receive call nasa ... ajiyar zuciya tasaki had'e da ficewa... Cikin sauri Abba yafito dg toilet d'in sbd Yana hangenta ta kofar toilet d'in. Girgiza Kai yyi had'e da cewa akwai k'amshin gsky ga Wanda yaturomun sakon nan"sannan Wai da gske itace takashemun yaro?" Wani jiri yaji had'e da sarawa yaji kansa na Masa,jinsa yake tamkar bashiba " Number in da Suraj yabasa yarubuta sako kamar haka... Inason ganin vedio d'in" Sannan inason sanin sirrinta...yyi saurin turawa . Kwanciya yyi kan bed Yana juyi...wani mugun faduwa gaban sa yyi sakamakon tuno hjy Kaka mahaifiyar sa da yyi"rabonsa da ita 2 years kenan...wani iri yakejinsa jiyake kamar ma mafarki yake,ko Kuma wani Abu na damunsa... ********* Duk yadda riyan ta so barin jikinsa abun yaci tura,hakan yasa ta hakura ta lafe ajikinsa bacci yyi awan gaba dasu.. Washe gari ita ta rigasa tashi ,tawi wuf tabar jikinsa" Byan sun kimtsa umma da Abdallah na fira dukda Bata cika mgn sosaiba sbd kunya , yyinda riyan ke cikin d'aki sbd zamanta atsakar gd sai Abdallah ke jifanta da kallo Mai wuyar fassara.. Abdallah ya dubi umma fuska bbu walwala yace wlh umma gabana ke faduwa gashi nayi mafarkin Abba na,Ina gudun kada muguwar matar nan tayi Masa wani Abu"inaji ajikina Abba baya qlau....cikin damuwa umma tace insha ALLAH Yana klau kuma ALLAH ya fita ni inada wata shawara Abdallah... Sallamar Hafiz da ammi ya katse musu zance. Cikin farin ciki aka tarbesu had'e da murna,kafin ammi tagabatar da kanta gun umma, yyinda umma tamata godiya akan jajir cewarta ga lamarin Abdallah"suka Taya juna farin ciki...shikuwa Abdallah Jan Hafiz yyi gefe suna gulmal riyan.. Ammi ta ji Dadi sosai da kakar Abdallah keda Rai ,hakan yasa ta dubi umma tace inda wata shawara Mai zai Hana ,yau mu koma kano tare dake !gobe saimu nemi jirgi muje Mai duguri,muje mu warware wa hjy Kaka koami... ajiyar zuciya umma tayi had'e da cewa wlh kamar kinsan abinda ke Raina,inason sanar da Abdallah haka kuka shigo d'azun... Saidai matsalar guda bamusan gdn ba... murmushi ammi tayi had'e da cewa ga Abdallah nan zai bamu address na gdn.. Umma tace to" Nan ammi ta waiga gundasu Hafiz suke taga suna 'kus k'us tayi murmushi had'e da cewa inkungama gulmar sai kuzo ai...dariya sukayi bak'i daya had'e da tasowa.... Yyinda riyan byn sun gaisa tun d'azun tabar tsakar gdn... Kaf ammi tamasu bayanin yadda sukayi da umma"cikin jin Dadi Abdallah yace eh ammi hakan yyi"kafin yabawa Hafiz ful address na gdn hjy Kaka... Ana gama azahar ,su ammi da umma suka yiwa riyan da Abdallah bankwana dukda riyan taso binsu"umma ta Mata tas tace baza taba ,intabisu tabarwa wa mijinta"shikuwa Abdallah ganin tana kuka sai yaji bbu dad'i "yyi zaton k'ilama kukan k'insa take.. ######## Haka Abba yakwana cikin damuwa da fargaba had'e da tarin tambayoyi wad'anda bashida Mai fassara Masa su...gefe guda Kuma yanajiran yaga suwa mom zata had'a shi dasu su aikasa lahira ,sbd shi garama yamutun ko yahuta da wannan halin dayake ciki... Da misalin karfe 12:30 pm suka iso gdn hjy Kaka"umma ce agaba sbd tasan hjy Kaka afuska "kasancewar ammi batasantaba" Sallama sukayi acikin babban parlourn gdn"dattijuwar mace ce ,Yar kimanin shekara 70- 72 aduniya"zaune da farin glass a fuskar ta, kallo d'aya zaka Mata kasan tana cikin damuwa"kasancewar fuskar ta ta bbu walwala.. D'agowa tayi da nufin amsa sallamar masu shigowa,sukayi 4 eyes da umma... akidime ta tashi tsaye,tana nuna umma had'e da cewa Wana ke gani kamar BINTU? k'anwar HAJARA... murmushi umma tayi had'e da cewa eh hjy nice...kuka hjy ta fashe dashi had'e da cewa bintu Ina HAJARA da Abdallah jikana ,rabona dashi shekara 8 kenan ,ubansa kuwa ya manta cewa nice mahaifiyar sa shekarata 2 rabon da nagansa...ta fad'a had'e da sakin kukan bak'in ciki...da sauri umma ta k'arasa ta rungume hjy Kaka tana kukan tausayinta... Bbu abinda kakeji sai shashshekar kukan hjy Kaka sbd bayan sun gaisa sun huta sunnmata bayanin komai da mutuwar wucin gadi da Abdallah yyi da aurensa da kurciyar da mom tayiwa HAJARA,"duka Saida suka sanar da hjy Kaka...cikin damuwa hjy Kaka ta hau yiwa su ammi da Hafiz godiya da kyakykyawar fata sbd gudunmuwar dasuka bada ga rayuwar jikanta..kafin ta dubi umma tace gsky bintu Zama a garin nan be kamaniba Dole nabiku muje kaduna Naga Yaya rayuwar d'ana take"tunda ta gama mallakarsa har yamanta Dani amatsayina na uwar dana haifesa"tsakanina da wannan Mata ALLAH ya isa har abada bazan yafe mataba"wannan wane irin rashin imanine wannan ? lallai ikon ALLAH baida karshe saikace almara,amma bbu komai haka ALLAH ya rubuta yakuma so ,tunda gashi Yana warware komai..ammi tace haka ne hjy ki kwantar da hankalinki to Amma ke miyasa Baki nemi HAJARA ba?" Wlh y'an nan ,tun bayan rasuwar mijina banida lfy ,hakan yasa k'anina dake aiki akasar Madina yamaidani can ,yana kuladani nakusa shekara 4 acan.. alokacin da nadawo ,nasmi HAJARA Bata nan ,natambayi Kabiru sai ya nunama besantaba ,da matsa Masa sai yace yarabu da ita,sai ayanxun nasan kurciya akamata"sannan na fahimci sarkin miskilancin nan(Abdallah) yadauka itace uwarsa ,Kuma beson laifinta,naso ankarar da shi,abin yaci tura,zuwan dayyi Wanda bansake ganinsaba har yanxun ,nace Masa yazo Zan sanar da shi wata mgn Mai mahimmanci,tundaga ranar bekoma zuwaba,saidai ubansa yace mun yatafi ingila karatu..bayan tafiyarsa da shekara 2 naje har gd ,nayiwa hassu tas na zageta and na fahimci ita taraba Kabiru da danginsa,nakuma bukaci yasaketa ,sai yanuna Sam bazai iyaba,yahau mun magiya ,nayi hkri.nikuma nace bbushi bbuni,na Hana kowa zuwa gdn,har tsawon shekara 2"bezoba babu Wanda yaje adanginsa,dama shine babban agurin a sai ,halliru kaninsa,da autata safara... Shiru sukayi kowanne zuciyar sa cike da tausayin wànnan ahali nasu Abdallah , lallai mom irinsu aduniya annobace babba.. Bayan wasu mintina Hjy Kaka tace ,insha ALLAH zamuyi nassara akanta ,gobe insha ALLAH saina biku acan,har gdn sa ,muga zai ganeki ,Kuma zai nemi yafiyata sbd bayin kansa bane ,ta fad'a tana nuna umma.. Umma tace to shikenan ALLAH yasa hakan shiyafi alkhairi.. Suka amsa da Amin... Washe gari da da guri suka kimtsa,kafin hjy Kaka takira su halliru da safara'u tasanar da su tafiyarta kaduna,juma suma zata bukaci ,suje nan gaba... Gurin bayan sallar la'asar ta su hjy Kaka suka iso gdn Alh Kabir girma su 4 Hafiz,ammi,umma,hjy Kaka... Kaitsaye babban parlourn gdn suka nufa, Hafiz yyi saurin cewa,kubari nashige gaba,ke Kuma matar sai kibiyoni abaya , yafad'a Yana nuna hjy Kaka Yana murmushi"dungure Masa Kai tayi tana cewa haba ai kamun tsufa ,nabarwa Matarka Kai, tafad'a tana dariya sbd har cikin ranta tana kaunar Hafiz jinsa take tamkar jikanta ne shima... Sallama Hafiz yyi"mom na kwance cikin kushin ta aza k'afa d'aya kan d'aya,da alama duniyar ta Mata dad'i... Amsawa tayi a yatsine, had'e da dubar Mai yin sallama,idonta yahango Hafiz... Gabanta yyi mugun faduwa,rabaon ta dashi tun ran bakwai na marigayi Abdallah"had'e rai tayi had'e da cewa mlm lfy?"in maula ta kawoka,to ai Wanda kake zuwa gurinsa ya shek'a barzahu..azatonki kenan , matsiyaciya annamimiya Mai bak'ar aniya to jikana nabusa doron k'asa bai mutuba,tunda ransa ba a hannunki yakeba...hjy Kaka tafad'a had'e da fitowa dg bayan Hafiz, yyinda umma da ammi suka bayyana... Wani mummunan faduwa gaban mom yyi,tuni gabanta yahau dukan 100 100 lolx...ammi tayi murmushi had'e da cewa naja'at Musa ce tsaye agabnki ,nasan a hospital Baki ganeniba,to yanzun nasanar da ke ,Kinga kin fita dg duhu ko...umma ta karbe zancen da cewa nikuwa nasan Baki sanniba nice BINTU k'anwar HAJARA da kikayiwa kurciya,Kuma nice mahaifiyar Riyan matar Abdallah...wani irin zabura mom tayi, tuni kunnan ta ke jiyo Mata gargadin klboka,inhar yaga jinin matarsa to zai tunata...saidai kafin tayi wani Abu , sallamar da Abba ya kwad'a tadaki dodon kunnanta..cikin tsantsar tashin hankali tace alh kada...kad... BINTU UUUUU!Abba yafad'a da k'arfi had'e da nunata da yatsaya,saikuma yadafe kansa had'e da runtse idonsa ,yanajin hajijiya, had'e da juwa ,asukwane Hafiz dake rungume da hannayensa na kallon tashin hankali acikin idanun mom,yyi saurin tarbe Abba... yafad'i sumamme... Mom kuwa da gudu ta nufi kofar fita,Amma Ina...umma tayi saurin fincikota ta wanketa da wani gigitaccan Marka lafiyayyu guda 3 ,saiada jinta na wucin gadi yadauke, kafin,ta hankada ta,ta fadi kanta yabigi k'asa...ammi ta kamawa umma suka aza keyar mom ,suka kaita wani d'aki suka rufe... Kafin sukoma su Sami Hafiz na yarfawa Abba ruwa . Wata nauyayyar ajiyar zuciya Abba yasaki ,Yana furta INNA LILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJU'UN.... Faruq da Alhasan na shiga cikin gdn ,suka Sami hussy na kuka ummi na rarrashinta,Zama sukayi akan 2 seater, Alhasan yace kingani ko ummi ?abinda nake hangowa kenan gashi yafaru... Ya isa haka Dan.... maganar ta mak'alewa ummi, sbd jin kanta yyi mugun sarawa... Rufe ido tayi had'e kwantar da kanta jikin kujerar da ga nan Bata sake sanin inda kanta yakeba... Da adduar tashi dg bacci ta falka abakinta, had'e da bud'e idanunta,taga su hussy , Alhasan da Faruq zagaye da ita suna Mata sannu... Kallon su take tamkar Mai nazari tasan tabbas yayantane,to Ina Abdallah yake ?" Cikin wani yanayi tace Kai Ina Abdallah yake???"" Da Kuma abbanku?.... Bayan tafiyarsu umma,akabar riyan nata hawaye.. Kekensa yaja ,ya iso gabda ita. Ahankali yace.... Share BY MMN FAREESA [3/19, 9:03 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa Dedicate to all my fans🥰🥰 p 45 """Ahankali yace Riyan !yakamata ace kindena kukan nan haka pls"inkuma nine bakya San gani insha ALLAH Inna sun dawo koban warkeba Zan sallameki "yafad'a had'e da kafeta da golden eyes nasa akan fuskarta.. Afirgice ta d'ago kanta suka had'a ido da shi,sai yyi murmushi Mai kashe zuciyar masoya..tsab yagane kobata sonsa to akwai tausayinsa azuciyarta da k'wayar idonta ,dama yyi hakan ne bisa plan d'in su dasuka shirya da Hafiz Dan yagane tana sonsa..mlm Dan ALLAH katafi kawani zo katsare da ido...ta fad'a had'e da murgud'a baki tana k'unk'uni" bedena kallonta bekuma Yi mgn ba,saima burgesa datayi ,sbd intana Masa hakan jinsa yake acikin nishadi... hannunsa Yayi saurin azawa kan nata ya rik'e Gam,kallonsa tayi tawani d'aure fuska ALLAH kacikamun hannu "kosokake kaci zalin d'ina ne?" Dariya yyi har fararan hakoransa suka bayyana...kafin yyi mgn jankwata k'ware(k'adangare) yafad'o k'asa jikake timmmmm!ahhhhh wayyo ALLAH Yaya Dan ALLAH kakoresa"riyan ta fad'a cikin tsoro had'e da buya bayan Abdallah ta rirrik'esa,kanta na a kafad'ar sa, hannunta nakan kirjinsa zuwa cikinsa, yyinda gogan naku yawani riketa Gam "Yana cewa yishiru bazai Miki komaiba"yafad'a had'e da Kiran Inna mairo dake cikin d'akinta...da sauri ta fito ...saikuma tayi baya ganinsu ahaka.shikuwa Abdallah ko ajikinsa saima cewa yyi Dan ALLAH Inna afitar da k'adangaren nan yatsoramun ita..sai asannan Inna ta lura dashi tasaka tsintsiya ta korasa...ajiyar zuciya riyan ta saki sai a sannan talura da yadda suke da Abdallah ,tayi wuf ta cikasa... amma sai yyi saurin riketa yace matsoraciya bbu inda Zaki tafi oya zauna inda kika tashi fira zamuyi yau"zance nazo... Batasan lokacin da tasaki y'ar dariya ba sbd yabata dariya"Wai zance yazo.shikuwa shagala yyi da kallonta,sai yaji kamar karta bar jikinsa...kinyi kyau my baby Riyan"turo baki tayi had'e da cewa Yaya niba baby bace"murmushi yyi had'e da cewa ke baby ce Mana amma aguna.. Riyan muje kirakani daki zanyi waya,yyi Mata k'arya...bbu musu ta bisa d'akin" Har gefen katifa ta kaisa ta taimaka Masa ya hau "wayar ta je ta kamasa sai ya karb'a yahade da hannunta,ya fisgota ta fad'o jikinsa" Lumshe ido yyi ya rungume ta akirjinsa Yana ajiyar zuciya,kafin yyi k'asa da murya yace aidai namiki wayo ,yanxun bacci zamuyi kafin ayi magrib.. Ba'ason baccin maraice nidai kacikani Dan ALLAH"Kai da bakada lfy,Amma saikayita.... had'e bakinsu yyi guri guda,hakan yasa takasa Ida zancenta.... ********** Kallon kowa yake da idanunsa"ahankali Yadubi hjy Kaka yace hjy Ina hajjona?"(sunan dayake Kiran ummi)wlh nayi wani mummunan mafarki Wai anrabani da ita Kuma Abdallah ya mutu... murmush me ciwo hjy Kaka tayi had'e da cewa ba mafarki kayiba da gske ne, labarin Mai tsayine Kabiru ,kaje kayi Sallah inkun dawo Zan maka bayanin komai ,nida wad'an nan bayin ALLAH n,ta fad'a had'e da nuna su ammi...tashi Abba yyi da taimakon Hafiz suka fice atare zuwa masjid.,,,,, INNA LILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJU UN!kalmar da dad'i ke fad'a kenan Yana , hawaye, tabbas hassu kin cuceni kin zalinceni ,kin rabani da matata har da juna 2 ajikinta,shin Ina zanga HAJARA ne?"inbacin dare yyi da yau bbu abinda zaisa naki zuwa Naga Abdallah.. yafad'a had'e da rungume Hafiz,yace nagode! nagode!! ALLAH yasa muku da alkhairi kaida mahaifiyar ka"tabbas Hafiz Kai Mai kaunar Abdallah ne,insha ALLAH kaida Abdallah bakuda banbanci agurina,Zan Kuma maye maka gurbin mahaifinka,tuni hassu ta so zugani akan nayimaka kaca kaca kafita arayuwar Abdallah"Ashe Kai garkuwane agaresa...shima Hafiz d'in kukan yake Yana cewa insha ALLAH Abba Dama can a uba na daukeka" Kallon umma Abba yyi yace wlh BINTU tun danaga RIYAN gabana yafad'i nayita tunanin Ina nasan mekama da ita, sannan naji Ina kaunar ta,Ashe y'ar kice jinin haraja ce"lallai ikon ALLAH kenan buwayi gagara misali, tabbas asanadin AUREN WATA SHIDDA da muka yiwa Abdallah da riyan gashi yyi sanadin warwarewar matsalar mu..wane irin AUREN WATA SHIDDA Kuma? Suka fad'a atare,Amma banda Hafiz Dan yasan komai... Nan Abba yyi musu bayanin komai,harda barazanar da mom tayiwa riyan sbd ta amince.... Salati sukayi bak'i daya,hjy Kaka tace lallai samun irin hassu 10 agari sai su tashi garin, lallai ta wuce tunanin Mai maitunani...nan Abba yasanar dasu tanada ciwon k'anjamau...kowa cewa yake madallah ai Bata gama ganiba... Abba yatashi Yana cewa muje kukaini inda kuka rufe munafukar"tashi sukayi gaba d'aya suka fito.. Bud'e kofar sukayi,suka shige,atsorace ta d'ago kanta ,kallo d'aya tayiwa Alh Kabir girma ta dukar da kai k'asa sbd taga tsanarta muraran acikin idonsa...wani mugun shak'a Abba yyi Mata had'e da makata jikin bango,cikin muguwar tsawa yace makira maciyiya Amana !fasik'a,muguwa ,Ina kika kaimun matata?"natsaneki bana kaunarki ko kad'an Ashe da sihiri kika aureni,yo inada kamar HAJARA me Zan kalla ajikinki har na aureki, nagode ALLAH daban haihuwa dakeba" Auranki danayi nasan k'addara tace hakan...nasakeki saki 3 ALLAH ya isa tsakanina da ke bazan tab'a yafe mikiba har abada, yafad'a had'e da sakinta ya hankad'a ta kanta yabigi bongo...jikake k'uru rummmmm!cikin tsana Abba yadubeta had'e da cewa d'ana Abdallah Yana nan da ransa bisa taimakon wannan yanuna ammi da Hafiz, sannan bazaki bar gdn nan ba sai Abdallah ya warke , ma'ana ciwon yadawo jikinki ,kamr yadda bokanki yasanar da ke,duk cikin wad'anda kika zalinta kinfi cutar HAJARA da Abdallah,kin nuna Masa rashin girmama mutane ,kin koya Masa jin Kai da isa ,kin nuna Masa yyi miskilanci,Dan ma wasu abubuwan Ina hanashi,to kisani AUREN WATA SHIDDA da kika yimasa shine silar tonan asirinki,Kuma aure har abada tsakanin sa da matarsa sai mutuwa ce zata raba... Tsaki hjy Kaka tayi had'e da cewa yabak'inki yabakin halinki,Naga alama ma Baki tubaba ,dama ance duk Wanda yatuba Dan wuya tubarsa be yiba,bakuma gama gani komai ba... Shiru mom tayi sai zufa keta keto Mata,umma ta wurgo mata pure water guda had'e da cewa gashi Kisha sbd kada ki mutu bakiga dawowar yayataba da gudan jininta,inbacin hakan ko ruwan kwata bazan iya bakiba... Bayan sun ci abinci kowa yaje yakwanta ,suna jimami had'e da farin cikin ganin matsalar su takusa zo wa k'arshe. Washe gari,byn sun karya"Hafiz yace zaije gdnsa yaga Yaya feedo take,yakuma je office"Abba yace to shikenan Amma in zaidawo yadawo tare da feedo ,itama ammi nan zata dawo da Zama tunda akwai sassa ajikin gdn, kasancewar gdn unguwace guda.. Kafin Abba Yadubi hjy Kaka,yace hjy masu aiki zasuxo agyara ko wanne parts kema anan Zaki zauna banison nesa da ke... sannan nayiwa liman bayani d'azun da asuba danaje masjid"nace asauke alk'ur'ani Mai girma akuma tayamu da addua ALLAH ya bayyana ta,yabawa kuma Abdallah lfy" Shine yace mun insha ALLAH indai tana raye to zata dawo hayyacinta,acikin 2 za'a yi guda Kota je gidana na kano kotaje k'auye gun iyayenta... Ammi ta karbe zancen da cewa eh Alh ai munsanar da mutanan dake gdn intazo sukiramu awaya... Abba yace Kai Masha ALLAH gsky doctor tsakanin mu dake sai godiya"ubangiji yabar zumunci" Suka amsa da Amin" Umma tace inkuma tayi k'auye Saida tasami Iro,duk ai bayan tafiyarta mahaifiyar mu tarasu ,kaga Bata saniba... salati Abba yyi cike da mamaki yace Wai Inna tarasu?umma tace eh wlh... Ammi itace ta Kira Abdallah "alokacin suna tare da riyan,kan katifa,yahanata tashi yarik'eta Gam ajikinsa ,Kiran yashigo"yadauka da hannu d'aya yyi sallama.. Wa alaiku mussalam Abdallan Abba...muryar Abba ta daki dodon kunnan Abdallah... Cike da mamaki dukda yyi zaton dama indai su ammi sunje gun hjy Kaka to Abba zaisan Yana raye.. Cikin muryar kuka yace abbana Kaine,?"kasami labarin komai ko? Cikin tausayi Abba yace eh Abdallah kada kayi kuka kaji...be rufe bakiba Abdallah yafashe d kuka tamkar yaro karami, bakaramin tausayin sa Riyan ta jiba,batasan sadda ta rungume saba tasaki kuka itama,hakan yasa Abba yakashe wayar sbd shima zuciyar sa takare... . rungume ta sosai Abdallah yyi ajikinsa suna kuka,Mai ban tausayi"saican riyan tayi shiru ta d'ago kanta suka had'a ido,tasaka