https://chat.whatsapp.com/D7QKwIocFqT0U3itrwaMyD *รเɭคг ฬคץค📱😢🖤* 𝑨 𝑻𝒐𝒖𝒄𝒉𝒊𝒏𝒈 𝑯𝒆𝒂𝒓𝒕 ❤️ 𝑺𝒕𝒐𝒓𝒚 𝔹𝕐 𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸ℍℝ𝔸𝔸ℍ 🅟🅐🅖🅔 ❶ بسم الله الرحمن الرحيم 12:00PM Unguwar Sharada Gida ne matsakaici ba Kato ce ba gidan masu rufin asiri na Bude na shiga mata ce a zaune akan kujera a bakin kitchen tana fere doya kofar dakin ta kalla ta fara kwala kira 𝐍𝐚𝐣𝐰𝐚𝐡! 𝐍𝐚𝐣𝐰𝐚𝐡!! 𝐍𝐚𝐣𝐰𝐚𝐡!!! shirun da taji ne yasa ta Kara cewa "Kayi tayi wa yaro magana Amma yayi shiru" Tashi tayi ta shiga cikin dakin "Wai ba da ke nake magana bane ba ki da aiki sai danna waya" "kin gama aikin dana saka ki ne? ehhh" Zaune take a kan kujera gaba daya hankalinta yana kan wayar dake hannun ta "Ummi kiyi hakuri yanzu zan karasa in tashi inyi miki aikin kinji" "Ni na rasa me kike yi da wayar nan da baki da aiki sai taba ta ke ba wata sana'a kike yi da ita ba ballan tana ince" "mtwsssss ki tashi anan kafin inzo in fasa ta" Da sauri ta dago Masha Allah Kyakyawa ce sosai baka ce amma ba sosai ba tashi tayi doguwa ce sosai "yi hakuri Ummi ynx zan tashi in fara Insha Allah yanzu zan gama" Sharar falon ta fara bayan ta gama tayi mopping sai ta Ci gaba da sana'ar tata *** 12:40AM Kwance take a kuryar ɗaki waya take Yi hankalin ta kwance kamar ba dare ne ya tsala ba "Amma dai kace min zaka zo sai yanzu kawai kace ka fasa zuwa sai jibi" Answer ya bata "Ai da gobe da jibin duk ɗaya Allah ya kaimu zanzo Insha Allah" "Ai Kai ka Samin Rai na gama shiryawa zanga Habibina at the first time Amma ka ce sai jibi,Shikenan Allah ya kaimu jibin" "Ameen Baby dare yayi ya kamata ki kwanta" "Tohm Allah ya tashe mu lafiya" "Ameen ya Rabb sai da safe" Wayar ta cigaba da dubawa wa magana ta fara ita kadai "mtwsssss Kabi ka ishi mutum ance ba'a Sonka baza'a Aure Kaba Amma ka nace ai sai kayi tayi" ************** Zaune yake akan gado tun dazu yake ta faman kiranta user busy ya rasa me yake damun Najwah da bata sonsa shi ba wani nakashashe ba balle tace sake trying number nata yayi cikin sa'a ta shiga "Assalamu Alaikum" "Wa'alikumussalam malam Dan Allah ka kyale ni bacci zanyi tun dazu ka dameni da kira nace bana Sonka ka kyale ni ko ana soyayya dolene" "Najwah Dan Allah ki saurareni ki bani dama ko ba yawa kinji" kitttt ta kashe wayar Mu Hadu a next page Please Share 𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸ℍℝ𝔸𝔸ℍ✍️ [12/19, 11:00 AM] Fatima Zahra Intisar: https://chat.whatsapp.com/D7QKwIocFqT0U3itrwaMyD *รเɭคг ฬคץค📱😢🖤* 𝑨 𝑻𝒐𝒖𝒄𝒉𝒊𝒏𝒈 𝑯𝒆𝒂𝒓𝒕 ❤️ 𝑺𝒕𝒐𝒓𝒚 𝔹𝕐 𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸ℍℝ𝔸𝔸ℍ 🅟🅐🅖🅔 ❷ بسم الله الرحمن الرحيم *Washegari* Fitowar sa kenan daga Ɗakin sa kyakkyawa ne ajin farko dan bashi da makusa Fari ne sol dogo kallan tsakar gidan yayi yara biyu ne zaune a tsakar gidan suna aiki kallan su yayi "Huda, me yasa har yanzu Baku tafi makaranta ba" Wace aka kira da Huda ce ta kalle shi "Yaya Barka da safiya, yau sai Yamma muke da lecture din" "Barka,ohk tohm ya kamata Kuna gama aikin nan ku shirya ku tafi da wuri kunsan ba'a wasa da karatu" "Tohm Yaya" Dayar ce ta dago ta kalle shi"Yaya Aasim Ina Kwana" "kin tashi lpy? kinji abinda na fada Koh? Dama kece me yin skipping makaranta ya kamata ku daina yanzu Kun girma kinji" "Insha Allah Yaya zamu ringa zuwa" "Ina Haidar yake ne?" "Yaya ya tafi makaranta tun 7:00" "Ok bari mu gaisa da Mama" "Sai ka fito" Zaune take a gefen gado da charbi a hannun ta "Assalamu Alaikum" "Wa'alikumus salam" "Mama Barka da safiya" "Barka dai Dan nan ka tashi lafiya" "Alhamdullilah" "Masha Allah yanzu nake cewa aje a dubo min ko ka tashi ka karya" "Mama karyawar nan a batta sai anjima idan na dawo, ynx zanje gurin su Hisham ne tunda na tashi naga missed calls dinsa" "Da ka fara karyawar idan ka tafi sai an ganka" "Tohm" "Jinan" "Na'am Mama" "Kawo wa Yayanku kayan Kari" "Tohm Mama" Daya daga cikin Yan mata biyun Dake zaune a waje ne ta shigo da Tray a hannun ta "Yaya gashi" "Yauwa Sannu" "Bari in sauri in gama inje gurin su" "Yanzu ai sai ka tafi da kwarinka Dan ba lalle ka dawo yanzu ba" Hirar su suka cigaba yana karyawar sa ********** Tafiya take hankalin ta gaba daya yana kan wayar da take dubawa "Ke dai ba zaki Chanja ba kenan" "Ummi yi hakuri wata ran ma ba zan taɓa ba na shirya zan tafi" "Allah ya bada Sa'a banda kula ƙawayen banza Najmah" "Insha Allah Ummi" "Allah ya tsare ya kiyaye" "Ameen ya Rabb" ********* Fitowar su kenan daga lecture su huɗu ne suke tafiya suna hira neman guri sukayi suka zauna daya daga cikin su ce tayi magana "Najmah wai ba yau zaku hadu da guy din nan ba?" "Uhmmm Huda kenan yace wai sai gobe" "kamar ya gobe,gaskiya ya kwafsa shi da yace yau zai zo, na matsu na Ganshi inga mai zai kawo" "Wallahi ku Chanja halinku ku daina son abin duniya" "Dakata Raudah ba mu muka ce su kawo ba kuma ba muce kizo ki gani ba kiji da ustazancin ki" "Da kuke ta ƙaƙaba mata wannan shi kuma Aasim tayi yaya da shi? kun san shi iyayen ta keso kuna tunanin zasu ba ta wani ba shi ba" "Haba Raudah nifa Abinda nake so shi Abi na yake so kuma kowa yasan bana son Aasim kallon Yaya kawai nake mai" "Kyale ta bakin ciki take miki ita bata samu kamar sa ba Aasim din da har yanzu bashi da sana'ar yi shi zaki aura, kyaji dashi mtsss" "Ahlam baki ce komai ba fa" "Toh ni me zance Huda ai duk abinda zan faɗa kin gama fadar sa" "Ai shikenan" Chigaba suka yi da maganar su ita kuma littafin ta ta dauka ta cigaba da karantawa. ************ Zuwansa kenan majalisar tasu su biyu ya tarar suna hira gaisawa suka yi sanan yace "Tunda na tashi naga missed calls dinka Hisham Allah yasa dai lafiya?" "Lafiya lau abin farin ciki ne ya same mu shiyasa na kasa bari ka fito na fada maka, kuma baka ɗaga ba" "Meya faru?" "Wallahi Fahad ne ya samu aiki a AY GENERAL ENTERPRISES" " Kai Masha Allah Alhamdulillah, Abokina na taya ka murna Allah yayi jagora, Ka rike amana kaga aikin nan wuyar samu yake duk gamu a zaune" "Ameen Ameen, Insha Allah kuma zaku samu Ni da ban kaiku matsayin karatu ba na samu" "Allah yasa muna da rabo" "Ameen dai Hisham" Hirar su suka cigaba irin ta abokanai. ************* Bayan sallar isha'i zaune suke ita da Ummi suna hira "Ummi gobe idan Allah ya kai mu zanyi baƙo" "Ɓako kuma?" *Allah ya Gafarta mana🤲* Mu Hadu a next page Please Share🙏 𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸ℍℝ𝔸𝔸ℍ✍️ [12/19, 11:00 AM] Fatima Zahra Intisar: https://chat.whatsapp.com/D7QKwIocFqT0U3itrwaMyD *รเɭคг ฬคץค📱😢🖤* 𝑨 𝑻𝒐𝒖𝒄𝒉𝒊𝒏𝒈 𝑯𝒆𝒂𝒓𝒕 ❤️ 𝑺𝒕𝒐𝒓𝒚 𝔹𝕐 𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸ℍℝ𝔸𝔸ℍ 🅟🅐🅖🅔 ❸ ADVERT👇 👉📱*OUM AMRAAH DATA SERVICES*👉We offer you the best affordable and cheapest data😍 MTN 📲500MB➖ 150 📲1GB➖300 📲2GB➖600 📲3GB➖900 📲4GB➖1300 📲5GB➖1500 📲10GB➖4000 *461*4# AIRTEL 500MB➖150 📲1GB➖300 📲2GB➖600 📲5GB➖1400 📲10GB➖2600 📲15GB➖3500 📲20GB➖4500 *140# GLO 📲500MB➖150 📲1GB➖300 📲2GB➖600 📲3GB➖800 📲5GB➖1300 📲10GB➖2500 *127*0# 9MOBILE 📲500MB➖150 📲1GB➖300 📲2GB➖500 📲3GB➖700 📲5GB➖1300 📲10GB➖2000 *228# Valid for 30 Days ACCOUNT DETAILS: 8142298168 ZAHRA'U MUHAMMAD ABUBAKAR OPAY RECHARGE CARD, CABLE SUBSCRIPTION AND ELECTRICITY BILL ARE ALSO AVAILABLE PHONE NUMBER 👇 08142298168 "Najwah wane irin bako?" "Ummi wani ne a social media muka haɗu yace zai zo gobe kuma Aurena zai yi" "Shi kuma Aasim da yake ta jiran ki fa" "Ummi kisan ba son Yaya Aasim din nan nake ba, tunda Allah ya kawo wani ai shikenan" "Ki daiyi a hankali da shi, mazan yanzu sai an bisu a hankali, mu san man na social media kar ya sake yace kije wani gurin ki same shi ko ki bishi wani guri kije kinjini" " naji kuma Insha Allah bazan bashi ba" "Allah yasa" "Ameen" *************** Tun safe take shirya wa ta rasa wace irin kwalliya zata yi don ta birge shi waya ta ɗauka ta fara kira"Hello Hudu kina ina ne" "Ina gida lafiya" "Wai yaushe zaku ƙara so ne?Na rasa wane kaya zan saka" "ko wanne kika sa kin san zai miki kyau,ki bamu nan da one hour zamu ƙara so" "ohk sai kun ƙara so din" Bayan la'asar Zaune suke su uku a palour duk sun ƙagu yazo kira ne ya shigo wayar ta "Ladies shine, Allah yasa ya iso" "Ameen yi sauri ki ɗaga kar ya fasa zuwa" "Yanzu ma kuwa" ɗagawa tayi "Hello Baby,ka ƙara so" "Habibty gani a waje" "Okay bari a zo a shigo da kai" "Please Ahlam jeki shigo da shi" "Ok tohm"Tashi tayi ta fita Da sallama ta isa bakin motar amnsa mata yayi da murmishi akan fuskar sa"Yan mata ya kike" "Lafiya dama Najmah ce tace ka shigo" "ok" fitowa yayi ya bita a baya suka shiga cikin gidan. "Beb Masha Allah Kinyi dace, kin Ganshi kuwa, ai yafi kyau a zahiri fiye da pics" "Ya haka Ahlam salon ki fasa mata kai taji babu ya ita a cikin mu? kin san dai samun Saurayi kamar Noory zai yi wuya" "wane naki wannan matsolon da baya sakar kuɗi Kyautar sa bata wuce 5k baya ƙari a kai" "ya isa haka Please, ku kallen da fatan dai nayi kyau?" "Kinyi kyau sosai, duk fa abinda ya baki ki ƙarni mana dan shi zan zauna jira amma da yanzu zan tafi" "Duk son abin duniya na ban kai ki ba Huda gaskiya kin fini" "ai gwara ka tara tun yanzu yauwa" "Bari in cewa Ummi yazo zan tafi" Dakin Ummi ta shiga sallama tayi "Ummi yazo bari inje" "Tohm Najmah dan Allah ki kiyaye, Nidai duk da banga yaron nan ba har yanzu bai kwanta min a rai ba" "Insha Allah Ummi ba abinda zai faru sai alkhairi" "Allah yasa dai" "Ameen" ************ Zaune yake akan Kujera gaba daya hankalin sa na kan wayar sa lemo ne a gaban sa da snacks Baƙi ne sosai ba wani kyakkyawa bane kamar yadda suke koɗa shi Sallamar da tayi ita taja hankalin sa daga latsa wayar da yake yi amsa sallamar yayi "Barka da shigowa Gibiya ƙara so ki zauna" zama tayi akan kujerar dake facing dinsa "Sannu da zuwa, ya hanya?" "Yauwa, Hanya Alhamdulillah Ya mutan gidan?" "Kowa yana lafiya" "Masha Allah" "ya su Mommy" "Suna lafiya suna gaishe ki" "Ina amsa wa " shiru ne ya ratsa daƙin na wasu yan mintina sai kuma ya cigaba da magana "Kamar yadda kika sani kuma na sanar miki Sunana Bashir Yusuf dan kasuwa ne Ni Ina da shaguna a kantin kwari na ganki ina sonki kuma da Aure nazo dan bana so a dau lokaci" Kinyi shiru baki ce