hannunta tana share Masa hawayensa"tajawo robar ruwa dake kusa dasu tabashi yasha,Koda yasha ,sai itama yasaka Mata robar abaki Yana murmushi yabata Tasha itama.. Bayan yajanye robar sai ya juyo had'e da aza kansa akan cinyarta,cikin farin ciki yace baby Abba yadawo tunanin sa, Kuma su hjy Kaka da umma na gd,yanzun saura umma na ake tunanin tana raye ko kuwa... yafad'a cikin damuwa... Ahankali tace Alhmdllh Kuma insha ALLAH itama zata bayyana injain hakan ajikina"Dan ALLAH kadena yawan saka kanka adamuwa insha ALLAH komai yakusa zuwa karshe...ai inkinga na zauna cikin walwala to mahaifiyata ta bayyana Kuma kin karbeni amatsayin masoyi Kuma mijinki to innasami hakan baby burina yagama cika! Riyan miyasa bazaki soniba ?"Dan ALLAH riyan kiyi hakuri kikasance me yafiya" Ajiyar zuciya tayi had'e da cewa..... Su duka da ido suka tsareta"Alhasan yace ummi waye Kuma Abdallah da abbanmu"?" Tashi.... Share BY MMN FAREESA [3/20, 6:20 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa Not edited❌ p 46 Tashi tsaye ummi tayi ta na murza ido had'e da kallon su Alhasan "tamkar yau tagansu....atake komai yadawo k'wak'walwarta"ta tuna ita wacece da rayuwar dasukayi anan itada yusra"da Kuma tafiyar yusran... LA'ILAHA ILLA ANTASSUBA HANAKA INNI KUNTI MINAL ZALIMINA"shine abinda ummi ke maimaita tana hawaye had'e da kallon su hussy tace , ABDALLAH !yayankune"abban Kuma mahaifinkune......tun dg farkon tushensu har zuwa barinta gidan alh kabir girma da auren hassu da yyi,da haduwarta d yusra Saida tasanar da su...shashshekar kukan suce kawai ketashi acikin parlourn"shikanshi Faruq tausayinsu yasakashi kukan...cikin damuwa ummi tace yazama Dole gobe insha ALLAH mubar garin nan ,mutafi zuwa kano "sbd muga wasu acikin dangin mahaifinku,bani da tabbas Yana raye shida Abdallah ko kuwa,Kuma ALLAH yasa yaganeni,Dan tabbas dg Ni har shi , anshiga tsakanin mu ne"sannan muje k'auye gun mahaifiyyata da k'annena , BINTU da IRO...inhar suna raye nasan suna cikin tashin hankalin rashina... Alhasan ya rungume hussy Yana godiya ga ALLAH kafin Yadubi Faruq yace abokina insha ALLAH ko muntafi sainadawo naciwa muh'd mutunci"Alan abinda yyiwa hussy gashi baa kwanaba ma munsan komu suwaye"shin meyasa mutane basa wa junansu kyakykyawan zatone?" Faruq yace alhmdllh naji dad'i sosai da ALLAH ya baiyana komai ,Kuma goben nima zanbiku Inna sanar a gd"sannan batun muh'd karabu dashi "wlh inhar yaji maganar nan sai yaji kunya k'ilama yazo yanemi yafiyarku"shiyasa hakuri yakeda riba arayuwa" Ummi tace Faruq wani Abu ne yafaru?" Eh wlh ummi...nan yasanar Mata"murmushn takaici tayi had'e da cewa bbu komai kansa yatozarta" mungode sosai Faruq,da yadda kake hud'da damu bacin bakasan komu suwayeba"baka d'aukar zugar jamaa...wlh bbu komai ummi ni dama jikina Yana bani wlh akwai wani al'amari game daku" gashi yafaru"ALLAH ya kyauta gaba... Suka amsa da Amin"nan sukayita jajanta abun"sab'anin hussy datayi shiru sbd ganin Faruq agurin ,Yana ta Mata kallon k'urulla.. Tashi Faruq yyi had'e da musu sallama,Yadubi hussy yace antinmu sai anjima...banza tayi dashi, yyinda Alhasan yatashi Dan masa rakkiya yazunguri hussy da k'afa,kafin yafice [3/24, 2:04 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa Not edited❌ p 47 .... Zaro ido tayi had'e da tashi tsaye tana kallonsa"bakinta na motsi... murmushi yyi had'e da cewa da gske ne abinda idanunki suka nuna Miki"kada kiyi mamaki da ikon ALLAH!ubangiji ya yadda yau Nike takawa da k'afafuna" Cikin farin ciki riyan tace Alhmdllh !yah ALLAH ka bayyanar da baiwarka cikin aminci... tafad'a tana d'aga hannayenta sama"murmushi yyi had'e da cewa ameen , adedenan ya iso beyi wata wataba yad'aga ta sama Yana juyi da ita Yana murmushi "gaba d'aya yabata kunya , addua take ALLAH yasa kada wani yafad'o gdn yagansu "Yaya kasaukeni " bafa mukad'ai bane pls , nak'i saikin had'a ido Dani tukum saina saukeki...ninama ga kamar Baki murna da tafiyata ba ko?"kafin tayi mgn sunji muryar mlm Yana musu gyaran murya had'e da cewa Masha ALLAH Alhmdllh ! Sauketa yyi ,Yana murmushi ko ajikinsa "yyinda riyan tashige d'aki da gudu"sbd jin wata iriyar kunyar mlm yagansu ahaka" Sosai mlm yyi farinciki da samun tashin Abdallah , yyinda Inna ta fito ta tayasu murnar wannan abin dad'i... d'akin yakoma" Tana jin motsin shigowarsa ta rufe idonta"murmushi yyi had'e da rage kayan jikinsa "yarage sg shi sai boxer ....jinsa yake tamkar yau yafara rayuwa"lallai in har ALLAH ya baka Rai da lfy kagode Masa kobai baka komai ba aduniya,ya yarda da ake cewa lfy jarice... Kansa ya kallah yanjin farin ciki Wai shine yau yake tafiya da k'afafunsa. Kan kafitar yanufa Yana cewa garama ki bud'e idonki yarinya "wanka Zaki tashi muyi! yafad'a Yana haurawa kan kafitar yahad'e jikinsu gu d'aya"yasakar Mata nauyinsa ....wani yarrrrrrrr!sukaji dg shi har ita,Yana murmushi"murya can k'asa k'asa yace muje toilet muyi wanka ,Kinga nima saina Rama kallenin dakikeyi inzakimun wanka ,kafin nayi Mai gaba d'ayan.... atsorace ta bud'e idonunta...tsab acikin nasa...turesa ta hauyi dg jikinta,tana janye idanunta , had'e da turo baki ashagwabe tace Wai miye haka?"bbu kyaufa mugunta da cin zali nika.... had'e bakinsu yyi guri guda yafara aikamata da hot kisses...ta yi iya yinta Akan tak'waci kanta ta kasa" Shikuwa gogan ,yafama Fara fita hayyacinsa,sabida romancing d'in ta kawai yake, yyinda riyan ta rufe ido,jikinta amace" da alama tana karb'an sak'onsa.... Saida taga Yana kokarin cire Mata riga yasakata cije Masa labb'ansa ,yyi saurin sakar Mata Baki "yana cewa lah lah zankuwa rama"yafad'a Yana d'age gira"kafin ta yi hanzarin Masa cakulkuli ,yyi saurin janyewa dg jikinta Yana k'yalkyala dariya"tayi wuf ta tashi dg kan kafitar,kallonta yyi had'e da cewa zamu had'e anjima yarinya"Zaki gayamun hakkin nawane bbu kyau ko kuwa?"matsoraciya dake kawai... Bata sauraresa sbd abinda yamata yanxun ta tsorata ,takuma Yi mamakinsa!dama haka yake? D'akin Inna mairo ta nufa , yyinda Abdallah yafito yawuce bayi Dan yin wanka ,inyafito yagyara fuskarsa datacika da kasumba,kafin yasanar da Yan gd yasami k'afa,dukda yasan Abba jiya yace yau zasuxo adubasa .... ************ Cikin wani irin farin ciki sukace da gske Dan ALLAH?" Ammi tace wlhy ,bara nakira...hands free tasaka wayar byn tayi calling!salamu alaikum cewar ummi...wa'alaikumussalam hajjonah!cewar Abba cikin wani yanayi"tuni hawaye suka zubowa ummi Dan bazata tab'a mantawa da muryar Abba ba"kiyi mgn Dan ALLAH kice wani Abu...hussy ta kalli Alhasan tayi murmushi had'e da nuna Masa ummi da ido Wai da alama suna soyayya da abbansu alokacin dasuke tare"kasancewar itama ummi a hands free tasaka wayar...Abba ummi kuka take ,sunana Alhasan d'anka jininka... wayyo ALLAH Abba ga hussy nan nima y'arka ce"suka had'a ido da Faruq ta galla Masa harara... Cikin farin ciki yace ya'yana dama HAJARA kin haifwmun cikin dake jikinki?"kashe wayar ummi tayi sbd kada Abba yyi katob'ara ga yarah.. Alhasan ne yakarbe wayar yasake Kira ,cikin farin ciki yasanar da Abba gasu a kano agdnsa... Abba yace suje air port gashinan tafe a heli copter zaizo yatafo dasu kaduna... sannan yasanar da da Alhasan yacewa ummi suna tare da BINTU k'anwar ta... Bayan awa 3... Bakajin komai sai shashshekar kukan ummi, Alhasan,hussy, Faruq, shikanshi abban kukan farin cikin dawowar iyalansa taye" yyinda umma ke rungume da y'ar uwarta... Bayan sun tsagaita kukan ,ummi tayi ajiyar zuciya had'e da cewa Alhmdllh ALLAH nagode maka da kakamun k'arshen wannan K'ADDARA daka jarabemu da ita"sannan ta dubi ammi tace baiwar ALLAH nagode ! nagode!! nagode!!! ALLAH yasa ka d alkhairi,yabar zumunci Dan ALLAH akiramun Hafiz d'ana yazo namasa godiya"ubangiji yabawa Abdallah lfy gobe insha ALLAH kukaini naje nadubosa"Abba yace to shikenan dama yau zamuje sai ALLAH yasa kuka dawo yafad'a had'e da kamo hannun hussy yace autana zoki zauna kusa Dani kinji...bbu musu ta matso kusada Abba tana dariya had'e da yiwa Alhasan gwalo.. Alhasan yyi saurin cewa nifane auta Abba! dubeta k'atuwa da ita take auta... murmushi sukayi hjy Kaka tace yakanan Mai gdna zoka zauna kusada ni, dariya yyi yace to matar...ummi ta dubi umma tace yanzun ita riyan d'in suna tare da Abdallan ? Ummi tace eh ,muje gun bak'ar dagar can sai nakirasu namusu albishir" Tashi tsaye sukayi ,ammi nacewa ummi ai Hafiz ya tafi yadakko taslim dg skul anyi hutu,Amma bazukai dareba zasu dawo" Murmushi ummi tayi had'e da cewa ALLAH ya maidosu lfy"suka ce Amin...kafin hjy Kaka dake rik'e da hannun Alhasan tadubi Faruq tace to wannan Kuma waye? Murmushi Alhasan yyi had'e da cewa surikin Abba ne"ma'ana Wanda hussy zata aura ne...su Faruq sai aka washe Baki, yyinda uwar gayyar tayi banza dasu,dukda Alhasan yabata haushi ,dayyi k'arya,bacin ita basonsa takeba... Abba yace Kai Masha ALLAH gsky naji dad'i,umma tace to ALLAH yasa alkhairi yakaimu lokacin...turo baki hussy tayi tana cewa wlh k'ar.... hararan da ummi ta Mata yasaka ta yin shiru.... Kofar umma ta bud'e ... adedenan Kiran riyan yashigoa wayar ta ,cikin d'oki umma ta d'aga"ko gaisawa basuyiba, riyan tasanar da ita Abdallah yasamu" k'afafunsa da gske kike y'an nan?"gaba d'aya sukace meya farune?"Abdallah ya tashi da k'afafunsa"wani farin ciki sukaji ,hussy da Alhasan suka rungume juna, yyinda umma tasanar da riyan su ummi sun dawo gd cikin koshin lfy.... shigewa Baki d'ayansu...sukayi ad'akin.. Mom na kwance tamkar gawa,sai wari da zauri d'akin keyi"gefenta tulin kashine datayi tun jiya sbd larurar ajiya tasameta"idanunta akafe tana kallonsu"murmushi Mai ciwo ummi tayi had'e da kamo Alhasan da hussy ta dubi mom tace ,ikon ALLAH sai kallo ayau kin ganni gani ga yarana da Kuma ubansu zamu shiga sabuwar rayuwa, yyinda kekuma Taki rayuwar ta wulakanta ta mutu da ranta ,Kinga yadda ALLAH yyi dake , to kisani wanda kikayiwa hakan ya warke,ciwo yadawo kanki ,keda samun lfy har abada insha ALLAH , sannan kisani hakkinmu dakika d'auka da zalintarmu dakikayi munbarki da ubangiji,sai ranar gobe,bazan tab'a yafe mikiba har abada ALLAH ya isa tsakaninnu dake...Abba yarik'e hannun ummi bbu kunya ,Yana murmushn k'arfin hali yace kibarta ahaka,ko warin kashinta da fitsarinta ya isheta"inhar my son yadawo zuwa jibi to zansaka afitar da ita dg gdn nan akaita titi ta ida rayuwa acan... tabbas hakan yyi sbd. Haka yadace da ita,cewar hjy Kaka tana kukan tausayin zuri arta.... Gaba d'aya suka koma cikin gdn,sukaci abinci,mazan suka wuce masjids sbd magarib ta gabato,basu Jima da fitaba,hafis da taslim, hade da feedo dake fama da tulelen cikinta,suka shigo gdn,,,idanun taslim da feedo jajir sbd kukan tausayin su Abdallah da mahaifiyar sa, dasukayi. kasancewar yau Hafiz ya sanar da su komai ,sbd yasan yau dai insunga wani Abu Dole su tambaya,hakan yasa yasanar dasu kawai..,,,,, Bayan anyi isha'i 'suka zaune a babban parlourn gdn ,aka Kira Abdallah da riyan a video call"kowa yagansu ,sukayi mgn da kowa,ummi jinta take tamkar ansakata a aljanna Dan farin ciki,shikuwa Faruq yayarda da cewa duk Dan hakkin daka Raina shike tsone maka ido"mutane na daukar su hussy basuda asali ,Ashe sukeda babban asali ga arziki da ilimi"fatansa ALLAH yasa hussy ta amince dashi amatsayin abokin rayuwarta,yagodewa ALLAH dayaka sance, shimai saukin kaine da yanzun inyyi musu wani Abu yaji kunya,shi harga ALLAH tsakani da ALLAH ya keson hussy... Abba ne yanunawa kowa part d'in sa, hussy nada d'akinta daban ,taslim ma,sai Alhasan, sannan part din hjy Kaka daban na ummi daban na umma daban ,na Hafiz ma daban da ammi , sannan sai part d'in Baki... Yyinda part d'in Abdallah gobe za'ayi Masa gyara xuwa jibi agama insundawo su sauka.... Gaba d'aya Hafiz kusan raba dare sukayi suna video call da Abdallah har riyan tayi bacci,Saida feedo ta karbe wayar ta kashe tukum suka Bari... Abba da ummi kuwa suna kuryar d'aka"ana firan soyayya da yaushe gamo..lolx.... Alhasan da Faruq na d'aki d'aya. Suna kwance"Faruq yace insha ALLAH jibi gsky zantafi gd sbd office ,Kuma kaga naga,familynku ko?" Murmushi Alhasan yyi had'e da cewa wannan gsky ne,Amma nafiso sai su Yaya da matarsa sundawo sbd yaganka, sannan maganar hussy kabarta nasan yadda zanmata Inna da gske Bata sonka Zan gane... Murmushi Faruq yyi had'e da cewa ah ah kabarta ,pls kada kamata Dole,nifa atsarina banason auren wacce Bata Sona gsky...hmmm kaidai kabarni kawai.... Taslim da hussy suma suna d'aki guda"dukda dai hussy ta girmi taslim sosai Dan taslim bazata wuce 22 years ba... Ammafa sai fira suke acikin kankanin lokaci suka Saba... wannan kenan. ####### Washe gari byn duk kowa yyi break fast,masu aiki nata kaida kawowa,yyinda umma da ammi suka fita ,ammi zataje hospital, yyinda umma zataje,gdnta ta kwaso kaya da gdn zuwaira mai abinci tasanar da ita komai sbd aganinta Dole duniya zatasan Abdallah be mutuba,tunda zaidawo gd"sannan zuwaira ta taimakesu alokacin da suke buk'atar taimakon,hakan yasa taga yadace tasanar da ita.... Hjy Kaka ma na part nata,itama ummi haka... Taslimce zaune kan kujera a waiting parlourn gdn ,tana kallo atashar mvc 2... k'amshin turaren nmj taji"had'e da motsi....kafin ta duba taji wata murya akausashe ance ke canza tashar nan" Cike da mamaki ta d'ago Kai, sukayi ido 4 da Alhasan... Kicin kicin da fuska yyi had'e da cewa ko bakyajine?"... D'aure fuska tayi,ta janye idanunta,tace yoni nasan wacce Zan canzane" Ke nalura dake tun jiya,kinfi k'arfin ki gaida mutane ke y'ar rashin kunya ko?"kina wani Shan k'amshi, to ko hussy dake kanwatae,tana gaidani balle ke.... murgud'a baki tayi had'e da cewa to waini me ruwanka danine ,gaisuwa Kuma bazan gaidakaiba....cikin tsawa yace ke wlh Zan tattakaki anan wlh...gama belt nan sai naba ka zaneta Alhasan cewar Hafiz dake rik'e da hannun feedo"kasancewar zuwansu kenan parlourn... Cike da jin kanya Alhasan yace Yaya barka da fitowa"amsawa yyi cikin sakin fuska kafin Yadubi taslim yace bakida hankali ba yayanki bane kike Masa rashin kunya,wlh kada kibari ammi tasani,Zaki basa hakuri ko kuwa... Cike da mamaki taslim kedubar Hafiz ,ganin wannan rashin adalcin k'ara ra,saikace bashine yafara takalartaba,dama fa shiyasa Bata Masa mgn ba jiya,Dan talura Yanada izza da girman Kai....bazaki basa hakurin ba ko?" Maganar Hafiz ta dawo da ita tunanin ta... Ahankali tace kayi hakuri"tafad'a fuska daure" Shima fuskar adaure yace yawuce,yabar parlourn... Dariya feedo tayi ta dubi taslim tace ikon ALLAH ku Kuma da wannan salon zaku Fara taku soyayyar... ALLAH ya kiyaye nasosa ,Yana wannan jida kan da izzar... tafad'a had'e da fice was,cikeda jin haushi... Hafiz yyi murmushi had'e da cewa hmmm tunda abokina ya sallama ma ai kowama ai dole yasallama,muje mmn baby, yafad'a Yana Jan hancinta, murmushi tayi had'e da cewa inama Inna fara nak'udar Kai zaka karbe cikin ka haihu"hararan Wasa yyi Mata had'e da cewa kin manta ai,nidai kinsan Gurin jin dad'i nafi auki, shiyasa na k'agara ki haihu sbd cikin nan Yana takurani wlh... Girgiza Kai feedo tayi,suka nufi part d'in ummi Dan gaida ita. Bangaren riyan da Abdallah.... Share BY MMN FAREESA 🌺AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa Not edited❌ P 48 Bangaren Riyan da Abdallah kuwa" byn Abdallah ya gama video call da Hafiz,Yadubi gefen tabarma inda Riyan ke kwance tana barci "tashi tsaye yyi Yadubi agogon dake jikin bango yaga karfe 1:13 am,afili yace ahhh lallai dare yyi"aigarama kitashi yarinya mu kwanta.zaifi Miki sauk'i yafad'a Yana tsugunna wa ya d'auki riyan dake bacci ya azata kan katifar,shima ya kwanta gefenta had'e da janyota jikinsa" ya rungume yanajin wani farin ciki dabai tab'a jinsaba arayuwarsa,Wai yau shine yyi ido 4 da mahaifiyar sa da k'annensa,Kuma yake takawa da k'afafunsa" lallai ALLAH abin godiya"ak'agare yake yaganshi akaduna"wani juyi yyi had'e da matse riyan sosai ajikinsa ....dg nan bacci yyi awan gaba dashi". Washe gari tunda ta Fara motsi tajita tamkar ajikin mutum take..da sauri ta bud'e idanunta "tsab cikin na Abdallah"janye idanunta tayi tana tura Baki had'e da kokarin janye jikinta dg jikinsa... gam yarik'e ta"ahankali yace bbu gaisuwa bbu komai saima wani turomun Baki ake,to bara na hukunta Bakin...pls kayi hakuri...shitttttt! Is too late, yafad'a ya had'e bakinsu gu d'aya....Saida yyi Mai isarsa sannan ya cikata Yana murmushin mugunta had'e da cewa dg yau ma ki sake turamun Baki..tashi tayi sbd gari yafara haske harsun makara"Saida ta Kai bakin kofar tace eh sai ansake d'in,Yi yyi tamkar ze biyota,saita fice da gudu"dariya yyi ,yafito yyi alwala... ***** ***** ***** Zazzaune suke aparloun ammi,hussy da taslim sai feedo ,datayi zaman masu ciki" yyinda ammi ke latsa loptop...su taslim nata fira jefi jefi.,, Hafiz ne tare da su Alhasan da Faruq ne suka shigo parlourn" Bayan sun gaishe da ammi"yyinda Alhasan suna had'a ido da taslim yabanko Mata harara....ramawa tayi had'e da tab'e baki"Alhasan cike da son girma Yadubi hussy yace ke Baki iya gaisuwa bako?"juyowa hussy tayi da zumar ta Masa rashin m" da ido yarok'eta kada tayi Masa haka agaban jama'a," Ahankali tace sorry Yaya Alhasan"tuni ta fasa Masa Kai" murmushi feedo tayi tadubi taslim ta zungureta da k'afa" Ahankali hussy tace Ina kwananku yaya"kafin su amsa wayar Faruq tayi ringing"d'agawa yyi Yana murmushi"can yace pls ya isa Zan kiraki anjima kinji"Amma kada kikashemun waya...wani dummm hussy ta ji had'e da jin kirjinta yamata nauyi... yyinda Alhasan Yadubi hussy yace pls kigyaramun d'akina"yanxunfa hjy Kaka Zan yankewa farce ,ga taslim nan ta gyara maka"ni gsky bbu wani gyaran d'akin dazanyi.... shout up! Bakida hankali"zakije ki gyara Masa ko kuwa?" Dama na lura tunda kika dawo kanki ke rawa"cewar ammi tana hararan taslim"had'e da kallon Alhasan tace dg yau komai kakeso kasakata ai k'anwarkace ka isa da ita...cike da girmamawa Alhasan yace to ammi nagode"kafin yafice sbd Faruq tuni yafice Yana waya" Da sauri hussy ta biyosa ,tana cewa broth!tsayawa yyi,Yana cewa yayadai"yatsina fuska tayi had'e da cewa waida wacece Faruq yake wayane? Kinada matsala d ahakan ne?"Yafad'a Yana d'age gira... Bansaniba! Yaza'ai Yana Sona Kuma Yana kula wata" Yo miye aciki?"kefa kikace bakya sonsa"hmmm ai dama namiji bashida tabbas!cewar hussy tana hararan Alhasan d'in , Murmushi yyi yace "Kinga inkin amince Well!inkuma Baki amminceba nasanar da shi ,dama gobe zaitafi gd"wayar dakikaji yanayi da kanwarsace ba dawataba,nasan kishine ke fama dake.... Tsaki taja hade da cewa to Amma fa kanuna Masa cewa Kaine ka tursasani nasosa ko...hmmm haba my sweet heart inkunyar fad'a mun kike ainaji "cewar Faruq dake bayansu....cike da jin kunya hussy ta arta aguje tamkar yarinya tana murmushi... yyinda Alhasan da Faruq suka kashe"kasancewar dama k'ullinsune bbu wata wacce yyi wayar da ita"su suka shirya plane nasu... Taslim kuwa cike djin haushin Alhasan tana ganin yatakurawa rayuwar"itafa Sam bataso dawowar su gdn ba"kada yyi zaton sbd tana gdnsu yanemi takata ko yimata Gori"ai basu sukadawoba ca akayi sudawo" Da wannan tunanin ta isah part d'in Alhasan d'in... Bayan tagyara ko Ina"tanama kok'arin fita"wayarta tayi ringing"d'agawa tayi ganin hakim course mate nata"har ka isone?"tafad'a, kasancewar d'azun ta kwatan ta Masa gdn"ok ganin zuwa" Kai tsaye bakin get ta nufa ,kasancewar jikinta doguwar riga ce gwont dark purple da veil tayi rolling... Yana tsaye gaban motarsa Yana murmushi "itama fuska asake ta k'araso suka gaisa,Yana cewa gobe zai wuce kano(garinsu) kasancewar yaxo daurin aurene a kaduna shine yabiyo su gaisa,dukda shi sonta yake,Amma ita saita nuna batama ganeba... To Amma muje ciki ko ruwa kasha Dan ALLAH....kafin yyi mgn taga Alhasan gabansu Yana huci ,fuskarsa murtuk bbu alamar wasa acikinta,yace ke shiga ciki" Tabbas yamata kwarjini"hakan yasa tace Dan ALLAH Yaya kayi hakuri course mate d'ina ne , tafiya ma zaiyi,yabiyo mu gaisa..wani sanyi yaji aransa,gashi dama dason girma,kansa yafasu...sai yabawa Hakim hannu suka gaisa cike da basarwa yace aidakin kaisa ciki ko ruwa yasha..Hakim yace ah ah nagode barama na wuce"yafad'a sbd tsab yagano wannan guy d'in son taslim yake... Bayan yashiga mota ,taslim ta d'aga Masa ,hannu tana kokarin komawa ciki"Alhasan yace dg yanzun kada nakoma ganin ki da wani nmj"akan wane dalili?" Basai kinjiba"sannan kije kidamaman kunun gyada...ni wlh nagaji!ok bara nasanar da ammi cewa bazakiyi ba"nifa bacewa nayi bazanyibaHmmmm"oya muje inkin gama kisameni adakina" Batayi mgn ba ta wuce,cikin gd"yabi bayanta...Yana tunanin hussy Yana dariya,Ashe tanason Faruq ,iyayintane yahanata ta nuna... ###### Cike da farin ciki bayan sunyi sallar asuba ,suke sanar da mlm anga ummi"sosai yatayasu farin ciki"kafin yacewa Abdallah nasan kanason komawa gd ko?" Cikin girmamawa Abdallah yace eh mlm"mlm yace Masha ALLAH to kayi hakuri zuwa nan da kwana 3 ka Ida shanye maganinka"nakara baku adduo in tsari tukum sai kutafi... Abdallah yace to shikenan ALLAH ya kaimu... Gaba d'aya zaune suke a babban parlourn gdn"harda hjy Kaka da ga kugunta gana Alhasan Yana zuba Mata shagwaba sbd tunda sukazo take mugun jidashi"yyinda hussy ke kusada Abba" Acikin 2 days da dawowarsu sunyi bala'in canzawa dg ummin har yaran.. Abba yadubesu yace... To Masha ALLAH "Alhmdllh mungode ma ALLAH Mai rahama Mai jin Kai"su Abdallah sai bayn kwana 3 zasu dawo, yafad'a mun d'azun damukayi waya insha ALLAH.kowa yace ALLAH ya maidosu lfy...kafin yaci gaba to husaina zata cigaba da aikinta na nursing ,yyinda Alhasan shima zai Fara aiki abanki dg gobe insha ALLAH" Sannan Abdallah inyadawo ,byn yahuta shima zai koma campany d'in sa yacigaba da aiki ,Amma kafin haka sai anyi taro na nuna farin cikin warkewarsa ,sbd har yanzun awaje bbu Wanda yasan be mutuba,garama jiya nasanar da ma'aikatan gdn nan da Alh bukar"cewar be mutuba... Umma tace eh gsky sbd inya koma aiki mutane ,hankalinsu zai rabu ayita wasi wasi..... Bayan kwana3 Share BY MMN FAREESA [3/25, 10:10 AM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Yadariya yyi yace to matar...ummi ta dubi umma tace yanzun ita riyan d'in suna tare da Abdallan ? Ummi tace eh ,muje gun bak'ar dagar can sai nakirasu namusu albishir" Tashi tsaye sukayi ,ammi nacewa ummi ai Hafiz ya tafi yadakko taslim dg skul anyi hutu,Amma bazukai dareba zasu dawo" Murmushi ummi tayi had'e da cewa ALLAH ya maidosu lfy"suka ce Amin...kafin hjy Kaka dake rik'e da hannun Alhasan tadubi Faruq tace to wannan Kuma waye? Murmushi Alhasan yyi had'e da cewa surikin Abba ne"ma'ana Wanda hussy zata aura ne...su Faruq sai aka washe Baki, yyinda uwar gayyar tayi banza dasu,dukda Alhasan yabata haushi ,dayyi k'arya,bacin ita basonsa takeba... Abba yace Kai Masha ALLAH gsky naji dad'i,umma tace to ALLAH yasa alkhairi yakaimu lokacin...turo baki hussy tayi tana cewa wlh k'ar.... hararan da ummi ta Mata yasaka ta yin shiru.... Kofar umma ta bud'e ... adedenan Kiran riyan yashigoa wayar ta ,cikin d'oki umma ta d'aga"ko gaisawa basuyiba, riyan tasanar da ita Abdallah yasamu" k'afafunsa da gske kike y'an nan?"gaba d'aya sukace meya farune?"Abdallah ya tashi da k'afafunsa"wani farin ciki sukaji ,hussy da Alhasan suka rungume juna, yyinda umma tasanar da riyan su ummi sun dawo gd cikin koshin lfy.... shigewa Baki d'ayansu...sukayi ad'akin.. Mom na kwance tamkar gawa,sai wari da zauri d'akin keyi"gefenta tulin kashine datayi tun jiya sbd larurar ajiya tasameta"idanunta akafe tana kallonsu"murmushi Mai ciwo ummi tayi had'e da kamo Alhasan da hussy ta dubi mom tace ,ikon ALLAH sai kallo ayau kin ganni gani ga yarana da Kuma ubansu zamu shiga sabuwar rayuwa, yyinda kekuma Taki rayuwar ta wulakanta ta mutu da ranta ,Kinga yadda ALLAH yyi dake , to kisani wanda kikayiwa hakan ya warke,ciwo yadawo kanki ,keda samun lfy har abada insha ALLAH , sannan kisani hakkinmu dakika d'auka da zalintarmu dakikayi munbarki da ubangiji,sai ranar gobe,bazan tab'a yafe mikiba har abada ALLAH ya isa tsakaninnu dake...Abba yarik'e hannun ummi bbu kunya ,Yana murmushn k'arfin hali yace kibarta ahaka,ko warin kashinta da fitsarinta ya isheta"inhar my son yadawo zuwa jibi to zansaka afitar da ita dg gdn nan akaita titi ta ida rayuwa acan... tabbas hakan yyi sbd. Haka yadace da ita,cewar hjy Kaka tana kukan tausayin zuri arta.... Gaba d'aya suka koma cikin gdn,sukaci abinci,mazan suka wuce masjids sbd magarib ta gabato,basu Jima da fitaba,hafis da taslim, hade da feedo dake fama da tulelen cikinta,suka shigo gdn,,,idanun taslim da feedo jajir sbd kukan tausayin su Abdallah da mahaifiyar sa, dasukayi. kasancewar yau Hafiz ya sanar da su komai ,sbd yasan yau dai insunga wani Abu Dole su tambaya,hakan yasa yasanar dasu kawai..,,,,, Bayan anyi isha'i 'suka zaune a babban parlourn gdn ,aka Kira Abdallah da riyan a video call"kowa yagansu ,sukayi mgn da kowa,ummi jinta take tamkar ansakata a aljanna Dan farin ciki,shikuwa Faruq yayarda da cewa duk Dan hakkin daka Raina shike tsone maka ido"mutane na daukar su hussy basuda asali ,Ashe sukeda babban asali ga arziki da ilimi"fatansa ALLAH yasa hussy ta amince dashi amatsayin abokin rayuwarta,yagodewa ALLAH dayaka sance, shimai saukin kaine da yanzun inyyi musu wani Abu yaji kunya,shi harga ALLAH tsakani da ALLAH ya keson hussy... Abba ne yanunawa kowa part d'in sa, hussy nada d'akinta daban ,taslim ma,sai Alhasan, sannan part din hjy Kaka daban na ummi daban na umma daban ,na Hafiz ma daban da ammi , sannan sai part d'in Baki... Yyinda part d'in Abdallah gobe za'ayi Masa gyara xuwa jibi agama insundawo su sauka.... Gaba d'aya Hafiz kusan raba dare sukayi suna video call da Abdallah har riyan tayi bacci,Saida feedo ta karbe wayar ta kashe tukum suka Bari... Abba da ummi kuwa suna kuryar d'aka"ana firan soyayya da yaushe gamo..lolx.... Alhasan da Faruq na d'aki d'aya. Suna kwance"Faruq yace insha ALLAH jibi gsky zantafi gd sbd office ,Kuma kaga naga,familynku ko?" Murmushi Alhasan yyi had'e da cewa wannan gsky ne,Amma nafiso sai su Yaya da matarsa sundawo sbd yaganka, sannan maganar hussy kabarta nasan yadda zanmata Inna da gske Bata sonka Zan gane... Murmushi Faruq yyi had'e da cewa ah ah kabarta ,pls kada kamata Dole,nifa atsarina banason auren wacce Bata Sona gsky...hmmm kaidai kabarni kawai.... Taslim da hussy suma suna d'aki guda"dukda dai hussy ta girmi taslim sosai Dan taslim bazata wuce 22 years ba... Ammafa sai fira suke acikin kankanin lokaci suka Saba... wannan kenan. ####### Washe gari byn duk kowa yyi break fast,masu aiki nata kaida kawowa,yyinda umma da ammi suka fita ,ammi zataje hospital, yyinda umma zataje,gdnta ta kwaso kaya da gdn zuwaira mai abinci tasanar da ita komai sbd aganinta Dole duniya zatasan Abdallah be mutuba,tunda zaidawo gd"sannan zuwaira ta taimakesu alokacin da suke buk'atar taimakon,hakan yasa taga yadace tasanar da ita.... Hjy Kaka ma na part nata,itama ummi haka... Taslimce zaune kan kujera a waiting parlourn gdn ,tana kallo atashar mvc 2... k'amshin turaren nmj taji"had'e da motsi....kafin ta duba taji wata murya akausashe ance ke canza tashar nan" Cike da mamaki ta d'ago Kai, sukayi ido 4 da Alhasan... Kicin kicin da fuska yyi had'e da cewa ko bakyajine?"... D'aure fuska tayi,ta janye idanunta,tace yoni nasan wacce Zan canzane" Ke nalura dake tun jiya,kinfi k'arfin ki gaida mutane ke y'ar rashin kunya ko?"kina wani Shan k'amshi, to ko hussy dake kanwatae,tana gaidani balle ke.... murgud'a baki tayi had'e da cewa to waini me ruwanka danine ,gaisuwa Kuma bazan gaidakaiba....cikin tsawa yace ke wlh Zan tattakaki anan wlh...gama belt nan sai naba ka zaneta Alhasan cewar Hafiz dake rik'e da hannun feedo"kasancewar zuwansu kenan parlourn... Cike da jin kanya Alhasan yace Yaya barka da fitowa"amsawa yyi cikin sakin fuska kafin Yadubi taslim yace bakida hankali ba yayanki bane kike Masa rashin kunya,wlh kada kibari ammi tasani,Zaki basa hakuri ko kuwa... Cike da mamaki taslim kedubar Hafiz ,ganin wannan rashin adalcin k'ara ra,saikace bashine yafara takalartaba,dama fa shiyasa Bata Masa mgn ba jiya,Dan talura Yanada izza da girman Kai....bazaki basa hakurin ba ko?" Maganar Hafiz ta dawo da ita tunanin ta... Ahankali tace kayi hakuri"tafad'a fuska daure" Shima fuskar adaure yace yawuce,yabar parlourn... Dariya feedo tayi ta dubi taslim tace ikon ALLAH ku Kuma da wannan salon zaku Fara taku soyayyar... ALLAH ya kiyaye nasosa ,Yana wannan jida kan da izzar... tafad'a had'e da fice was,cikeda jin haushi... Hafiz yyi murmushi had'e da cewa hmmm tunda abokina ya sallama ma ai kowama ai dole yasallama,muje mmn baby, yafad'a Yana Jan hancinta, murmushi tayi had'e da cewa inama Inna fara nak'udar Kai zaka karbe cikin ka haihu"hararan Wasa yyi Mata had'e da cewa kin manta ai,nidai kinsan Gurin jin dad'i nafi auki, shiyasa na k'agara ki haihu sbd cikin nan Yana takurani wlh... Girgiza Kai feedo tayi,suka nufi part d'in ummi Dan gaida ita. Bangaren riyan da Abdallah.... Share BY MMN FAREESA [7/12, 11:51 AM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa Happy Sallah all my fans! ALLAH ya maimaita Mana yakarbi ibadunmu🤲🥰🥰 Godiya....Ina Mika godiya ta sosai agareku masoya wannan novel...ada nace bazan cigaba ba Amma sbd magiya dana samu ana hadani da ALLAH yasa Zan ciga ba har karshe d neman sa da jamaa keyi...Amma insha ALLAH dg garesa bazan koma rubuta novel ba....sai dai in true life story ne... nagode🤝 Wannan shafin sadaukarwane gareki aminiyar k'warai mmn sultan.marubuciyar ( Y'AR SADAKA) ALLAHU yakai haske kabarin baba yajikansa da rahama...🤲😭 Ameen... P49 Bayan kwana 3... Riyan ce da Abdallah zaune gdn baya"yyinda hafis da driver ke gdn gaba zasu tafi kaduna sunbar kauye... Jigum riyan tayi duk jikinta yyi sanyi sbd nasihar da mlm yyimusu dakuma shawarwarin daya basu..gameda su dage da addu o in tsari sbd ita addua takobin mumini ce! Juyowa tayi ta saci kallon sa...caraf suka had'a ido da sauri ta janye idanunta dg kansa...shikuwa gogan murmushi yyi Yana kokarin aza hannunsa kan nata ita Kuma Taki Bari.. Yyinda motar ta dauki shiru bbu Mai mgn, hafiz ne yakatse shirun gun cewa Abdallah ango ango!! Banza yyi dashi be kulasaba shikuwa Hafiz murmushi yyi yace gsky friend kauyen nan yakarbeka saidai kayi duhu Amma nasan damun koma gd zaka washe..kallon riyan Abdallah yyi murya qasa qasa yace Wai da gske nayi duhu?" Harararsa tayi had'e da cewa ai dama kaiba fari bane nafika haske....wani mugun murmushi yyi yace hmmm nidinko?"zamu had'u ai Zaki gayamun da hujja nidake wayafi wani fari... hafiz ne yace Wai abokina kus kus din me kuke haka ko duk murnan ce ?zakuje gd..bansaniba D'an sa ido kawai Abdallah yabasa amsa Yana harararsa ta madubi... Kallon sa yamayar gun riyan dake saurarensu yace oh wai naga ke ko zumudi bakyayi zamuje muga family mu ko?"ahankali tace hmmm ai farin cikin danake bazai musultuba kodan sbd AUREN WATA SHIDDAN da akamun awarwaresa sbd kasan har munshiga 8 month da aure!...wani Abu Mai kama da faduwar gaba Abdallah yaji Amma sai yadake be nunba..saidai tunani yake aransa dama har yanzun riyan Bata sonsa kudirinta na nan na sai sun rabu?bazata iya sonshib akodan sbd ya na d'an'uwanta na jini...amma ko sama da k'asa zasu had'u bazai iya rabuwa da itaba...gaba d'aya sai yaji zuwa kd d'in yafita aransa sai ya ji kamar su dauwama a k'auyen"sbd yasan yanxun bagu d'aya zasu zauna da riyanba...balle yakalleta Koda zata Masa tsiwa yaji dad'i,sunkwanta gu d'aya suci abinci atare.. Kuma inhar tasanar Bata sonsa zaace araba aurensu...karar bud'e murfin motar da riyan ta yi yadawo dashi tunaninsa.,,,,,,Ahankali yabude murfin motar yafito...lumashe ido yyi Yana karewa gdn kallo tamkar yau yafara shigowarsa ,ganin komai yake tamkar amafarki" Yana maijin wani irin farin ciki Wai yau shine agdnsu zaiyi ido 4 da mahaifiyarsa da k'annensa...gaba d'aya ma'aikatan gdn suka nufo su suna gaida Abdallah damasa murnar warkewarsahade da dawowar mahaifiyar sa.. Itadai riyan tana gefe gu d'aya ranta fari k'ar da farin ciki,tana kallon yadda Abdallah be iya boye farin cikinsa Yana gaisawa d jamaa"tamkar ba Abdallan data sani adaba Mai girman Kai... Hafiz ne yajanyesa Yana cewa kabar nurul khalbinka nata jiranka kushige muje...yafada cike da tsokana... yyinda riyan batace komaiba tabi bayansu suka bar parking space din.,,,, Babban parlourn gdn suka nufa" Tun kafin su karaso su hussy,alhassan,taslim,abba,ammi ummi,umma suka fito....atake Abdallah yaji hawayen farin ciki na zuba dg idonsa azuciyarsa kuwa Yana tir da halin mom data iya raba d'a da uwa...hussy da alhassan har rige rigen zuwa suke su rungume Abdallah sbd sunyi vedio call sunsa...bbu musu yyi hugging nasu back shima...yyinda riyan ta ruga aguje ta rungume ummi dake kukan farin ciki...shikansa abban hawayen ne kwance a idonsa yadai ki Bari su fito...ita kuwa ummi cikin kuka ta rungume riyan sbd Bata iya rungume Abdallah tana kawaicinsu na Fulani tunda d'an fari ne Shi.. Bayan ta rungume ummi sannan ta rungume ummanta tana kuka," kafin su hussy su sake Abdallah yaje yayi hugging na abba.. Muryar hjy Kaka tasaka Abdallah yanufeta ya rungume", yyinda riyan hussy ta ringumeta. Feedo natsaye da tulelen cikinta ,taslim na gefenta d ammi...cikin subutar baki hafiz yace oh my feedo sannuki kinji bake kadai cikin nan yata kuraba wlh har Dani shiyasa na k'agara ki haihu Kona rik'....,tsawar da ammi ta Masa yahanashi k'rasawa...Yana dagowa yaga duk sunshige babban parlourn gdn....""Sosa Kai yyi had'e da kallon feedo dake kusa dashi yace mmn baby muje ko"harararsa tayi cikin yamutsa fuska tace gsky baka kyautamun kana bani kunya wlh. Yanzun ji yadda kawani Yi subutar baki...dariya yyi had'e da Kama hannunta yace I'm sorry kinji...yafada suka shige ciki.,,,, Gaba d'aya yaran nakan carpet zaune manyan nakan kujera suna ta murnan ganin juna... Abdallah kuwa Yana zaune kusada k'afar ummi hannunsa da kansa kan cinyarta yanajin wani irin nishadi Wai yau shine yakejin dumin mahaifiyar sa... Bayan wasu mintina kowa ya nutsu...Abba yasa akayi addua"kafin yyi gyaran murya yace Masha ALLAH ALHMDLLH mungodewa Allah daya nuna Mana wannan rana.. sannan ayanzun Zan sanar da ku yadda akayi auren Abdallah da riyanatu yakasance.....kaf Abba yasanar dasu mom ce ta had'a AUREN WATA SHIDDA sbd wani buri nata gashi yyi sanadin warwarewar matsalar su" Umman riyan kuwa Tasha mamaki afili tace dama riyan da Abdallah bakwasan juna kukayi aure?" Da sauri Abdallah yace eh amma yanzun munason juna....ummmi tayi saurin dubar riyan tace Wai haka y'ata ?"karki cuci kanki ki fad'a Mana inbakiso araba auren tunda na yarjejeniya ne kuk...Dan ALLAH hafiz kasanar dasu wlh munshirya pls Abdallah yatari numfashin ummi tamkar zaiyi kuka... hafiz yace bbu ruwana ni...riyan kuwa tashi tayi fuska bbu walwala tabar parlourn...ummanta na kiranta batako tsayaba. Ummi kuwa bada gaske take nufiba " tanaso ne riyan ta jawa Abdallah aji tanema wa kanta daraja... Shikuwa Abdallah duk yarude...yyinda hussy da alhassan keta dariya abinsu "Abdallah kuwa murtuke fuska yyi yadawo sak Abdallan sa nada " Yadubi su hussy fuska atamke yace dallah malamai kuyi ma mutane shiru ko kuwa wlh yanxun nabaku mamaki,sai wata dariya