komai ba Murmishi kawai tayi cigaba da hirar su sakayi har gurin magriba "Baby ya kamata na wuce magriba na gaba to wa" "Ban gaji da ganin ka ba Allah" "Karki damu ai zan kara zuwa, Ni da nake son Auren ki ai ya kamata in ringa zuwa koh?" "Haka ne bari in taka ma" Tafiya suke suna hira har ta rako shi bakin motar bude wa yayi ya shiga kallon ta yayi "ya naga kina ta bata rai ko har yanzu ba kya so in tafi ne ehmm" "Ai kace zaka ringa zuwa shikenan ai" Duƙawa yayi ya fito da leda a ƙasar sit din "Baby ga wannan ba yawa" "Har da ɗawainiya haka, Allah ya saka da alkhairi ya ƙara buɗi" "Ameen ya Rabb, Bari na wuce" *********** Tana shigowa suka saki shewa Huda ce ta fara magana "Har ya tafi kenan" "Ya tafi" "Me muka samu" "Ke da kika ce baki da son abin duniya?" "Ban kaiki ba dai" ledar ta karɓa"Yanzu wannan abin arzikin Raudah take miki baƙin cikin samu" "Raudah ba zata taɓa min baƙin cikin saboda saurayi ba, kawai tafi son na ringa kula Aasim ne" "Aasim ai ba zai ringa baki irin wannan ba" "Huda buɗe ledar inga menene a ciki wai?" NOTE:Ba ɓata social media nake ba ko cewa a daina ba A'a most of Yan matan yanzu suna ɓaci ne saboda biyewa son zuciyar su a social media suna ganin zasu samu wani abu. Please ya kamata a kiyaye Jan hankali zuwa ga iyaye 👉 ya kamata ki ringa duba wayar ƴaƴan ki ki san dawa suke tare Sannan ku kula da Ƙ𝗮𝘄𝗮𝘆𝗲 suna taka rawar gani gurin ruguza tarbiyyar da muke gina wa. Allah yasa mu dace Allah ya kula da yaran mu tare da tarbiyyar su AMEEN🙏 *Allah ya Gafarta mana🤲* Mu Hadu a next page Please Share🙏 𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸ℍℝ𝔸𝔸ℍ✍️ [12/19, 11:00 AM] Fatima Zahra Intisar: https://chat.whatsapp.com/D7QKwIocFqT0U3itrwaMyD https://facebook.com/groups/954731969412323/ *รเɭคг ฬคץค📱😢🖤* 𝑨 𝑻𝒐𝒖𝒄𝒉𝒊𝒏𝒈 𝑯𝒆𝒂𝒓𝒕 ❤️ 𝑺𝒕𝒐𝒓𝒚 𝔹𝕐 𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸ℍℝ𝔸𝔸ℍ 🅟🅐🅖🅔 ❹ ADVERT👇 👉📱*OUM AMRAAH DATA SERVICES*👉We offer you the best affordable and cheapest data😍 MTN 📲500MB➖ 150 📲1GB➖300 📲2GB➖600 📲3GB➖900 📲4GB➖1300 📲5GB➖1500 📲10GB➖4000 *461*4# AIRTEL 500MB➖150 📲1GB➖300 📲2GB➖600 📲5GB➖1400 📲10GB➖2600 📲15GB➖3500 📲20GB➖4500 *140# GLO 📲500MB➖150 📲1GB➖300 📲2GB➖600 📲3GB➖800 📲5GB➖1300 📲10GB➖2500 *127*0# 9MOBILE 📲500MB➖150 📲1GB➖300 📲2GB➖500 📲3GB➖700 📲5GB➖1300 📲10GB➖2000 *228# Valid for 30 Days ACCOUNT DETAILS: 8142298168 ZAHRA'U MUHAMMAD ABUBAKAR OPAY RECHARGE CARD, CABLE SUBSCRIPTION AND ELECTRICITY BILL ARE ALSO AVAILABLE PHONE NUMBER 👇 08142298168 Zazzage kayan suka fara yi "Wow Amma gaskiya guy din nan ya iya siyayya jibi fa" "irin ta ? guys, Kai gaskiya ta birge Ni"Turare ne guda biyu sai chocolates da biscuits "Uhmmm Ni ba wannan ba, da gaggawa fa yake so ayi bikin nan" "mene a ciki ai gwara ki bawa masu baƙin ciki kunya su san aure ne ya kawo shi ba wasa ba" "Ni na fiso in gama karatu na sai inyi auren" "Ai ana haɗa karatu da Aure mutane nawa ne suke haɗawa" "sai dai nayi sharawa da Ummi duk abinda tace, haɗe min kayan in Kai mata ta gani" "mu fara ɗaukar rabon mu dai, sai ki kai mata" Harara ta zabga mata "Sai ma kun dauƙa kenan zan kaiwa Ummi?" "Haba Huda mahaifiyar ta fa zata kai wa ta gani, ki bari in ta gani ko gobe ta taho mana da shi school, tashi mu tafi" "Ahlam tattaro min na nan"tattaro wa ta fara suka haɗe su cikin ledar ta Tashi ta shiga ciki Fitowar ta kenan daga toilet tayo Alwala "yanzu nake shirin in leƙa inga ko kin dawo?" "Ummi yanzu na shigo, Gashi shi ya bani" "Najwah kinsan bana son karɓar kaya daga hannun maza ina hanaki" "Ummi bani nace ya bani ba shifa ya bani kuma sai da nace ya bar shi " "Uhmmmmm Najmah kenan, nasan halinki sarai ɗauka ki tafi, Ki sallami yaran can nasan abinda suke jira ai duk halinku ɗaya, Ni dan ma ba jin magana ta kike ba amma ta tuni kin rabu da su" "Ummi bari na je, sai na dawo" tashi tayi ta fice Suna nan zaune a palour suna jiran ta"yauwa har kin fito, yanzu nake yarawa a raina indai baki fito ba tafiya zamuyi" "Ahlam kenan, kune zaku iya tafiya da dai Raudah ce ita zata iya" "ehh ai zata iya tafiya tunda ta ga Abinda Ya baki tana ɓakin ciki ba" "Nasan Raudah tin Muna yara bazata taɓa min baƙin ciki akan abin duniya ba, gashi nan ku raba" "Yanzu ke Raudah duk kayan daya baki iya wannan zaki bamu ko dan turaren ba zaki bamu ba?" "Amma dai ai kunga guda biyu ne, wa zan bawa a cikin ku yanzu" "Ahlam zata iya haƙura ta bar min, ko da yake nasan Raudah ma zaki bawa, tashi mu tafi" "Allah dai ya bar ƙauna Raudah yasa za'ayi bikin nan damu, sai gobe in mun haɗu a school" "Ameen, ku gaida gida" fita sukayi ta raka su har waje sannan ta dawo ta shige ɗakin ta Alwala ta fara yi sannan tayi Sallah Qur'ani ta ɗauko ta fara tilawa ********** Shigowar sa kenan gidan tun da ya fita da safe zaune ya tarar da su akan tabarma suna hira guri ya samu ya zauna "Mama Barka da dare" "Barka dai, sai yanzu kake dawowa kenan" "Yaya sannu da dawowa"suka haɗa baki gurin faɗa "Yauwa, Ya makarantar fatan kunje?" "Eh wlh, tunda na fita muna tare dasu Hisham, Fahad ne ma ya samu aiki" "eh yaya munje"tashi suka yi suka basu guri cigaba suka yi da maganar su "Masha Allah Allah yasa albarka kuma Allah yasa kuna da rabon yi" "Ameen Ameen" "Bari a kawo maka abinci" "A bar abincin nan sai na dawo daga sallah" "Tohm sai ka dawo" "Abba bai dawo bane" "Ya dawo ya tafi masallaci kasan zama ku haɗu a can" "eh, bari in tafi" "Allah ya tsare" "Ameen Mama"yasa kai ya fita Ai sai ku fito ya fita kar in zauna shiru ba daɗi Bayan an idar da sallar Isha'i neman guri yayi ya zauna a gefen Masallaci yana jiran fitowar Abban "Aasim zaman me kake yi anan?" "Abba Barka da dare tun safe ba mu haɗu ba shi yasa na zauna jiran ka mu tafi tare" "Toh madallah na zata wani abu ne ya faru na ganka anan" "A'a" "Tashi mu tafi gida toh" tashi tayi suka jera zuwa gida ********** Bayan wani lokaci Shaƙuwa ce haɗi da Soyayya suka kara shiga tsakaninsu ya ƙara zuwa sau biyu gurin ta bayan zuwan farko maƙale take da waya a kunnen ta suna waya dashi"Yaushe zaka ƙara so?" "Nan bada jimawa ba Insha Allah, nace Miki ki tanadi tsaraba kin san da babban baƙo zanzo Miki" "In dai wannan ne Baby karka damu, wai wane wannan babban baƙon da ake ta ja min rai ne?" "Ki bari kawai yazo kya Ganshi ya Miki introducing Kan sa" "Sai kun ƙara so" Kashe wayar tayi ta ajiye tashi tayi sai ta shiga toilet waka ta yi sharp sharp ta shirya cikin doguwar rigar Atampa ta fito palour Ummi ce kadai a zaune "Ummi yau Abi na nan"ɗagowa tayi ta kalle ta sannan tace "Yana nan" "Yauwa Bari inje nasan yana tare da Yaya zai shigo min da Bashir" "Uhmmmmm Najmah yanzu yayan naki ne zai shigo Miki da baƙo bayan kinƙi ɗan uwansa jeki ai kn fi kusa ke da shi, yau ina ƙawayen naki?" "Ummi san zuciyar su yayi yawa kullum in suka zo sai dai mu raba kayan nan uku ko Raudah basa bari a ajiye wa sai dai suyi ta bata labari" "Auuuu da baki gane suna da son zuciya ba sai yanzu da kika samu abin duniya, Ni dama can basu yi min ba dan kin nace ne shi yasa na barki da su Amma ƙawance ku ke da Raudah ai yafi yarinyar kirki ai ita wannan Abin Duniyar bai dame ta ba" "Ummi bari inje sai na dawo" Sallama tayi cikin palourn kallon ta yayi tare da amsa sallamar "Yar lele ƙara so ki zauna" "Abi Barka da Yamma" "Barka, kina da matsala ne" ɗaga kai tayi "Yaya Barka" "Barkan ki" "Abi gurin Yaya na zo" "Gaki gashi ai" kallon sa tayi taga ita yake ƙalla sai tayi saurin ƙasa da kanta "Ina jin ki aiki muke ki yi sauri" "Yaya dama Bashir ne zai zo dan Allah in yazo ka shigo min da shi sitting room" "Shine maganar?" "Eh shikenan" "Jeki in ya zo sai ki faɗan" "Tohm yaya Nagode" ta Tashi ta fice tana murna "Uhmm Yaro kenan, Mu cigaba koh" Kiranta aka fara yi a waya ɗaga wa tayi"Hello Baby na ƙara so" "Tohm" katse wayar tayi ta lalubo number Yayan ringing ɗaya ya ɗaga "Yaya ya ƙara so" "Ohk" yace ya katse kiran tashi tayi ta ƙara gyara fuskar ta bayan wasu yan mintina ta tashi ta fice a palour ta haɗu da Ummi "Ɗau wannan tray din ki tafi dashi kin san ba wanda zai kai muku" "Tohm" Ta ɗauka ta fita ********** Zaune ta tarar da su a palour suna hira sallama tayi suka amsa ta nemi guri ta zauna "Masha Allah wannan ce our Bride to be din dai koh?" "Eh itace mana" "Abokina nima ya kamata in tana da ƙanwa a bani" "hhhhhhhh To Bata da ƙanwa" murmishi tayi "Barkan ku da zuwa" "Barka dai gimbiya ga shi nan yau na kawo shi" "Bilal koh?" "Ya akayi kika yi saurin gane ni?" "yadda nake jin labarin ka ai ya kamata kana zuwa in gane ka, ya garin ya aiki ko ya kasuwa zance" "Gaskiya ne yanzu na ƙara tabbatar da abokanta karmu duka Alhamdulillah" "Toh Masha Allah" "Kun barni Ni kaɗai nayi shiru kuna ta hira" "Ai kai kaki saka baki amma ba cewa akayi kayi shiru ba"Hirar su suka cigaba su uku Rako su tayi har bakin mota sannan ta koma cikin gidan. Tafiya suke suna hira a cikin mota"Abokina tunda muka taho nake ta so nace maka ya ka ganta ne?" "Ni ma tun dazo nake so ince maka tayi fa duk tafi sauran". "Ai ba zan kyale ta ba so nake mufi haka saba wa Sannan in far mata in rabu da ita, itafa ta zata auren ta zanyi duk ta kiɗime ga wanda zai Aure ta taƙi shi sai Ni hhhhhhhhh" "Allah ya shirye ka Abokina dai" "Ameen dai" *Allah ya Gafarta mana🤲* Mu Hadu a next page Please Share🙏 𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸ℍℝ𝔸𝔸ℍ✍️ https://chat.whatsapp.com/D7QKwIocFqT0U3itrwaMyD *รเɭคг ฬคץค📱😢🖤* 𝑨 𝑻𝒐𝒖𝒄𝒉𝒊𝒏𝒈 𝑯𝒆𝒂𝒓𝒕 ❤️ 𝑺𝒕𝒐𝒓𝒚 𝔹𝕐 𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸ℍℝ𝔸𝔸ℍ 🅟🅐🅖🅔 ❺ ADVERT👇 👉📱*OUM AMRAAH DATA SERVICES*👉We offer you the best affordable and cheapest data😍 MTN 📲500MB➖ 150 📲1GB➖300 📲2GB➖600 📲3GB➖900 📲4GB➖1300 📲5GB➖1500 📲10GB➖4000 *461*4# AIRTEL 500MB➖150 📲1GB➖300 📲2GB➖600 📲5GB➖1400 📲10GB➖2600 📲15GB➖3500 📲20GB➖4500 *140# GLO 📲500MB➖150 📲1GB➖300 📲2GB➖600 📲3GB➖800 📲5GB➖1300 📲10GB➖2500 *127*0# 9MOBILE 📲500MB➖150 📲1GB➖300 📲2GB➖500 📲3GB➖700 📲5GB➖1300 📲10GB➖2000 *228# Valid for 30 Days ACCOUNT DETAILS: 8142298168 ZAHRA'U MUHAMMAD ABUBAKAR OPAY RECHARGE CARD, CABLE SUBSCRIPTION AND ELECTRICITY BILL ARE ALSO AVAILABLE PHONE NUMBER 👇 08142298168 Kamar kullum zaune suke a majalisar su suna hira shida Hisham, Hisham din ne yace "Ni kwana biyu bana ganin Fahad sai dai waya" "Ni ma haka dazu ma munyi waya da shi yace maybe ya shigo" Kamar yasan zancen sa ake sai gashi nan yayi parking motar sa fito wa yayi ya musu sallama amsa wa suka yi "Abokin yaushe kayi mota bamu sani ba?" "Yanzun nan aka bani ita a gurin aiki nace ku zaku fara ganin ta" "Masha Allah Allah ya sanya alkhairi amma na taya ka murna" "Congratulations Aboki Allah ya sanya alkhairi" "Sai dayan albishir din bayan wannan" "Wannene?" suka haɗa baki gurin faɗa to ku ban gurin zama mana "gashi nan zauna" zauna wa yayi sannan ya fara magana "Kamar yadda nace muku a gurin aiki a ka ban motar nan kyauta saboda ƙwazo da na keyi ba fa iya Ni kaɗai aka bawa ba a'a muna da yawa, sannan suna neman vacant zasu ɗauki aiki duk ku kawo CV ɗin ku idan da rabo sai kuga an dace" "Allah yasa da rabon, Amma Ni ɗazu kawu Haruna ya karɓa suma wajen su suna nema, Sai dai Aasim ya baka Allah yasa a dace" "Kaima ya kamata ka kawo ai raba kafa a keyi" "Tunda shi yazo ya ƙarba da kansa zai bayar ne kaga shine MD da din ma niyyar karɓar ne baiyi ba" "Tohm shikenan Allah yasa a dace" "Ameen, Aasim baka ce komai ba" "Ai ka gama faɗar abinda zance" "Kadai halin nan naka ba zai bar ka ba" "Uhmmmmm" kawai yace ********** Zaune suke a gidan su Huda Su uku Ahlam ce kadai babu Raudah ce tayi magana "Najmah me yake damun ki?, naga tunda muka zo ba kya magana Kamar kullum" "Ba komai fa" "Wlh da komai, ai ba haka da kike yi ba" "Gaskiya ne da akwai abinda yake damuna" "Kenan baki dauke mu yadda muka ɗauke ki ba ai shikenan" "A'a wlh dama Bashir ne yace gobe zai zo ya ɗauke Ni zamuje muga gidan da zamu zauna Sannan mu gaida Mummy'n su Ni abinda ke damuna cewa da yayi kar in faɗa a gida daga makaranta zamu wuce" "To menene a ciki ba sai kije ba" "Karki sake ki bishi, ba'a yarda da maza haka kawai Yace ki bishi shi ba lefe ya kawo ba balle kuɗi sannan ki kama ki bishi Karki kuskura" "ke dai Raudah kullum in ta samu abinda zata ƙaru sai kin kushe, yanzu menene a ciki dan zata bi wanda zata aura da kike maganar bai kawo kuɗi ba naga har gidan su yana zuwa ai ba yaudarar ta zaiyi ba da yaudarar ta zaiyi ai ba zai dinga zuwa ba" "Ke kuma duk inda rayuwar ta zata ɓaci nan kike kai ta cewa fa yayi kar ta faɗa ko a gida daga makaranta zasu je namijin arziki ne zai ce tabi shi ba tare da yardar iyayen ta ba" "Ai sai kiyi ta yi" "Najmah tashi mu tafi" "Ba inda zata tunda ba gidan ku ɗaya ba kuma ai ba tare kuka zo ba" "Tunda ke gidan ku ɗaya ai sai ki riƙe ta, ke kuma ki bi maganar ta kije ɗin mtwsssss" ta dau jakar ta ta fice juyowa tayi ta kalle ta "Karki sake ki dau maganar Raudah bata son cigaban ki Amma in ba haka ba ya za'ayi yace kuje gaida mahaifiyarsa ki ƙi ai sai ya zata wani abin, Da Ahlam na nan itama shawarar da zata baki kenan" "Kinga kyaleni zanje inyi shawara" "Ki gaida gida, Amma dai kar ki ki bin shawara ta inba haka ba ba xauki daɗi ba" Tashi tayi ta ɗau jakar ta itama ta tafi *********** A kiɗime take tunda ta dawo daga gidan su Huda duk ta rasa shawarar wa zata bi a cikin su kira ne ya shigo wayar ta tashi tayi take gaban dressing mirror ta ɗauko wayar Ahlam shine sunan dake yawo akan screen din ɗagawa tayi"Hello" "Hi, ykk y gd" "Alhamdulillah" "Masha Allah Ashe yau kunje gidan su Huda" "Eh wlh" "Ni ina biki shiyasa ban samu hallata ba" "ohk ya bikin?" "biki Alhamdulillah, yanzu muka yi waya da Huda take faɗan wani abin arziki" "Meya faru?" "Zancen da Bashir yazo da shi" "Har ta faɗa Miki kenan" "Eh mn taki faɗan, Wlh Najmah kar ki sake ki bi shawarar Raudah baƙin ciki take Miki bata samu kamar sa ba ita fa ko ma shin shini bata da shi ke kin samu mijin Aure shine zata kore Miki, indai ki kabi maganar ta Wallahi tafiya zaiyi ya barki, ai kamar baki yadda da shi bane shi yasa ba zaki bishi ba" "Uhmmmmm naji Nagode zanyi shawara" Kashe wayar tayi ta nemi guri ta kwanta. *********** A palour ta tarar da Ummi tana zaune "Ummi Barka da hutawa" "Barka har kin shiryo" "Eh, Ummi yau bazan sami dawowa da wuri ba zamu tsaya tutorial dasu Raudah" "Tohm Allah ya tsare ya kiyaye" "Ameen Ummi, sai na dawo" "Allah ya bada Sa'a" Fitowar su Kenan daga lecture kira ya shigo wayar ta ɗagawa tayi"Assalamu Alaikum" "Wa'alaikumus Salam, Gani a bakin gate" "Tohm gani nan ƙarasowa" "Sai kin zo" ya kashe wayar, cire wayar tayi daga kunnen ta ta kalle su duk ita suke kalla suma "yazo kenan" ɗaga musu kai kawai tayi Raudah ta kalla tace "Bestie wlh gabana faɗuwa yake kamar kar inje" "Tunda kin ki bin shawara ta kije Allah ya kiyaye, Amma ki sani kin tafi ba tare da sanin iyayen ki ba" "gaskiya bari in me waya na fasa" saurin kwace wayar Ahlam tayi me zaki yi saboda ita bata samu ba shi yasa kema kar kisa mu kenan cewa fa yayi mahaifiyar sa kawai zaki gaisar ku dawo menene a ciki kiyi addu'a kawai ki tafi" Wayar ta ta karɓa ta tafi "Sai gobe idan Allah ya kaimu" ********** Motar ta buɗe ta shiga gaisawa suka yi yaja motar su tafi "Baby ya nagan ki haka? duk Kinyi wani iri, baki da lafiya ne?" "A'a, kawai gaba na ne yake ta faɗi tun ɗazu" "kiyi ta addu'a kawai" ya cigaba da janta da hira Kototon Mansion ne fita yayi ya buɗe gate ɗin gidan sannan ya dawo ya tada Motar shiga yayi sannan ya ƙara fito wa ya rufe gate ɗin gurin kofar da take yazo ya buɗe "Baby fito mu shiga" ɗagowa tayi ta kalle shi sai kuma tayi ƙasa da kanta "Tohm" ta fito su shiga palour ne ƙato babu kowa a cikin gidan shiru waya ya fito da ita daga aljihun sa yayi kira ɗagawa akayi " *Allah ya Gafarta mana🤲* Mu Hadu a next page Please Share🙏 𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸ℍℝ𝔸𝔸ℍ✍️ *รเɭคг ฬคץค📱😢🖤* 𝑨 𝑻𝒐𝒖𝒄𝒉𝒊𝒏𝒈 𝑯𝒆𝒂𝒓𝒕 ❤️ 𝑺𝒕𝒐𝒓𝒚 𝔹𝕐 𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸ℍℝ𝔸𝔸ℍ 🅟🅐🅖🅔 ❻ ADVERT👇 👉📱*OUM AMRAAH DATA SERVICES*👉We offer you the best affordable and cheapest data😍 MTN 📲500MB➖ 150 📲1GB➖300 📲2GB➖600 📲3GB➖900 📲4GB➖1300 📲5GB➖1500 📲10GB➖4000 *461*4# AIRTEL 500MB➖150 📲1GB➖300 📲2GB➖600 📲5GB➖1400 📲10GB➖2600 📲15GB➖3500 📲20GB➖4500 *140# GLO 📲500MB➖150 📲1GB➖300 📲2GB➖600 📲3GB➖800 📲5GB➖1300 📲10GB➖2500 *127*0# 9MOBILE 📲500MB➖150 📲1GB➖300 📲2GB➖500 📲3GB➖700 📲5GB➖1300 📲10GB➖2000 *228# Valid for 30 Days ACCOUNT DETAILS: 8142298168 ZAHRA'U MUHAMMAD ABUBAKAR OPAY RECHARGE CARD, CABLE SUBSCRIPTION AND ELECTRICITY BILL ARE ALSO AVAILABLE PHONE NUMBER 👇 08142298168 Ɗagawa akayi sai ya sata a handsfree"Hello Mummy gamu mun ƙara so" "Son tun ɗazu nake ta jiran ku ba ku zo ba, waya aka yi min kakan ku bashi da lafiya an kwantar da shi a asibiti na tafi asibitin nayi ta trying number ka bata shiga in ce kar ku zo ka gaishe ta kaji , sai wani lokacin ma haɗu Insha Allah" "Tohm Mummy amma da koh text Kinyi min Amma ba komai, ga ta ku gaisa" "ok, bata" mika mata wayar yayi amsa tayi ta fara Magana "Mummy ina yini" "Ina gajiya ƴa ta, gashi kunzo kuma an kwantar da kakan ku a asibiti na tafi can" "laaahh Mummy ba damuwa ai, Allah ya bashi lafiya yasa kaffara ne" "Ameen ya Allah" mika masa wayar tayi "Son Bilal yana cikin gidan shi na bari" "Auu dama yana cikin gidan amma shine ba san mun shigo ba, Mummy sai anjima zanzo in ɗauke ki sai in duba jikin nasa" "To sai ka zo" katse wayar yayi ya ajiye ta sai ya kalle ta "Baby bari in kira Bilal sai ku gaisa, Ban ma kawo Miki komai ba" "Da ka barshi ma, mu da yanzu zamu tafi" "saboda Mummy'n bata nan shiyasa baza kisha komai ba?, Bari in mata waya in faɗa mata ita sai ta saki kisha ko ruwa ne" "Ba ma sai kayi mata waya ba zan sha" tashi yayi ya buɗe fridge din Dake palour ya ɗauko mata lemo kitchen ya shiga ya ɗauko tray da cup kawo mata yayi "gashi Baby" bayan ya zuba mata ya mika mata karɓa tayi ta fara sha tashi yayi ya fice bayan wasu mintina bacci ne ya fara ɗiban ta..... ************ Tashin Sa kenan daga Bacci wayar sa ya janyo ya kira Najmah yau ma kamar kullum tana ta ringing amma taki ɗagawa "ya kamata Kawai na hakura da Najmah tunda kunna data messages ne suke ta shigowa ya kwana biyu bai hau ba message ne ya shigo ta email din sa sai ya hau dubawa "Alhamdulillah! Alhamdulillah!! Alhamdulillah!!!, Mama Mama" ya hau ƙwala mata kira tashi yayi da sauri ya fita "menene wai kake ta kira na?" "Mama na samu aiki" "aiki, Alhamdulillah, Abbansu fito kaji abin alkhairi" fitowa yayi daga ɗakin sa "ya naji kina ta kirana?" "Abbansu Ɗan nan ne ya samu aiki" "Masha Allah Alhamdulillah, a ina" "a gurin aikin su Fahad na samu Wallahi, bari in masa waya na sanar masa" "Masha Allah, ya kamata dai yaron nan yayi ƙoƙari Allah ya saka masa da alkhairi dai" "Ameen Ameen" ko mawa ɗakin yayi ya kira Fahad ya sanar masa sannan ya kira Hisham shima ya sanar masa..... ************* Farkawa tayi ta ganta a ɗaki kokarin tashi take amma ta kasa "Innalillahi mai yake faruwa dani?, Meya kawo Ni ɗakin nan?" yaye blanket din tayi da sauri ta rufe tare da kulle idon ta "Innalillahi wainnaillaihir-rajiun" buɗe kofar akayi shigowa yayi "Baby har kin tashi kenan" "Meya faru dani? me kayi min?" "Ba fa abinda ya faru" "Ba abinda ya faru fa kace?, Amma naga jini a jikina, dama abinda yasa ka ɗauko Ni kenan" kuka ta fashe da shi "A'a Baby, tautsayi ne ba da gangan bane, ki tashi kiyi wanka in Maida ke gida" "ka cuce Ni ka ɓatan rayuwa Allah ya isana macuci azzalumi" "kiyi hakuri babu wanda zai ji kin san Ni zan Aure ki zan rufa Miki asiri, ki yi hakuri" "Dama sai da Raudah tace kar nazo, na biye wa son zuciyata da huɗubar su Huda, Wallahi Allah ya isa na Allah ya saka min" "kiyi hakuri bani da bakin baki hakuri" ficewa yayi da kyar ta tashi ta shiga toilet ta gyara jikin ta kayanta ta maida sannan ta fice daga ɗakin a palour ta tarar da shi tashi yayi suka fice ko kallon sa taƙi yi saboda haushin shi take ji "Ba gida zaka Kani ba gidan su Raudah zaka ajiye Ni" "tohm, kiyi hakuri dai kinji" har kofar gidan su Raudah ya ajiye ta yana ta bata hakuri ko kallon sa batayi ba ta shige Da sallama ta shiga Umman suce kaɗai a palourn