kuke saikace sabbin kamun hauka"banida sabo Koda ...haba abokina ai basu suka kashe zomanba...wata uwar harara Abdallah yabankowa hafiz "hakan yasa hafiz murmushi yyi shiru" Ammi ce tayi murmushi tace abi su ahankali "kukuma Yan saka ido saiku kiyaye"tabe Baki hussy tayi sbd atake Abdallah yyimusu kwarjini tuni suka nutsu " Tashi Abdallah yyi yace Abba abamu key din part namu naje na watso ruwa. Abba yace to muje ko"ummi tayi saurin cewa shidai yaje Amma banda riyan tana nan bangarenmu...umma tace ah ah Yaya HAJARA kibarta tabisa sukoma Dan ALLAH....bbu ruwanki nida yatane! murmushi umma tayi sbd tuni tagane abinda ummi ke nufi...shikuawa Abdallah Sarai yaji Kuma beso hakanba yabidai Abba suka fice.. Hafiz ma shida feedo fita sukayi" Taslim ce ta tshi zata wuce, tazo gab dasu alhassan ahankali tace hmmm naji dad'i sosai da Yaya Abdallah yadawo kosu oh oh sun bar mutane su huta "sbd in izzace mutum yaga Wanda yafisa Kuma mutum yamun wani Abu na hadasa da yah Abdallah ehe... Murmushi alhassan yyi sbd yasan dashi take saurin tashi yyi shima zai fita "aikuwa sai taslim tafasa fitar gudun su had'e . *********** Riyan kuwa Koda ta tshi d'akin su hussy ta nufa dukda batasan ko d'akin su waye ba... Takusa 30 minit sannan hussy tashigo da sallama ta zauna gefwn bed kusada riyan ,tana murmushi tace kanwata Kuma antyna! Ashe kina nan ,kinbar mijinki yanata Shan kamshi..gsky Yaya Abdallah akwai izza Kinga fa yau yafara ganinmu Amma Kinga yadda yake Mana masifa! murmushi riyan tayi tace hmmm laifi kuka Masa shiyasa" Hussy ta gyara Zama tace " hmmm ai gayacan zai tafi part naku ummi tace Kuma Baki binsa...zaro ido riyan tayi had'e da cewa da gske Dan ALLAH?" Hussy tace kinsan anty riyan na fahimci Yaya namiki wani irin so ki Kama ajinki Dan ALLAH ki garasa tukum ki amince Dan nasan kina Sansa tungashi kin razana jin nace ummi tace bazaki bisa part naku ba"... Kinga dole ki koma skul gsky sbd kisake sani meye rayuwa Kinga dai mijinki yadda yahade da yawa dole Mata suruka Kai Masa farmaki... Riyan tace insha ALLAH Dan wlh inada zafin kishi...dariya hussy tayi tace to ko dole kizage damtse ki rik'e abinki Gam...yanzun ki shiga wanka lokacin lunch yakusa... ____________ Zazzaune suke kan kujerun dake dining area....riyan Tasha kwaliya cikin doguwar riga ta lace orange Masha ALLAH tayi kyau dukda tayi duhu sbd zamansu a kauye"ga wani k'amshi na musammun dake fita ajikinta....su hussy da taslim na gefenta da feedo..sai su umma dake gefe " hussy ce tafara seving nasu ...batagamaba Abdallah yashigo sanye da jallabiya Fara sai zuba k'amshi yake,yyi kyau Masha ALLAH, fuskar nan atamke sbd bayason raini"shikansa hafiz dake bayansa sharesa yyi sbd yaji haushin abinda yyi Masa d'azun ..shikuwa Hafiz bedamuba sbd yasaba da halin Abdallah... Gurunsu yanufo tundaga nesa yaga yada riyan tayi kyau ,sai yaji besan hafis yakalleta....Yana karasowa hussy tace sannu da fitowa Yaya me zaa zuba maka...fuska bbu yabo bbu fallasa yace yauwa...kafin yadubi riyan dake satar kallonsa,fuska a had'e, cikin bada umarni yace ke tashi kiyi seving d'ina,yafada in a serious tone! Hussy kuwa tabe Baki tayi ta zauna.. Cikin tsawa yace kobakya jine?" Jikinta na Bari ta tashi" Tama rasa me zata zuba Masa sbd ga abinci nan calours da yawa..shikuwa tsaki yaja yanufi kan kujerun dake parlourn yazauna.. Azuciyarsa kuwa Yana jin haushin abinda riyan tayi d'azun hakan yasa yyi alwashi ko mutuwa zaiyi bazai iya rabuwa da itaba hakan Kuma bazaisa yadauki rainiba,koba Dan Yana aurenraba ya isa da ita tunda kanwarsace... sannan dole yagyarawa yaran nan Zama hussy da alhassan and yaga kansu na rawa...kamshin turarenta ya ankarar dashi isowarta"plate ne da bowle ta aje gabansa Takoma ta kamasa drinks da ruwa.. Duba abincin yyi yaga sakwarace d miyar agushi.. Kalonta yyi ganin zata tafi" ahankali yace ke dawo ki zauna! Ashagwabe tace Dan ALLAH kabarni natafi gunsu" Ok tunda sunfini matsayi agunki Zaki iya tafiya amam bada yawunaba inkinga Zaki iya bin umarnina fine! Inkuma tsinuwar mala'iku kika zaba shima well... Batace komaiba ba tazauna kan kujera tana fuskantarsa.. Hafiz daya nufosu zai wuce shida feedo d plate na sinasir a hannunsa yace kanajin dad'inka mutumina irin wannan iko haka""Tsaki Abdallah yyi had'e da kallon feedo yace mmn baby Allah yasa ki haifa Mana baby girl " Inyiwa my riyan ta kwara! Murmushi feedo tayi tace to Allah yasa... hafiz yace hmmm nidai nasan nayi laifi wannan Shan kamshin da ake mun bazan denaba...yafada suna ficewa... Can carpet Abdallah yakoma yyi Bismillah yafara cin abincin sa"Yana satar kallonta..can yace ke kinci abincin?" Innaci ko banciba me ruwanka?" Kafin yyi mgn alhassan yashigo parlourn Yana huci bema lura dasu Abdallah ba,,, Taslim!taslim! Taslim!!! Yaketa kwalawa Kira afusace...ita kuwa suna dinning area suna lunch tana hangensa...tayi Masa sbd ita tasan Bata Masa laifin komai ba.. Isowarsa gun yyi, cikin rufewar ido yace ke ban hanaki kula kowaba?"sannu uwarta sannu ubanta kaji"cewar ummi cike da mamakin ikon alhassan kan taslim" Cikin dabir cewa yasosa k'eya sbd yamanta suna agurin" yace Amma ummi bakiga fa Wanda yake nemantaba bbu wata tarbiyya atare dashi... murmushi ammi tayi tace kayi hakuri insha ALLAH zata kiyaye...ita kuwa taslim sai tura Baki take batace komaiba...cikin jin kunya alhassan ya wuce. Abdallah kuwa tsab yaji komai ,yakuma gano alhassan son taslim yake sbd yadda yaga Yana nuna kishi tsantsa...akanta.""" Bayan yagama ne ,yadubeta yace in anjima da dare kima shirya part namu zamu koma ko kuwa nazo na daukeki da hannuna !kin San zan iya tashi tayi tace aisai k'asa niya..tayi saurin barin Gurin"... ******** Da misalin karfe 8:30 pm kowa yakimtsa "Abba yace wa Abdallah suje part d'in da mom take sbd dg yau tagama zamar Masa gd,gobe insha ALLAH zaisa afitar da ita dg gidan.. Wani bacin rai Abdallah yaji sbd jin an anbaci sunan mom" Dandai be iya musu da mahaifins ada bazaya ba.. Ummice tasaka aka Kira riyan dake d'akin su hussy"tazo itada Abdallah auka jera sai Abba suka nufi part din da mom take... Suna.... Banyi alkawarin post kullumba...😛 Share.... BY MMN FAREESA [7/12, 11:51 AM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa Godiya ta musammun ga masu dogon sharhi..👍🥰🥰 P 50 .....suna Murd'a k'ofar suka shiga"Abba beko kalletaba yajuya baya sbd yatsani ganinta agdn....riyan kuwa jikinta yyi sanyi tasake yadda D'an adam ba bakin komai bane agun ubangijinsa"sbd yadda taga mom ayanzun da Kuma sadda take gautsar cin duniyar... Lallai duniya abin tsoro ce ta fad'a azuciyarta....mom na kwance bacin wari da zarni bbu abinda takeyi dama d'akin Baki d'aya tayi Baki ta lalace ta fita hayyacinta!Kashi nan fitsari nan Bata iya komai sai anmata,abinci kadai ake Bata shima Dan kada yunwa ta kasheta" shima masu aiki be ,wadanda ada suke karkashinta take wulakantasu " yanzun sukuma suke Rama abinda ta musu... tanaji dai tana mgn Kuma...hanci toshe Abdallah yadube ta zuciyarsa na Kuna sbd daya tuna itace snadin rashin lafi yarsa da raba ummi da Abba! Wani mugun tsanarta yaji yakaru aransa...cikin kallon tsana yadubeta Yana murmushi me ciwo yace Kinga ikon ALLAH ko?kin had'a AUREN WATA SHIDDA tsakani na da riyan sbd wata manufa Taki,byn nan kin saka ankoreta bayan kamuwata da ciwon dakece sanadi saigashi mun maidake wawiya mun boye wayonmu munbarki muga iya gudun ruwanki....yanzun Ina mashirikin bokan naki?daya kasa Baki lfy!hmmm bara na sanarmiki aurena da riyan mutu ka raba "sbd ni AUREN WATA SHIDDA alkhairi yazamarmun sbd asanadinshi Nagano bakin zaren komai... Uhmmmm!ehemmm!tari yasarke mom" Baki jirkice maganar Bata ma fita sosai take ba Abdallah hakuri hawaye na zuba akuncinta...riyan daketa kallonsu tace hmmm yanzun kin yadda da ake cewa d'an hakkin daka Raina shike tsone maka ido?" Dan nasan kin daukeni k'aramar alhaki gashi Kinga akasin haka"ALLAH ya shiryi masu hali irin naki dg karshe sai muce to ayi hauka lfy sbd kinsan bokanki yatada Miki haka...Tsaki Abdallah yyi yadubi Abba yace pls Abba gobe insha ALLAH kasa afita da ita akaita bakin bola ko jibji sbd dasu tadace nan yakamata yazama muhallinta... Bejira amsar Abba ba yafice daga d'akin sbd yadda zuciyarsa ketashi daya shaki warin d'akin .... Itama riyan fitowa tayi"tana kokarin wucewa Abdallah yyi saurin finciko "Ashe labewa yyi a corridor din"ihu riyan ke kok'arin sakawa sai tashaki kamshinsa hakan yasa takane shine.. Mlm meye haka? Koka cikani ko nama ka ihu" so what? dankinmun ihun nasandai ni mijinkine na biya sadakina...wata harara Riyan ta bankoma sa dukda be ganiba" tana mmkinsa" Wai yau Abdallah ke fad'a Mata yabiya sadakinsa...ta yadda da ake cewa nmj bashida kunya.. Abba ya fito hakan yasa Abdallah saurin cika riyan ,tun kafin abban ya iso tabar Gurin...yyinda Abdallah yaji tamkar yabita ,Dan yasaka rai yau agado daya zasu kwana.,,,,, Magana sukayi da Abba kafin suyi sallama Abdallah ya wuce part nasa zuciyarsa bbu dad'i...toilet yawuce yyi wanka sannan yyi Shirin kwanciya.. Amma bacci yaki zuwa riyan kawai yake tunani ,da Kuma tuna baubuwan da yyimata abaya har wani nauyi yarukaji naja Kai gsky tsakaninshi da mom saidai yace ALLAH ya isah and ita tamasa tarbiyyar wulakanta jamaa da kyamar talaka...ya lura dole yazage damtse indai yanason riyan ta dawo hannunsa gsky gashi gobe zaije office yaduba ma'aikatansa da komai da komai sbd Hafiz yasanar musu Abdallah be mutuba sannan zaije Gurin liman me tsaron makabarta yasanar Masa ya warke...da wannan tunanin bacci yyi awon gaba dashi.,,,,;;;*********** Washe gari Gurin karfe 8:22 am Abdallah yafito cikin Shirin zuwa office yasha fararen suit sai k'amshi ketashi ajikinsa...kwana 1 da dawowarsu Amma har Yacanza "fuska bbu walwala yyi Sallah ma awaiting porlour"ummice da ammi sai umma dasu taslim , yyinda hafiz suna part nasu..cike da girmawa yaran suka gaidashi harda riyan data nuna ko inkula da ganinsa" hakan kuwa ya k'ular dashi" Matsawa yyi yagaida iyayen nashi "umma ce ta tambayeshi fita zaiyi?" Yace eh zaije office tace to kajira ka karya Mana( break fast) ah ah umma nayi acan nama makara wlh ,yafada Yana nufar part na Abba.. Bayan yafito dg part din Abba yadaci kallon riyan yaganta cikin gayunta kanta yasha gyara tayi parking naza...wani kishi yaji yataso Masa yasan hafiz ko alhassan wani zai iya shigowa"Amma shine tabar Kai bud'e haka" be San sadda yace RIYAN zonan ba! Intazo ta maka me?canake yanzun ta isa ka gane matsayinka agunta ko na tambayeta jiya ,tace bazata cigaba da Zama da kaiba sbd haka saika sallameta ko...haba Wai meye haka ,ke Kuma Zaki tashi kije kiji Kiran da yake Miki ko kuwa cewar umma atsawace... yyinda Abdallah yakulu da yadda ummi ke Masa fad'a agaban Yara..cikin kakkausar murya yace dallah malamai kubacewa mutane da gani mitttsss yaja dogon tsuka ya fice... Riyan kuwa dama aranta taso zuwa Kiran" Sum sum taja mayafinta ta fice" Gurin flowers tagans atsaye yabada baya gabda parking space. Ahankali tace Yaya gani! Juyowa yyi sukayi 4 eyess...ta tsorata da yadda taga idanunsa sunyi jajir ga aLamar b'acin Rai atare dashi k'ara ra"tambayar kanta take Miya Bata Masa rai? As from to day nakoma ganinki bbu Dan kwali agdn nan wlh nidakene agdn nan sannan ki cigaba da nunawa duniya cewa bakya kaunata da nuna halin ko ingula dakike nunamun...bejira amsar ta yyi wucewarsa yashige mota driver yaja body guards nasa suka rufa musu baya... Jiki asanyaye riyan ta juya gefe guda tanajin dad'i,sbd shawarar hussy datace ta zauna bbu dankwali indai true love yake Mata dole yaji kishi" gashi Kuma ta gane irin son dayake Mata,jitake kamar ta sakko su shirya...************ Bayan sati 2 gaba d'aya Abba ya nemawa riyan skul harta Fara zuwa amm a ss3 aka dauketa yyinda hussy tafara aikinta na nursing ,gefe guda Kuma shima alhassan Abba ya aza shi a harkokinsa, sannan magabatan faruq sun zo nemawa faruq auren hussy inda Abba yasa auren 3 month, yakuma sanar da alhassan muddin har lokacin yazo to zai hadashi da wacce yagadama tunda yakifito da wacce yakeso...gefe guda Kuma feedo tashiga watan haihu "zumudin gun hafiz baa mgn.. Tsakani riyan da Abdallah kuwa wasan buya ake kwata kwata Bata San fitowa inyana Gurin ko intasan zaizo zata gudu ,tun abun be damunsa haryafara damunsa da halin ko inkulan datake nunawa akansa ga Kuma jama'ar gdn nagani basa tsawatar Mata....yanason tarar hafiz da zance Yana gudun yyita Masa iskanci ko yadawo da abinda yafaru ada... Mom kuwa tun awashe garin da Abdallah yadawo Abba yasaka Mai gadi dawasu maaikata sukafice da mom dg gidan yace su ajeta duk inda suka gadama... Gefen wani kwazazzabe suka ajiyeta ga wari ga kwata sai hawaye take "agefe ga almajirai nan da masu siyar da abinci gaban su" Mutane suka Fara Yan surutai Wai k'ila Yan yankar Kaine suka cire wani Abu ajikinta shine sukazo suka yarda ita...wasu ma suna fadar abinda yafi hakan... Yyinda duk Jama'ar Gurin ke tausaya Mata "sbd ganin ta nakasa ko Zama Bata iyawa tana kwance cikin wari..sai Bata sadaka akeyi can saiga wata Mata da yarta...suna isowa suka tsaya agaban mom matar tace gsky bazai yuyuba ai nan Gurin muka Saba Zama muyi bara "dole ta tashi....haba ke kuwa ai yakamata ki tausayawa wannan bewar ALLAH kodan sbd halin data ciki kiduba ki gani kotashi Bata iyawa komai sai anmata sbd rashin Imani wasu sukazo suka yarda ita anan ,shin Yan uwantane ohodai!matar ta danyi Jim kafin tace to Allah ya kyauta, yyinda yarta dake tsaye tana cika tana batsewa...sbd tagaji da tsayuwa...adedenan Alh sanusi ya iso acikin motarsa yafito (yasaba zuwa nan Yana raba musu sadaka) Yan dubu dubu yafito Yana rabamusu "anan yalura da mom take tambayar meke damunta ,aka sanar masa had'e da dagota...adeden matar me fad'an anzannamusu guri ta kalleta aza bure tace hassu tsiya tsaba ! bud'e ido mom tayi sukayi 4 eyes da hjy iklima da yarta da suka Zama mabarata...tuni zuciya ta kwashi hjy iklima sbd tuna mom ce silar tonon asirinta gashi tana rayuwar kaskanci yanxun itada yarta....Muguwa makira azzalima !!! haka ALLAH yyidake dama ?hakan na nufin Abdallah ya warke ciwo yadawo jikinki iklima tafad'a cike da masifa da Bala'i" Ai dama karshen mugu kenan !kuda kuke tausaya Mata to wannan ba k'aramar annoba bace...nan tafara basu labarin tsya tsaba da mugayen abubun datayi arayuwa... Gaba d'aya jama'a ar Gurin suka Fara salati had'e da tir da mugun halin ta wasu nacewa ta gode ALLAH data Fara ganin sakayya aduniya...nan masu tausaya Mata suka Dena,aka watse akabarta nan gun.. Gab da magrib su hjy iklima bbu tsoron Itada zeenat da inba farin sani kamataba bazaka ganetaba" suka kwace duk kud'in da hassu tasamu sukayi tafiyarsu Dan gidan dasuke haya yanzun... ######## Kamar kullum fuska atamke yashigo parlourn Yana sallama ciki ga gajiya daya kwaso ga fargaba ga son ganin riyan yanayi.. Hjy Kaka dake zaune tana lazimin marece "tadubesa had'e da cewa miskili kafi mahaukaci ban haushi ! Duk wannan had'e ran d kake nameye ne,kodan sbd matar takane??"" Zama yyi kusada hjy Kaka yasassauta murya had'e da rik'e hannunta yace pls granny kisaka Baki su ummi subani matata Dan ALLAH inhar hakan tafaru kinada kaso Mai tsoka😊 yafada Yana murmushi.. Harararsa hjy Kaka tayi had'e da cewa oh wato toshiyar Baki kocin hanci zaka bani kenan? to karike kayan meyasa bazakaje ka rarrasheta d kankaba?" Baza ki ganeba hjy! gashi nan da 3 days Zan tafi ingila nayi wani binkice akan yadda ake wani Zane zanyi 3 month acan...yobakanan ma za'ayi auren husaina ko?" ah ah satin bikin zandawo ai... Inbasu bani matata yanxunba sai yaushezasu bani?" Gidanku nace marar kunyar banxa...look hjy kada kikara batan Rai....ohhh shine kake zagina da harshen nasara?" Kafin Abdallah yyi mgn hafiz yashigo arikice tamkar anjehosa... Dukda haushinsa da Abdallah keji saida yyi saurin tashi had'e da cewa lfy freind?" Freind feedo ke nakuda inasu ummi mutafi asibiti... harararsa hjy Kaka tayi had'e da cewa d'an bantan a uba ! kaida bakai ke gumurzunba harkake nuna wani tashin hankali saikashiga suna kicin...Bata rufe bakiba hafeez yabar parlourn arikice... yyinda Abdallah yakira driver guda yace yafito da mota atafi asibiti... Abdallah Yana gama wayar ko inda hjy take be kallaba yyimata banza tana Masa mgn...Tsaki hjy tayi had'e da cewa Aida dukana kayi saika huce haushin ai riyan din cemaganinkakuma bazan saka bakinba balle tadawo... Betankatabayanufi corridor din d'akin dasu riyaan suke itada hussyda taslim... Ahankali ya Murd'a k'ofar yaga bbu kowa a parlourn"bed room d'in yakutsakai ,sunata surutu basuga shigowarsa a . Riyan na tsaye gabn mirror tanataje gashinta" fitowarta dg wanka ke nan.,,, Fuska a hade yyimusu alamar su fita"sum sum suka Mike batareda sunyi mgn ba...ita kuwa riyan batasan yashigoba... Santala santalan cinyoyinta ya kurawa ya ido yaja numfashi had'e da lasar lips nasa Yana lumshe Ido... Riyan kuwa jin shirun yyi yawa yasakata waigowa"adedenan Abdallah yarufe d'akin yazare keys d'in.. had'e da feedo na labou room zata haihu kema inkingama shiryawa kizo nabaki ajiyar nawa babyn,yafada Yana nuna Mata kan bed Yana murmushi... Cikin... Kuyi hakuri darashin jin post nawa abin sai ahankali... Share BY MMN FAREESA [7/12, 1:42 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa P 51 .....cikin tsoro had'e da firgici riyan ta kallesa tana rufe jikinta da hannayenta "cikin marairaice murya tace pls Yaya kayi hakuri kafita kada ummi tazo....bbu inda zantafi tunda tare da iyakina nike"Kinga inkimai yafaru sun banike d hujja! Baza ace arabani dakeba. yafada yana tunkarota"arude