gaishe ta tayi sannan tace "Umma Raudah na nan" "Tana nan amma ya na ganki haka?" "Ba komai kawai bana jin daɗi ne" "Allah ya sawake" "Ameen" ta shige ciki. ******* shiga cikin ɗakin tayi da sallamar ta zauna take akan gado tana duba littafi ɗagowa tayi tana amsa sallamar "ya na ganki haka? Meya faru?" "na shiga uku Raudah, Bashir ya cuceni ya lalata min rayuwa ta" "Innalillahi wainnaillaihir-rajiun me kike nufi?, Abinda yayi Miki Kenan"ɗora hannun ta tayi akan ta "ban taɓa tunanin abinda zai min ba kenan, dana bi shawarar ki da ba abinda zai same Ni" "Allah ya ƙaddarar ta haka kiyi hakuri, zo ki zauna" neman guri tayi ta zauna "ban san yadda zanyi ba" "Hakuri zaki yi, bari in kira Ummi" saurin riƙe hannunta tayi tana girgiza mata kai "A'a bana so, Dan Allah ina so Karki faɗa wa kowa abinda ya faru ko Ummi bana so ta sani, zan zauna anan har in warke saboda kar ta gane" ɗagowa tayi ta kalle ta "me kike nufi kenan? in wani abun ya faru bayan wannan duk da bana fata fa? ai dole a faɗa wa Ummi saboda mahaifiyar kice" "wlh ki na faɗa mata nasan yaya sai ya kashe Ni, bada umarnin ta na tafi ba, bata san zanje ba" Ɗaukar wayar ta tayi ta kira Ummi ɗagawa tayi gaisawa suka yi sannan tace "Ummi kizo gida akwai matsala" "Najmah ce koh? dama naji a jikina akwai abinda zai faru da ita Innalillahi wainnaillaihir-rajiun" kashe wa tayi ********** A kiɗime ta shigo gidan sallamar tace ta sa Umman Raudah fito wa daga kitchen "ina suke? me yake faruwa da Najmah" "Nima basu faɗa min ba, mu shiga muji suna cikin ɗaki tun ɗazu, naga kamar wani abu ne ya faru da ita" shigewa cikin ɗakin Raudah suka yi Najmah ce ta fara Magana tana kuka "Ummi kiyi hakuri ki yafe min, nayi Miki karya ban faɗa Miki gaskiya ba, kiyi hakuri dan Allah" "Meya ke faruwa ne ku faɗa min" Raudah ce ta faɗa mata abinda ya faru "Innalillahi Najmah kin cucemu kin cuci kanki, kin biye sharrin ƙawaye yanzu wa gari ya waya" "Ummi kiyi hakuri dan Allah bazan sake ba" "wane hakuri zaki bani kanki kika cuta bani ba, ki san me zaki faɗa wa mahaifin ki" "Ummi dan Allah Karki faɗa masa bazan sake ba" "Ai dole a faɗa masa, tashi mu tafi" "kiyi hakuri mu gama maganar anan, ki bar Najmah har ta warke sai ki san me zaki faɗa masa amma bai kamata a kai masa wannan labarin ba" "dole a faɗa masa, tunda ita ta jawa kanta har shawara an bata amma taki ji, duk abinda yayi mata ita ta jiyo, tashi mu tafi nace" tashi tayi suka tafi Umman Raudah sai hakuri take bata amma ta'ki ji. A raɓe take a cikin palourn ta cusa kanta a jikin ta kuka take tayi "yanzu Abinda kika aika ta kenan Najmah duk soyayyar da muka nuna Miki, amma da wannan sakayyar zaki yi mana" "Abi kayi hakuri ba laifi na bane, bazan sake ba" "ba laifin ki ba kika ce? wa yace ki bishi? tarbiyyar da aka yi Miki Kenan zuwa gidan su saurayi, kuma ko faɗa baki yi ba kika yi ƙarya" "Yaya kayi hakuri dan Allah" tashi yayi zai dake ta Abi ya riƙe masa hannu "Karka dake ta sai ta ƙarasa lalacewa ba'a gyara da duka" kallon ta yayi "daga yau bake ba ƙawaye kar wanda ya sake zuwa gidan nan da sunan yazo gurin ki ƙawance, sannan kice masa ya turo a ɗaura muku Aure zai fi min kwanciyar hankali, ku tashi ku tafi" duk fice wa suka yi Ummi ce kaɗai ta zauna tana bashi hakuri. ********** в α у α η ѕ α т ι в ι у υ Zaune suke a cikin daki su biyu Ta ɗora kanta akan cinyar Raudah kuka take kamar wacce akayi wa mutuwa Da sauri ta dago Kai sai ta fara magana cikin kuka "Raudah nayi nadama nayi Dana sanin zuwa na duniya kaicona da wannan rayuwar tawa" sai ta kara fashewa da kuka "Haba Najmah ya Zaki ringa fadar haka ki sawa zuciyar ki salama ki karbi kaddara Allah sai ya kawo Miki mafita da gaggawa" "Ni abinda yake min ciwo bansan inda zan gansa ba bansan kowa nasa ba gashi sai kiransa nake yaki d'agawa ballan tana muyi magana na kira abokinsa Shima yaki dagawa tunda abin nan ya faru na shiga uku" "Nace Miki kiyi hakuri Allah zai kawo Miki mafita Insha Allah, Raudah zamu ganshi Kuma sai ya girbi abinda ya shuka kiyi hakuri kinji" "Nayi nadamar amfani da waya a rayuwata bazan sake amfani da itaba kaicona" "Bazaki ce haka ba yanzu rayuwar nan sai anyi amfani da ita ta Riga da ta zama ruwan dare kece dai kikayi amfani da ita a yadda ya dace ba amma amfani da waya dolene" "Da nasan abinda zai same Ni kenan da ban bi shawarar su Huda ba da nabi taki, gaskiya su Huda sun cuceni" "Ai ko wane bawa baya wuce tasa ƙaddarar, kema taki haka tazo kuma Insha Allah zaki cinye ta" "Ga Abi yace Sati biyu kawai ya ƙaran in be zo ba zai Auran ko wanene, gashi nace bana son Yaya Aasim ko kira na ya daina yi saboda maganar dana ringa faɗa masa ya haƙura dani" "Nace kiyi hakuri kinji"...... *Allah ya Gafarta mana🤲* Mu Hadu a next page Please Share🙏 𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸ℍℝ𝔸𝔸ℍ✍️ *รเɭคг ฬคץค📱😢🖤* 𝑨 𝑻𝒐𝒖𝒄𝒉𝒊𝒏𝒈 𝑯𝒆𝒂𝒓𝒕 ❤️ 𝑺𝒕𝒐𝒓𝒚 𝔹𝕐 𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸ℍℝ𝔸𝔸ℍ 🅟🅐🅖🅔 ❼ ADVERT👇 👉📱*OUM AMRAAH DATA SERVICES*👉We offer you the best affordable and cheapest data😍 MTN 📲500MB➖ 150 📲1GB➖300 📲2GB➖600 📲3GB➖900 📲4GB➖1300 📲5GB➖1500 📲10GB➖4000 *461*4# AIRTEL 500MB➖150 📲1GB➖300 📲2GB➖600 📲5GB➖1400 📲10GB➖2600 📲15GB➖3500 📲20GB➖4500 *140# GLO 📲500MB➖150 📲1GB➖300 📲2GB➖600 📲3GB➖800 📲5GB➖1300 📲10GB➖2500 *127*0# 9MOBILE 📲500MB➖150 📲1GB➖300 📲2GB➖500 📲3GB➖700 📲5GB➖1300 📲10GB➖2000 *228# Valid for 30 Days ACCOUNT DETAILS: 8142298168 ZAHRA'U MUHAMMAD ABUBAKAR OPAY RECHARGE CARD, CABLE SUBSCRIPTION AND ELECTRICITY BILL ARE ALSO AVAILABLE PHONE NUMBER 👇 08142298168 ********* Zuwan sa kenan ƙofar gidan suka haɗu da Kawu Haruna shina zai shiga tsayawa yayi suka gaisa sai ya nemi guri ya zauna ɗaukar wayar sa yayi ya kira Hisham "Aboki gani a ƙofar gida" "Ka shigo mana" "A'a ka fito Kawai" "Gani nan zuwa nan bada daɗewa ba" kashe wayar yayi ya cigaba da jira bayan Wani lokaci Kawu Haruna ne ya fito ya tafi bayan minti 5 sai ga shi nan gaisawa suka yi sannan yace "Kaga Kawu Haruna koh?" "Eh har mun gaisa da shi ma" "Yanzu ya kawo min takarddar aiki" "Kai haba?" "Da gaske" "Masha Allah Allah Ya sanya albarka, kaga mun samu aiki rana ɗaya" "Ameen dai, kai ga ba tun yau ka samu ba" "eh na gani, amma ya akayi ka sani" "Tun shekaran jiya Fahad ya zo yake tambaya ta ko ka faɗamin kasamu aiki nace a'a" "Wallahi sai ɗazu nake duba wayar na gani" "to yanzu da anyi interview baka je ba fa?" "Haka Allah yaso sai na ƙarbi ƙaddarar" "Ai da yin a ranar nake cewa bari in sanar maka yace ba sai na sanar maka ba, in baka sani ba har a kazo interview zai faɗa maka" "Ai shikenan" ya ja bakin sa yayi shiru BAYAN LA'ASAR Zaune suke a majalisar tasu suna hira Fahad ne yazo gaisawa suka yi "Wallahi baka kyauta min ba Fahad" "Da nayi me?, ko da yake Ni zance baka kyauta min ba" "Yanzu kasan an fara bada aiki amma baka faɗan ba sai dana ga message, Ni kuma me nayi maka?" "Ai kyale ka nayi ban faɗa maka ba saboda ka san amfanin wayar yanzu ba ga shi ka sani ba, da kake kin duba wayar ka" "kyaleni da wayar nan wani lokacin sharrin ta yafi alkhairin ta yawa" "Yanzu ai sai ka ɗau damarar duba wa tanan za'a Turo maka employment letter" "Tohm Naji" *********** TWO WEEKS LATER Hira suke yi shi da su Haidar da Jinan kira ne ya shigo wayar sa ɗagawa yayi Bayan sun gaisa cewa yayi "Ok bari in duba" ya katse kiran wayar ya cigaba da dubawa "Alhamdulillah"shine abinda ya ke ta maimaita wa Haidar ne ya lura da shi "Yaya me yake faruwa?" "Haidar na samu aiki bayan shekaru da gama makaranta Alhamdulillah" "Da gaske Yaya" "Ina maka wasa ne" "A'a yaya" Madeeha ce ta rangaɗa buɗa sai ga Mama ta fito "Me yake faruwa zaki cika mana gida da buɗa?" "Mama abin farin ciki ne ya samu, Yaya ne ya samu aiki" "Kai Masha Allah Alhamdulillah ke da zaki yi addu'a ka yi buɗa Allah ya taya riko" "Mama ai manta wa nayi tsabar farin ciki" "Ai ba kya manta addu'a ba, Karki sake irin haka in kika yi addu'a sai kiyi buɗar daga baya, ina Jinan ne?" "Tohm bazan sake ba, Ta fita" "A ina kasamu?" "Ameen A gurin su Fahad ne wallahi" "Amma yaron nan ɗan kirki ne Allah ya saka masa, Sai ka faɗa masa" "Ameen ya Allah, Ai shi ya kira ni ya faɗa min ma" "To Madallah, Bari Alhaji yazo a sanar masa" Ya kira Fahad ya sanar masa sannan ya kira Hisham yayi murna sosai kamar shi ya samu "Kaima taka tana hanya Insha Allah, tare fa muka samu" "Allah yasa" "Ameen" ya katse kiran Bayan ya dawo an faɗa masa abin alkhairin daya same su yayi murna sosai sai sawa Fahad Albarka suke.... Δ⟆ΔᏓIŊ ᏓΔΒΔɌIŊ Gida ne ƙato na gaske buɗe wa nayi na shiga ba kowa a parking lot din sai bishiyu da motoci Part uku ne da gidan sai boys quarters guda ɗaya ne a buɗe amma ragowar duk a rufe suke ciki na shiga mata shiyar budurwa ce a zaune zata iya Kai wa shekara sha takwas tana kallo Sakkowa ake daga bene Abinda yaja hankalin ta kenan Dattijiwa ce A kalla zata iya Kai wa shekara hamsin magana ta fara yi mata "Yanzu ke Khadijah baki da aiki sai kallo, Kinyi Sallah ne?" "Mama nayi sallah fa kuma ban daɗe da saukowa ba" "Ina makarantar ko Yau ma ba zaki je bane?" "a'a yanzu zan shirya in tafi" "ya kamata dai, yanzu Alhaji zai sauko in ya ga baki tafi ba ranki ne zai ɓaci kin sani" ta shiga kitchen "Insha Allah ma in ya sauko ba zai same Ni ba na tafi" ta tashi ta hau sama..... Iɳα ɱαʂυ ʂσɳ ƙσყαɳ Gɾαρԋιƈ Dҽʂιɠɳ ɠα ԃαɱα ƚα ʂαɱυ "ƶααɦɾαɦ ɠɾαρɦเcร" ȥαƚα ƙσყα ɠɾαρԋιƈ ԃҽʂιɠɳ ƙყαυƚα ȥαƙυ ιყα ʂԋιɠα αʝιɳ ƚα ԋαɳყαɾ ԃαɳɳα ʅιɳƙ ԃιɳ ƙαʂα 👇 https://chat.whatsapp.com/FbuFhRkSH9zAQVBJ0Ue4DM *Allah ya Gafarta mana🤲* Mu Hadu a next page Please Share🙏 𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸ℍℝ𝔸𝔸ℍ✍️ https://chat.whatsapp.com/D7QKwIocFqT0U3itrwaMyD *รเɭคг ฬคץค📱😢🖤* 𝑨 𝑻𝒐𝒖𝒄𝒉𝒊𝒏𝒈 𝑯𝒆𝒂𝒓𝒕 ❤️ 𝑺𝒕𝒐𝒓𝒚 𝔹𝕐 𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸ℍℝ𝔸𝔸ℍ 🅟🅐🅖🅔 ❽ ADVERT👇 👉📱*OUM AMRAAH DATA SERVICES*👉We offer you the best affordable and cheapest data😍 MTN 📲500MB➖ 150 📲1GB➖300 📲2GB➖600 📲3GB➖900 📲4GB➖1300 📲5GB➖1500 📲10GB➖4000 *461*4# AIRTEL 500MB➖150 📲1GB➖300 📲2GB➖600 📲5GB➖1400 📲10GB➖2600 📲15GB➖3500 📲20GB➖4500 *140# GLO 📲500MB➖150 📲1GB➖300 📲2GB➖600 📲3GB➖800 📲5GB➖1300 📲10GB➖2500 *127*0# 9MOBILE 📲500MB➖150 📲1GB➖300 📲2GB➖500 📲3GB➖700 📲5GB➖1300 📲10GB➖2000 *228# Valid for 30 Days ACCOUNT DETAILS: 8142298168 ZAHRA'U MUHAMMAD ABUBAKAR OPAY RECHARGE CARD, CABLE SUBSCRIPTION AND ELECTRICITY BILL ARE ALSO AVAILABLE PHONE NUMBER 👇 08142298168 Iɳα ɱαʂυ ʂσɳ ƙσყαɳ Gɾαρԋιƈ Dҽʂιɠɳ ɠα ԃαɱα ƚα ʂαɱυ "ƶααɦɾαɦ ɠɾαρɦเcร" ȥαƚα ƙσყα ɠɾαρԋιƈ ԃҽʂιɠɳ ƙყαυƚα ȥαƙυ ιყα ʂԋιɠα αʝιɳ ƚα ԋαɳყαɾ ԃαɳɳα ʅιɳƙ ԃιɳ ƙαʂα 👇ƙσ ƙυɱα ƙυ ƚυɳ ƚυႦҽ ƚα ƚα Wαɳɳαɳ ɳυɱႦҽɾ 𝟎𝟗𝟎𝟒𝟕𝟓𝟕𝟒𝟒𝟎𝟒 https://chat.whatsapp.com/FbuFhRkSH9zAQVBJ0Ue4DM Bayan magariba ta dawo daga makaranta tana zaune suna hira da Mama sallama akayi suka amsa "Baba sannu da zuwa" "Yauwa yar Auta" "Yaya sannun ku da dawowa" "Yauwa" "Alhaji har kun dawo kenan?" "eh wallahi" "To Madallah... Gidan Alhaji Muhmud Kwari kenan yana da mata ɗaya da yara Uku biyu maza sai mace ɗaya suna zaman su lafiya yaran su kansu a haɗe yake Usman shine Babba Sai Aliyu sai yar ƙanwar su Khadijah Usman Director ne a SUBEB, yayi Aure shekarar data wuce yanzu matar sa ta kusa haihuwa, Aliyu kuma yanzu ya gama University, ƴar makotan su zai Aura har ya kai ƙudin Aure saura six months bikin sa, yar Auta kuma Khadijah Yanzu take a Level one Alhaji Muhmud Isah babban ɗan kasuwa ne da akeji da shi yana da Shaguna da Plaza da a cikin kano da waje yana zaune a Unguwar Nasarawa matar sa ɗaya Hajiya Sadiya tun auren lalle da aka yi musu suke tare yaran su suna da ilimin addini dana zamani kuma suna da tarbiyya dai-dai gwargwado. Zaune suka a dining table suna dinner tsit gurin baka jin motsin komai sai na cokula Khadijah ce ta fara gamawa sai ta fara magana "Yaya Aliyu wai Ina Aunty ne? Kwana biyu ka daina zancen ta" shiru yayi mata kamar beji ta ba "Zancen kike so Kenan, tana nan ke da bakya zuwa gurin ta, ko kiran ta a waya ba kya yi fa" "uhmmmmm yaya kenan, Ina zan samu damar zuwa gurin ta ballantana waya makaranta ta rike mu" "Kuyi makarantar ku ita ma tayi zaman ta a gidan su" "Yaushe zata zo?" "ai kin san gidan su zaki iya zuwa ki tambaye ta" "ok tohm" tashi tayi ta koma palour biyo ta yayi "Yar ƙanana ɗazu muka haɗu da Abdallah" "Da gaske" "Eh, yace ranar Friday zai turo a zo ayi magana" da sauri ta tashi ta bar masa gurin dariya yayi "Yarinya kenan, gashi har kin kyale Ni hhhhh" ᗷᗩYᗩᑎ Kᗯᗩᑎᗩ ᑌKᑌ Iyayen Abdallah sunzo sun kawo ƙudin Khadijah tare da sa rana wata shida masu zuwa za'a haɗe auren dana yayanta Zaune suke a palourn"Amma yaya Yanzu zaki bari ayi wa Khadijah aure dududu nawa Khadijah'n take da Za'a yi mata aure" "Hindatu tunda yarinyar nan ita ta kawo shi tace tana so Kawai a aura mata yafi sauki" "Yanzu fa take a Level one, ku barta ta ƙara turawa a karatun mana sai ayi Auren" "Ai zaki iya zuwa ki bawa Alhaji shawara, tunda kinji jin abin da nake faɗa" tashi tayi ta wuce "Ina Ni ina bashi shawara, ai sai kuyi tayi Yarinya ƙarama ace ayi aure uhmmmmm" tashi tayi ta bita ciki Hira suke yi cikin nishaɗi ita da Mama magana ta fara yi mata"Khadijah ya kamata ki koma gidan yayan ku tunda watan haihuwa Amina ya kusa kamawa babu mai taya ta zama kuma Kinga da saura bikin" "Yaushe zan tafi Mama?" "Idan yayan ku yazo sai ki bishi, ko zaki iya zuwa ke kaɗai" "A'a a bari sai yazo sai mu tafi tare" cigaba suka yi da Hirar Haihuwar... Su biyu suka dawo daga masallaci gaishe da Mama sukayi Sannan ta ce "Yauwa tunda ka shigo sai ku tafi tare da Khadijah, kaga watan haihuwar Amina ya kusa gwara ta koma can da zama" "Tohm ta shirya bayan Isha'i sai mu tafi" "Yauwa gwada ace kana da wani kar haihuwar dare tazo kuma babu mai zama a gidan kun tafi Asibiti, Allah dai ya sauke ta lafiya" Ameen suka amsa a tare. Bayan tafiyar Khadijah da kwana biyu Allah ya sauki Amina Lafiya an sami Baby Boy Yaro Kyakkyawa dashi a nata zuwa Barka ƴan uwa da abokan arziki ranar suna yaro yaci suna Mahmud ana kiran sa da Aasim. Aasim ya taso cikin gata ne shine jikan fari kowa yana son sa komai a ka samu ace Aasim kullum Zancen Khadijah tayi wa Aasim mata indai suna zauna da Aunty Amina "Aunty indai na haifi ƴa mace Aasim ne zai aure ta na riga da na masa Mata" sai dai tayi dariya tace "Allah dai ya kaimu lokacin" tace "Ameen"..... 𝕋𝕎𝕆 𝕄𝕆ℕ𝕋ℍ𝕊 𝕃𝔸𝕋𝔼ℝ *Allah ya Gafarta mana🤲* Mu Hadu a next page Please Share🙏 𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸ℍℝ𝔸𝔸ℍ✍️ https://chat.whatsapp.com/D7QKwIocFqT0U3itrwaMyD *รเɭคг ฬคץค📱😢🖤* 𝑨 𝑻𝒐𝒖𝒄𝒉𝒊𝒏𝒈 𝑯𝒆𝒂𝒓𝒕 ❤️ 𝑺𝒕𝒐𝒓𝒚 𝔹𝕐 𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸ℍℝ𝔸𝔸ℍ 🅟🅐🅖🅔 ❾ ADVERT👇 👉📱*OUM AMRAAH DATA SERVICES*👉We offer you the best affordable and cheapest data😍 MTN 📲500MB➖ 150 📲1GB➖300 📲2GB➖600 📲3GB➖900 📲4GB➖1300 📲5GB➖1500 📲10GB➖4000 *461*4# AIRTEL 500MB➖150 📲1GB➖300 📲2GB➖600 📲5GB➖1400 📲10GB➖2600 📲15GB➖3500 📲20GB➖4500 *140# GLO 📲500MB➖150 📲1GB➖300 📲2GB➖600 📲3GB➖800 📲5GB➖1300 📲10GB➖2500 *127*0# 9MOBILE 📲500MB➖150 📲1GB➖300 📲2GB➖500 📲3GB➖700 📲5GB➖1300 📲10GB➖2000 *228# Valid for 30 Days ACCOUNT DETAILS: 8142298168 ZAHRA'U MUHAMMAD ABUBAKAR OPAY RECHARGE CARD, CABLE SUBSCRIPTION AND ELECTRICITY BILL ARE ALSO AVAILABLE PHONE NUMBER 👇 08142298168 Iɳα ɱαʂυ ʂσɳ ƙσყαɳ Gɾαρԋιƈ Dҽʂιɠɳ ɠα ԃαɱα ƚα ʂαɱυ "ƶααɦɾαɦ ɠɾαρɦเcร" ȥαƚα ƙσყα ɠɾαρԋιƈ ԃҽʂιɠɳ ƙყαυƚα ȥαƙυ ιყα ʂԋιɠα αʝιɳ ƚα ԋαɳყαɾ ԃαɳɳα ʅιɳƙ ԃιɳ ƙαʂα 👇ƙσ ƙυɱα ƙυ ƚυɳ ƚυႦҽ ƚα ƚα Wαɳɳαɳ ɳυɱႦҽɾ 𝟎𝟗𝟎𝟒𝟕𝟓𝟕𝟒𝟒𝟎𝟒 https://chat.whatsapp.com/FbuFhRkSH9zAQVBJ0Ue4DM Happy New Year, Allah yasa mun shigo a Sa'a, Alkhairin da ke cikin ta Allah ya haɗa mu da shi, Sharrin dake cikin ta Allah ya raba mu da shi Ya Allah kasa mu amfana da duk wani abin amfani na wannan shekara, ka tsare mu ka kiyaye mu akan dukkan Wani sharri matsalar dake cikin ta baki ɗaya Allah yasa mu dace da alkhairin ta baki ɗaya Ameen ✍️🙏🙏🙏 𝕋𝕎𝕆 𝕄𝕆ℕ𝕋ℍ𝕊 𝕃𝔸𝕋𝔼ℝ Aasim ya ƙara girma, Biki sai ƙara to wa yake haka yasa dole Khadijah komawa gida ta fara shirin biki ba dan taso ba ta tafi ta shaƙu da Aasim sosai Shirye-shiryen biki ake ba kama hannun yaro bikin ƴar Auta da Yayanta. Ranar Friday za'a fara biki za'ayi mother's Eve Washegari za'ayi Dinner sai Ranar Lahadi a ɗaura Aure. Yau ta kama Friday za'ayi mother's Eve duk an fara tafiya Event ɗin da za'a yi Amarya tayi kyau Masha Allah anyi taro lafiya an gama lafiya. Asabar akayi Dinner bikin ƴar gata ake kuma ƴar aura nera tayi kuka a gurin Amare da Angwaye sun sha kyau kamar ba gobe, Yau ne ɗaurin Aure kowa ya shirya maza na ta tafiya masallacin da za'a ɗaura mata kuma nata aikin Girki, Karfe shaɗaya na safe dubban mutane ne cike da gurin suka sheda ɗaurin Auren Aliyu Mahmud Da Amaryar sa Halimatussa'adiya Sani akan sakaci Naira dubu ɗari sannan aka ɗauka Aure Khadijah Mahmud da Angon ta Abdallah Musa Ɓagwai. Angwaye suna cikin abokan su sha ta musabaha bakin su yaƙi rufuwa. Zaune suke a cikin ɗaki ita da ƙawayen ta tayi kyau cikin dakakken less tsokanar ta suke tayi shigowar wata a cikin sune tana magana ya ja hankalin su "Masha Allah An ɗaura Khadijah ta zama matar Abdallah, Allah ya sanya albarka ya Kawo ƙazantar ɗaki" kuka ta fashe da shi, sai ɗakin ya ɗau buɗa ana saka albarka. Angwaye sunzo ansha hotuna da amarya Khadijah da Yan uwa shina yaya Aliyu ya tafi gidan su tasa Amaryar ansha hotuna Tsugunne take a gaban su tana kuka nasiha suke tayi mata ƙanwar mama ce tace "Yaya ba abinda zaki ce ne?, zamu tafi" magana ta fara"Dan Allah Khadijah karki bamu kunya kibi mijin ki sau da kafa duk abinda yace kiyi karki ki yi kar muji wani abu saɓanin tarbiyyar da muka yi Miki, banda bin shawarar ƙawaye duk abinda yake damunki ki faɗawa mijin ki ko Ni karki faɗa wa kawa, Allah yasa ki shiga a Sa'a ya bada zaman lafiya" ɗaga ta akayi suka fice daga ɗakin ****************** An kai amarya gidan ta guda yayi kyau sai san Barka akeyi haka ma an kai wa Yaya Aliyu Amaryar sa sai dai muce Allah ya sanya alkhairi ya kawo ƙazantar ɗaki...... Washegari ƴan uwa da ƙawaye sunje musu har yamma suna tare da su a da zasu tafi tayi ta kuka taji daɗin zuwan su sosai haka suka tafi suna bata hakuri da ce mata zasu dawo wani lokacin 𝓕𝓘𝓥𝓔 𝓜𝓞𝓝𝓣𝓗𝓢 𝓛𝓐𝓣𝓔𝓡 Kwance take akan gado sai rawar sanyi take yi magana yake mata "ki tashi ki shirya mu tafi asibitin nan" "tohm" "Sannu" tashi tayi ta shiga toilet bata daɗe ba ta fito ta saka kaya rike hannun ta yayi suka fice. *********** Ɗakin suka shiga gaisawa sukayi da doctor sannan ya fara màgana"tin jiya take fama da zazzabi da ciwon kai, sau biyu tana amai" dubata yayi sannan ya basu takarda "wannan test ne za take tayi sai ku kawon" "Okay" tashi sukayi suka tafi. Bayan sunyi test din suka dawo gurin doctor karɓar result din yayi ya fara dubawa "congratulations, matar ka tana da ciki na wata uku" "Masha Allah Alhamdulillah"......... *Allah ya Gafarta mana🤲* Mu Hadu a next page Please Share🙏 𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸ℍℝ𝔸𝔸ℍ✍️ https://chat.whatsapp.com/D7QKwIocFqT0U3itrwaMyD *รเɭคг ฬคץค📱😢🖤* 𝑨 𝑻𝒐𝒖𝒄𝒉𝒊𝒏𝒈 𝑯𝒆𝒂𝒓𝒕 ❤️ 𝑺𝒕𝒐𝒓𝒚 𝔹𝕐 𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸ℍℝ𝔸𝔸ℍ 🅟🅐🅖🅔 ❶⓿ Assalamualaikum Ina Amare 😍 ga dama ta samu zamu fara class din amare yadda zasu kula da kansu da angwayensu yadda zasu sace zuciyan angwaye da qarawa juna danqon soyayya da qauna harda yanda ake koyan girki da juices duka sannan da yanda zakibi mijinki sahu da qafa azauna lafiya Ku tuntubemu a wannan number 09037561004 *************** "Bawani abu ne yake sata zazzaɓi da ciwon kai ba laulayi ne da masu ciki keyi, da zarar cikin yayi kwari zata daina" "ga wannan magunguna ne zaku siya, indai tayi amfani da su zata ji daɗin jikin" karɓa yayi Yana yiwa doctor godiya sai hamdala yake yi bakin sa yaƙi rufuwa saboda daɗi suka tashi suka tafi. Tunda aka ce tana da ciki yake tarairayar ta kamar kwai ko aikin baya zuwa shi yake komai na gidan tace za'a zo taya ta zama yaƙi yace shi yake so yayi aikin sa. Yanzu ma kwance take a kan kujera kiran waya ne ya shigo ɗaukar wayar tayi ta shiga kitchen "Habiby Umma na kira" "Ɗaga ki sa min a kunne" ok tace tayi yadda yace gaisawa sukayi da Umman "Abdul jikin ne yasa har yanzu baka shigo ba? rabona da kai tun she karan jiya" "A'a