tayi baya tana kokarin kuka murya na rawa ta kwallah k'ara had'e da ihu...kafeta yyi da ido Yana kallo fuska bbu walwala yyinda sonta ke karuwa azuciyarsa"ahankali yace garama kirufemun Baki ko kinyi ihu bbu maiji" Ada banyi niyar Miki komaiba ,Amma yanxun zanmiki sai ihun naki ya kwaceki...gadan gadan yyo kanta...gaba d'aya riyan ta rude ganin yadda yakoma Abdallansa sak nada...baya tayi da sauri yabiyota cikin taku 2 yajanyota jikinsa ya rungume ta yasaki ajiyar zuciya Yana lumshe Ido...saikiciniyar turesa take takasa..beyi wata wata yyi wuf ya cisge towel nata.. yyi kan bed d ita...saukin ta d'aya da pant! Wani irin yarrrrrrrr! Yaji ajikinsa da kasala sbd arba dayyi da surarta musammun kirjinta yyi bala'in tafiya da imaninsa....tuni yafara yamutsata Yana Nishi had'e da sinsinarta...riyan kuwa jikinta rawa kawai yake ga tsoro g kunya duk takamata,azuciyarta tace dama haka kake? ta rufe idanunta... Yasaka hannu guda yarike hannayenta datakare kirjinta dasu..hmmm gaba d'aya Abdallah yarikice Yana neman fita hayyacinsa sai romancing riyan yake..Ita kanta jikinta yyi lakwas sbd tafara karban sakonsa...Amma Bata nuna hakanba hasalima turesa ta hauyi da zille zille...tana Masa magiya... had'e bakinsu yyi gu d'aya Yana Bata wani hot kiss......dam dam Damm ..wani mugun knock sukaji tamkar zaa balle kofar ga wayar Abdallah na ringing"akasale yazare bakinsa dg nata...tayi saurin Jan bargo ta rufe jikinta... Tashi yyi yasauka dg kan bed d'in "ahankali yace my riyan !pls Dan ALLAH ki amince Dani amatsayin masoyi Kuma miji namiki alkawarin Baki tsantsar farin ciki da kulawa! inasonki matata!lumshe Ido riyan tayi tanajin dad'in kalamansa jitake kamar ta bisa...knock din da akeyine yasakashi daidaita jikinsa ya nufi k'ofar Yana cewa anjima xankiraki kada ki kashemun waya...Yana bud'e kofar ummi ta Fara Masa masifa da cewa meya kawoka gurinta ne zaka rufe kofa Dan Kar nashigo kome,ka fita dg idona na rufe???" Amm ummi batajin dadine nataimaka Mata tayi wanka shine kiketa knock yafada Yana Sosa kai... subahanallahi meke damunta ne? Tafad'a tana Ida shigowa cikin d'akin"Abdallah yyi saurin kallon riyan ya kashe Mata Ido d'aya had'e da Mata gargadi yafice... Ita kuwa riyan batayi mamakin karyar da Abdallah yashararoba tasan zai aika "ita kanta aigara yyi karyar sbd kunya takeji da ummin ta shigo inbwyi karyarba yadda bbu Kaya ajikinta ai dole ummi tazargi wani Abu...my daughter meke damunki?"muryar ummi ta katse Mata tunani"cikin pretend yace zazzabi ne ummi Amma da sauk'i sosai yanzun ruwa zansha..ummi tace alhmdllh bara na kamiki"tafad'a had'e da ficewa"riyan tasaki ajiyar zuciya tayi saurin tashi ta daura towel ,tabude wardrope tajawo doguwar riga ta saka da sauri ta zauna kan bed.. adedenan ummin tashigo da ruwa da cup ta zuba ta bata... Bayan Tasha ruwan ummi tayi murmushi tace sannu kinji!ga ciwo ga sabon da' kunyi ko?"lah ummi feedo ta haihu ne?"tafad'a tana washe Baki cike da jin dad'i" ummi tace eh tasami namiji" yanzun zaa sallamosu dg asibitin...Masha ALLAH ta fad'a had'e ficewa dg d'akin tana murna...girgia Kai ummi tayi tana duba bed d'in ganinsa ahargitse tayi murmushi kawai Sarai tasan Abdallah karya yamata Dan Kare kansa Amma tasan riyan qlau take ga bed nan yanuna sannan tasan riyan Mason mijinta boyewa ne kawai take...afili tace inyadawo dg tafiyar kin koma... ####### .gaba d'aya gidan yaruncabe da murnar karuwar dasuka samu, yyinda hafiz da Abdallah bakinsu yaki rufuwa Saida ammi Tama hafiz Jan Ido kana yarabu da feedo da baby boy sbd yadda yamannemusu...nikuwa nace nida sabon shiga ke nan... Su riyan ,taslim hussy suna manne da Mai jego ana karban barka.. ********* Da dare Gurin 9:11 pm hussy ce ke tafiya zata shigo waiting parlourn gdn taji anriketa ta baya"da sauri ta juyo taga Ashe alhassan ne" mlm lfy zaka wani tsoratani? lallai ma wato rashin mutunci zakimun kenan ko?" Bacin yadda Nike kokarin ganin bbu wata azuciyar faruq sai ke... murmushi tasaki had'e da cewa sorry sweet heart,Yaya akayine?" Ajiyar zuciya yyi had'e da dafe saitin zuciyarsa yace pls taslim" Ina sonta Amma na lura kamar Bata Sona ko?" Hmmm habawa ai mu wlh farin jini ne damu wazai kimu ai wlh taslim tana mugun sonka nima jiya na sani and jiya anty feedo na tsokanarta Wai taji Yaya hafiz na cewa tunda kunki sasanta kanku anmaka Mata , arikice take tambayar da gaskene,naji anty feedo tayi dariya tana cewa kina sonsane? Tace eh wlh anty pls kitaimakamun Kar na rasashi" wani ihun murna alhassan yyi had'e da rungume hussy yace yanzun kishi ga ciki kifitomun da ita muyi zance inkikayi hakan Zan Baki 50K" Wow da gske kake broth?"hmmm inamiki karyane ?" Ah ah" da sauri tayi cikin parlourn... Yau yakama gobe suna Kuma washe garin suna Abdallah zai tafi ingila" Zazzaune suke waiting parlourn ana musu lalle har da bak'i ,angama was Mai jego da riyan ana yiwa taslim dg ita sai hussy sai kanne feedo da kawayensu zaa mawa,,, Masha ALLAH kunshin yyi mugun kyau musammun ma riyan abinka da farar mace..lolx.. "gefe guda Kuma hjy Kaka ce keta faman mita akan sudena zanan lalle suyi na gargajiya Wai na aljannune sai Mata dariya suke tana dakko tarihinsu alokacinsu kaza d kaza... Abdallah da hafiz sukayi sallama a parlourn duk da Hafiz ne meyin sallamar , Abdallah kuwa fuskantarsa atamke yasake murtikewa sbd ganin Mata da yawa a parlourn...juya idanunsa suke akan in azai hango sahibar tasa data kulle da kishi ganin Yan matan dake parlourn suna kalleta Mata miji..wow !Masha ALLAH Abdallah yafada azuciyarsa sbd yadda kunshin riyan yamasa kyau musammun Jan..da sauri yanufi gurinta Yana adduar ALLAH ya asa kada ta disgashi...agaban mutane..Gaba d'aya jama'a ar Gurin sukamusu cahhh da Ido, musammun hafiz da ke gyaran muryar tsokana yanason Yi dariya.,,, Ita kuwa riyan batayi tunanin zainufotaba Amma saita dake had'e da shagwabe fuska" Ahankali ya iso gurinta had'e da dukawa yakama hannunta guda yasaka Mata jakarsa ta office" cikin sweet voice insa yace MY QUEEN! Sorry kinji ?" Nadade a office ko? Tashi muje ciki nagaji wlh..yafada Yana Mata wani killer smile... Gaba d'aya jikin riyan ya mutu"ga wata kasala datakeji,Dan turo Baki tayi ,kafin takai bakinta daidai kunnesa tace Ni ka cikani bbu ruwana kaja ana kallonmu ,,, Murmushi yyi ahankali ya janye kunnensa yace um um nak'i wayon bazan daukekiba muje da kafarki nima nagaji anjima zanmiki harda goyoma...gaba d'aya riyan Abdallah yagama Bata kunya Bata wani zabin daya wuce binsa sbd kunyar mutanen dake parlourn suna ta kallonsu suna jin Ina ma sune suka Sami hakan...janta yyi suka bar parlourn Murmushi Hafiz yyi sbd yasan kad'an dg aikin Abdallah." Baki bud'e hjy Kaka ke kallon su riyan har suka bacewa ganinta,al'ajabi yahanata mgn ,Koda Hafiz yalura da hjy tuni yyi saurin barin parlourn gudun kada hjy tadawo kansa.. Samira kawar feedo tace oh dama wannan tanada aure nazata budurwace? Feedo tace eh Basu jimaba,Kai gsky sundace da juna gasu kyawawa Masha ALLAH muma ALLAH kabamu...cewar samiran.. Daya agefensu tace nidai inyana da Kani da suke kama Ina kamu... Wani mugun kallo taslim ta watsa Mata"feedo ta kece da dariya had'e da cewa rufa kanki asiri shima gatasa matar nan saura 3 month aurensu... Taslim kuwa cike da kishi da shagwaba takira alhassan Yana dagawa tasa kukan kirsa pls my one kada ka dawo gdn nan sai dare akwai masu farauta banaso akallemun Kai... murmushi yyi yace baby rigima da anjima in nabaro office zanzo nabiya ladan kunshinki(kasancewar tasaka hands free) Na yarda kazo Amma ka kirani karkashi go"to shikenan ai yadda kikeso haka za'ayi Amma miye abin damuwa nifa nakine kw d'aya insha ALLAH...salati hjy Kaka tayi had'e da cewa ohni duniya tazo karshe bbu kunya bbu kawaici Allah yashirye ku yaran nan..duk suka saka dariya.... Bangaren riyan da Abdallah kuwa..... Share BY MMN FAREESA [7/12, 1:42 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa P 52 .....bangaren riyan da Abdallah kuwa suna barin Gurin tasoma kiciniyar k'wace hannunta"murmushi Abdallah yyi ya murza hannun "ahankali yace hmmm gara ki Bari mutafi cikin salama inkuwa kinki d'aukarki zanyi ,kinsan kuwa Zan iya... rannan ma kada ki zata knock d'in da ummi tayi yasa ni kyaleki ,,, ah ah dama iya abinda zanmiki kenan! Yanzun kuwa kunshin naki zanduba nabiya kudin, sannan muyi wanka....yafad'a Yana d'age gira ganin yadda tazaro Ido tana tura Baki...yes! ko iya hakan bemiki b nayi me gaba d'ayar??" Cewarsa adede time d'in daza sushiga part nasa"gashi ya riketa Gam bbu halin guduwa..ita Kuwa riyan ga kunya ga tsoro azuciyarta... Bayan shigarsu ciki"sai Yan kalle kalle riyan keyi ta tuna rayuwar datayi acikin part dg zamanta Yar aiki har aurensu....lura Abdallah yyi da hakan sai yyi saurin janta suka zauna kan 3 seeter"shikansa inyana tuna abinda yyi abaya yanajin haushin kansa... Soyake su had'a ido Taki yarda"hannayenta dake cikin nasa yafara murzawa Yana kallon yadda sukayi kwanin kyau da lallen"yafara kissing hannun! Runtse Ido tayi sbd jin wata kasala d mutuwar jiki"ahankali ya matso da fuskarsa kusada Tata yahade goshinsu d Karan hancinsu gu d'aya ,murya k'asa k'asa yace I love you so much my queen....pls ki bud'e idonki ki kalleni Kinga jibine tafiyar nan ,yakamata ace kin hakura hakanan kisaki jikinki Dani"Amma na lura kamar ma tsorona kike bacin nace ni bazan Miki komai...pls say something! Inkuma kinfison innaje ingilar inyi zamana acan inma yakama nadawo saina auri...wuf ta bud'e idonta fas akan fuskarsa tana Masa kallon tuhuma....wani sanyayyen murmushi yasaki Wanda yakara Masa kyau" yaja hancinta had'e da cewa hmmm duk miskilancinki nasan bakikai Abdallah ba Tona sallama ,na furta ,kema yakamata ki furtamun hakanan nasandai ana Sona....harara ta sakarmasa yyi dariya yace kinyi kyau sosai da hararar nan "janye idanunta tayi tace dama da gske jibi tafiya zakayi?" Eh Mana" Amma shine baka nasarmunba"damuwa kikayi Dani balle nasanar Miki"yanzunma inbacin Dana tafo dake bazaki biyoniba"cikin shagwaba tace to ba ummi tahanani zuwa part nakaba" K'warai kuwa "Amma ai ita tana can part d'in nata mijin ko?" yafad'a ko ajikinsa yyinda riyan kunya ta kamata...Amma Yaya har....bakinsu da yahade yahana ta Ida maganar...Byn 35 minit... Kofar toilet d'in aka bud'e Abdallah yafito da riyan dauke ahannunsa dg shi sai towel iya kugu,itama danata towel d'in "idonta arufe...kan bed yakwantar d ita ,Yana murmushi yace to kibude idon munfito"gsky kunyar nan Taki tayi yawa madam ! bud'e ido tayi tana murguda Baki batare data kallesaba tace nikadena cewa madam sai kace wata babba"lah lah lah nikike murguwa Baki Aiko Zan sanar da umma kuwa ?"eh din kafada...mene kikace ?" Yyikan bed d'in da sauri tayi baya zata sauka tana dariya ,yyi saurin cafkota ta fado kansa ya murginar d ita yadawo samanta Yana Mata chakulkuli...tanata dariya harda hawaye tana basa hakuri....Kiran Sallar laasar yakashi k'yaleta " Yana cewa zo mu shirya naje nayi Sallah kada na makara" Cikin shagwaba tace to Ni wanne Kaya Zan saka ?" girgiza Kai yyi had'e da cewa hmmm inkin canza Kaya zasu dauka komai yaafaru kenan" Eh Kuma fa ! Amma Ni gsky ,Zaki tashi ki shiryani ko kuwa sai nayi sallar anan mu kwana anan bbu me fita dake kinsan Zan iya..da sauri ta kallesa ta marairaice pls Yaya kunya nikeji kaje kayi sallar Zan jiraka... Gun mirror yamatsa yyi shfa yazura jallabiya yafeshe jikinsa d performance d body sprays yace ...ita kuma ta mayar da kayanta yakamo hannunta Yana cewa innafito Sallah zanshigo nayi lunch sannan inkika buya wlh nida kene" nifa nadena bbu inda Zan buya"Dan ALLAH da gske my Queen ?" Eh da gske "murmushi yyi yauwa kokefa ,kinci abincin ne?" Ah ah "ok sai muyi lunch d'in tare ko?"to shikenan, tafad'a gab dazai iso get yace ta koma har ya juya "tace ALLAH ya tsare aroka Dani"da sauri ya juyo sai ta juya da gudu tana dariya.... ###### Bayan dawowar Abdallah kuwa haka akayi awaiting parlour yasami riyan ta shirya Masa abinci ,dukda tanajin kunya haka yajata sukaci tare a plate 1, dukda kowa da spoon nasa....hjy Kaka kuwa barin parlourn tayi tana sababi had'e da cewa zatama Abba mgn daya dawo dg tafiyar abashi matarsa tunda itama ja'irar tanason gun shi...su feedo sai dariya suke k'asa k'asa su taslim kuwa bbu damaryi itada hussy saidai adanne sbd sunsan halin Abdallah yaci k'aniyarsu..... Amma fa byn fitarsa riyan Tasha tsokana agunsu tun tana kulasu harta share...*********** Masha ALLAH yau anwayi gari juma'a Kuma ranan suna ,yaro yaci KABEER...(sultan) mejego da angon jego had'e da jama'ar gdn sun wanku saidai ace Masha ALLAH... Da misalin karfe 5:11 pm feedoce dasu riyan da kawayenta a compound din gdn me DJ yasaki kid'a ana chashewa,itadai riyan tana gefe tana kallonsu suna rawa takiyi" Tanadai musu liki tana murmushi.. K'amshin turaren Abdallah da sauri ta juyo" Ta ga shida hafiz sun nufo Gurin "yyi masifar kyau"da sauri ta dubi kayan jikinta...shaddace dark orange" taga shima itace ajikinsa ,hafis ma Ash shida feedo... Bata auneba taji hannunsa ajikinta ya rungumota ta baya,bbu kunya . Mai photo yadauka"ahankali tadan zame had'e da rik'e hannunsa ta shagwabe fuska tace anafa kallonmu"d'age gira yyi had'e da cewa so what?" Kinga xo mubar gun nan yafara cika ga gardawa banso ayita kallemun ke... RIYAN! Inata mgn bakijiba"ya gd?" dg ita har Abdallah suka juya suna kallon me maganar... Uncle Khalil ne (malaminsu riyan na skul kasan cewarta SS 3) Satar kallon Abdallah riyan tayi taga yahade Rai"ahankali tace mlm Ina yini?" Lfy lau"naha.... look mlm waya baka damar kula matata?" Cewar Abdallah Yana huci had'e da chakumar kwalar sa.. pls Yaya malaminmune Kuma besan inada aureba... adedenan Hafiz yalura. Da sauri ya matso yajanye Khalil Yana cewa lfy abokina sbd yasanshi ?"yawo matarsa gun sunan... Abdallah beyi mgn ba ya fisgi hannun riyan sukabar Gurin... Cikin fahimta Khalil yyiwa hafiz bayani ba wani Abu bane kawai shi mlminta ne shine yamusu mgn.. "Hakuri hafiz yabashi "yakuma sanar masa eh mijintane ko a skul kada ya K'ara kulata.. Kasancewar. Hafiz asan halin Abdallah hakan yasa yacewa feedo Yana xuwa.. Suna barin Gurin yasaki hannunta,duk magiyar datake Masa dabasa hakuri be saurareta,yawuce part nasa.. Inda bbu jamaa sosai tasamu ta Duke tana kuka,dama gata gwanar kuka ce.. Part d'in Abdallah hafiz ya wuce.. Yyi knock yamasa banza"hakan yasa yashiga kawai.,,, Zaune yasamesa idanuwa jajir ,alamar bacin rai" yakamata ace karuka binkice kafin kahau dokin xuciya.... mutumin nan bada wata manufa yyi Mata mgn ba baikumasan tanada aureba...dallah mlm rabu Dani wato kana goyan bayansa ko me?" Nina isa nayi hakan ,namasa bayani ko a skul kadama yanuna yasanta,yace abaka hakuri ,Kuma na yarda and mutumin kirkine...Tsaki Abdallah yyi had'e da cewa matsalarsace in mutumin kirkine me yakai idonsa akan dalibarsa ,inba jawowa Kai rainiba..hmmm kadda fa ka manta Sir Aliyu da hafsat malami ne da d'alibata...su suka sani ai Dana dawo Zan cireta dg skul din tashiga jamia Amma nikab zata ruka sakawa... sannan Zan saka Amin lek'en asiri a skul din muddin ya kula matata zai K'are rayuwarsa a preesing " Kasan Zan iya hakan,Amma kasan laifinkane Dana sanar tanada aureba askul din...laifin Abba dai bashine yasakata ba, yafad'a Yana harararsa.. murmushi Hafiz yyi had'e da cewa yanzun dai kayi hakuri pls abar maganar" "Ina ita riyan d'in?" "Oho" Kamar ya oho?" Na k'yaleta,kuam ai gashi kagani da idonka tafi k'arfin ta biyoni tabani hakuri ko" Hmmm AK bakaji dudu du yaushe riyan din ta sauko tasake maka ?harkake haka"halinka na nan kenan ?" Haka goben zaka tafi kana fushi da ita?" Banza Abdallah yyi Masa yashige bed room nasa. Hakan yasa hafiz fita,aharabar gdn yaduba, cikin saa yahangota Kai Duke. Sallama yamata ta dago"fuska duk hawaye,hakuri yabata"kafin yace kije apart naku yanzun kibasa hakuri kinji baa sanya Gurin kula da miji ,Ni in inafuahi feedo Bata iya bacci saina hakura , shiyasa har yanzunbbu gurbin kowace mace azuciyata sai ita... yafad'a cikin tsokana... Cike da kunya riyan ta tashi ta nufi part dinsu... "Parlour bbu kowa,hakan yasa ta tsaya ,tana tunanin jiyafa haka adole yasaka itadashi sukayi wanka,bbu kunya yatube gabanta danma ta runtse Ido... Ganin bbu sarki sai ALLAH ta kutsa Kai bed room dinsa.... K.. 🌺AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by Mmn fareesa Not edited❌ Dedicated to alhussen 80K (Abu Sameer) P 53 Kwance yake kan bed ,rigingine .ya lumshe Ido tamkar me bacci "dg shi sai boxer ajikinsa.. Riyan kuwa ahankali tyi sallama! Sau 1 takallesa ta kauda kanta"sbd ganin bbu Kaya ajikinsa, yyinda shikuma Yana kallonta ta kasan Ido.. Jiki bbu k'wari ta nufi bed side drower zata zauna...AK yyi wuf d ita ya rungumota ajikinsa"cikin shagwaba tace Nika cikani tunda bazaka hakura ba....uhhmm my sweet Queen ,aiba haka ake bawa miji hakuriba ko ?" Amma yanxun tunda kinzo bbu komai nahakura kinji... murmushi tayi ta rufe fuskarta tana cewa yakamata kasanar mun abinda bakaso insha ALLAH Zan kiyaye!Amma pls karage saurin fushi ,manzon ALLAH (S A W) yyiwa wani mutum da yace Masa yimun nasiha sai annabi yace kada kayi fushi!yaasake maimaita Masa kada kayi fushi....nasan kasani namaka tuni... murmushi yyi yasumbace yace hakane tawan dama abinda akeso atsakanin ma'aurata shine fahimtar juna shine mak'asudin zaman lfy,Amma ni ummi tamun katangar karfe dake to kima sani yau bbu inda zakije guna Zaki kwana ,dama jiegin 12: Zan hau insha ALLAH Muna tare...Amma kasan...nasan me?" Kizauna kina biyewa ummi bacin mun shirya kanmu abinda kawai nakeson ji abakinki ,kawai innace Miki ilove you" kice I love you too my sweet AK....dariya riyan tayi har fararen hakoranta suka bayyana"cikin shagwaba tace Wai da gske nan Zan kwana?" Eh Mana " yafad'a Yana d'age gira"firama zamuyi kafin muyi wanka sai natafi sallar magrib... Fira suke sama sama rabi Abdallah na Wasa da ita ajikinsa tun Bata sake ba harta sake dashi "Koda Abdallah yaga 6:30 pm tayi yace tashi muje muyi wankan ko"tashi tayi ajikinsa ,tana kokarin guduwa yyi dariya yace lallai my Queen kina Wasa Dani ko?" Finciko yyi yahaye samanta yasakarmata nauyinsa,zaro Ido tayi ! azuciyarta tace nashiga3 Ni riyan ,shikuwa dariyar mugunta yake Yana cewa Zaki sake yunkurin guduwa ?" Ah ah wlh Yaya pls kad'agani kayi nauyi...hancinta yaja had'e da cewa dg yau kada ki koma kirna da wani Yaya ki canza mun suna malama"sai uban nishi kk ,Ina ga nayi megaba d'ayar,inkuwa mukaje toilet kika rufe Ido to komai sai yafaru yarinya natafi nabarki ana jinyarki...yafada Yana d'agata" tashi tayi tana turo Baki ranta fall tsoro ,yamiko Mata towel shima yadaura nasa suka shige toilet...ko aciki bbu kunya tamakar rannan,hakan Abdallah yyita tsula rashin kunyar shi ,riyan kuwa bbu damar rufe Ido saidai ta kauda Kai...ahaka suka Yi wankan suka fito ya wuce masji.,,,, Be dawo ba Saida akayi isha'i Koda yadawo part nasu yanufa,riyan nazaune kan kujera a parlourn tana latsa waya tana murmushi da alama chat take...cikin husky voice nasa yace Mrs Abdallah azo atarbi Abdallah sbd hakan yatsara arayuwar aurensa matarsa ce komai nasa... yafad'a Yana bude Mata hannayensa ...cikin jin kunya taje ta shige jikinsa.. Kan kujerar suka zauna yabude take away din daya shigo musu dashi..suka faraci Yana feeding nata da kansa suna fira gwanin birgewa,gefen zuciyar riyan tana mamaki Wai yau itace da Abdallah ahaka ,Kuma Wai Dan uwantane jininta , lallai ikon ALLAH yafi da hakan.,,,,, Acikin gd kuwa ,Koda akayi isha'i bbu riyan bbu alamarta sai aka shiga jajanta " Hafiz ne yashigo agajiye awaiting parlourn sbd yakira ammi ta duba sultan Yana kuka yasamu ana zancen Ina riyan tashige tun marece...cikin ko inkula balle jin nauyi hafiz yace yo Ina zata inba Gurin mijinta ba ,aisuna tare...Qalu Inna lillahi wa inna ilaihir Raju un!! Arud'e jama'ar parlourn ke dubar hjy Kaka sbd jin salatin datayi"ta Dora da cewa yanxun sbd dibar albarka yaron nan haka yyi bbu kunya"in anyi mgn shidan Boko ko"to ai ita ja'irar ita tafisa tunda tabisa,yo miye laifinta hjy Dan tabi mijinta?" Cewar alhassan Yana murmushi,ungo nan nace ,tamasa dakk'uwa, had'e da cewa oh kaima haka zakayi ja'irin banxa "duk kunbi Kun fitsare...Kai nidai haka ALLAH ya rubuta matsiyaciyar yarinyar nan hassu takamun masifar rabani da jikokina gashi kowane yatshi bbu kunyar jinin Fulani ajikinsa...toke HAJARA kinji tabi mijinta saiki basa matarsa inyadawo k'ila lokacin ta haihu sbd nasan be rasa Mata ciki...su ammi ,umma ummi... murmushi kawai suke yyinda yaran ke dariya umma ta korasu, Hafiz yafito Yana cewa zamani ne abarsu su hole wlh...zakasan holewa gobe Inna bada umarni hiddausin ta tafi gd wanka saitayi kwana ,60 ja iziri...da sauri hafiz yyi rubus yadawo amarairaice yace natuba wlh kada kiyi haka hjy pls.. haba matar ! Nisan abinda Zan ruk'a siyomiki.. murmushi yakumcewa hjy Kaka ,shikuwa ammi ta banko Masa harara yyi saurin fita... Tsaki hjy Kaka tayi had'e da cewa aikin banza yo mutum yaja Dani Mana yaga aiki da cikawa shi kanshi audullahin yazo da safe yasameni wannan mazuran nashi da d'aure fuska be Hana Ni yimasa tas...ke Kuma HAJARA saiki barsu suyi rawar gaban hantsi tunda ita Mai miji ta bisa bbu kunya batare dasun tareba ,ke kanki kinji kunyar shiga tsakaninsu gashi sun yarfaki meyafi haka ciwo?" Hmmmm yaran nan sai hakuri hjy Dan ALLAH kiyi hakuri...cewar ammi da umma to hakurin meye duk shaki'yin dayamun badaidai iyaka na dauki mataki mgn Kuma bana fasawa ehe.... Tafad'a tana ficewa... Abdallah da riyan kuwa saida sukayi Kat ,kafin suje susake wanka da burush suka kwanta... ahankali ya janyota jikinsa yarungume Yana shafata yace banbaki amsar tambayar kiba d'azun ..Kinga gsky inada kishi sosai banason kije ko Ina saida izinina inba skul ba, sannan banison kawaye sosai sbd matsale,Abu na gaba kirikemana sirrinmu,banison kirik'a firata da yaran nan sbd kinsan bansan raini, Naga kansu rawa yake musammun husaina take ko hussy...insha ALLAH Zan kiyaye, to Amma yay...Mena fad'a Miki d'azun?" Oh namanta"nifa Banga laifin hussy ba kacika Shan k'amshi da yawa...bakinta ya matse yace maimaita abinda kkce" uhmmm ...murya k'asa k'asa yace toke muke bakyaso ne?"sannan gsky inhar Baki furtamun Abu 2 harnafi bazanji dadiba Zan Kuma Yi ko kwanto akan kin amince Dani amatsayin life partner naki...na 1 kikirani da special name sannan kice mun ilove you....shiru tayi...yagirgizata..yaji tana murmushi , ahankali tace hmmm nidai gsky banison karuka hudda da kowace mace in ancire Yan uwanka "ko kallonsu..saime?" Shikenan... murmushi yyi yace bakida matsala da hakan riyan dama can atsarina Ni mijin mace 1 ne, to Kuma koba hakaba ,riyan can zauna dake ke1 sbd hlarcin da kikamun arayuwa ta bazan taba mantawa Dan ALLAH riyan kiyi hakuri da laifin danayi abaya kinji...bbu komai Nina manta ma baka Dena tunamun mijina ilove you too... tafad'a tana murmushi had'e da rufe fuska...cikin farin ciki ya matseta ajikinsa ya had'e bakinsu gu d'aya.. ,saida Abdallah yyita jagwalgwalarta "kafin yahakura yarabu da ita sbd ganin zai dagawa kansa hankali,yakuma dauki alkawarin duk runtsi sai ta tare agdnsa zai karb'i hakkins... wannan dare sunyi kwanan farin ciki dakuma alhinin rabuwa da juna... ********* Washe gari kuwa ,sukuku riyan ta tashi Abdallah Yana lura da ita,yakumaji dad'i sosai sbd yasan dai yanzun tana sonsa" Atare sukayi wanka "yasaka akamusu oder na break fast" Sanye yake da suit bakak'e Yar ciki ja" kansa yasha gyara yyi masifar kyau"kamalarsa da haibarsa had'e da kwarjini sun sake fitowa atare dashi, sai kamji ketashi ajikinsa shida riyan dake sanye da gownt bak'a ,tayi kyau dukda bbu make up afuskarta! Hannunsa cikin nata ,saidai gaba d'aya dg shi har ita fuskokinsu bbu walwala sbd zasu rabu da juna...,, Zama sukayi kan kujerun dake gaban dining table d'in suka Fara tsakurar break din kad'an kad'an Abdallah na rarrashinta kan cewar suna tare awaya da vedio call... Hafiz yashigo da sallama....riyan tayi yunkurin tashi d'aga cinyar Abdallah.,, Hafiz din bakonkine?" Cewar Abdallah Yana mayar da ita.. Haba abokina inba hellow ai akwai hii!! Tun jiya dg naturo a rarsh...dallah mlm kamana shiru ,zaka wani shigo saikace na kiraka.... murmushi Hafiz yyi yace eh naji job aakieani ba nazo muyi bankwana sannan wannan hura hancin da Shan k'amshn naka bai Hana Ni fadar abinda Naga dama ,kazo ka rik'e riyan to kasani wlh tsohuwar nan hjy Kaka najiranka.... Tsaki Abdallah yyi azuciyarsa yace gsky tsohuwar nan yakamata acanza Mata gd tazo tasaka ma mutane Ido..nasan dole inmunshi ga ciki sai tamun surutai....gaisawar da Hafiz keyi da riyan yadawo dashi tunaninsa... ahankali yace tashi muje ciki my Queen karfe 10:35 muyi sallama dasu ummi zanje office Kuma jirgin 12: Zan hau... Kafin yadubi hafiz yace mlm zaka iya tafiya ko " murmushi yyi yace madallah ,sultan yaronka najiranka kamasa sallama... murmushi Abdallah yyi had'e da cewa kasan hakan dolene ...kafin Hafiz yafice.,,,, Tashi riyan ta yi ,suka rufe part d'in ,yajawo trolley din da riyan ta shirya Masa Kaya jiya ,aka fitar dashi Dan asaka aboot... Jerawa sukayi suna tafiya , Abdallah nasanar Mata duk abinda takeso ga atm nan ta Zara sannan zaa kamata iPhone 11 +...da hakan suka nufi babban parlourn gdn.... Da sallama suka shiga " Abdallah fuska atamke , parlourn cike da jamaa... Gun feedo Abdallah ya nufa yakarbi baby sultan dayasha gayunsa cikin kayan sanyi yanata zuba k'amshi. Kafin yanufi gurinda su ummi,umma ,ammi suke suna fira..yaje yagaidasu.. yyinda riyan su feedo da hussy keta tsokanarta Wai ta kwana gun miji...itadai cike da kunya ta sadda Kai k'asa and ganin iyayensu... " Hjy Kaka ta fito da tazbaza ahannunta tana lazimin" tafa hannuwa tafara Yi sbd ganin Abdallah su umma Mama's afatan sauka lfy"to rasa kunya kajin birni"kana nufin bazaka gaisheniba Dan kada namaka mgn kaja yarinya gunka ta kwana ,yo k'ilama lokacin da ake cewa tana d'aki tana bacci nasan gunka take zuwa....intaje haramunne?" Abdallah yafad'a akule fuska bbu walwala " bansaniba ! Aida duka na kayi saina baka amsa... Haba hjy keda Mai gdn naki, sallama yakamata kuyi ba fadaba cewar ammi. Washe Baki hjy tayi tace to aikinsansa miskiline"Ina ita riyanatun ?" D'ayar marar kunyar... Abdallah bwyi mgn ba yafito da rafar 1000 yamikowa hjy Yana cewa kimun addua sainadawo....Baki washe tahau aka Masa albarka da adduar sauka lfy...bbu kunya yaja hannun riyan bacin yamika ma feedo sultan suka fice... Suna fitowa mota suka shige drive yajasu sai air Port.... Acikin m.... Share... BY MMN FAREESA [7/12, 1:44 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa Not edited❌ P54 .......Acikin mota kuwa " tunda suka shiga Abdallah kefaman rarrashin riyan da fad'a Mata kalamai masu sanyaya zuciya"kafin ta sake "Koda sukazo air Port,zamansu sukayi kafin time yyi na hawan jirgin...saidai driver din yafita yabarsu amotar.."ahankali Abdallah yajanyo riyan jikinsa"Murya k'asa k'asa yace ina fatan dana dawo ummi zata banike muje honeymoon din mu ko my sweet Queen??" D'aga Masa Kai tayi ,alamar eh"hancinta yaja had'e da cewa malama mgn zakimun ba body language ba"murmushi tayi harfararen hakoranta suka bayyana Sbd tuna time d'in da yamata warning akan Masa body language..."yyinda Abdallah yashagala da kallonta"ahankali tace to nadena MY REAL ONE! tafad'a tana rufe fuskarta sbd kunya...ware Ido yyi cikin jin dad'i yace wannan surprise haka"pls maimaita mun nasake ji...batare data kallesaba ta mak"e kafada" matseta ajikinsa yyi d kyau" kafin yace kissing nawa zakiyi yarinya Dan nagaji d wannan kunyar Taki..turo Baki tayi....yyi saurin manna bakinsa anata....mutane da aka Fara Kira yadawo dasu dg inda suka Lula....wayarsa da yyimusu video riyan Bata saniba yadauka yashiga photo ,yafara musu selfie"itadai sai murmushi take"murfin motar yabude"riyan tayi saurin rik'e hannunsa hawaye nazuba akuma tunta.... Yah rabbi! Yafurta cike da damuwa yakoma motar ta fado ajikinsa yarungume ta tana ajiyar zuciya,cikinkasala Abdallah yace meyasa sai yanxun kuka saki jiki Dani ba tuntuniba??" danasan da hakan bazanyi tafiyar nan nabarkiba pls kiyi shiru kimun addua Muna tare sbd zuciyar mu guda "ilove you my Queen ! Ilove you too my real one tafad'a tana murmushi"share Mata hawayenta yyi ",suka fito tare Yana rik'e d hannunta.... Saida aka Kira sunansa tukum suka rabu "tana daga Masa hannu haryashige jirgi...kafin Takoma mota suka nofa gd..,,,,, ******** Tana fitowa dg motar" kallo d'aya zaka Mata kasan tayi kuka ,fuska bbu walwala ta nufi babban parlourn gdn....sallama tayi tana kokarin zama" hjy Kaka tayi saurin cewa oh kema izzar audullahin Zaki koya?" Kinbisa sbd bakuda kunya ,shine zakixo kina wani cin magani ko"bacin kunje kunyi soyayya.... to aike HAJARA gobe ma kisake "" oh hjy Dan ALLAH kibarta taji da abinda ke damunta da mitarki zataji Koda rad'adin rabuwa da mijinta....cewar hussy" ke ! K'aramar marar kunya fita dg idona,zakixo da wani iyayinki...ada nayi niyar yiwa kabiru mgn yyiwa faruqun naki transfer Amma na fasa tunda bakida mutunci....gaba d'aya jama' ar parlourn sukayi dariya....dasauri hussy tace tuba nake ran kakarmu yadad'e ALLAH ya barmana ke! my sweet granny""wasafa nake damani wlh banison yin nesa daku pls kisaka Abba yyimasa transfer zuwa nan garin" bazanyi hakan ba" kina fama da tsawo uwa daran Sallah! Turo Baki hussy tayi taja hannun riyan suka bar parlourn su ammi na murmushi..... ###### Kwance tashi bbu wuya agurin Allah tun bayan tafiyar Abdallah suka sake jonewa da riyan inkukaga yadda suke zuba love a waya sai abin yabaku mamaki,kullum inbasuyi vedio call ba sayi voice call ko chat ko taxt massages"sunyi wata shak'uwa taban mamaki "inda gefe guda Kuma riyan harta kammala SSCE inta"yyinda yanzun Abdallah befi saura 2 weeks yadawoba....yanzun biki saura 3 weeks sannan Abba yace ita riyan tare dasu zata tare ayi hidimar bikinsu sabo itada Abdallah sbd abaya ga yadda aurensu yakasance...ummi tace sai anyiwa y'arta komai harda lefe.... Hakan yasa akafara Shire shiren biki bbu Kama hannun yaro sai tsuma su riyan akeyi da musu gyaran jiki...tuni suka canza sosai musammun riyan ta yi bulbul da ita sai sheki fatarta keyi Abdallah kuwa duk yarude dayaganta a video call dasukayi,sai ma cewa yyi kada takara fita tunda bbu skul Dan kada wani yakalle Masa ita... Riyan ta canza sosai inba farin sani ka mataba " bazaka ganetaba ko kace ta tab'a rayuwa ak'auye" ta waye da ilimin Boko Dana addini komai tanayinsa cikin nutsuwa da kamun Kai "duk abinda zata aikata to zatayi abinda yadace Wanda addininta beyi Hani ba" hakan yasake dasa kaunarta azuciyar ummi da dangin Abdallah nagurin ubah "gakuma abinda ke k'aramata kima ga jamaa ,kunya girmama nagaba da ita,sai kawaici... Zaune riyan ta ke suna duba kayan lefen hussy da aka kawo" Masha ALLAH gsky komai yyi nagani na fad'a" sai dubawa suke itada taslim suna yabawa" yyinda hussy tayi tagumi tana kallonsu...taslim duba wani Swiss lace tace oh yah ALLAH yasa muga namu haka! Ni barama nakira hot baby naji anjiman yaushe zasu sauka shida yah Abdallah... murmushi hussy tayi tace hmmm wannan rawar kan naki yyi yawa ita anty riyan Bata haka "t boye murnanta...harara taslim t banko Mata had'e da cewa oh no baza kicemun antyn ba?" Eh koshi alhassan din ai Rana d'aya mukazo duniya" inkinga Yana hura hanci Inna ce Masa Yaya ko na girmamasa to agaban abokansane sbd son girmansa tamkar gyambo" shima Kuma saiyabani toshiyar Baki na 20K ko 50K kinsan gwamnati tahana aikin banxa... Dariya sukayi suduka" kafin riyan ta fice zuwa kitchen tahau yiwa Abdallah special food Dan tarbarsa...,,,,, Bata idarba sai gab da la'asar takai komai parlourn bak'i,kafin taje tayi Sallah ta shirya" farin ciki fal aranta my real one nata zaidawo bayan tashare kusan 4 month Bata ganshiba azahiri.... Kayan lefen riyan da taslim suka Fara yo gaba ,aka shigo dasu part na ummi kafin drivers sukoma air Port dauko Abdallah d alhassan sbd alhassan yasamu Abdallah adubai zai hado lefen riyan suka hado harda na taslim suka tafo gd tare... Gaba d'aya AK Yana cikin farin ciki da burin son ganin riyan da family nasa sbd yyi missing nasu " Yyi haske yyi gwanin kyau Masha ALLAH dg shi har alhassan din suna cikin shigar k'ananun Kaya sai k'amshi ketashi ajikinsu... Koda driver yyi parking yazagaya yabudewa Abdallah yafito cikin takunsa na kasaita irin na wadanda suka amsa sunansu maza.. alhassan natake Masa baya suka nufi babban parlourn gdn... Riyan kuwa taci kwalliya cikin doguwar riga ta lace orange tayi Rollin da veil orance Tasha make up sai k'amshi ta ke zubawa" dama tasanar da Abdallah tana parlourn bak'i... Bayan duk sun gaisawa da kowa da kowa ,ummi d umma bakinsu yaki rufuwa sbd farin ciki" hjy Kaka nagefe tana kallon kowa one by one! Sultan Dan 4 month yyi kyau da kiba sai k'amshi yake Yana hannun Abdallah Yana Masa Wasa ,shikuwa yanata dariya" bayan wasu mintina AK yatashi da sultan akafada Yana cewa feedo Ina mijinki?" Nayi fushi dashi" murmushi tayi tace tuba yake Ina tayasa bada hakuri angon riyan.....Yana office aiyikane suka Masa yawa Amma Yana hanya... murmushi Abdallah yyi bece komaiba yafice dg parlourn sultan na hannunsa..."Ahankali ya Murd'a k'ofar parlourn Yana murmushi had'e da sallama yashiga....bbu kowa a parlourn cike da mamakin Ina take?" Yana kalle ko ina....wani sihirtaccen k'amshi yadaki hancinsa "yalumshe Ido...yaji tattasan hannayenta anyi hugging nasa ta baya"murmushi yyi murya can qasa yace wannan irin surprise my Queen! Yafad'a Yana juyo da ita agabansa "besan sadda yace wow! Masha ALLAH"Yana murza Ido" murmushi tayi"ta karb'i sultan daketa Mata dariya"uhummm Kinga Ni gsky ki kalleni muhada Ido haba my Queen! Wai kunyar nan Taki tana nan har yanzun dukda kindan rage?"wani kallo Mai narkar da zuciya ta Masa had'e da rik'e hannunsa guda ta sumbata! Ahankali tace sannu da zuwa da fatan Kun sauka lfy"lumshe Ido Abdallah yyi had'e janyota jikinsa suka zauna kan kujerun dake parlourn"ahankali ta zame jikinta tashiga zare Masa suit dinsa ta sama da takalmi sawu ciki da Safar dake kafarsa"tana dagowa suka had'a ido yadaga gira Yana cewa kinyi kyau sosai Masha ALLAH duk Ni daya akama wannan kwalliyar?" Ahankali tace eh Mana" Gsky my Queen banso ace sai nan da one week Zaki tareba gsky"zaa wani hadani da yaran nan sai kace wani sa 'ansu gsky Ni amatse nike...da sauri tace banganeba"murmushi yyi azuciyarsa yace zanyi subutar baki tadena sakin jikinta Dani" Afili yace eh Mana inhar bakada Mai kula da Kai a amatse kake yanzun gashi har kin bara bani care"dame dame kika tanadarma Ak d'in?" Mrs Abdallah.ajiyar zuciya tayi "yyi dariya aransa yace Zaki shigo hannu yarinya.. Komai da komai ta bud'e kasancewar dama atsakiyar parlourn ta shirya komai" Lumshe Ido yyi sbd jin k'amshin girki" Nan tafara seving nasa da friedrice da pepper chicken na kaji,ga meat pive da dambun nama da kunun Aya da sobo ,sai farfesun kan rago da sinasir... Abdallah yahadiya yawu yace lallai anaji Dani duk nidaya keda wannan kayan dad'in?" Kafin riyan tayi mgn hafiz yashigo da sallama acikin parlourn... Barka da sauka