Umma taji sauƙi yau da daddare zan shigo ma" "Allah ya kaimu Allah ya ƙara sauki, haɗa Ni da ita mu gaisa" to, mika mata wayar yayi suka gaisa sannan ta kashe wayar ta koma palour..... *********** "Dan Allah kiyi hakuri ki daina damuwa Insha Allah kema zaki haihu" "Kana jin abinda doctor yace bazan taɓa haihuwa ba" "Ai doctor ba Allah Bane, ko yaushe in Allah yaso zaki iya haihuwa" "Allah yasa, Amma ina ganin kamar da wuya tunda doctor yace bazan iya haihuwa ba" "Ai doctor ba Allah ba ne duk kin samu kanki kiyi hakuri, Ɗauko mayafin ki mu Tashi mu fita" "Tohm" ta tashi ta ɗauko mayafin suka fita.... Gidan su ya Kaita "in na dawo zan zo in ɗauke ki sai mu koma gida" "Allah ya tsare ya kiyaye hanya" "Ameen" ta fice shi kuma ya ja motar ya tafi....... Zaune suke ita da maman ta magana suke "Abin yana damuna wallahi" "Tunda yace Karki damu Karki ɗaga hankalin ki ki ɗaga nasa, mu ma ki ɗaga mana namu" "Ni tsoro na ɗaya kar daga baya yace zai ƙara Aure shine Kawai yake damuna" "Shi yace Miki zai ƙara?, Ko kina Haihuwa indai yayi niyyar ƙara Aure sai ya ƙara, Gwara ki kwantar da hankalin ki" "Tohm Insha Allah" "Yauwa" suka cigaba da tattaunawa Bayan Magariba yazo ya ɗauke ta suka tafi tun daga lokacin ta sauya ta daina ɗaya hankalin ta suna zaman su lafiya da kwanciyar hankali... ************* 𝓑𝓪𝔂𝓪𝓷 𝓦𝓪𝓼𝓾 𝓦𝓪𝓽𝓪𝓷𝓷𝓲 Abubuwa da yawa sun faru, ciki har da mutuwar Alhaji Muhmud Kwari, ta bangaren ma'auratan suna zaman su lafiya wataran ana samun saɓani kuma dama zaman Aure zo mu zauna ne zo mu saɓa ko harshen da haƙori suna saɓa wa.... ********** Cikin Khadijah ya shiga watan haihuwa, Yau ko gobe zata iya haihuwa. Tun safe take jin ba daɗi amma taki faɗa wa Kowa sai da ya dawo yaga halin da take ciki sannan suka tafi Asibiti... Kwanan su biyu kenan har yanzu bata haihu ba. Doctor ne ya fito daga ɗakin kenan duk rufu wa sukayi akan sa kowa yana tambayar sa "Ta haihu" "Har yanzu bata haihuwa ba ina ga C.S kawai za'ayi mata, ina mijin ta yake" "Gani nan" "Ka same Ni a office Yanzu" bin bayan sa yayi suka tafi office din Mika masa File yayi ka cike yanzu sai mu shiga operation din yanzu. karɓa yayi da sauri ya cike"Allah yasa ayi a Sa'a" "Ameen" ya fice. Nurse's ya kira a shirya operation din gaggawa.... ************ 𝔅𝔞𝔶𝔞𝔫 ℌ𝔬𝔲𝔯 Ɗ𝔞𝔶𝔞 Fitowar su kenan daga operation ɗin "Ku kwantar da hankalin ku, Anyi aiki lafiya ta samu Baby Boy Amma sai dai" "Sai dai me?" suka haɗa baki wurin faɗa "Allah yayi mata rasuwa" Innalillahi wainnaillaihir-rajiun suka shiga faɗa Aliyu ne ya daɗi sumamme......... *Allah ya Gafarta mana🤲* Mu Hadu a next page Please Share🙏 𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸ℍℝ𝔸𝔸ℍ✍️ Ina masu son koyan Graphics design da kayan yara ga dama ta samu ZAAHRAH GRAPHICS zata koyar kyauta danna link din kasan nan kayi joining link👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/InVNOcsENDeLwBApc3jYeB [1/16, 10:24 PM] Fatima Zahra Intisar: https://chat.whatsapp.com/D7QKwIocFqT0U3itrwaMyD *รเɭคг ฬคץค📱😢🖤* 𝑨 𝑻𝒐𝒖𝒄𝒉𝒊𝒏𝒈 𝑯𝒆𝒂𝒓𝒕 ❤️ 𝑺𝒕𝒐𝒓𝒚 𝔹𝕐 𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸ℍℝ𝔸𝔸ℍ 🅟🅐🅖🅔 ❶❶ https://chat.whatsapp.com/KJgod5tFCsjGiDai1wPmlK *CONTACT GAIN WATA HANYACE WACCE ZAKU SAMU MASU GANIN STATUS DUNKU, DA KUMA KAYAN DA KUKE SAIDAWA❤️💯* *KINASO KI SIYA KAYA A ONLINE AMMA KIN RASA NUMBER WANDA ZAKISE KAYA A WAJENSA* *KO KUMA DAI KINASO KI SAYARDA KAYANKI A ONLINE NE AMMA BAKIDA CUSTOMERS DA ZASUGA KAYANKI HAR SU SIYA* *KIYI JOINING WANNAN GROUP LINK DON SAMUN CONTACT NA MASU SIYE DA KUMA SIYARDA KAYAYYAKI KALA-KALA A ONLINE* *JOIN NOW ND GET VERIFIED*✅🤸 Banda maza 🙏🏻 *************** Duk juyo wa suka yi kansa Nurse's ne suka ɗauke shi akayi ɗauki da shi. Duk suna cikin tashin hankali ga mutuwar Khadijah ga Aliyu ya suma Addu'a suke tayi Allah yasa kar ya mutu...... 30 𝓜𝓲𝓷𝓾𝓽𝓮𝓼 𝓛𝓪𝓽𝓮𝓻 Doctor ne ya fito daga ɗakin da aka kai Aliyu"Fatan ya farfaɗo doctor" "Ya farfaɗo yanzu zamu sallame shi, gawar ma an gama cike files yanzu za'a baku ita" ya wuce.... An basu gawar Khadijah sun tafi da ita, lokacin da suka je gida har an fara taru wa yan zaman makoki Anyi wa Khadijah wanka kamar yadda Addini ya tanada aka kaita ma kwancin ta na gaskiya (Allah yasa mu cika da imani)... An yi ta Zuwa gaisuwa har akayi Bakwai Ranar da aka yi sadaukar bakwai aka raɗawa yaron suna yaci suna Abdallah sunan Mahaifinsa. An barwa Umma shi Tunda ita Allah bai bata haihuwa ba zata cigaba da kula da shi. *************** 💕B💕a💕y💕a💕n 💕W💕a💕t💕a 💕H💕u💕ɗ💕u Tunda Allah yayi wa Khadijah rasuwa duk ya zama wani iri yau da lafiya Gobe ba lafiya jefi-jefi yana zuwa Duba Abdallah tunda shima ba lafiya ya cika ba. Tun jiya bashi da lafiya yana kwance shiyasa ana sallar Asuba suka nufi Asibiti jikin yayi tsanani kwantar dashi akayi bayan wani lokaci doctors din ne suka fito daga ɗakin "Doctor ya tashi ne?" "Sai dai kuyi hakuri, Allah ya ƙarbi abin sa" "Innalillahi wainnaillaihir-rajiun" shine abinda Baba ya faɗa ƙananen kuka suka fara... An basu gawar sa sun tafi gida sun yiwa ƴan gidan su Khadijah waya sun sanar ƴan uwa da abokan arziki ma an musu waya an sanar musu. Bayan Sallar La'asar aka kai shi gidan sa na gaskiya. ***************** Abdallah ya zama Maraya ba Uwa ba Uba Umma ita ta cigaba da riƙe shi ta ɗauke shi kamar ɗan data haifa. Kullum addu'ar su Allah ya basu ƴaƴa amma har yanzu shiru kike ji...... Aasim ya ƙara girma yanzu ya kusa shekara biyu shirin yaye shi take yi ... Haɗa kaya take yi a akwati sai zirga-zirga take yi buɗe kofar akayi sallama yayi ta amsa "Yanzu dai dole sai kin kai shi gida, ba zaki iya yaye shi da kanki bane?" "Abban Aasim gwara na kaishi gidan in muna tare tausayin shi zanji in kasa yaye shi" "Shikenan, Allah ya taimaka ki sauru ki gama sai in ajiye ku" "Insha Allah nan da five minutes zan gama in fito" "Shikenan sai kin fito ɗin" fice wa yayi daga ɗakin ita kuma ta cigaba da shiya kayan ************** Zaune suke a palour ita da Maman ta "Yanzu ke dole sai yazo yaye ba zaki iya yaye shi da kanki ba ne? ko ke da zan yaye ki na kaiki gida" "Tausayin sa nake ji shiyasa nace gwara in kawo shi nan a yaye shi in Yana gurina bazan iya ba" "Gwara ki koya kowa da haka ya saba, yanzu da babu Ni wa zaki kaiwa? Allah yasa ya zauna tunda bai taɓa kwana a ko ina ba" "Insha Allah ma zai zauna" Bayan magariba yazo suka tafi da wayo ta fice daga gidan kar ya ganta.... ************ ᴺ ᴵ ᴺ ᴱ ⁹ ʸ ᴱ ᴬ ᴿ ˢ ᴸ ᴬ ᵀ ᴱ ᴿ *Allah ya Gafarta mana🤲* Mu Hadu a next page Please Share🙏 𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸ℍℝ𝔸𝔸ℍ✍️ [1/24, 10:40 AM] Fatima Zahra Intisar: https://chat.whatsapp.com/Kb1rRqrLAda8A1JJtEO4HU *รเɭคг ฬคץค📱😢🖤* 𝑨 𝑻𝒐𝒖𝒄𝒉𝒊𝒏𝒈 𝑯𝒆𝒂𝒓𝒕 ❤️ 𝑺𝒕𝒐𝒓𝒚 𝔹𝕐 𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸ℍℝ𝔸𝔸ℍ 🅟🅐🅖🅔 ❶❷ ************ ᴺ ᴵ ᴺ ᴱ ⁹ ʸ ᴱ ᴬ ᴿ ˢ ᴸ ᴬ ᵀ ᴱ ᴿ Allah ya amsa Addu'ar su Umma ita ma Allah ya azurtata da samun cikin har ta kusa Haihuwa. Zaune suke ita da Abdallah tana koya masa assignment da yanzu yake kiran ta Ummi Masha Allah yaron ya zama saurayi shekarar sa gurin Goma "Alhamdulillah mun gama, ka rufe books din kasa a jaka" "Tohm Ummi, zan iya zuwa wasa" Shafa kanshi tayi tace "zaka iya zuwa yaron Kirki ai ka gama aikin" cikin murna da zumuɗi ya kai jakar gurin ajiye ta sannan ya dawo "Ummi na tafi" ya fice "Allah ya tsare kayi a hankali kar kayi nisa" tohm yace ya fita a guje "Har yanzu jinsa yake yaro Allah ya tsare" Ta tashi da kyar da shige kitchen Girkin da ta ɗora ta ke so ta gama kafin ya dawo ta san yana hanya. Cabinet ɗin kitchen ta dafa Innalillahi wainnaillaihir-rajiun tace dur kushe wa tayi a gurin Na kuɗa take yi tun ɗazu amma yanzu tafi tashi ƙara koƙar ta wa tayi ko zata iya cigaba da aikin amma ina ta kasa addu'a kawai ta cigaba da yi Allah ya shigo da Abdallah ya kira mata shi.... Shigowar sa kenan cikin layin ya haɗu da shi a bakin masallaci "Daga ina kake Abdallah" "Abi sannu da zuwa wasa na tafi dana dawo kuma naje masallaci" "Shigo mu ƙara sa gidan kasan bana son kana zuwa wasan nan Koh" "Gidan su Auwwal naje fa, daga nan ban ƙara zuwa ko ina ba" "Toh ka kiyaye yawo daga nan kar ka tinda zuwa ko ina" "Tohm Abi" Fita yayi daga motar ya buɗe gate ya dawo ya tashi motar suka shiga gidan parking yayi sannan suka fito ya koma ya rufe suka shiga ciki. Da sallama suka shiga shiru suka ji ba'a amsa ba ƙara sallamar yayi shiru nan ma Abdallah ya kalla "Ina Ummin taka taje, ko ta fita ne" "Lokacin dana tafi Wasa a palour na barta tana zaune" "Ko bacci take, amma i Yanzu bata bacci ai, Zauna a nan in duba ɗaki" Tohm yace shi kuma ya wuce ciki duba bedroom din su yayi bata nan har toilet fito wa yayi ya duba ɗakin Abdallah nan ma bata nan palour ya dawo gurin Shi "Bata ce maka zata je wani gurin ba?" "A'a bata ce ba, a palour na barta fa" "Bari in duba kitchen ko tana ciki, amma in tana ciki ai da tini ta fito tun shigowar mu" kitchen ya nufa tin bai ƙara sa ba ya jiyo ta tana addu'a sauri ya ƙara a dur ƙushe ya ganta a bakin cabinet "Baki da lafiya amma baki kira Ni ba?" Gas din da yake ci ta shiga nuna masa tashi yayi ya kashe sannan ya dawo ya ɗauke ta mota ya Kaita ya dawo ya wuce bedroom din su kayan Haihuwar da ta haɗa jiya ya ɗauko Abdallah yace wa ya tashi su tafi ya rufe gidan suka yi asibiti... ✬✬✬✬✬✬✬✬✬ Shigar su asibitin ke da wuya nakuɗar ta kara karfi nurse's ne suka karɓe ta suka yi ciki da ita waya ya ɗauka ya kira mama sannan ya kira gidan su. Nurse ce tazo karɓar kayan haihuwa tambayar ta ya shiga yi ta sauka tace A'a ta ƙara gaba. Ba'a jima ba sai ga Nurse din ta fito da Baby a hannu "ta sauka, ka samu baby girl" ta mika masa ƴar "Alhamdulillah" kuɗi ya ɗibo a cikin aljihun sa ya bata ta tafi tana washe baki waya kara ɗauka ya kira su ta sauka Zama yayi kusa da Abdallah yana nuna masa Baby..... Ba'a jima ba sai ga su Mama sunzo suka karbi ƴa suna Barka "Ina take ita?" "Sun fito da ita tun ɗazu tana dakin hutu" "Masha Allah, Abdallah anyi ƙanwa an zama yaya" *Allah ya Gafarta mana🤲* Mu Hadu a next page Please Share🙏 𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸ℍℝ𝔸𝔸ℍ✍️ [1/29, 6:29 PM] Fatima Zahra Intisar (CEO ZAAHRAH GRAPHICS DESIGN): https://chat.whatsapp.com/Kb1rRqrLAda8A1JJtEO4HU *รเɭคг ฬคץค📱😢🖤* 𝑨 𝑻𝒐𝒖𝒄𝒉𝒊𝒏𝒈 𝑯𝒆𝒂𝒓𝒕 ❤️ 𝑺𝒕𝒐𝒓𝒚 𝔹𝕐 𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸ℍℝ𝔸𝔸ℍ 🅟🅐🅖🅔 ❶❸ ★★★★★ Bayan Isha'i aka sallame su tunda lafiyar ta qalou suka tafi gida Abdallah yana maƙale da ita yaƙi zuwa ko ina Washegari sai zuwa Barka akeyi dan haka maman ta tace su zauna anan ba sai ta koma gidan su ba za'a sami wadda zata kula da ita su Aasim tun safe suka zo yana tare da Abdallah maman sa ma ta kusa haihuwa. Kullum sai an zo Barka gidan kullum a cike yake.. 