abokina! Mlm ka koma kawai cewar AK Yana Loma""hmmm bazaka ganeba wlh I'm very bussy"da kyau mutine na , wannan shagali haka bbu dayi.. eh D'an sa ido Dan ALLAH kaje wannan time d'in iyalina ne" wata dariya hafiz yyi yacehmmm su iyali manya to dadin abun ma ,kafin wani yyi mukayi kaga munfi sanin dadin iyalin"yadubi riyan Kinga yadda mijinki ke Loma tamkar beta ciba"murmushi tayi ta gaidashi ya amsa ,Yana amsar sultan,had'e da cewa kabar daddynka yasake da momynka...harararsa Abdallah yyi had'e da cewa dama Kai ka kawosane balle katafimun da yaro "kabani yarona" murmushi Hafiz yyi yace to ga kayanka nan ,yamika riyan sultan ya fice.. Abdallah yyi murmushi yanata loda ma cikins ayana Santi ,Saida yyi Kat kafin yyi feeding nata,yajata part nasa sukayi romance abinsu kafin suyi wanka ,atime din sultan yafarka sbd yyi bacci "suka maidosa part din su Hafiz...kafin sukoma part nasu" Ak yyi matashi da cinyar riyan suna fira abunsu tana shafa kansa... Ahankali yace nifa gsky my Queen dg dinner bbu abinda zaakara banason yawan bidia , sannan Mai k'unshin nan gd zataxo jibin tamuku ko?" Eh nan zata zo" Ok to yanzun me zaaba kawayen naki?" Babu komai sbd nima banison bidia,Kuma banida friends da yawa"ok hakan yyi "anjima Mai photo zaizo yamana nidake ,sannan ranan juma a wato ranar dinner friends nawa zasuzo da matansu" Dama kanada Friends masu aure?"" Eh Mana" irinsu sir Aliyu , yarima Ashman,general sulaiman ,Abdul,Kai Wai da wad'an nan abokankane? Eh Mana kinsansu?" Eh nataba jin labarinsu wlh" to Zaki gansu azahiri ,Amma shi Abdul na bilkisu banji labarinsaba har karshe Wai kuwa ya auri billy?" Ya aureta Mana har gun anniversary party nasu make sbd yadda bikin yazo abazata bbu wani shiri da akayi"Allah sarki Yaya na tausayawa Abdul sbd ALLAH ya had'asa da WATA UWA! Cewar riyan fuska kallar tausayi...kedai bari sai Kuma ALLAH ya basa mace ta gari bilkisu sunsha gwagwarmayar rayuwa "har Zama fa sukayi agdn goggo dg karshe Kabir yahada Baki da wata mace akayiwa Abdallah sharri Amma bilkisu tace Bata yardaba tasan halin mijinta ,shinefa goggo ta koresu dg gdn, alokacin bilkisu n nada tsohon ciki..saidai Musa abokinsa ya ararmusu gd gun mahaifinsa suka zauna... ALLAH ya kyauta cewar riyan sbd tausayi... Yau yakama talata ayaune Kuma ake kunshi" Zazzaune suke.... Share.. BY MMN FAREESA [7/12, 1:46 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn Fareesa Not edited❌ P55 "Zazzaune suke a lambun gdn kan babbar tabarma "anawa Yan matan kunshi wato kawayensu"..gefe guda Kuma amaren ne wata Yar nijar me musu nasu..Masha ALLAH abin sai Wanda yagani ,gaba d'aya amaren sun canxa sai k'amshi da sheki suke sunyi gwanin kyau"agefensu feedo ce zaune tana ba sultan nono" can tace gsky guys din nàn wacce tamuku nima it's zata mun in angama yiwa hussy sbd nima nayiwa mijin nawa kwalliya Dan na lura tafi meyiwa kawayenku iyawa! Hmmm gsky bamu yardaba anty feedo cewar hussy tana dariya" hararar ta ,riyan tayi tace Dole kuwa amata kodan aburge aminin mijina Kuma D'an uwansa....dariya suka shek'e da ita" hussy ta e oh ni anty riyan haka kike mugun son Yaya sai natuna time d'in da kike Sha Masa k'amshi" kinsanma kuwa a ikin k'qwayenmu wata ta k'yasa...wata uwar harara Riyan ta bankomata had'e da cewa Ina Wasa dakene Wai hussy"ok bara na kirasa na gayamasa....tafada cikin tsare gd"maida wukar Wasa nake Dan ALLAH kinsan halin Yaya wlh dukda Ina amaryar saiyamun duka...murmushi feedo tayi tana kallon riyan da mamakin ganin yadda tayiwa hussy wacce ta tabbatar hussy tabata shekara 6 ko 5 da haihuwa Amma Dan yayanta take aure shine take tsare gd haka"tafad'a azuciyarta... Bayan an idar musu suna nan zaune sai ga Abdallah "dawowarsa kenan dg office yanufosu fuska atamke yyi bala'in tsare gd"riyan kuwa fuska asake ta Mike tsaye sbd tasan gunta zai nufo"tasbihi take azuciyarta ta godewa Allah dayabata Abdallah amatsayin abokin rayuwarta ,tanason nmj a me Kama mutuncinsa inyashiga gundake da Mata" musammun da matan yanzu wasu sai addua" takuma San haka Abdallah yake tuni.. Gurinta ya nufo suna had'a ido atare suka sakar ma juna murmushi Saida suka burrge jama'ar dake Gurin yyinda aka shagala da kallonsu... ahankali riyan tace my man sannu da dawowa da alama ka gaji ko?" Sbd naji hakan ajikina! D'aga Mata Kai yyi alamar eh Yana kafeta da Ido sbd yadda kunshinta yatafi da ita" hannunta ya rik'e ya sumbata had'e da janta sutafi...feedo tayi saurin cewa daddy sultan Ina kabaromun mijina?" Murmushi yyi yace ah Ashe kina nan Kinga my Queen tasa bankula da kowaba sai ita" mijinki Yana zance! Yafad'a cikin tsokana.. Y'ar dariya feedo tayi tace hmmm ainasan baza kabariba hakan yakasance ba balle Kuma nasan waye mijina... Abdallah da riyan suka bar gun suka nufi part nasu atare sukayi wanka suka ci abinci"kafin su rabu dukda shi gogan beki su dauwama atareba... Ayau Kuma akayi wa'azi Mai shiga zuciya" bbu abinda amaren keyi sai kuka" musammun riyan duk jikinsu yyi sanyi...bayan mutane sun watse sannan riyan ta lura da mama zuwaira Mae abinci da Fatima cikin shiga ta wadata had'e da Kamala"rungume juna suka Yi Fatima da riyan suna firar yaushe gamo?" Kafin riyan su gaisa sosai da mama zuwaira"nan take cewa y'ar nan Kinga yadda muka canza?" ALLAH ne yacanzamu Amma Abdallah ne Sala! Yanzun nadena siyar da abinci" Yacanza Mana gd "yazanwa Fatima makaranta yasiyamun freeza guda 2 Ina sana'a" Dan ALLAH kik'aramun godiya !riyan ALLAH yyimiki albarka yabaku zaman lfy da hakuri da juna...Dan ALLAH kiyiwa mijinki biyayya" Kinga har k'auye yaje yagaida dangin hafinki yamusu hidima sannan baffanki iro kanin mamanki yamaidosa garin nan shida iyalansa yasiya Masa gd... Ajiyar zuciya riyan tayi ,tanamaijin farin ciki sosai aranta tanajin k'aunar mijinta nabin ko Ina ajikinta"lallai sai yanzun tasan waye Abdallah da halinsa n akaramci da taimako" tabbas abaya yafad'a Mata cewar batasan waye Abdallah Kuma ta jahilci saninsa Ashe da gske ne?" cikin farin ciki ta amsa wa da mama zuwaira ameen tamata godiya sbd itace silar haduwarta da Abdallah mijinta Kuma D'an uwanta ,gashi har angane yayar mahaifiyartadata Bata shekara da shekaru... **********" Ayaune Kuma yakama dinner" gaba d'aya angunan da amaren sun had'e iya haduwa ,misiltawama bata lokaci ne" su Abdallah da riyan ne gaba Tasha doguwar riga ta material white & maroon calou,anmata gownt ,yyinda Abdallah yasha farar shadda taciki da babbar riga" sunyi kyau Masha ALLAH abin sai Wanda yagani! Sauran angunan da amaren na bayansu suma sun wanku....kowa da kowa yashige mota.... yyinda fans d'in AUREN WATA SHIDDA kaf Saida AK yabada motocin da za'a kwashesu....lol... Gaba d'aya Abdallah ya rungumo riyan da zugar abokansu suka shige cikin hole din ana musu pics da video sauran amaren suka rufa musu baya....Masha ALLAH dinner tayi yadda akeso anci ansha an rak'ashe" mawak'a sun Sami kud'i da haka taro yatashi lfy" Washe gari...andaura auren alhassan da taslim,faruq da hussy ,sai muce ALLAH ya basu zaman lfy da hakuri da juna"tun marece amaren keta kuka harda riyan dukda cewar itada taslim anan gdn zasu zauna ammusu part aljannar duniya" hussy ce zaa kaita G R A sbd Amma mijinta transfer... Da misalin karfe 6:30..pm gaba d'aya suna parlourn Abba Yana musu nasiha Mai shiga jiki ,kasancewar yace shizai kaisu da kanshi d"akunansu bayasan taro" hakan yyiwa Abdallah dad'i..bayan ya idar yamusu addua yace sukoma ciki suyiwa iyayensu sallama ita hussy ta wuce mota inyakai sauran yazo ya kaita... Riyan ce atsakiyar su takama hannun ko wace" kansu Duke suka shiga cikin parlourn" murya a dushe sbd kuka suka fad'a jikin iyayensu....hhhhhhhhhhhh😂🤣dad'ina da yau da gobe saurin zuwa yo Ina kukabar soyayyar ne?" Da zaku ruk'a kuka sbd kawai za'akaiku gdn mazajenku masoyanku?"cewar hjy Kaka tana kallonsu tana dariya... Hmmm inkungama kukan kilbibin Dan ALLAH kutafi ALLAH ya tsare sannan kada Naga k'afar kowace a sashen nan, kutsaya can kuyi rashin kunyarku "aigara kudaga Kona Dena ganin haramun mike dalili"Haba hjy keda Yan jikokin naki" aizakiyi kewarsu...cewar ummi tana murmushi....ah ha wlh nikuwa neman me Zan musu asauka lfy"ammi ce ta tashi takamasu ta rakosu har inda Abba yake ,kafin ta koma ciki..,,, Taslim aka Fara kaiwa kafin riyan..byn fitar Abba ta wuce toilet tayi alwallah tayi Isha i dama da wankanta! Tasake feshe jikinta da turaruka da humra ta zauna ta rufe fuskarta....takai kusan mintina 28 da Zama tajiyo motsi da k'amshin turaren Abdallah...murya can qasa yyi sallam "Yana sanye da wani d'enyel bowel fari yasha aikin hannu Riya iya gwiwa"ya aza hula gaban goshi fuskarsa awashe tamakar ammasa bushara da gdn aljannah...kallo d'aya zaka Masa kasan Yana cikin farin ciki...ledojin hannunsa ya aje gefen gadon ,kafin yazauna kusada ita" Ahankali yace amincin ALLAH ya tambatta agareki yake ma'abociyar haske da ilimi...dafatan kinwuni lfy Kuma kina farin ciki da wannan Daren.. yafad'a Yana yaye mayafin ta,tayi saurin rufe fuskarta sbd kunya... murmushi yyi yace my Queen Kuma amarya ai yakamata kisaki jikinki,kidena wannan kunyar shiyasafa nace ma friends Dina bbu Wanda zaibini gsky da sunan rakkiya" nizan Kai kaina kobanyi daidaiba ?" Shru tayi Bata d'agoba" hmmm tunda bansayi bakiba" agayamun nawane kudin siyan bakin?" Kai tadago ta Dan harresa suka had'a ido murmushi yyi yace kinfi kyau inkina harara "yanzun muje kiyi alwallah muyi Sallah Ni inada alwallah...murya can ciki tace nifa nayi Sallah" eh dukda haka zamuyi wata ,muje ko indaukeki da sauri ta tashi ta wuce bath room... Bayan ta idar tasamesa ya shimfida prayer mat "nan yajasu sukayi rakaa 2 kafin yadafa kanta yyi Mata adduar da monzon ALLAH ya koyar dayi adaren farko.. Bayan sun Gama yajawo ledojin daya shigo dasu yaje kitchen yadakko plate da cup yyi seving nasu da gashashshiyar kaza Mai taushi harta biya Raina.😋 Abaki yafara Bata ,bacin tasoyin gardama ya rarrasheta tadanci shima yaci....kafin taje tayi brush ta canza kayan bacci ta kwanta"yyinda Abdallah ya wuce dakinsa yaje yashiryo yadawo... Kashe fitilun duka gdn yyi yazo gefenta ya kwanta" Riyan kuwa tsoro fargaba yahanata bacci tanajin time d'in da yakwanta jikinta yahau rawa... janyota jikinsa yyi y rungume had'e da kissing n goshinta" yace Wai duk wannan rawar jikin n Muna tarene ko meye saikace yauzamu kwana gudaya??" Inma wani Abu kike gudu Toni baccima nikeji muyi kwanciyarmu kinji...ajiyar zuciya riyan tayi had'e da shigewajikinsa...sagashi tasaki har fira sunayi har bacci yyi awon gaba dasu.. Washe gari tare sukayi wanka da break fast din da ummi ta Aiko Yar aiki takamusu,kafin su baje parlour cikinshigar k'ananun Kaya " riyan n zaune a tsakkiyar cinyarsa yarungumetasuna kallon pics d'in bikin awayar Abdallah" Anazuwa gun wani indayaketa kallonta ,ta turo Baki haba Yaya irin wannan kallo?" Hmmm laifine ?" Eh Mana " haka kkace?" Eh tafad'a tana niyar barin jikinsa...yyiwuf da ita Yana cewa bbu inda Zaki yarinya bakince eh ba?" Turo Baki tayi...yyisaurin cafkar bakin suka baje kan carpet...bbu Bata time AK yafara romancing nata azafafe abinda betaba yiba yau saida yyi yacire Mata riga tuni riyan Ido yaraina fata...tahau magiya da basa hkri... K'yaleta yyi d kyar idanunsa sun canxa kala...saidai yasha alwashin duk runtsi yau da dare bbu d'aga k'afa.... Share.. BY MMN FAREESA [9/3, 5:10 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa I'm really very sorry my fans🙏🏼 Not edited❌ P56" Da dare bayan sun Gama abinda zasuyi sun kwanta"Abdallah sai Jan ta yakeyi da surutu tun Bata biye Masa harta saki jikinta,a azatonta bazai Mata komaiba." Jawota yyi jikinsa Yana shafa bayanta" murya can k'asa yace baby d'azun bayan mun idar da Sallah Naga wani tabo abayanki !bara na duba...bejira cewarta yafara kokarin k'asa da Yar fikar rigar baccinta....tun da taji hannunsa na yawo ajikinta ,tafara kakkarwa da kirma "yyinda yakai hannunsa yyi swech off din fitilar dake kusa dasu...cikin wani yanayi take turesa had'e da cewa Wai meye haka? Pls Kaden..... had'e bakinsu da yyi yahanata kasa k'arasawa.. Ahankali yake romancing dinta "tunyana ahaiyacinsa har yafice ahaiyacinsa "yyinda riyan Ido yaraina fata sai ihu da kuka take shikuwa yyi Nisan kiwo...🏃🏻‍♀️🙄😝sunkoreni🤫 Washe gari....riyance kwance cikin barko "ta jingina da gadon "idanunta sun kunbara sbd kuka"Taki yarda ta kallo Abdallah dake zaune kan bed side drower da cup d'in tea Mai kauri ahannunsa yanata faman rarrashinta Tasha yabata magani sbd tun jiya take kuka ko tashi Bata iyawa da kyar ta yarda yataimaka Mata tayi wanka tai Sallaar asuba dg zaune,sbd Bata iya tafiya.shine yamaidota kqn bed.. My Queen! yakamata ki hakura hakanan d kukan nan ,kowacce mace da hakan tafara sannan bazan komaba kinji?" yafad'a cike da damuwa ammafa fuskarsa sai shekin angunci take " yakafeta d Ido jiyake tamkar yahadiyeta ,abinda yafaru Daren jiya kawai kedawomasa,yyinda son riyan d kaunarta ya ninku azuciyarsa...matsawa yyi dab d ita yakai cup din abakinta "murya kalar tausayi yace pls kitausayamun Kisha kinji...da sauri ta dubesa jin kalamansa ! bama ita zai tausaya mawaba duk wuyar dayabata jiya itacema zata tausamasa kenan?"saurin kauda kanta tayi byn sunyi4 eyes" murmushi yyi ahankali yace kinsani acikin farin ciki aDaren jiya my sweet wife Ina alfahari dake ! Allah yyimiki albarka yabarmu tare yak'ara amallaka miki ni dama kinmallakeni! Yafad'a Yana murmushi...harara Riyan ta bankomata tana tura Baki kafin tasoma Shan tea din.. Magani yabata Tasha byn ta idar"kafin yace yajikin yanzun?"kauda kanta tayi ta rufe Ido hawaye n azuba akumatunta... Yah Salam?" Yafurta cikin damuwa "kafin yamatsa yataba jikinta yaji da zafi" rufeta yyi d bargo yafice dg room din. Parlour yakoma ,yakasa zaune d tsaye sbd rashin mafita ,Yana zulumin sanar da ummi sbd kunyarta yakeji Dan ma saukin abun umman riyan Bata nan" sannan besan sarkin shisshigi hjy Kaka tasami yasan tabbas zata Masa surutai....of course yafad'a Yana ajiyar zuciya sakamakon tinawa yyi da ammi Kuma likirace ita" da sauri yanufi part d'in ammin duk besan ta yadda zaice Mata wani Abu ba...Aparlour yasami ammi da parsonal dressing sai farar lapcode ajikinta dg sama tana kokarin saka takalmi...yyi sallam " ta amsa cike da sakin fuska da kulawa"suka gaisa...tana tambayar sa riyan??"sunkuyadda Kai yyi k'asa yana shafa Kai.... murmushi ammi tayi and ta lura bakinsa da mgn Amma yanajin nauyi... Ahankali tace Abdallah lfy dai y'ar tawa take ko?" naji kayi shiru...umm..uhummm..damaaa...damah cah tayi nakiraki batajin Dadi yafad'a batare da yadago ba...ok to shikenan dama fita zanyi gani nan zuwa...da sauri ya Mike yafice... murmushi ammi tayi tace to Allah yasa be baro aikiba yaran yanzun sai addua bbu d'aga k'afa gadai auta ta can harda su dinki"(taslim) ficewa tayi ta nufi part dinsu AK... sallama tayi ...ganin bbu kowa a parlourn sai nufi bed room tasami riyan kwance d zazzabi ajikinta"janye bargon tayi...tayi saurin bud'e Ido....tanaganin ammi tasaki kuka harda sheshsheka... murmushi ammi ta Mata had'e da sannu kafin ta taimaka Mata ta Mike suka wuce toilet ta gasata sosai .. sannan suka fito ta saka Kaya ta rubuta magunguna tana Bata shawarwarin yadda zata kula da kanta tunda ba'a Mata d'innkiba saukin abin amma ta gurzu hannun Abdallah" takardar ta fito da ita saiga Abdallah yafito dg bed room nasa ta mikamasa batare data kallesaba tace yasiyo abata Tasha...yyi godiya ta fice... Bedroom din riyan yakoma yasameta zaune ,da alama jikin yyi sauk'i bakamar d'azun ba" murmushi yyi yazauna kusada ita "had'e da rungumota"zare Ido tayi cike da tsoro tace Dan ALLAH kayi hakuri Yaya ammi tace kada kasake Yi naci ciwo...Dan zaro Ido yyi yace ,Nina abinda kk zato zanmikiba "zanje na siyomiki mgn ne Nazi naganki kafin nafita ,sannu kinji?" Aiko 3 days nabarki kikayi ai yyi ko?" Yafad'a Yana d'age gira"turo Baki tayi ta kauda Kai... kissing din goshinta yyi yace ILOVE U My sweet Queen...Bayan yasiyo maganin yabata Tasha bbu Bata lokaci bacci yyi awon gaba da ita"yakura Mata Ido Yana murmushi had'e da kwanciyya gefen ta ya rungume ,Yana tura farkon xuwanta gdn...ya lumshe Ido ahankali yace shiyasa baaso katsani Abu ko kinda da dayawa k'ilama shine alkhairi ga reka gashi ni Riyian Taxama fitila arayuwata!matseta yyi sosae ajikinsa yanajin zai iya yin komai akanta...dg haka wayarsa tahau ruri yaduba yaga hafiz ne...tabe Baki yyi had'e da dagawa yace mlm ya akai ?" banason takurafa""murmushi Hafiz yyi yace oh dad'ina da yau da gobe saurin zuwa aigara ka nunamun kashiga dg ciki to ai dadin abun Nina rigaka shiga dg cikin ai....dariya Mai sauri Abdallah yyi had'e da sake kank'ame riyan yace so what?" Dan kafini shiga dg ciki ai dacewa akeso in anshiga dg ciki ko"sannan Dan ALLAH kabarni naci amarcina nida iyalina....fit yakatse Kiran" ********** Yauma kamar kullum yadda suka Saba zeenat da mahaifiyarta suka fito d mom wacce duk Wanda yasanta bazai ganetaba ,sbd d'oyi da zauri dake tashi ajikinta... Suka kwanatr da ita gun dasuke Zama su karb'i sadaka " Wanda kudin da mom tasamu acikin Kashi 5 nasu xeenah4 ne Dan abinda suka barmaata suke siyan abinci su Bata....suna nan zaune anata Basu sadaka saiga wata katuwar mota ta taho aguje da alama ta kwace ma driver din ne" da sauri jamaa suka ruk'a guduwa Dan harta fara take wasu...da ihu su zewnah d hjy iklima su arce hakan yyi daidai da motar tabi tabisa kan mom ta take....ko shurawa batayiba anan ta cika Takoma ga mahaliccinta....hankalin su hjy iklima yatashi ganin irin mutuwar wulakancin da mom tayi arayuwa ,tuni suka Kara saduda da rayuwa suna jin danasani....hakan aka nemi dangin mom kowa yace besantaba karshe bbu wanka bbu komai aka kwashe gawarta aka binne.... ALLAH yabamu ikon shukata alkhairi ameen.... Riyan ce tafara bud'e Ido tajita ajikin Abdallah" juyowa tayi t kallesa... bud'e Ido yyi Yana murmushi yace baby kintashi yajikin ne??" Shiru tayi tana kokarin tashi " maidota yyi jikinsa Yana sunsunar wuyanta yace meyasa bazakimin mgn ba?" To kinason nakoma abin jiya ko?" tun kafin yarufe Baki tace wlh da sauk'i sosai kayi hakuri...dariya yyi sosai yace gsky banason ganin tsorona acikin idanunki gsky"da sauri tace nadena"agogo ya kallah yaga 1:11pm yace muje kiyi alwallah nikuma na wuce masjid..tao tace yarakata toilet kafin yafice.... lokacin da yadawo yasami hjy Kaka da Mai aikin ummi ta kawo abinci...Saida yaji wani dumm sbd ganin hjy Kaka jiyake tamkar yakoma amma bbu halin hakan tunda taganshi...sallama yyi had'e da Zama gefen riyan dake zaune kan 1 seeter jikinsa nagugar nata...fuska atamke yacewa Mai aikin Zaki iya tafiya Aiko....da sauri tafice,yasaci kallon hjy Kaka yaga shitake kallo.....to zakin fama jira nake nima ka koreni ko marar kunyar banxa to zuwa nayi dama naji lfy kaida matarka bakuxo Kun gaisheniba?" Murmushi Abdallah yyi yace lfy lau kawai bamuyi niyar gaidaki bane....tashi tayi tsaye to saime saime nace danbaku gaidaniba??" Dubunku sun gaidani,ainasan dai inada amfani tunda d'anbanxan yaron nan alhassan yyiwa matarsa aika aika be nemi kowaba saini ,har dinki aka Mata" kaga kuwa inada amfani Kuma andaukeni wata tsiya...Kuma kaima inhar taka takawoka guna saika sani ....mitsss ta doka tsaki tafice.... murmushi Abdallah yyi had'e da duban riyan yace Amma yaron nan alhassan shashasha ne miye abin yagayawa wannan tsohuwar sirrinsa gashi tana fad'a wama yasan iyakar inda ta fad'a din"...itadai riyan sai haraansa take tana tura Baki...tashi yyi yazubo musu abinci yasakkota k'asa yace inkika sake hararata ko turan Baki zanmiki hukunci ta hanyar bakin da abin jiya.. Bayan sati 2 Masha ALLAH riyan tayi bulbul da ita tayi gwanin kyau ga wata irin shak'uwa dasukayi da Abdallah yanzun biye Masa take suna soyewarsu hankali kwance bbu kunya.....ga shagwaba wani lokacinma da ita Abdallah ketafiya office...inkuwa zasuje gun ummi sai sun tabbatar hjy Kaka Bata nan and jarabarta suke shiga yyinda befi 2 month ba ta kammala SSCE dinta"ummi na mugun jidasu itada taslim da hussy faruq...