𝗕ɑ𝑦ɑ𝖓 𝗞𝑤ɑ𝖓ɑ 𝘚һⅈ𝒹ɑ Ranar suna Yarinya taci suna Khadijah an maida mata sunan ƙanwar su Zasu ringa kiran ta da ɳαʝɱαԋ Yarinya ta samu kyaututtukan mutane anyi suna lafiya an gama lafiya. Sun cigaba da kula da yarinyar su Cikin so da ƙauna ita da Yayanta. Bayan wata shida Amina ta haihu ta samu baby Boy Anyi wa Aasim Kani Ranar suna Yaro yaci suna Aliyu Haydar. A lokacin Najmah watan ta shida da Haihuwa.. ✰✰✰✰✰ Aasim tun Najmah tana yarinya yake son ta ba shi da zance sai Najmah kullum yana gurin ta har aka haifa masa Kani yawanci yana gidan su gurin ta. Idan ya tafi makaranta baya dawo wa sai an gama semester tun daga lokacin shaƙuwar su taja baya ✰✰✰✰✰ Najmah ta taso cikin kulawar iyaye da yan uwa da kuma yayanta kowa nata ne amma akwai rashin ji ƙawar ta ɗaya yar makotansu ƙanwar Auwwal Amma ita bata da kiri niya kamar Najmah sun taso tare idan baka sansu ba zaka zata ƴan biyu ne makarantar su ɗaya ko ina tare zaka gansu har su ka bar Unguwar basu rabu ba suna tare har lokacin makarantar su ɗaya. Abdallah yayi karatun sa a B.U.K ya karanci Accounting ya nemi aiki bai samu ba sai ya koma kasuwa gurin Abi kuma Allah ya buɗa musu ⁂⁂⁂⁂⁂⁂ Gidan Yaya Umar Tunda yayi retire komai ya tsaya masa kuɗin retirement din sa shi ya juya ya fara sana'a da su Ƴaƴan sa Huɗu biyu maza biyu mata Aasim, Haydar, sai yan biyu Janin da Hanan suna zaune lafiya da kwanciyar hankali suna son junan su yana cikin kasuwancin Allah ya haɗa shi da yan damfara suka gudar masa da kuɗin gaba ɗaya.......... *Allah ya Gafarta mana🤲* Mu Hadu a next page Please Share🙏 𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸ℍℝ𝔸𝔸ℍ✍️ [1/29, 6:30 PM] Fatima Zahra Intisar (CEO ZAAHRAH GRAPHICS DESIGN): https://chat.whatsapp.com/Kb1rRqrLAda8A1JJtEO4HU *รเɭคг ฬคץค📱😢🖤* 𝑨 𝑻𝒐𝒖𝒄𝒉𝒊𝒏𝒈 𝑯𝒆𝒂𝒓𝒕 ❤️ 𝑺𝒕𝒐𝒓𝒚 𝔹𝕐 𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸ℍℝ𝔸𝔸ℍ 🅟🅐🅖🅔 ❶❹ ★★★★★ Aasim tunda ya gama makaranta bai samu aikin yi ba da farko zaman guda ya fara daya ga abin ba ƙare bane sai yake zuwa kasuwa har lokacin yana son Najmah Addu'ar sa kullum Allah yasa ta zama matar sa. Shigar ta University shine abinda ya fara basa matsala duk da dama bata amshi soyayyar sa ba amma tun da ta ƙara ƙawaye wayyayu suke hure mata kunne kullum Raudah tana nuna mata ta karɓe shi amma suna hana ta ᕯ ᕯ ᕯ Ƴan mata uku ne Zaune a bakin theater biyu ne suke tayin hira ɗayar kuma waya ce a hannun ta tana operating "Wow Kinga wani handsome yayi following din ki" "Mugan shi"cewar Huda "Kin Ganshi Gsky ya haɗu" "Kai Masha Allah yi Follow back mana" "Gaskiya Najmah kina da matsala ke ko duba followers ɗin ki ba kya yi balle kiyi Follow back " "Ni ba wani dubawa nake ba, basu dameni ba, yanzu muka fara makaranta bana son bawa su Abi Kunya gwara in dage inyi karatu" "Gaskiyar kam bani littafin Nima in duba, Sarkin karatu ana Library" "Nima ina ga can zan tafi ai, Huda ban wayar in tafi" "Ki tsaya mana guy ɗin yana online har yayi magana chat muke yi ma" "Zaki iya following din sa ai sai ku cigaba da hirar" "Ai bani yayi following ba, Kinga ma yace in bashi number, bari in rubuta masa number ki" "Ki bashi taki mana, da ke yake hira" "Ai har na tura masa, please in ya kira Karki ki ɗaga wa baki gansa ba nadan zamu ci kuɗi" "Nifa har yanzu Bana son cin kuɗin maza kin san halin su" "Kar kiji komai in bazaki Ci ba ki bamu"inji Ahlam "Bani waya ta na tafi gurin Habibty" "Gata nan"ta mika mata wayar........ *Allah ya Gafarta mana🤲* Mu Hadu a next page Please Share🙏 𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸ℍℝ𝔸𝔸ℍ✍️ [2/2, 6:31 PM] Fatima Zahra Intisar (CEO ZAAHRAH GRAPHICS DESIGN): https://chat.whatsapp.com/Kb1rRqrLAda8A1JJtEO4HU *รเɭคг ฬคץค📱😢🖤* 𝑨 𝑻𝒐𝒖𝒄𝒉𝒊𝒏𝒈 𝑯𝒆𝒂𝒓𝒕 ❤️ 𝑺𝒕𝒐𝒓𝒚 𝔹𝕐 𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸ℍℝ𝔸𝔸ℍ 🅟🅐🅖🅔 ❶❺ ★★★★★ Kwace take a kan gado littafi take duba wa kira ne ya shigo wayar ta share wa tayi bata ɗaga ba katse wa tayi sake kira aka ƙara katse shi ta ƙara yi sake kira aka yi a zafafe ta ɗaga wayar "ka kira ɗaya ba'a ɗaga ba kayi na biyu an katse ba sai ka hakura ba mtwsssss" ta katse kiran cibiga da kira aka yi daga karshe ta ɗaga "Kai maye ne? ka ishe Ni da kira fa" "Yi hakuri sunana Habib nine Wanda kika bawa number ɗazu" "Na baka number kamar ya na baka? A ina?" ta watsa masa tambayar "A Instagram mana ko kin manta "okay na tina, sai anjima" ta kashe wayar ta. Kiran Huda tayi bata ɗaga ba ta sake kira sannan ta ɗaga "Wannan da kika bawa number ta ya kira" "Wow Dan Allah, ai na zata ba zai kira ba shi yasa na bashi" "Zan tura masa number ki ni kar ya dame ni gaskiya" "Kar ki sake ai ke ya gani bani ba, please Kar ki bani kunya ki kula shi" "Kin san bana son haka Koh" "Karki ce komai please kawai ki kula shi Ni banga wani abu ba" "Shi kenan ai" ta kashe wayar ta ✰✰✰✰✰ Tun daga lokacin yake kiran ta tun bata kula shi har ta fara gaba ɗaya ta maida waya abokiyar rayuwar ta ƙawancen su da Raudah yaja baya ba kamar da ba kullum Cikin jure mata kunne suke suna cewa Raudah ba ƙaunar ta take ba...... Bayan wani lokaci sunyi matuƙar sabo da shi har sun rabu tayi sabon saurayi Bashir tayi mugun yarda da shi tana ganin zai Aure ta saboda shi ta guji Aasim kullum cikin wulakanta shi take tana ganin ta samu miji ga zugar su Huda na aiki. Raudah tana faɗa mata gaskiya wani lokacin ta ji wani lokacin ta ki dauka. Aasim kullum yana ganin zata daina kuruciya ce ke da mun ta amma kullum abin gaba yake mai makon yayi baya. Wannan shine labarin su shine silar ƙaddarar ta *Allah ya Gafarta mana🤲* Mu Hadu a next page Please Share🙏 𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸ℍℝ𝔸𝔸ℍ✍️ [2/2, 6:32 PM] Fatima Zahra Intisar (CEO ZAAHRAH GRAPHICS DESIGN): https://chat.whatsapp.com/Kb1rRqrLAda8A1JJtEO4HU *รเɭคг ฬคץค📱😢🖤* 𝑨 𝑻𝒐𝒖𝒄𝒉𝒊𝒏𝒈 𝑯𝒆𝒂𝒓𝒕 ❤️ 𝑺𝒕𝒐𝒓𝒚 𝔹𝕐 𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸ℍℝ𝔸𝔸ℍ 🅟🅐🅖🅔 ❶❻ ★★★★★ Tunda abin ya faru ta zama silent ko fita bata yi kullum tana gida daga ɗaki sai palour Ummi kullum nuna mata take kowa da ƙaddarar sa haka Tata taso tayi hakuri amma ta kasa fita gani take kowa ya san abinda ya faru da ita. ★★★★★ Kwance take akan Kujera tayi nisa a tunanin da take sallama ake tayi shirun da ta ji ba'a amsa ba shi yasa ta tura kofar ta shigo taɓa ta tayi zumbur ta tashi "Ummi har kin dawo" "huumm har yanzu dai ba zaki yi hakuri ba Koh, to ba ita ba ce Ni ce, bata nan ne" "Take gidan Uncle bata dawo ba" "Ke kuma sai ki ka kwanta sana'ar ki Koh" "Kyale Ni kawai, Tun ina trying number sa har na daina ga shima Yaya Aasim ɗin ya daina kira maybe ma ya hakura" "kiyi hakuri kinji, dama ya zai kira kefa kika kore shi, kin ce karya ƙara kira to ya za'ayi ya kira, ai sai dai ki kira shi" "In kira in ce masa me, kin san yadda muka yi da shi ne? baki san Rashin mutuncin da na yi masa ba" "Ai wayar ki zaki ɗauka ki kira ki bashi hakuri" "Kai inaa, salan yace dan naga ya samu aiki kuma ga kaddarar data same ni, yace tallan kai na nake masa har abada" "Ai ba cewa zaki yi ya zo ba, Nima baza goyi bayan haka ba hakuri zaki bashi ko zai sauko" "A'a ki canja shawara, banda wannan inya zo dan kansa shikenan amma bazan kira shi in ce yazo ba" "Tohm ai shikenan" suka cigaba da hirar su har Ummi ta dawo Sannan ta tafi. Zaune suke a palour gaba ɗayan su Abi ne yace "Ina so na sanar miki idan Allah ya kaimu gobe Aasim zai zo in kin ga dama ki kore shi in kin ga dama ki saurare shi ku dai-dai ta juna" "Idan kin ga dama ki kore shi sai ki fitar da wani mijin kafin ƙarshen watan nan" ya tashi ya fice... ★★★★★ Tura kofar tayi ta shiga yana zaune akan kujera neman guri tayi ta zauna ajiye tray ɗin hannun ta tayi "Yaya Aasim barka da Yamma" "Barka kadai, ya gida" "Lafiya kalau" "Masha Allah" gyara zama yayi sannan yace "Dama ba wani abu ne ya kawo Ni ba sai cewa ina son na faɗa Miki na fasa Auren ki, ya kamata ki faɗa wa su Baba tunda su suka ai ko ni" A firgice ta dago ta kalle shi "Mai kake nufi kenan sai Dana fara Sonka zaka ce ka fasa Aure na, Haba Yaya Aasim ya zakayi min haka me nayi maka Innalillahi wa Innalillahi rajiun" *Allah ya Gafarta mana🤲* Mu Hadu a next page Please Share🙏 𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸ℍℝ𝔸𝔸ℍ✍️ [2/3, 6:35 PM] Fatima Zahra Intisar (CEO ZAAHRAH GRAPHICS DESIGN): https://chat.whatsapp.com/Kb1rRqrLAda8A1JJtEO4HU *รเɭคг ฬคץค📱😢🖤* 𝑨 𝑻𝒐𝒖𝒄𝒉𝒊𝒏𝒈 𝑯𝒆𝒂𝒓𝒕 ❤️ 𝑺𝒕𝒐𝒓𝒚 𝔹𝕐 𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸ℍℝ𝔸𝔸ℍ 🅟🅐🅖🅔 ❶❼ ★★★★★ "Amma Yaya Aasim banyi xayan zaka yi min haka ba, baka duba ƴan uwan takar mu ba" "Idan ban Miki haka ba ya zan Miki, wace ƴan uwan takar zan duba? ke baki du ba shekara na wa ina sonki amma kina girma kika ce ba kya so na, tun baki san kan ki ba nake sonki" "Amma yanzu Insha Allah zan gyara kuskure na, kayi hakuri" "Sai yanzu kenan zaki gyara kuskuren ki, Hakuri ma kawai zaki bani, baki san wahalar dana sha a kanki ba" "Huuuummmm Wlh Najmah da ba dan ƙaddarar data same ki ba ba abinda zai sa ki kula Ni" Share hawayen fuskar ta tayi "Gori zaka min kenan ai bata wuce kan kowa ba, Nagode" ta tashi zata fice "Ina zaki tsaya mu gama magana" "Wace maganar zamu cigaba tun ba'a je ko ina ba ka fara min gori, gwara na tafi" Ta fice da sauri, dafe kansa yayi ya fara magana shi kaɗai "oh God dana san kwabar da zan yi da banyi haka ba, gaskiya nayi kwaba bari in bi ta" "No nayi mata waya idan ta hu ce yanzu ba zata saurare Ni ba" ya fice..... ★★★★★ Da