*********** Fitowarta kenan dg bathroom sai sauri take ta shirya gudun kada Abdallah yadawo Bata gamaba....jikin ta take gogewa taji k'amshin turaren da"kafin tajuyo yyi hugging nata ta baya"suka kurama juna Ido acikin madubin suna kallo suna sakarwa juna tattausan murmushi.... ahankali riyan tace yaushe kadowo ne my man?"kansa ya aza akafadarta yace tundazun kina wanka Kuma dawowar takice gashi anyi daidai yafad'a Yana sinsinar wuyanta had'e da kokarin zame towel nata...cike da mamakin riyan ke dubansa sbd ta lura shiko gajiya bayayi da abunma...jia bebarta ta runtsaba Kuma gashi yanzunma...dole ta biye Masa yajata kan bed suka Lula duniyar ma aurata... Bayan sun kimtsa sunci abinci "riyan nakan cinyarsa tana chat da friends nata, Abdallah nakallon news atv... Hafiz yashigo da sultan dan10 month akafadarsa yyi wayo kamar Dan 1 year....kokarin tashi riyan keyi Abdallah yariketa Gam" Yana cewa sbd wannan Dan iskan Zaki tashi baby?" Murmushi Hafiz yyi yace yizamanki kinji kaikuma ALLAH y shiryeka ga yaronka nakamuku yanata Kiran daddy da mommynsa yafad'a Yana ajiye sultan,kafin yyiwa Abdallah signal da Ido cewa gun feedo zashi ayi harka sukuma sunbarsu da raino" girgiza Kai Abdallah yyi Yana maka Masa harara yasauki sultan dake nufosu... Murmushi Abdallah yyi byn fitar Hafiz yadubi riyan yace my Queen yakamata nima nabada ajiyar baby hakanan ko sultan yasami kanwa... murmushi riyan tayi ta kwanta ajikinsa...tana wa sultan Wasa...tashi Abdallah yyi dasu ajikinsa yace muje sultan kasha maganin bacci Dan nima holewa zamuyi....lolx riyan ta hararesa tace wato gaka injin ko"maida wukar gimbiyya bacci kawai zamuyi ,abokina ke harka yanzun sbd yafadamun dazai fit... hannu riyan tasa ta rufe Masa Baki tana jamasa sajen fuska..Kara yasaki Yana runtse Ido had'e da saka hannunsa zai damkota ta arche da gudu tanamasa gwalo yabita shima sukabar sultan kwance kan bed.... Bayan wata 10 da auren riyan da Abdallah...alokacin kuwa taslim tahaifi danta nmj suna wanka ,yyinda hussy keda tsohon ciki...akuma lokacin riyan ta kammala karatunta na SSCE"yyinda umman riyan tasami Miji tayi aure wato Alh tanimu mijin hjy iklima sai ammi ta auri Alh bukar abokin abban Abdallah...wannan kenan Riyance kwance jikin Abdallah da almaa Bata jin Dadi ,sbd duk jikinta yyi yaushi yasaki"tayi fari sosai tayi fresh da ita ,shikansa Abdallah yakara kiba da haske"ahankali yace gsky wannan babyn namu baya kyautawa komai kikaci saikin maido "yanzun mekikeson ci nasanar da ummi amiki" Ahankali tace nibanason komai sai mandula! d'azun naga hjy Kaka naci..ita nakeso...zaro Ido Abdallah jin tace gun hjy Kaka"Amma bbu yadda ya iya dole yaje gunta Amma yasan zaiji magana d'aya da d'aya... Kwantar da ita yyi kan kujera 3 seeter yafice dg parlourn yanufi part d'in su ummi.... Share BY MMN FAREESA🖊️ [9/4, 5:22 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa Not edited❌ P57 The end Direct parlourn hjy Kaka Abdallah yanufa yasameta zaune kan kujera tana lazimi "yyi sallam Yana murmushi had'e da cewa ranki yadad'e tsohuwa Mai ran k'arfe....tabe Baki tayi had'e da amsa sallamar ciki ciki "kafin ta dauke Kai fuska bbu walwala tace lfy kashigo Kanata faraa haka nasan dai Ni bankai matsayin kashigo sashena ba kadubani har garama matarka tana ziwa ita kwana 2 tadena zuwa...hakane hjy kinsan yanayin aikina ne shiyasa"kace ba?"to inma zuwa kayi kafadamun matarka nada juna biyu to nasani saika ja tsinman rayuwarka ka koma inda ka fito.... murmushi yyi yace ok bbu damuwa dama kud'i naka miki kinyiwa Yan uwanki kyauta Amma bara naje tunda korata kkeyi....haba kaikuwa bawan ALLAH Mai yyi zafi Ina ni Ina korar me gd ??"ainidakai Bata baci muyi fad'a muyi dad'i ko?" Zoka zauna ta rukosa"Murmushi Abdallah yyi azuciyarsa yace wannan tsohuwa ALLAH yyimata son kud'i"Zama yyi kusada ita yafito da kud'i Yan dubu masu yawa yamika Mata Baki washe ta karba tana saka mishi albarka"ahankali yace hjy to mezaki bada akaiwa kishiyarki?" Baki washe tace to bara na lissafa maka abinda Nike dashi kozata iya ci"inada goro inada d'ata ,inada nakiya,inada mandula da zahariyya takamun d'azun....ajiyar zuciya Abdallah yyi kafin yace yauwa garadai mandulan dako nakiyar k'ila zata iya ci" tashi hjy kaka tayi tashiga ciki Jim kad'an ta fito da su aleda ta Mika Masa" yyi godiya yafice....riyan kuwa nata faman jira harta kosa" yana shigowa d sauri ta nufesa t karbe" cike da tausawa yake kallonta ganin yadda takecin abun "wanison ummi yanunku acikin zuciyar sa, lallai duk Wanda be ji kan iyayensa ba yyi asara musammun uwa ma....dole yagodewa ALLAH dayasa shi yagane mahaifiyarsa da'aka rabashi da ita…..yanzun ga riyan sbd ciki abubuwa da yawa tace bataci kobatason kamshinsu ko warinsu,wasu abubuwan ma ada bataci Amma yanxun sbd ciki tana cinsu...muryar riyan ta katse Masa tunaninsa gun cewa pls Yaya yunwa nikeji kayi shiru mekake tunani me??" Murmushi yyi yace tashi muje part d'in su feedo kici wani Abu"wannan baby Yana saki cin abinci sosai" yafad'a Yana murmushi had'e da mikar da ita ,yasaka Mata hijab dinta dake gefenta suka fice... Feedo tayi matashi da cinyar mijinta tana latsa waya yyinda hafix ke latsa lap top"sultan Yana tsakar carpet zaune da kayan wasansa Dan yyi wayo har anyayesama"Abdallah yyi sallama Yana rik'e d hannun riyan.... murmushi Hafiz yyi yace AK and Mrs AK "harararsa Abdallah yyi yace to yasan rankane" ga baby nan yunwa takeji kubata wani abun "yafad'a Yana kokarin Zama kan kujera"yyinda riyan take gaisawa da Hafiz"feedo na murmushi tace oh wannan onborn Yana wahalar Mana dake?"murmushi riyan tayi batayi mgn ba ,feedo tajata zuwa kicin sukabar Abdallah d a Hafiz... Hafiz na dariya yace dubeka dallah aikai yakamata ka shiga kicin karuka Mata girki " kaida jin Dadi kabarta d wahalar ciki da haihuwa ko.... murmushi Abdallah yyi yace hmmm ni gsky inama zaton d cikin yyi 9 month CS zaamata haihuwa da wuya wlh" yafad'a fuska kallar tausayi" Hafiz yace lallai ma mlm to wlh Kar ma kasanar Mata kabari tahaihu da kanta bbubwani CS daza a Mata aganina " sannan indai shine wankan gd zaakaita tayi 4 month or 3 month"gaka bbu hakuri "ya fad'a Yana dariya"tsaki Abdallah yyi yace kia wlh Dan is Kane "aigara ni dakai wlh"sbd l....shiru yyi ganin riyan da feedo sunshigo ,riyan hannunta dauke da plate na wake da shinkafa da manja da uban yaji " kallonta yyi cike da kulawa yace Amma yajin nan baimiki yawaba" cike da shagwaba tace nibema isata"feedo tace yo aidanna mace tabari hakanan... Zama tayi tashare plate din tas ta kora da lemo sai kallonta Abdallah keyi Dan yasan Nanda awa2 zata Kara... harararsa tayi tace kallonfa?"Murmushi Abdallah yyi yace bakomai kada yanzun Amin hukunci sbd naga yanzun saurin hawa kk Abu kad'an sai fad'a....feedo tace aiduk cikin me kesata haka...mikewa Abdallah yyi byn ya ajiye sultan ya dubi riyan yace muje ko uwar biyu"Hafiz yace kamanta uwar ukku...rabu dashi Yaya Hafiz cewar riyan ta na fita dg parlourn"Abdallah yyi kwafa Yana hararar Hafiz yafice... ************ Kwance Abdallah yake yyi rigingine riyan na kwance akan kirjinsa sunrufu da bargo"bbukaya ajikinsu"riyan saijuye juye take ajikinsa"murya can k'asa Abdallah yace yayadai baby konace ne Naga abin be ishekiba yafad'a Yana kashe Mata Ido" da sauri tad'aga Masa Kai ta na kukan shagwaba....had'e bakinsu yyi ana bata wani hot kiss tako Ina Yana yamutsata tana maida Masa murtani ganin hakan yasa nafito....🏃🏻‍♀️ Kwanci tashi bbu wuya agurin Allah su hussy anhaihu tasami twins duk maza saidai fa taci wuya yyinda riyan ta tsorata da haihuwa sosai....haka ta cigaba da rainon cikinta akarkashin kulawar ummi Abdallah da ammi" harcikin yashiga watan haihuwa... Kamar kullum suna lambun gdn riyan da Abdallah suna zagayeshi sbd taruk'a exercise "goba da yalo na a hannunta tanaci dayan hannun Yana cikin na Abdallah yariketa,suna ta murmushi ga tartsatsetsan cikinta yyi k'asa da kyar take ta kawa"duk tayi duhu da kiba...irinta masu ciki" Abdallah yadan murxa hannunta yace my Queen har yanxun shiru kinki haihuwa har edd dinki ya wuce " nak'agara ki haihu sbd Ina takuruwa gurin....kindai gane ko?" Yafad'a Yana d'age gira" murmushin karfin Hali tayi sbd tun jiya take jin ciwo daurewa kawai takeyi"ahankali tace to ai Yaya saikamun adduar sauka lfy ko?" Yace eh Mana aikullum ita mukeyi Dan....wayarsa tayi ringing ya...d'agawa yyi kafin yyi mgn riyan tasaki k'aramar Kara tadafe cikinta"Da sauri Abdallah yadubeta arikice had'e da sakin wayar yariketa duk yarude yace lfy Mike Miki ciwone?" Yaya bayana k'uguna "marata duka duk ciwo sukeyi"sannu kinji bara na Kira ammi muhadu asibiti aitanacan da sauri yakira ammi bbu ko gaisuwa yace gasunan tafe k'ila haihuwace "yace to sutaho,ummi ya Kira arude yasanar Mata dukda tanajin ihun riyan ta wayar"kafin ya sungumi riyan yyi hanar get da ita Yana Kiran driver... Duk abinda yadace ammi tayi itace tsaye akan riyan "yyinda Abdallah yahana kowane likita ko wata nurse duba mas amata ,shida ummine da hjy Kaka gaban lebou room d'in"hjy Kaka tace oh ni duniya Ina Zaki damu wannan yaro bakada kunya " kayi k'ato k'ato kahana wani yashiga ai da itama naja'atun kahanata ai "saikai daka Mata cikin ka amshi haihuwar....Dan ALLAH kirabu Dani naji da damuwata yanzun ba lokacin surutu bane kindameni da mgn....Baki bud'e hjy Kaka ke kallonsa kafin tayi mgn ,saiga taslim d alhassan, hussy da faruq ,feedo d Hafiz" Tashi tsaye hjy Kaka tayi tana kallon kowa tace lfy y'ayan nan duk kukaxo nan ?" Hussy tace inafa lfy munxo duba jikin anty riyan ne" salati hjy Kaka tasaki tana sallami had'e da cewa Wai nakudarma tallarta akeyi yoke HAJARA Aida bamuzoba munbarsu su sunxo Dan abin kunyar harda surikinki 😂😂 dukda anacikin wannan yanayin Saida su hussy d alhassan suka Dara"kafin hussy tace ah ah hjy Kaka my one ba surikin ummi bane dantane...look malamai dallah kuyi Mana shiru cewar AK cikin daure fuska ....tsit sukayi hjy Kaka ta tabe Baki"yyinda ummi ta juya baya" Hafiz yanufi Gurin AK Yana rarrashinsa ganin yadda yadamu...kofarce aka bud'e kowa yamaida attention dinsa agun. Ammi ce ta fito fuska washe tana murmushi ta dubi ummi tace duk wuyar nan da mukasha Ashe kishiyace ba mujiba" murmushi ummi tayi tace alhmdllh tasami mace hjy ta fad'a tana dubar hjy Kaka....wani ihun mirna Abdallah yyi yarungume Hafiz , yyinda alhassan shima yarungumesu suna farinciki....kafin ammi ta koma Dan kimtsa Mai jego... Masha ALLAH nuna farin cikin da wannan family sukayi Bata lokacine"yarinya tayi goshi kyakykyawa da ita tamkar Abdallah yyi kaki ya aje"Alh kabeer girma yabata kyautar sarka da dankunne na gwal riyan Kuma mota sabuwa fil"uban gaiyar kuwa yyimusu soyayya tamkar bbu gobe da Yan uwa da abokan arziki"riyan har kukan farin ciki tayi.... Abdallah kuwa dashi ake zaman jegon "da sultan Dan shekara2 rabi ,yyi girma sosai Yana like da riyan sbd baby girl D'insa k'anwarsa beso ana tab'ata " Ranar suna diya taci HAJARA (annur) Masha ALLAH abin sai Wanda yagani anci ansha ancashe baby d mamnta sun Sami kyaututtuka gun jamaa...haka su riyan suka cigaba da wankan jego apart din ummi"yyinda take Bata kulawa sosai Bata barin Abdallah yadad'e inma yashigo to Bata fita d'akin "yaza Mana inba awayaba bayasamun yin mgn da riyan duk yadamu"ak'agare yake sugama wnkan su koma ko jarabar hjy Kaka"Amma so yake riyan Takoma amatse yake.... Ranar da riyan ta koma itada Abdallah bbu Wanda yafito dg part d'in su ,sunkashe waya"duk bin diddik'in Hafiz saidai yahakura besami laying Abdallah ba inyakira sunacan suna zuba love abinsu.... Bayan shekara 18.... Wata kyakykyawa r yarince tsaye da wani hand some guy suna mgn a compound din wani had'add'en gd"sunata skarma junansu murmushi!Saida na ware Ido tukum nagane Ashe Wai sultan ne da annur"ahankali annur tace Dan ALLAH Yaya sultan kayi hakuri kabani wayar wlh bansan Shiba kawai yakirani ne"tafad'a cike da shagwaba"lumshe Ido yyi cikin coolvoice yace No! bazan bayarba kinsan nakoma ganin wani yakiraki bazaki Kara rik'e wayaba "yanzun zanje nacanza Miki layi"inkuma kinfison b'acin Raina toshikenan"saikuma yyi k'asa da murya yace kinsan banida wani buri aduniyar nan sai ganin kinzama mallakina Amma har Zaki amsa wayar wani wato zuciyata ta buga ko?" nifa Yaya sultan ba haka bane! To mene?" Kafin tayi mgn saiga Alh Abdallah Kabir girma da Alh Hafiz aminnan juna zasu wuce parts nasu dawowarsu kenan dg Gurin wani daurin aure.... murmushi sukayi ganin yaronsu suna mgn cikin farin ciki"AK dubi yarancan cewar Hafiz" murmushi Abdallah yyi yace nagansu Amma kadena cewa AK din nàn bacin mun girma muna Shirin auredda yara.... murmushi Hafiz yyi yace hakane Amma aiba'a canzawa tuwo suna kasan Mina tuna kuwa?" Abdallah yace ah ah ranar da kazama marigayi Abdallah 😂AsheAshe darabon ka haihu harzaka aurar... murmushi Abdallah yyi Yana nuna Masa gafa yarancan karsuji"kafin kowane yanufi part d'in sa....sultan yyi saurin rissinawa yacewa Abdallah daddy barka da dawowa" yauwa my son cewar Abdallah yawuce... Zaune take atsakiyar parlourn kan carpet itada yara 3 suna homework,sai wani saurayi dabaze wuce 16 years ba zaune kan kujera(dansu na2 kabeer affan) bbu abinda yabari ahalin Abdallah gun miskilanci"sallamar da Abdallah yyi yasaka riyan d'agowa ta amsa tana Masa murmushi...Zama yyi kan kujera yace mommy sannu da gd" yauwa daddy kundawo dg gun daurin auren ne?kafin yyi mgn affan yace daddy sannu da zuwa ! Yauwa Abdallah yafad'a Yana kallon riyan yace muje kibani sakon nan" to kawai tace Dan tasan me yake nufi...annurce tayi sallama adaidai sadda Abdallah yatashi zai nufi part nasa" annur tayi saurin cewa yauwa daddy kayiwa affan mgn wlh yaron nan yarainani ban isa in aikesa yajeba" waye yaron Wai?" Cewar affan Yana muxurai....daure fuska Abdallah yyi yace zansab'amaka ba yayarka bace?" Nan yakwatanta musu kafin yanufi part nasa... Riyan na kwance kan bed tana jiransa Dan tasan Kiran be wuce su hadu kan bed....su riyan angirma anxama manyan Mata haihuwarta 5... Rungumota yyi yace Ashe kin gane Kiran danike?eh Mana daddy Kai kullum tamkar saurayi kake baka tsufa.... murmushi yyi yace ai soyayya Bata tsufa saidai masoyan su tsufa"yafad'a Yana sinsinar wuyanta had'e da cewa bara murufe jikinmu kada mmn fareesa taganmu tasami abin fadawa fans nata...... TAMAT BI HAMDILILLAHI..🙏🏼 Anan nakawo k'arshen wannan littafi Mai taken AUREN WATA SHIDDA....kuskuran danayi aciki yah ALLAH ka yafemun... Godiya...Ina Mika dinbun godiyata ga dukkan masoya wannan book da grps din da ake post nasa.. wad'an da hannuna bazai iya rubatasu ba sbd yawansu.... nagode! nagode k'warai ALLAH yabar zumunci sai mun hadu asabon book Dina WAYAFI SONTA?" True life story yafaru da gaske tauraruwar littafin akwaita acikin grps d'ina Amma bazan Fadi sunantaba😊 Labarine natsantsar soyayya da jarabawar rayuwa ga Wanda yyi hakuri ,gaban tausayi ga nishadi da hannunka Mai sanda ....tunada sunan WAYAFI SONTA??" Special thanks for mmn sultan (Yar sadaka) Hauwa'u Usman lado(mmn onborn)🥰 Allah yasaukeki lfy Zee hamis wada Mmn feena kinfi kowa son auren wata shidda😘