kuka ta shiga palourn Ummi ce kaɗai tana karatun Alkur'ani rufe wa tayi ta kalle ta "Ke kuma menene haka zaki shigo ko sallama babu" "Babu komai, bari in kwanta" "Da komai mana dawo ki Zauna, Kukan me kike" shiru tayi bata ce komai ba "Ba da ke nake magana ba kika yi min shiru" "Ummi ba komai" "Da komai zaki faɗan ko sai na saɓa Miki" ta faɗa a zafafe hawayen fuskar ta goge sai tace "Ummi dama idan ka samu wani naka sun kowa gudar ka yake?" "Mai ya faru kuma? mai yayi Miki" "Ummi shima gori yake mun saboda ƙaddara ta, gani nake kowa haka zai mun tunda ɗan uwa na yayi min haka" labarta mata abin da ya faru tayi "Ba gudar ki yake ba, ke baki kalli Abinda kika yi masa ba? Abinda nake gudar Miki kenan, bari Abi yazo in sanar masa" "Dan Allah Ummi karki faɗa masa kawai ku kyale shi zai fi" "Sai na sanar masa" ta tashi ta bata Guri kukan ta ta cigaba.... Da daddare bayan Abi ya dawo ta sanar masa da abin da ya faru kamar yadda Najmah ta faɗa mata Ya kira Yayan sa ya faɗa masa tun a daren yace su haɗu a gidan Hajiya gobe. *Allah ya Gafarta mana🤲* Mu Hadu a next page Please Share🙏 𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸ℍℝ𝔸𝔸ℍ✍️ [2/5, 10:38 AM] Fatima Zahra Intisar (CEO ZAAHRAH GRAPHICS DESIGN): https://chat.whatsapp.com/Kb1rRqrLAda8A1JJtEO4HU *รเɭคг ฬคץค📱😢🖤* 𝑨 𝑻𝒐𝒖𝒄𝒉𝒊𝒏𝒈 𝑯𝒆𝒂𝒓𝒕 ❤️ 𝑺𝒕𝒐𝒓𝒚 𝔹𝕐 𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸ℍℝ𝔸𝔸ℍ 🅟🅐🅖🅔 ❶❽ ★★★★★ Zaune suke a tsakar gida Shida Mama kallon ta yayi "Aasim ko ya dawo" "Ya dawo tun ɗazu ya shiga ɗaki kamar ba shi da lafiya na ganshi" Haydar ne ya shigo gaishe su yayi "Kira min Yayan ku" Tohm yace ya shiga ɗakin sa Kwance ya tarar da shi Sallama yayi shiru bai amsa ba da alama yayi nisa a tunanin da yake ƙara sa shiga ɗakin yayi taɓa shi yayi "Yaya lafiya" "Lafiya kalau, baka ga ɗare yayi ba kaje ka kwanta" "Yanzu zan kwanta dama Abba ne yake kiran ka kazo" "Abba kuma, da daren nan" tashi yayi suka fice. Neman guri yayi ya zauna kusa da Abban "Gani" "Ya gurin aikin" "Alhamdulillah" "Masha Allah, Ya kuka yi da ita da nace kaje" Ɗa go wa yayi ya kalle sa "Abba bamu dai-dai ta ba, mun samu matsala" "Ko kuma kaje da matsalar ba, shine Abinda na aike ka yi kenan" "A'a akasi aka samu, gobe Insha Allah zan koma" "Ba ma sai ka koma ba, ai ya wuce Allah ya bata Nagari na zata kai ɗan uwanta zaka iya riƙe ta tunda kana sonta, tashi kaje sai Allah ya Kaimu safiya" "Abba kayi hakuri, Ni ba sonta ne bana yi ba, Ina sonta kuma zan Aure ta ko baka ce ba Balle har ma kace, Kuskure ne Insha Allah zan gyara" "Kuskure fa kace, tashi kaje zanyi shawara" tashi yayi ta tafi. ★★★★★ Zaune suke a palourn Hajiya kowa yana zaune Yaya Umar ne ya fara magana "Kamar yadda jiya muka yi waya da kai muka yi magana akan yaran nan shima Aasim na tun tuɓe shi kuma yayi nadamar abinda yayi" "Na yanke shawarar yi wa Aasim da Najmah aure nan da Wata biyu idan Allah ya kaimu" sai ya maida kallon sa ga Najmah dake kuka "Najmah ba wai dan Bana sonki bane ko kuma ɗan bani na haife ki ba a'a ba haka bane. Ina ganin na isa da ke kamar su Janin sannan kuma in kin ga ba zaki iya Auren sa ba ki faɗa min ba za'a yi Miki Auren dole ba" "A'a Abba ka isa da Ni mana, ko wani kace in Aura ba shi ba zan Aura, Allah yasa hakan ya zama Alkhairi" "Ameen Ameen" duk suka faɗa maida kallon sa yayi ga Aasim "kai kuma ba kana ganin ƴar uwar ka nace ka cuce ta Wallahi Ni da kai ne kar inji wani abu" "Insha Allah ba zaku ji komai ba" "Allah yasa" *Allah ya Gafarta mana🤲* Mu Hadu a next page Please Share🙏 𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸ℍℝ𝔸𝔸ℍ✍️ [2/5, 3:31 PM] Fatima Zahra Intisar (CEO ZAAHRAH GRAPHICS DESIGN): https://chat.whatsapp.com/Kb1rRqrLAda8A1JJtEO4HU *รเɭคг ฬคץค📱😢🖤* 𝑨 𝑻𝒐𝒖𝒄𝒉𝒊𝒏𝒈 𝑯𝒆𝒂𝒓𝒕 ❤️ 𝑺𝒕𝒐𝒓𝒚 𝔹𝕐 𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸ℍℝ𝔸𝔸ℍ 🅟🅐🅖🅔 ❶❾ ★★★★★ Soyayya suke sha kamar ba gobe dama can tana son shi Kawai zuga tan da suke yi ne yasa yake ga kamar bata son shi. ★★★★★ Kullum bikin ƙara to wa yake ga aiki ga Hidimar Biki duk ya zama busy zaune suke shi da Fahad lokacin break tattaunawa suke "Nifa Ina ganin gwara na nemi leave tun yanzu" "Mai kake ci na baka na zuba da sauran gurin sati uku bikin nan ka bari ko zuwa wani satin mana" "Kai anya kuwa, Baka ga yadda na zama ba bani fa lokaci, Rabon da in ga Amarya ta fa anfi sati biyu kullum ina aiki safe rana dare, gwanda in huta ko bayan bikin da sati ɗaya ne sai na dawo gurin aikin" "Ni Ko a ganina gwara ka bari sai next week, kar Manager yayi magana" "Ai ko sai dai yayi ina koma wa zan rubuta leave sai bayan two weeks da biki zan dawo" "To Allah yasa ya Barka" "Ameen, Ai ya barni, bari kaga na tafi" Ya tashi ya tafi "Aasim kenan Allah ya sanya alkhairi dai" Tunda ya rage saura sati ɗaya biki ta zama ba lokacin zama ga gyaran jiki ga rabon IV Raudah ce take taimaka mata da rabon wani gurin taje ba tare da ita ba "Amma za'a kaiwa su Huda dai Koh?" "Haba dai Raudah, Allah ya kiyaye in gayyace su, su da basa son yaya Aasim ɗin, su fa suka jefani a dana sani da badan da su Ummi da ke ba da tini bansan a wace rayuwa nake ba Ni dasu har abada" "Ni kuma a ganina gwanda mu kai musu su san zaki yi aure kuma wanda basa so ɗin zaki Aura" "Ni Ko dai a'a, saji a gari bani babu su har abada, ko mai kama da su bana son gani" "Ai shikenan amma da tani ce sai an kai musu" ★★★★★ Biki akai na ƴan gata amarya tasu ango nasu anyi shagali lafiya an gama lafiya an kai amarya ɗakin ta washe gari an je mata kamar yadda ake zuwa. Tsaftattciyar soyayya suke yi a gidan su baka jin kansu zaman lafiya dai-dai gwargwado suna yi ana samun saɓani kamar ko wane ma'aurata. An saka ranar Raudah da Bilal tun a shagalin biki suka haɗu za'a yi Bikin nan da six months..... *Allah ya Gafarta mana🤲* Mu Hadu a next page Please Share🙏 𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸ℍℝ𝔸𝔸ℍ✍️ [2/5, 5:54 PM] Fatima Zahra Intisar (CEO ZAAHRAH GRAPHICS DESIGN): https://chat.whatsapp.com/Kb1rRqrLAda8A1JJtEO4HU *รเɭคг ฬคץค📱😢🖤* 𝑨 𝑻𝒐𝒖𝒄𝒉𝒊𝒏𝒈 𝑯𝒆𝒂𝒓𝒕 ❤️ 𝑺𝒕𝒐𝒓𝒚 𝔹𝕐 𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸ℍℝ𝔸𝔸ℍ 🅟🅐🅖🅔 ❷⓿ 𝐁𝐚𝐲𝐚𝐧 𝐖𝐚𝐬𝐮 𝐒𝐡𝐞𝐤𝐚𝐫𝐮 Abubuwa da yawa sun faru ciki har da Rasuwar Hajiya. Anyi Auren Yaya Abdallah da su Jinan. Yaya Abdallah ya auri ƴar gurin aikin su yanzu ƴaƴan su biyu. Jinan da Madeeha Watan su biyar da Aure Madeeha ta Auri Fahad Ita kuma Jinan cousin ɗin su ta aura dan ƴaƴan Mama. Haydar kuma saura sati biyu bikin sa. Company da suke aiki da lokacin Sallama yayi har dasu aka sallama saboda hazaƙar su ya basu Jarin da zasu ja. Juyawa suka fara kuma Allah ya sa musu Albarka kuɗi sai shigowa suke ta ko ina... ******* Gida ne Ƙato na gani na faɗa Yara ne guda Biyu mace da namiji suna wasa a compound ɗin gidan Wata kyakkyawar matashiya ce ta fito yar kimanin shekaru 12 "Wafeek kuzo inji Mommy" "Ohh Kice ga mu nan zuwa" "Kasan dai Daddy ya kusa dawowa, in ya ganku a nan kwayi masa bayani" ta shige ciki. Wata Hamshakiyar mace ce zaune a kan kujera sallama tayi Amsawa tayi "Sumaira suna ina" "Mommy suna waje Wafeek ya taho ita kuma Areesha taki taho wa tana can wasa" Sallamar yaran ce ta kastse mata hanzarin ta na yin faɗa "Mommy gamu" "Ai na zata ba zaku shigo ba, So kuke ya dawo yayi ta yi mana faɗa Koh" "A'a Mommy sorry" "Kun san dai sanyin da yake jikin ku baya so kuna fita da yamman nan" "Ku shige ciki yanzu" sum sum sum suka shige "Ke kuma tsaiwar me ki ke" binsu ita ma tayi saman tsayuwar motacin sa taji tashi tayi ta ƙara gyara wa. Shigowa yayi zuwa tayi ta rungume shi "Welcome back Habeeb Albey" "welcome shaymaa" "Ya office" "Alhamdulillah" "Muje Koh" suka haura sama. Wanka yayi ya shirya saukowa suka yi ya zauna zaman cin abinci "Ina yan bari barin baki yau Naji gidan tsit" "Suna ɗaki na kora su" "Kina isar min yara fa" kiran su ya fara da gudu suka sauko "Daddy welcome" suka faɗa a tare "Welcome sweethearts, Ya makaranta da fatan ba'a yi fitina ba" "Yes dad" "Masha Allah mu koma palour Koh" duk suka bishi hira suka zauna a ka fara haka yake in dai yana shine abokin yaran sa suma sun saba da hakan, ita kuma ta hau gyara gurin. Sai da akayi kiran sallah sannan suka tashi Alwala yayi suka tafi masallaci su kuma matan ɗauki suka tafi gurin naman su basu dawo ba sai bayan Isha'i Abinci suka ci aka dasa sabuwar hirar har Mummy'n su sai ten suka tashi har ɗaki suka raka kowa sai da suka kwanta Sannan suka shige nasu ɗakin. Kwance take a jikin sa tasu hirar suke yi "Hubb kasan me ya faru yau kuwa" "Ina zan sani Ameerah, sai kin faɗan ai" "Yau na haɗu da Huda a asibiti" "Huda kuma? me taje yi?" "Eh Huda, Mijinta ne yayi mata mugun duka tun jiya aka kawota ba wanda yazo mata kuma shima ya tafi tunda ya kawo ta" "Mai ta masa yayi mata haka?" "wai Aure zai ƙara shine suke ta rigima yayi mata haka, baka ji in da naji tausayin ta ba, gashi Baban su ya daɗe da rasuwa mijin ya rabata da yan uwanta ko gurin Maman su bata zuwa fa" "Allah sarki, Allah ya kawo mata ɗauki" "Kuma kasan ta san Bashir Amma bata taɓa ko nuna min ba tasan halin sa gaskiya ta cuce ni kuma wai har Ahlam ta faɗawa Amma suka yi shiru" ta share hawaye "Duk ita ta faɗa Miki" "Eh, gani nake kamar bazan iya yafe mata ba" "Ai sai ki yafe mata ba gashi Allah yayi Miki sakayya ba, batare da kin sani ba, Allah ya baki Ni a matsayin miji ko shi kaɗai kya gode wa Allah ya baki yara na gari Kinga ya gama miki komai" "sun min abubuwa da yawa" "Hakane kuma, da tini na yiwa kaina arasar miji nagari" "Ai ba kiyi ba, yanzu sai ki yafe musu Koh?" "Allah ya yafe mana baki ɗaya" "Ameen" ★ 𝗔𝗟𝗛𝗔𝗠𝗗𝗨𝗟𝗜𝗟𝗟𝗔𝗛 ★ Godiya ta tabbata ga Allah SWT da ya bani ikon kammala wannan littafin nawa. Kuskuren da nayi Allah ya yafe min da ku baki ɗaya👏 Duk wanda na ba tawa rai tun daga farkon littafin nan har ƙarshe su yafe min Nima na yafe musu baki ɗaya😁 Godiya ta musamman ga *รเɭคг ฬคץค Ŧคภร* Nagode da comments ɗin ku da Adduo'in ku gareni. Mu haɗu a sabon book ɗina wanda zai fara zuwa 15/02/2024 Insha Allah. Nagode. Taku har Kullum 𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷✍️